You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ajiye yana zare
belt din suspenders dinsa. Sosai gurin ya masa kyau ya kuma qawatar dashi,banda
annin da suka baro a gida ita daya ba shakka ba abinda xai sakashi qin yanke
hukuncin kwana a wajen,amma ko iya hakan ma nan da eleven yasan ya samu refreshment
din da yakeso ai.

Mamaki ya cikashi jin an murda qofar an kuma shigo,ya waiwaya yana
tunanin saddiq ne ko musaddiq,saidai kuma fuskar daya gani tasha banban da
fuskokinsu gaba daya.

Da kanta ta fito don karbawa amna grilled fish dinta don girmamawa ga
yarinyar yadda take kimantata da ganin girmanta,amnan tana da wani irin kirki da
sauqin kan da yake bawa sabreen mamaki,don haka tace

"Zauna addanki ne zata amso kifin nan da kiketa kwadayi".

A gurin ta samu musaddiq shima zai karba nasa order din,wani tsari
ne dasu akan grilled fish......zaka je wajen da kanka,zasu nuna maka inda kifayen
ki ninqayarsu cikin ruwa ba tare da sanin kwanakinsu qayyadaddu bane,zaka nuna irin
kifin da kakeso take a ciroshi a gasa maka a baka ka wuce. Kusan tare suka zaba aka
kuma musu irin gashin da sukeso,musaddiq din ya miqa mata daya plate din hannunsa

"Addanmu......taimaka ki miqawa hamma wannan please.....kunfi kusa da
dakinsa....Allah yasa banyi laifi ba" Murmushi kawai tayi ta karba,tana mamakin
yadda suke bata girma haka,bayan duk cikinsu idan ka dauke amna bata girmi kowa ba.
Ason ranta tace ya taimaka mata ya qarasa masa dashi,to amma tana jin nauyin kasa
masa alfarmar ko don yadda suke daukanta.

A nutse take takawa tana duba dakin da take tunanin kamar ya shiga
ciki.

"Na gaya maka.....kana ganin kaman d wasa nake?......zanci gaba da kasancewa a
kowanne taku naka......zan kasance cikin kowanne fitar numfashi da daqiqa
naka.......makahon so nake maka.......i can't imagining yadda xan iya ci gaba da
rayuwa babu kai". Tayi maganar tana karantar qwayar idanunsa. Tanaso ne komai ya
kankama a jikinsa kafin takai ga cikar burinta.......tanason kowanne hankali yayi
nesa da tunaninsa kafin ta aiwatar da komai.

Wani qaqqarfan yanayi dake taso masa ya sanya ya kasa cewa komai.
Kokawa kawai yakeyi da abinda yakeji din,yanason tabbatarwa da ba wannan qaqqarfan
abun bane ke qoqarin motsawa?. Yana tsaka da wannan kokawar da duk wani control
dake aiki a jikinsa ya tsinci fadowarta jikinsa,ta sanya dukka hannayenta ta masa
wata irin bahaguwar runguma kaman zata shige cikinsa tana fadin.

Sake kallon number dakin tayi da kyau,ta sake samun tabbacin
shine,saita murza handle din tana murmushin hattararta da yadda ta iya gane
dakin,ta tura qofan tana sanya qafafunta ciki.

"I need you......i need you please jadda......kada ka juyawa zuciyar dake sonka
baya.....ka bari na sauke maka abinda kakeji.......kaima kana cikin irin yana
yina......na gani a qwayar idanunka" Kalaman da ta fara maraba dasu kenan kafin
qwayoyin idanunta su sauka a kansu.

Idan idanunta ba qarya sukayi mata ba fareeda khaleed mustapha ce cikin
mummunar shiga.......dukka su biyun suna a tsaye,yayin data samu kyakkyawan maxauni
a qirjinsa saboda tsahonsa daya shanye nata.

"La'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimeen" Ta fusga daga qasan
zuciyarta zuwa labbanta,saidai sautin baikai ga fita a sarari ba ta samu ta janye
qafafunta ta koma da baya.
Dukka jikinta bari yakeyi,abinda ya sanya plates din guda biyu duka
suka kife ruf a qasa.

"Sorry madam" Wata murya ta tsarga saman kanta,kafin ta dago ma har ya tsuguna yana
kwashe duka plates din. Baya taja kawai ta tsaya tana qoqarin maida numfashinta
daidai,don bata da wani qarfi na kwashe barnar da tayi sam.

