You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ya duba masa wani abu shi ne ya kai bakin ƙofa yaji ana I love
you. Ya juyawa har ya je bakin ƙofa ya ce
"Yaa Hakimi can i ask you?" Hakimi ya ce "Sure, go ahead I'm listening"
Abraham ya ce "A cikin mata wace tafi iya soyayya irin romantic love ɗin nan"
Hakimi ya ce "Wannan sai dai Malamai ai sune suka san kan soyayya" Abraham ya ce
"Ohh! I'll catch you MALAMA malama zan aura" Hakimi ya juya yana cewa "Sannu *MIJIN
MALAMA* (Upcoming book).

_Allahamdulillah. Nan na kawo ƙarshen littafin IDAN BA KE Book 1&2 Ya Allah ka
sanya littafin ya zama hujja gareni ba hujja akai na ba, Ya ka datar damu duniya da
lahira Ubangiji kaga manufarmu ka sanya mu gane gasky ka kuma shiryemu kada ka
barmu da iyawarmu, dabararmu wayonmu ka sanya mu amsa tambayoyin da duk za'ayi
mana😭_

Downloaded From https://tknovels.com.ng


Please Login or Register in order to submit comment