You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mata nauyi ainun.

Ya ja su, suka yi sallar da Annabi ya kwa'daitar da sabbin ma'aurata su yi. Bayan sun idar ya ri'ke goshin ya yi addu'a sosai, tana amsawa da amin a cikin zuciyarta. Suna shafa adduar ya mike ya fita! bai jima ba ya dawo bayan ya rufe 'kofar falon tare da kashe fitila da fanka, kasancewar farkon damina ne yanayin zafi ne.

Yana shiga ta kalle shi da gefen idonta saboda yadda kamshin sa ya sake cika dakin da hancinta, ta ga ya sauya kayan jikinsa zuwa farar jallabiya sabuwa 'kal. Hannusa ri'ke da wasu kayan, kai tsaye ya isa kusa da ita ya m'ikar da ita ya cire mayafin ya wurgar da shi, ya zame dan'kwalinta!dogon gashinta da ya sha gyara na musamman ya bayyana, ya kasa cigaba da dauriya ya fizgo ta jikinsa ya sa hannunsa biyu ya rungume ta sosai tamkar zai mayar da su halitta guda.

Ba ita ba, shi kansa jikinsa 'bari ya ke yi, 'kamshin man gashinta da na jikinta da kuma nasa kamshin suka hadu guri 'daya suka sake rikita shi, hannunsa sai kai komo ya ke yi a bayanta cikin wani irin shau'ki mai rikitarwa.

Ta yi luf a 'kirjinsa jikinta sai 'bari ya ke yana sake rikicewa da sa'kon da ya ke kar'ba.

A kunne ya ke rada mata "please hold me Sa'adah, sa hannu ki ri'ke ni don Allah!"
Cikin wata irin murya da ba ta san shi da ita ba yake ro'kon.
Kunya da tsoro suka sa ta kasa koda 'kwak'kwaran motsi balle ta iya masa abin da ya ke ro'ko.

Da 'kyar ta samu ta zame daga jikinsa ta koma bakin gado ta zauna kunyar duniya ta rufe ta.

Murya a da'kushe sosai yace, "Ga rigar barci tashi ki saka".

Kai ta sunkuyar 'kasa tana kallon 'yar guntuwar rigar da ba ta da maraba da abin tatar koko, ta ya ya za ta iya sanya wannan rigar, ko a ina ya samo ta?

Ganin ba ta da niyyan tashi ya matsa kusa da ita ya 'dora mata akan cinyarta tare da fadin, "Tashi ki saka don Allah"
Ta 'daga taga lalacewar riga ta wuce ma yadda ta ke tunani, da sauri ta ajiye ta tana fadin "Ni ba zan iya sawa ba, ba na son ta".

"Ni ina so! kin san tun yaushe na siya miki na ajiye? Kullum addu'a nake Allah ya kawo mini ranar da zan gan ki a cikin ta.

Ta shagwabe fuska ta 'daga rigar da sauri ta mayar ta ajiye, ita rigar ma kawai kunyata take yi, balle kuma a ce ta saka, kanta a kasa ta ce "Ka yi hakuri ni ba zan iya sawa ba".

Nan da nan ya ci laya, "Wallahi sai kin saka na gani".

Ya fada a dake! gabanta ya yanke ya fa'di ta shiga bubbuga 'kafa, tana 'kananun kukan da babu hawaye, hakan da ta yi ya sake 'kawata masa ita, ya sake matsawa kusa da ita sosai, ya yi 'kasa da muryarsa ya ce, "Rufe idon ki ni sai na sa miki da kaina".

"Ni dai ka yi hakuri ka bari".

"Amma kin ji na rantse, so kike tun yanzu ki fara 'ba ta mini rai, ki fara kwasar zunubi?"

Kai ta girgiza, ya ce, "To ki bar ni na yi abin da nake so, tun yaushe nake ha'kurin ki zama halaliya ta".

Ya fara zuge zip din rigarta ta ri'ke da sauri, tana fadin "Ka kashe fitila to".