"Relax Sabreen relax mana.....fareeda dince baki sani ba?,ko fareeda dince bakisan
yana bibiya ba?,sau nawa kikaga kiranta a wayarshi da luluqin dare?,me kudi ne
fa?,yana da kudin da zai iya gayyatar ko wacce mace ta debe masa kewa......that's
why aure baya a gabansa......karki yaudari kanki sama da haka ma zaki iya gani...."

"And then waye shi a gurinki da zaki rude har haka?" Wannan gigitacciyar tambayar
ta fado mata,abinda ya sanyata gayyato duk wata nutsuwa dake kowacce kafa ta
jikinta ta azawa ranta tana duban matashin daya miqe yana dubanta da plates din a
hannunsa. Cikin harshen turanci ya fara mata magana

"Sannu ko?,muje su canza miki wani kifin" Duk da ba'a hayyacinta take ba amma koda
ta dubeshi da kyau sai taji a jikinta mutumim africa ne,duk kuwa da cewa shi din ba
baqi bane.

Duk wani zaren tunaninta ya gama kwancewa,don haka bata da wani zabi
illa binsa ta karbowa Sabreen wani kifin,saboda bata da abinda zatace mata idan ta
koma dakin haka.

Tana biye dashi yana qoqarin janta da hira da mata tambayoyin da bama iya
amsa masa takeyi ba saboda yadda zuciyarta ke tsananin gudu.

Hannunsa daya ya sanya ya yakice fareedan gefe zuciyarsa tana wani
irin mahaukacin bugu. Fushi da feelings gaba daya sun hadu suna neman sauya tsarin
bugun zuciya dana numfashinsa.

"Wacce irin dabba ce ke?,a hankalinki kike kuwa?" Ya fada da wata irin tsawa data
kusa tarwatsa duk wani plan nata......amma data tuna wannan shine plan dinta na
qarshe saita miqe da hanzari tana cewa

"Bazan taba iya qyaleka ba,sonka mahadin bugun numfashina ne....ka soni
please.....koda na iya yaun....." Bata samu damar qarasawa ba saboda wani bahagon
mari daya dauketa dashi yana huci,sai gata qasa warwas ta zube bayan ta tuntsura ta
dawo ta zauna.

Huci yake fitarwa sosai yana jin yadda jikinsa ke sake rikicewa

"Daga yau ya zama na farko kuma na qarshe da kika sake shiga hanyata ta kowacce
fuska.....if not.....zan batar dake ne a banza......idiot kawai mara amfani!" Yana
kaiwa nan ya miqa hannunsa ya dauki key din motarsa da wayar dake ajiye tare dashi
guri daya,bai kuma tsaya sauraron kukan data saki tana kiran sunansa ba ya sanya
kai ya fice.

Yana ji a jikinsa ba daidai yake ba,hakanan baya jin zai qara koda
minti guda cikin island din ba.......kaman yadda bazai iya tsaiwa nemansu farouq
ba,haka ya nufi hanyar barin wajen wani irin fushi yana lasar zuciyarsa.

Kaman cikin gizo idanunsa suka sauka a kanta. Tana tsaye suna facing
juna ita dashi. Ya miqa mata kifin da aka nadeshi cikin aluminum foil yana sakar
mata murmushi. Bata da wani zabi da ya wuce maida masa martani duk da irin abinda
takeji qasan ranta.

"Thank you" Ta fadi tana juyawa. Taku uku kacal tayi ta tsinceshi a gabanta babu
zato ba tsammani. Wani irin zazzafan kallo take tsinta cikin idanunsa.....wani
kakkaifan kallo da kaifinsa ya zarce na takobi.....kallon da tsananin bacin rai
yake da matuqar tasiri a cikinsa.

Kallo ne daya tabata har cikin b'argonta ya aika saqo sassan
jikinta,saidai girma da nauyin abinda ta gani qasa da minti biyar cikin dakinsa ya
dakushe kowacce razana tata. Nata fushin ne yake tasowa wanda a dazu tsananin
razana da tayi ya cakude da firgici ta rasa ainihin abinda takeji sai yanzu.
Yatsansa ya daga yana nuna fuskarta,sai kuma ya sanya hannusa ya damqi nata hannun
ba tare daya damu da plate din dake hannunta ba,ya finciketa da wata irin sauri
daya qure yanayin adadin tafiyarta ta kasa daidaita tafiyarta da tasa,sai hadawa da
tayi da sassarfa.