"Idan na kashe fitila me zan gani?"

Ta yi shiru tana jin tamkar kasa ta tsage ta shige. Ta kasa kallon sa a raunane ta ce, "Ka juya to, ya yi murmushi ya ce, "To" Ya juya mata baya.

Kan dole ta sanya rigar amma ta kasa cire kayan ciki! Ta kuma lullube jikin da mayafi.

Jin ta daina kiciniyar sanyawa ya sa shi cewa "Na juyo?" Jin ta yi shiru ya sa ya juyo gabadaya, sai dai ganin ta a lullu'be kuma a takure ya sa shi fa'din "mene ne haka kuma?"

Ya isa ya mikar da ita tsaye ya fara janye mayafin, ita kuma ta 'kan'kame 'kirjinta da dukka hannun ta biyu. Ya juya ta bayanta ya ga yadda rigar ta kama ta, shape din surarta ya fito sosai. Da 'kadan ta rufe mazaunanta 'yar guntuwa ce sosai, mai kuma kama jiki, rashin kirkin rigar ya kai 'kurewa.

Tsayawa kawai ya yi yana kallon ta yana fadin "Ma Sha Allah kin yi mini fiye da yadda nake so".

Jin yana 'kokarin 'daga rigar sama sai ta yi maza ta saki 'kirjin ta ruko kasan hakan ya ba shi damar juyo wa ya kalli 'kirjin ta. bai ce komai ba kawai ya ci gaba da tasbihi, ya jawo ta ya rungume ta sosai fiye da rungumar farko.

A haka ya dangana su da gado, ya sa hannu ya kashe fitila, hasken bandaki ya ragewa dakin duhu, ya cire rigar da ragowan kayan ya wurgar.

Sannu-sannu ya bi da ita, duk wata ga'ba da 'kofa ta jikinta ba inda bai sa baki ya lashe ba, ya rikita mata jiki sosai! nishin da yake yi ya sake jefa ta cikin tsananin shauki da za'kuwa. A ranta kuma ayyana rashin 'kyankyami irin na MK take yi, inda ba ta yi zaton ana sa baki ba, shi yasa harshe yana lasa bai kuma tofar a 'kasa ba.

Sai da tafiya ta fara nisa ta gane al'amarin ba mai sauki ba ne, bai 'kyale ta ba sai da ya mayar da ita cikakkiyar mace.

Dukkansu sun galaibaita, saboda a tare suka bude junansu a leda. Sai da nutsuwa ta zo wa MK ya rungume ta tare da shafa kanta yana fadin maganganu masu nuna 'kololuwar soyayya da yabawar yadda ta kame kanta, kamar yadda shi ma ya kame. Wani irin son junansu ya cika zuciyarsu da gangar jikin su gaba'daya.

A tsakiyar Daren ya fita kicin ya dauko buta ya jona musu ruwa, shi ya fara shiga, kafin ya fito nata ya tafasa, ya kai mata ban'dakin ya taimaka mata ta sauko da ga gadon sai da ya ga ta shiga toilet din sannan ya ye zanin gadon saboda yadda suka bata shi, idan ya bushe jirwaye zai yi, ga kuma jinin budurci.

Ya shimfida wani, daga yadda yake aikin ka san a cikin farin ciki ya ke sosai.

Ita kuma Sa'adah tana can tana gasa kanta tana fadin ai a littafi daukar amarya ango yake yi, ya gasata ya mata wanka, sannan ya nade ta a towel, ya mayar da ita daki, ya shirya ta a kuma kwantar da ita kamar jaririya, shi komai bai iya ba.

Amma tana tuno yadda 'dazu ya sarrafa ta, ya jagwalgwalata son ransa, ya lashe ta tas, sai ta rufe ido da hannunta saboda yadda kunya ta kamata, ba ta taba karanta yadda ya mata din ba, salonsa daban ne.