Qoqari taketa yi ta qwace hannunta amma ko cikakken motsi ta kasa yi a
hannunsa,kaman yadda bai saketa ba haka bai waiwayeta ba,har sai daya dangana da
motar. Seat din gaba ya bude ya kuma sanyata a ciki ya rufe,sannan ya zagaya seat
din driver ya shiga,ya tayar da motar d wani dan irin zafin nama,yayu reverse ya
fusgeta da wani irin gudu na tashin hankali.

Dimaucewa tayi gaba daya har sai data sanya tafukan hannayenta ta
rufe dukka kunnuwanta. Ta kasa kallon titi ko sau daya saboda yadda jikinta yake
gaya mata irin gudun da yakeyi da ita.

Tsahon tafiyar mintina ashirin da sukayi bakajin komai sai qarar iska
dake son kutse ta cikin window din motar. Birkin da yaja da wani irin qarfi shi ya
kusa sakata tintsurowa daga nata seat din.

Murfin ya bude ya fita.....ta dauka a nan abun zai tsaya amma sai taga
yana zagayowa inda take zaune. Sake bude motar yayi,ya kuma cafko hannunta kamar
dazu ya fito da ita,ba tare daya tsaya kulle motar ba yaci gaba da janta har zuwa
cikin gidan. Suka ratsa veranda suka wuce parlor suka tuqe zuwa ga bedroom dinsu.
Sai da sukakai tsakiyar dakin yaja burki yana sakinta da qarfi,ta turje taja ta
tsaya tana haki idanunta a kansa.

Haki yake yana nunata da yatsa,yana son yayi magana amma yadda
zuciyarsa ke bugawa a jejjere cikin son wuce qa'idarsa ya sanya ya gaza fadin
komai. Kaman daga sama ya fusgo kalaman

"Da kowanne namiji ma tsayawa kikeyi?,kowanne namiji ma fuska kike bashi?,wacce iri
ce ke!,nace wacce iri ce ke?". Wani kalan tashin hankali taji yana sauke mata saman
kai,ta runtse idanunta ta kuma budesu lokaci guda fushinta na qara
hauhawa.....wanne irin dan rainin hankali ne shi haka?,ta gaji!,takai maqura!

"Daga rana irin ta yau ba zaki sake fita daga nan ba har sai randa zamu bar qasar
nan.......zakita zama a dakin nan naga ta yadda zakiga wani d'a namijin,waishin
kowa ma burgeki yakeyi?,kowa ma son kudinsa kike?"

"Eh......kaman yadda kowacce mace take burgeka!.....kaman yadda kake shirya plan ka
kama masauki kawai don ka hadu da wata!.......idan kaga namiji yana burgeni to
tabbas shi din ba ragowar wasu bane.......ba sauran wata 'ya mace bane......isashen
namiji ne da yake da abun bayarwar ba muna maza b......." Tun daga tsakiyar kanta
jijiyar dake aike da saqo ta harbawa kwanyarta saqon KINYI KUSKURE!. Da wani irin
hautsinannen yanayi ya waiwayo yana fuskantarta bayan kalamanta sun masa shamaki
daga fitar daya fara niyyar yi

"Me kika ce?......ragowar wasu?......mema kika ce rannan?,bani da abun baki
ko?......kina tunanin zan hada jikina dake ne?. Araharki tayi yawa da ko da wasa
ban sha'awar kasancewa tare dake,saidai a yau har cikin raina nakeji ya kamata na
karbi sadakina......har kuma cikin raina nakeji ya kamata na banbance miki tsakanin
ragowar wasu da wadanda suke da abun bayarwa dama wanda basu dashi.....tare da
hakan ina me baqinciki da zaki zama mace ta farko da zata karbi budurcin muhammad
fuad" Maganarsa taxo qarshe daidai da sanda shima ya kaita qarshe,ya kuma hadeta da
bangon daya zama guri na qarshe da zata sanya qafafunta.

Hannu daya ya saka ya soma tsinke button din gaban rigarta na sama,yayi
wani irin tsalle yana fita daga gaban rigar tata ya fadi saman marble din dakin.
Kafin tayi wani yunqurin ya sanya hannu ya tsinke na biyu,na uku ya biyo bayansa a
jejjere da wani irin sauri idanunshi na kafe tsakiyar nata.

Caraf ta kama yatsunsa tana riqewa da wani irin kalar tashin
hankali,ganin button daya ya rage farar vest din dake manne a fatar jikinta ta
bayyana.

"Kada ke ketamin haddina......kada ka tab......" Kalmar keta haddin data fada ta
zafafeshi da kyau,sai yaji kaman ta gama raina masa wayo. Shi daya biya sadaki shi
ake kirawa keta haddi?,cikin qasa sa second biyu ya raba rigar da jikinta ya kuma
tsinke hannuwan vest din jikinta ya zameta zuwa saman cikinta.

A firgice ta nemi dunqulewa waje daya,saidai ya rigata ta hanyar lalubar
tafukan hannayenta ya sanya nasa a ciki ya kuma kafesu da bango,har a lokacin cikin
idanunta kawai yake kalla,yanason magana amma kowacce kalma ta gagara fita a
bakinsa,yanason ya koya mata darasi fiye da yadda take tsammani,yanaso ya kashe
bakin nan gaba daya,ta yadda koda da wasa akace mata ta yiwa wani me suna muhammad
rashin kunya ba zata fara ba. Tsoron da yake gani a yanzu cikin idanunta ko kadan
bai sanya a ransa na gaske bane,yafi kallon hakan da zallar rainin hankai kawai
dason kad'ar da hankalinsa.

Hannayen nata ya saki da sauri ya riao qugunta d wani irin zazzafan
riqo,ya kawo fuskarta saitin tasa kafin yaja da baya yana sanya fuskarsa cikin
wuyanta yana sauke mata wani irn numfashi me dumi daya gigitata lokaci guda.

Ba ita daya ta gigice ba.....duk wani kwantaccen tsumi dake jikinsa sai
daya motsa,ya kamo numfashinsa da qyar sanda ya cusa fuskarsa tsakanin breast
dinta. Wani lallausan qamshi dake fita tsakaninsu yaqarasa wargaza lisaafinsa,ya
kuma tayar da aikin qwayoyin da yasha ba tare da saninsa ba. Hannunsa ya sanya ya
fara murza fatar jikinta,daga kafadarta zuwa yatsun hannunta sannna ya zurasu cikin
nasa ya damqesu waje daya.

Qafafunsa yaji ba zasu iya daukansa ba,baya so kuma ya rasa qarfinsa
ko daya ko yaji wani softness akan hukuncin da zai mata. Yanason ya bata babban
darasin da bazata iya gogeshi ba,yanason ya goge duk wani raini da take
masa.....sassaucin da yake gwada mata yanason ta fahimci adalci ne irin nasa da
ganin damarsa......daga qarshe yanason ya banbance mata karatun maza suna suka
tara.

Rabata yayi da qasa yana jefata saman gadon. Tayi juyi da zummar
kifewa ta sauka a gadon da muryarta da take wani irin shaking

"Banaso......nace maka bana so.....ni ba 'yar iska bace" Wani malalacin murmushi ya
qwace masa tamkar wanda ya bugu sosai da kayan maye,wanj gefen na zuciyarsa kuma na
masa ciwo da kalmarta. Auren nasa ne iskanci?,bayan duk wani yawo data gama yi
lungu da saqo?,shi zata rainawa hankali ta nuna batasan komai ba banda ma lallai ta
rainashi?,ai ya zama dole ya goge wannan rainin daga rana irin ta yau.

"Zaki gane waye dan iskan gaske tsakanina dake" Ya fada yana tarota,yayin da rub da
cikin ya zame masa kaman wata sassauqar hanya ta rabata da bra dinta,ya kuma
birkitota idanunsa suna sauka akan qirjinta.
Kaman an jona masa wuta haka yaji,a lokacin da take sanya duka tafukan
hannayenta tana rufe qirjin nata kuka yana qwace mata. Baqinciki yadda ya
tsiraitata yana kamata,bata tsira da komai ba sai fatar jikinta,siraran tafukan
hannayen nata basu wani rufe abun arziqi a jikinta ba,sai ta fara yunqurin jawo
duvet,abinda ya bashi daman kauda hannayen nata ya kuma maye gurbinsu da faffadan
qirjinsa.