Ta fito tana ra'be-ra'be, ya taro ta yana fa'din, "Sannu My Sa'adah! Allah ya miki albarka, da kansa ya shafa mata mai, da turare, suka kwanta ya dora ta akan cikinsa yana shafa jikinta a ranta fadin take shi baya gajiya ne da wannan shafar? Kafin barci ya dauke su, sai ji suka yi ana kiran sallah.

Mamaki ya kama MK yana tunanin ashe ba karamin lokaci suka shafe a tare ba, ba su kwanta ba sai da suka yi sallah. Zuwa masallaci ya gagari MK, ba zai iya tuna ranar da ya yi sallar Asuba ba a jam'i ba, sai yau da suka yi da amarya. 😁

Wayarsa ya kashe ya rungume amaryar sa bayan ya lullube su da duvert, barcin gajiya ya yi awon gaba da su.




Alkalamin
*SURAYYA DAHRU*
✍🏼.


🌺 *HALIN YAU*! 🌺




•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```

```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________

https://mobile.facebook.com/Lafazi-Writers-Association-104448621878916/
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•





*_Dokɑr hɑkkin mɑllɑkɑ me lɑmbɑ tɑ 68, tɑ nunɑ cewɑ sɑtɑr fɑsɑhɑ bɑbbɑn lɑifi ne dɑ yɑke dɑidɑi dɑ sɑtɑr dukiyɑ._*


*A guji taba ko sarrafa labarin nan ba tare da izinin mai Hakkin mallaka ba*.



*SADAUKARWA GA*
*SADIK ABUBAKAR*


*UZZIRI*.

*kwanaki biyu baza'a Sami posting ba, Ina cikin hidimar Biki ne, da zarar na Sami nutsuwa, zaku ji ni, na gode sosai da yabawar ku akan Rubutuna*.



51-52.



Barci sosai suka yi sai wurin 12:25pm MK ya farka, idonsa ya sauka kan agogon dake makale a bango. Salati ya yi, bai ji mamakin yadda suka shafe lokaci suna barci ba, saboda sun ci bashinsa a jiya.

A hankali ya raba jikinsa da Sa'adah, ya zuba mata ido yana ganin yadda take numfashi a hankali gashin kanta ya barbaje ya zubo har kan fuskar ta.

Ba karamin kyau ta masa ba, duk kuwa da ba komai na alamun kwalliya, sai ya tsinci kansa da yi mata hotuna a hakan.

Da 'kyar ya yunkura ya shige toilet ya watsa ruwa don ya samu sau'kin nauyin da jikinsa ya masa musamman cinyoyinsa da yake jin su a daure suna masa ciwo. Ya fito daure da towel babba, bayan ya dauro alwala.

Ya shirya cikin kananun kaya da suka yi masa kyau, sannan ya hau bakin gadon ya fara shafa gashinta da ya tarwatse, yana kiran ta a hankali, kamar a mafarki ta ji shi. Sai dai kunyar sa ta hana ta bude ido bare ya gane ta farka, tana ayyana da wane ido za ta kalle shi da rana?

Ya san ta ji shi sarai, don haka ya shammace ta ya zame bargon da ta rufe jikin ta da shi, 'kirjinta ya bayyana, da sauri ta sa dukkan hannun ta, ta kare su, tare da fadin "Na shiga uku!" A shagwabe idonta kuma a rufe.

Dariya sosai MK ya yi tare da cewa, "Ashe ban gama cire kunyar gaba'daya ba?" Cikin tsokana ya hau gadon sosai, ya riko ta jikinsa yana fadin "second round ina kallon ki, kina kallo na, sai mu binne kunyar nan kawai".

A sukwane ta bude idonta ta ce "Uncle wallahi ban da lafiya, ka yi hakuri". Murmushi ya yi sannan ya ce "Kalle ni to".
Idonta a bude amma ta kasa dora su akan fuskarsa, da gaske kunyar sa take ji ba kadan ba.