_na gaji,tun safe nake qoqarin hada muku pages dinnan don na burgeku🥹,muje zuwa a
gobe in sha Allah_


_wallahi wallahi duk wadda ta fitarmin da pages dinnan bazan iya yafe mata ba,yadda
zata daukeshi ta fiddashi ubangiji ya qwace abunda tasha wahala a kansa daga
hannunta🥲🥲🥲🥲_



*_DUNIYATA LITTAFIN KUDI NE(PAID BOOK),KAI TSAYE KI TUNTUBI WANNAN NUMBER_*
08187255862



𝐃 𝐔 𝐍 𝐈 𝐘 𝐀 𝐓 𝐀
_Zafafabiyar_

̶B̶O̶O̶K ̶2

ⱧɄ₲Ʉ₥₳

𝙋𝘼𝙂𝙀 74



74



Nauyinsa gaba daya ya aza mata,abinda ya sanya numfashinta yin
nauyi,yayin da nasa numfashin ya soma qoqarin yin qaura daga gangar jikinsa. Shi
daya yasan kalar abinda yaji sanda farar jikinsa ta manne da tudun qirjinta. Karon
farko a rayuwarsa da ya taba jin wani abu makamancin wannan.....karon farko da wani
abu me kama da wannan ya taba gilmawa rayuwarsa. Baisan yadda zai iya controlling
feelings dinsa ba a irin yadda wani magnet yake jansa ba.

Hannunsa dukka biyun ya sanya ya riqe kanta cikin tafukan hannayensa
yana kallon fuskarta. Idanunsa ya sauka akan pink lips dinta da suka sake zama pink
sosai. Magana takeyi da alama amma kunnuwansa basa tantance abinda take fada.
Motsasun da takeyi sai suka zame masa kaman wata tsokanarsa takeyi......shauqinsu
ya kamashi sosai saboda irin nau'in siraran lips din da yake muradi ne......amma
kuma sai wani abu yazo ya tsaye masa a wuya sanda zuciyarsa ta darsa masa

"Ko mutum nawa ne suka dora bakinsu akai?" Yana kaiwa qarshen maganar ya dora lips
din nata saman nashi,ya kuma lalubo na qasa ya riqeshi gam tsakanin harshensa.
Kaman ya samu lollipop haka ya dinga sarrafashi,cike da wani irin zafin zuciya da
yakejin yana watsuwa saman qirjinsa. Tun kwanyarsa na darsa mana adadin mazan da
suka kai jikinsu da bakinsu wajen da duk hannu da bakinsa zaikai har ya birkice
gaba daya. Zuciyarsa tayi wani irin rauni......rauni na baqinciki,bangare daya kuma
wani irin zazzafan shauqi na azalzalar zuciyarsa. Komai kwanyarsa sai ya
cakude......haduwar abubuwa guda biyu a gangar jikinsa duka lokaci guda,sai ya
dinga ji kaman zai zaunce......kaman gangar jikinsa da qwaqwalwarsa ba zasu iya
daukan komai ba.

"Ka rabu dani......bace banaso......bana so......ka sakeni......ba 'yar iska bace
ni" Maganganunta na qarshe kenan da yaji ta furtasu labbanta suna rawa kaman yadda
kowanne sashe na jikinta yake rawa,idanunta sun fito sosai sun qara girma kaman
yadda wani irin hawaye me dumi ya cikasu fal har ya gaza adanasu suka fara
zirarowa. Labbanta qirjinta dama wasu sasassa na jikinta dukka radadi suke mata.
Komai yana mata da wani irin zafi da zata iya kiransa na mugunta kai tsaye. Wani
mahaukacin tsoronsa tuni ya gauraye jikinta da zuciyarta. Tsoron abinda ta fuskanci
yana da niyyar yi.....wani abu guda daya wanda ko a irin mafarkan da mutane keyi
ita bata taba mafarkin faruwarsa a kanta ba.

"Why?" Ya tambaya da tasa muryar dake rawa kaman wanda kejin sanyi. Ya ware mata
idanunsa da farinciki ya koma kaman an diga manja. Labbansa da suka sake zama red
sosai shima dukkansu rawa suke,da alama akwai abinda yake da niyyar fada me nauyi
daga zuciyarsa amma sunwa lips dinsa girman da lafazin ya kasa fita.