Ganin hakan sai ya 'kyale ta, ya ce ta tashi ta shiga wanka, ya hada mata ruwan wankan. Ba ta yarda ta saki bargon ba, sai da ya ba ta tawul ta daura, nan ma ta kasa tashi sai da ya rike hannunta ya kai ta bakin kofa sannan ta shiga.

Kafin ta fito ya gyra gadon ya share dakin da falon har tsakar gidan kasancewar kwana aka yi ana kada iska, kura da ganyayyaki sun ba ta tsakar gidan. Yana gamawa ana kiran sallar azahar dan haka ya le'ka ya gan ta tana shafa mai, daga bakin kofar ya ce "Bari na je Masallaci idan na dawo sai mu karya ko?"
"Adawo lafiya." Ta ce ba tare da ta kalle shi ba, ya amsa yana jin dadin addu'arta, shi ma ya zama magidanci.

Ana idar da sallah ya juyo, a kicin ya yada zango risho kirar Butterfly ya kunna. Ya shiga fasa kwai yana soyawa bayan ya sa albasa sosai, da atturuhu, da maggie. Yana kammala soya musu ya kashe rishon tunda ya riga ya dafa shayi a kettle kafin ya fita ya juyo a tea flask.

A falo ya shirya komai ya leka ya gan ta kishingide a gefen gado da doguwar rigar shadda da aka mata shahararren dinki. Fuskarta ba kwalliya amma ta yi kyau sosai duk da ta yi fayau, ta dan fada kadan.

Kamshinta ya cika dakin, da sauri ya isa gareta yana fadin "Woow Amaryata kin kara yin kyau fiye da jiya." Ya sa hannu ya dago ta yana ci gaba da fadin "Anya yarinyar nan za ki dinga barina ina fita kuwa?" Kallon ki kawai, ya fi mini komai".

Dadi ya cika mata zuciya, tasirin kalamansa, suka bayyana akan fuskarta, saboda yadda take ta murmushi dimples dinta na lotsawa.

A haka suka isa falo yana cewa "Zo ki karya, ni kaina yunwa nake ji bare ke da nayi ta dabdala da ke"

Kunya ta kama ta, ta rufe idonta, kunya na burgeshi sosai bai yi zaton kunyarta ta kai haka ba, musamman yadda ya san ta da fitina.

Da kyar ya samu ta bude fuskarta, amma fa idonta na kasa tana kallon yadda ya baibaye falon da kayan shayi, dangin su madarab(peak), Ovaltine, sugar mai iyali (cube) da bread din Oasis Bakery, ga kuma soyayyen kwai.

Da kansa ya hada mata tea din da ya zama tamkar kunu saboda yadda ya ji kayan hadi ya tura mata gabanta yana cewa "Ki yi ha'kuri da iya wannan Amarya! Gobe In sha Allah, da wuri zan tashi na miki girki na musamman, yau mun makara ne".

Ita dai bata ce komai ba illa juya tea din da take ta faman yi ta kasa kaiwa bakinta.

Ya sake cewa "Akwai fa cake a fridge, ko na dauko miki?"

Kai ta girgiza ta ce, "A'a".

Kofi ya dauka ya hada nasa shayin, wanda ba shi da madara sai ganyen shayin (Beyond Comment) na asalin.

Sosai suka ci abinci saboda dukkan su yunwa suke ji ba kadan ba, duk da dai Iyah ta kasa sakewa sosai, sai dai shayinta kadai ya isa ya kosar da ita.

Ganin sun gama ya sa Sa'adah tattara kayan da suka bata, MK ya karba yana fadin
"Yi zamanki ki huta, ke bakuwa ce a gurina don haka ni zan tayin hidimar har sai kin zama yar gari a gidanki".

Murmushi ta yi, tana zaune ya kwashe komai yasa tissue ya goge mata hannu da baki, yana yi yana tsokanar ta, sai da ya fita zuwa kicin ita ma ta shiga toilet ta wanke hannun ta da bakinta sosai.