"Why?!.....me yasa baki jirani ba?" Ya sake fada wannan karon a gigice sannan kuma
a tsawace,kaman mawunyacin zaki. Tsawar tasa ta qara gigitata,ta rasa me ya kamata
tayi sai kawai ta saki kuka.

"You're just 25yrs old.....me yasa baki jira rana irin na yau ba?,waye da waye ya
taba tabaki?.......na rantse sai nayi ajalinsu......saina kashesu!" Ya fada da wata
birkitacciyar murya da zata tabbatar maka tabbas ba'a hayyacinsa yake
ba......hakanan kuma fushine danqare a zuciyarsa.

"Me yasa suka shigamin gona ta?,me yasa kika basu dama?,me yasa?......Bari naji
meye sukaji?,bazan qyalesu ba!" Ya fada a zafafe cikin fitar hayyaci yana zamewa
kadan daga jikinta tare da rage daidaita tsahon nasu da yayi. Hannunsa ya aza saman
cikinta ya kuma fara saukar dashi zuwa qasan mararta. Wani numfashi taja me tsaho
har wani rami dake qashin wuyanta yana lobawa ciki. Duk yadda hannayenta ke rawa
batasan da sauran ragowar qarfinta ba sai da taji hannunsa a wajen da ba wata
halitta data taba bari takai wajen ba,ta yiwa hannunsa mummunan riqo da muryarta
dake rarrabewa.

"Kk.....kak....karka....yimin haka......kayi haquri please,don Allah".

"Ina da abun bakin ai?,baki sani ba?" Ya tambayeta yana dage dukka girarsa akan
fuskarta rinannun idanunsa na qara girma.

"Nas......na"

"Shshsshshh" Ya fada tana dora dogon yatsansa akan lips dinsa yana ci gaba da duban
tsakiyar idonta.

"Don't tell me kin sani......zakifi ganewa idan kika gani a aikace...." Ya fada
lokaci guda yana ture hannunta.

"Don All........" Ta sake yunqurin masa magiya.....wannan karon kuka take da
gaske,saidai baima barta ta qarasa ba ya maida gurbin maganar tata da cewa

"Karkimin magiya ko ki hadani da Allah.......nima dan iskanne......ya kamata nabi
sahun sauran ko?......but definitely saikin bambance tsakanina dasu......." Ya fada
yana ture hannun nata da gasken gaske wannan karon,ya kuma maqaleshi a inda bata da
damar motsawa.

Tana jin sanda iska ta qara yawaita a gurin,alamun dake nuna
hijabin dake wajen ya yaye. Ta runtse idonta da qarfi tana jin zuciyarta tana
tsintstsinkewa gaba daya,wani abune da bata taba imagining ba kaf rayuwarta

"Ban taba bawa kowa kaina ba.....ban taba bari ko yatsana an riqe ba.....na rantse
maka......ka yarda dani" Ta fadi tana fata da yaqinin ya qyaleta,wanda ko a iya
hala ya barta ta tabbata ya gama da ita......ya kalli jikinta yadda ranshi keso ta
cikin hasken fararen qwayayen dakin,wadanda suka yiwa dakin qawanya tarwai kaman
rana. Wai inji bahaushe yace ko a jikinsa wai an mintsini kakkausa,sam baima
fahimci bayaninta ba.....don a sannan ba wannan bane a gabansa.........yanaso ne ya
huce duk wani haushinsa a kanta......koda tayi mu'amala da maza
million......yanason dasa mata stamp dinsa......wanda zata mutu tana tunawa
MUHAMMAD JADDA daban yake da sauran maza,sau daya tak a rayuwarsa yakeson ya aje
mata wannan tarihin da zai kasa goguwa a ranta,daga rana irin ta yau bayajin xai
iya sake bin hanyar da mazan da basu da adadi suka bi.

Randa tace masa baida abun bayarwa......ragowarsu fareeda,tsananin kai
zuciya nesa kawai yayi.......a daren yaso yayi mata yadda ba zata sake marmarin bin
wani d'a namiji ba.....amma a yau yana jin zai tattara mata duka hukuncin da ko
maza dari ta taba bi tabbas sai gabbanta sun gaya mata.

Maidata yayi jikinsa gaba daya,ya manneta cikin jikinsa da wani irin
tsatstsauran riqo kaman zai ballata. Hatta da bakinta sai daya kasheshi tas ta
hanyar sakayashi cikin nasa bakin dake fidda qamshin mint leaves,yadda numfashinsa
ke fita da dumi sosai yake ratsa qofofin hancinta yana aikewa qwalqwalwarta wani
irin saqo me rikita lissafi,matsanancin tsoro ya shigeta na yadda a yau komai nashi
da nata suke gauraya waje daya......yawun bakunansu.......numfashinsu,dumin fatarsu
dama laushinta,qamshin jikkunansu na lausasan turarukansu dama komai da komai.
Cikin tsakiyar wannan firgicin......tana tsaka da tunanin mafita ta tsinci baqon
abu yana wanzuwa a jikinta.......baqon abu mafi gigitarwa da debe hankalin diya
mace musamman a sanda bata tsammaceshi ba.

Wani irin azaba ta ziyarci kwanyarta irin wadda bata taba ji ba,duk da
bakinta toshe yake da nashi amma hakan bai hana wani irin gunji fita daga hancinta
da bakinta ba,ba wata kalma data samu daman fita.....amma gunjinta abune da idan
kana dab da dakin kana iya tsinkayen motsin fitarsa.

Yadda yake samarwa kansa gurbi a hanyar da wani yanayi da yayi masa
kama da sabon muhalli sai abun ya gigitashi da wani irin mamaki. Zato yake daga
gareshi ne......baiyi yadda ya dace ba,don ko a mafarkan da ya sha yi bai taba
darsawa a ranshi zai samu wani abu me kama da sunan budurci watk virginity a
tattare da ita ba,don haka ya sake mata dukka qarfinsa ya kuma soma samawa kansa
hanya da dukka kuzarinsa zuciya na gaya masa ya fanshe duk wata kebewarta da wani
d'a namiji karon farko kuma na qarshe kaman yadda ya tsara hakan ya kasance.

Sake gigicewa tayi da kalar azabar da takeji

"Ban taba yi ba......ka qyaleni!" Abinda takeson ta fada kenan amma bai bata daman
haka ba. Ci gaba yayi da abinda ya saka a gabansa,yana jin wani irin yanayi da bai
taba tsintar kansa a ciki ba yana mamayarsa. Yana sake kutsawa yana sake shiga
mamakin abinda yaketa taraswa din,wani irin abu yakeji saman kansa me kama da
hauka......kowanne hanya da kunnuwansa zasu isar masa da wani sauti har yakai ga
kwanyarsa don ta tantance abinda ya dace yayi da wanda bai dace ba.....limit din
daya kamata ya tsaya da wanda zai wuce dukka sun toshe,wata duniya daban ya zarce
wadda baya ganin komai kuma bayajin komai.......daga shi sai abinda ya sanya a gaba
kawai.


Komai ya qarasa kwance masa sanda ya tabbatar ya gama bude kowacce
hanya ya kuma kai qarshe,ya fara aiwatar da komai da wani irin tsumammen kuzari da
bai taba tunanin ya jima haka a ajikinsa ba. A lokacin ne shima komai ya qarasa
kwance masa,bakinta da yake rufe dashi ya gagara ci gaba da riqonsa ya sulale yana
cusa fuskarsa tsakanin wuyanta da qirjinta.

"Hammm.......hammmmmmmmmaaaaaa" Ta samu kanta da fadi da wata lanqwasashiyar murya
tana jin kaman mala'ikan mutuwa ne yake saukar mata.


"Yaaaaafffff......fffuuuuu......hammmmm" Ta sake hado kalmomin da zummar tsaidashi
ko bashi haquri tana ji a ranta wataqila taci nasara ya saurareta,wataqila ya
sassauta mata azabar da yake gana mata komai girman laifinta a gurinsa,wataqila
ya.mata wannan alfarmar karon farko data taba neman alfarma irin wannan a
wajensa.......saidai kuma inaaaa........wani azaba daya ratsa tsakiyarta sai dukka
kalaman suka subuce mata,numfashinta kuma ya qwace mata.....duhu ya ziyarci
idanuwanta da kwanyarta.



Please Login or Register in order to submit comment