Ta fito tana karewa kayan furniture's din dakin ba karamin kyau suka mata ba, ko a ina ya samu kudin siyan wannan gadon?Haka nan tsaruwar falon ma ya burge ta, ta tabbatar ko iyayenta ma ba lallai su shirya mata gida haka ba.

Tana tsaye a falon tana jin buruntunsa a kicin da alamu wanke wanke yake yi, sai ta ji babu dadi yadda ta sakar masa yin komai, don haka sai ta saka takalminta da yake gefe wanda ta sako jiya, ta nufi kicin din ta tarar ya kammala, Frying Pan kadai ya rage, da sauri ta ce "Kawo na karasa, dama ka bari zan yi".

Ya juyo da dukkan hankalinsa gare ta ya zuba mata ido yana jin sabon son ta na huda zuciyarsa, idanuwansa da gangar jikinsa gaba'daya.

Ba ta san dalilin da ya sa ita ma ta zuba masa ido ta kasa daukewa ba, tsawon sakwanni suna kallon juna, Chemistry na aiki a jikin su. Ita ta fara janye fuskarta tana jin kunya na taso mata

Murya a dakushe ya ce "Ki koma ki yi hutawar ki, na gama yanzu zan zo".

Tana shiga falon NEPA suka dawo da wuta, ta kunna TV, a lokacin DVD ce tafi yawa, fim din sai Wata Rana ya bayyana akan gilashin TVn.

Ba ta kai ga zama ba, ya shigo falon, kai tsaye ya isa kusa da ita yasa hannuwa ya janyo ta zuwa jikinsa sosai, bugun zuciyarsu ya karu, har kowa yana jin yadda zuciyar dan'uwansa ke bugawa.

A hakan ya zauna a kujera, ya zaunar da ita kan cinyoyinsa, ya zame dan'kwalinta yana shinshinar ta tamkar maye, hannuwansa na ta kai komo a jikinta. Jikinta sai tsuma yake tare da wani irin shauki na ban mamaki.

Ya dinga kici-kicin ya zura hannunsa kasan rigarta amma ya kasa kasancewar doguwa ce kuma fitet. Karamin tsaki ya yi, yana rada mata "Ki daina samin doguwar riga irin wannan a yanzu".
Ba ta iya cewa komai ba, sosai yake ya mutsata. Ya yi nisa wurin tsotsar harshenta, ya ji wayarsa da ke aljihunsa tana ta kuwwa, da kyar ya hakura ya raba bakinsu ya fito da da wayar, ganin sunan Mahmoud ya sa shi sakin tsaki a fili sannan ya amsa tare da cewa
"Saboda Allah mene ne hakan?"

Mamaki ya kama Karfi ya ce "Yi ha'kuri leko ina kofar gidan ka karba wa Amarya sako" Daga haka ya katse wayar.

Kan dole ya fita yana bude gate din ya ga Mahmoud a cikin adaidaita sahu, ga kuma kaya ya sauke masa a bakin kofar gidan.

Ganin ya fito yasa Mahmoud ba wa mai adaidaita sahu umarnin ya ja su tafi ba tare da ya yi wa MK magana ba.

Da sauri MK ya bi su yana fadin "Karfi tsaya mana!" Amma fur ya hana direban tsayawa kan dole ya juyo yana mamakin yawan kayan da Mahmoud ya jibge masa.

Akwatina masu kyau guda biyu babba da karami, kwalin indomie guda biyu, kiret din kwai biyu, da leda mai dauke da kayan shayi. Gefe madaidaicin botiki ne dauke da soyayyar miyar kaji da katan din ruwa na SWAN da katan din coke da fanta. Daga jikin akwatin ya hango yar takarda da alamun soke ta aka yi, hannu yasa ya ciro ya fara dubaw *Abawa Amarya, miyar kuma In ji Umma*.

Murmushi ya yi ya san fushi ya yi, a ransa kuma jinjina yawan alherin Karfi yake yi.

Haka ya yi ta kinkima yana shiga da su cikin gidan, sai da ya kammala shigowa da su, sannan ya zauna yana cewa "Duka wannan sakon ki ne in ji Karfi".

Da walwala a fuskarta ta ce "waye hakan?"

"Mahmoud fa."

"Oh shi ne Karfin?"

Kai ya daga mata yana kokarin bude akwatin da ya fi girma, kaya ne tamkar na lefe, sai dai dogayen riguna da English wears sun fi yawa. Dayan akwatin kuma shake yake da kayan kwalliya da na gyaran gashi.

Sosai ta nuna farincikinta kan kayan tare da yi wa Mahmoud fatan alheri.

MK ya yi kasa da muryar sa soasai ya ce, "Mu je daki ki ji wata magana".

Nokewa ta yi tare da fadin, "Fada mini a nan".

"Maganar ba ta nan ba ce Sa'adah na!"
Ya tashi yana jan ta zuwa dakin, ganin da gaske yake yi, ya sa ta cewa "Amma dazun nan ka ce ni bakuwa ce, ba zan yi komai ba sai na zama yar gari?"

"E na fadi hakan, amma kuma ban ce har da wannan al'amarin ba".

Tabe fuska ta yi hadi da tura baki gaba ta ce "Ban warke ba, zafi zan ji."

"I promise you, ba za ki ji ba, I will be soft and gentle".

"Ni dai a'a uncle".

"Bangane a'a ba?"
Ya fada yana mata wani irin kallo. Kan dole ta mi'ka masa kai ya yi yadda ya ke so.
Bata fahimci komai a sai zafi da wata irin takura.

Bai samu kansa ba sai bayan La'asar, don haka a gurguje suka yi wanka, suka yi jam'i.

Kwalliya sosai Sa'adah ta sake yi duk da yadda take jin radadi a kasanta.

Kwanciya ta yi a dakin, tana ayyana gaskiya ba wani dadi a wannan lamarin, sai dai a barka da radadi da ciwon jiki. Romance dai, idan za a yini ana yi ba za ta kosa ba.

A karo na biyu ya sake shigowa dakin.
"Kin san dai barcin bayan La'asar ba kyau ko?"

Idonta a rufe ta ce "Ni ba barci zan yi ba".

"To fito falo, fita zan yi na dora ruwa akan risho idan ya tafasa ki wanke shinkafa ki zuba".

Shiru ta yi tamkar ba ta ji abin da ya ce ba, ya san ba ta gamsu da fitar da zai yi ba ne.

"Kin ji".

"Ni gaskiya ka kashe rishon".

"Ba za ki yi abin da na
saki ba ke nan?"

Cikin tura baki ta ce
"Ni tsoro nake ji kar barci ya dauke ni abincin ya kone".

"Ba fa dadewa zan yi ba, salad zan sayo kawai".

Da sauri ta ce "shike nan adawo lafiya, amma dai kana sayowa ka dawo gida."

"Mai za ki ba ni idan ina gidan?"

Kai tsaye ta ce, "Abin dadi mana."

Murmushi ya yi tare da fadin, "Kamar gaske, a haka kamar jaruma ana taba ki kadan sai raki".

Shiru ta yi tamkar ba ta ji shi ba. Ya juya yana fadin, "Bari ma na zuba shinkafar na san yanzu ruwan ya tafasa".

Biyo shi ta yi tana cewa, "Ka je kawai zan zuba, a dawo lafiya"

Bai wani jima ba ya dawo, da hanzari ta karbi ledar tana masa barka da dawowa, ya amsa cike da jin dadi.

Cikin kankanin lokaci ta yanka salad din ta wanke da gishiri, ta bar shi a kolanda, ta hau yanka cocomber da su tumatur.

Ba ta koma falon ba, sai da ta tace shinkafar, ta yi kasa da rishon ta mayar kan wutar don ta silala a hankali.

Tana shiga daki ta nufa, ganin hakan yasa MK da ke zaune a kujerar kusa da kofar daki ya fizgo ta ta fado masa.
"Kin ce na dawo da wuri na dawo din kuma sai ki shige ki bar ni, ko dai kari kike so?"

Zabura ta yi, ta zame tana cewa "Indai ba so kake ka mayar da ni chopping the rice 🍚 ba, ya kamata ka daina wannan maganar haka nan".

Dariya sosai ta ba shi, ya dinga kyakyatawa, ita kuma ta shige daki tana cewa, "Dole ka yi dariya mana ka same ni kana yin yadda ka ga dama da ni, ba tausayawa".

"Oh haka kika ce? Za ki ga rashin tausayin kuwa".

Yanzu ma shi ya shiryo musu abinci, tana zaune tana kallon karamin tray din da ya zubo salad, mamakin yadda ya zauna ya yi garnishing din salad din da waken gwangwani da su cocomber da tumatur take yi, tamkar a restaurant.

A plate daya ya zuba musu abincin, suna ci suna yaba dadin miyar Umman Mahmoud.

Suna kammalawa Sa'adah ta kwashe kayan ta share gurin. Ya kalle ta ya ce
"Sannu da kokari, amma na ce miki sai kin fita daga bakunci kafin ki fara hidima".

Ta gefe ta kalle shi, ta juyar da idonta gefe sannan ta ce "Ka bar ni kawai na yi ayyukana tunda hidimar ba duka ka dauke mini ba".

Murmushi ya yi tare da cewa "Ashe ban yi gwaninta ba?"

Cikin kunkuni irin na shagwaba ta ce "Ba ka yi ba".

Karar wayarta ya katse damkar da ya yi niyyar kai mata, daki ta shige don a can wayar take. Da sauri ta amsa kiran "Anty Sumayya kin ce fa za ki zo mu yi sallama kafin ki wuce, ga shi har Maghriba ta kawo kai ban ganki ba".

"Kai Iyah! Da gaggawa kike, to muna kofar gidan, zo ki bude mana".

Katse wayar ta yi, ta
isa gaban madubi ta kalli kanta, riga da siket din atamfa ne jikinta, powder da turare ta sake shafawa sannan ta fito.
"Uncle, su Anty Sumayya ne suka zo"

Kafin ya yi wata magana har ta fice da sauri.

Bin ta ya yi da ido, yana jin wani irin abu a zuciyarsa akan me za ta fita a haka?

A hankali ya mike ya fita daga falon ya shige dakinsa da yake tsakar gidan.

Ba su jima da shigowa ba, ya fito, suka gaisa da Anty Sumayya da yaranta, ganin Sa'adah ba ta ba su ruwa ba yasa ya shiga kicin ya shirya ruwa da lemo a tray, da tumblers, ya doro cake din da yasa a fridge, yana jin farincikin ruwa da lemon da Mahmoud ya kawo musu na ratsa shi.

Da kansa ya dauka ya kai musu, Sumayya sai sannu take masa tare da fadin "Ga yara kuma sai ka dauko da kanka, sannu na gode".

Murmushi ya yi tare da cewa, "Ba komai Aunty".

Alwala ya yi, ya fito daga waje ya tsaya ya kira Abba ya danka masa sabbin kudi na dubu biyu,"Ku sayi sweet kai da kannenka".

Fir Abba kin karba ya yi, tare da cewa "An hana mu karbar kudi Uncle"

Dole sai Sa'adah ya kira ya ba ta, ya ce ta ba su. Ta kalle shi bayan Abba ya koma falon ta ce "Fita za ka yi ne?
"Masallaci zan je daga nan kuma zan je gida".

Bata rai ta yi sosai
"Ba dadewa za su yi ba Uncle, so kake na yi ta zama ni kadai? tunda dare ya yi kawai ka bari gobe ka je da wuri".

"To" Kawai ya ce ya daga labulen falo ya ce, "Anty Allah ya mayar da ku lafiya, mun gode sosai."
Ita ma ta amsa cike da mutuntawa.

Daki suka shige, suka bar yaran a falo suna kallo suna fama da cin cake. Jan kunne da nasiha iri-iri Sumayya ta sake yi wa Sa'adah.

Ta dauko wata leda a jakarta mai dauke da tambarin Welcare,ta mi'ka mata ta

Please Login or Register in order to submit comment