You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

magana Yaa Sheikh ya sanya
hannu tare danne bakin a hankali ya ce "Shhhhh shiru" dole tai shiru badai ta rasa
abin faɗa ba. Yaci gaba dayin karatun cikin salo da nutsuwa yadda zata fahimci
komai ta kuma gane abin da yake magana akai. Ya lura kuma tana ganewa duba da yadda
tayi shiru, bayan sun kammala Halisa ta kalli Yaa Sheikh dake murza hannunta ta ce
"Yaa Sheikh ya zan gane wankan janaba ya hau kai na?" Da hannu ya nuna ta kawo
kunnanta tayi saurin miƙa masa kunnen ya ɗora bakinsa ya faɗa mata magana tayi
saurin kallonsa tana zare ido ya ɗaga mata gira ya rungometa sosai a jikinsa a
taushashe ya ce "Zaki Albarka, tare da zuri'ar ki" Halisa ta kalle shi ta ce "Yaa
Sheikh"
Yaƙi magana ta ce "Yaa Sheikh mun gama darasin?" Ya ɗaga mata kai tare da cewa "Sai
wanda zaki ban" tai murmushi tana son ganin idanunsa amma yaƙi yarda ta gani sbd
juyewar da sukai "Yaa Sheikh me ya sa ake son kashe ka? Kuma ina gani kana kuka
cikin barcina kana cewa na taimaka maka ni kuma inaƙi" Ya dubeta yana nazartar
maganganun nata kafin ya ce "Kina son sanin sirrin Abbanki?" Ta ɗaga masa kai
alamar eh ya riƙe fuskarta yana ɗora tasa kai ya ce. "Mafarki ƙarya ne, wani
lokacin gsky ke kam naki ba daidai ba ne" buɗe baki tai zatai magana ya sakar mata
wani hot kisses a lips ɗinta idanunta cikin nasa al'amarin ya girmi tunaninta ji
take tamkar ba Yaa Sheikh ɗinta ba, wani irin sahihin abu yake mata ta kasa jure
al'amarin hawaye ya shiga gangaro mata ganin ƙirjinta na ɗagawa tana riƙe hannunsa
sosai ya yi saurin sakinta tayi luu zata koma baya ya yi saurin dawo da ita zuwa
jikinsa..
El-bashir ne tsaye a gaban motarsa idanunsa sanye cikin Sunglass ya zuba hannun a
cikin aljihu, farar t.shirt ce a jikinsa sai wandon uniform na ƴan sanda. Ya daɗe
tsaye a inda yake kafin wani saurayi ya ƙarasu wajan yana sarawa El-bashir ya ce
"Mun gama dukkan wani binciken da muke a Company amma babu wata hujja dake nuna an
zuba haramtattun kaya a kamfanin sarrafa shinkafa na Yaa Sheikh Aliyu haydar Aliyu"
El-bashir ya jinjina kansa ya ce "Okey, kaci gaba da saka idanunka" Yasir ya ce
"Amma sir ga shawara, mai hana kabi ta wata hanyar kai ka zuba hudar iblis cikin
kayan nasu, tunda na samu labarin kayan nasu yana gab da shigowa, idan har aka kama
kayan kamfanin sarrafa shinkafar dole sai an nemi shugaban kamfanin kaga a nan ka
jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya, ka kai Yaa Sheikh gidan yari, kuma ka ɓata masa
suna tare da lalata kamfanin baki ɗaya" El-bashir yai shiru a hankali kuma ya juya
ya shiga mota yana cewa "I'll think about it" El-bashir yana son privacy life shi
ya sa bai fiya fita da wasu securities ba, infact ba kowa yasan abin da ke
zuciyarsa ba. Burinsa bai shige yaga bayan Yaa Sheikh har ƙarshen rayuwa ba. Direct
masarauta ya nufa, yana buɗe ƙofa yaci karo da Khalil wanda ya fito daga ɓangaren
Mai martaba. "Am glad you are here, yanzu nake shirin kiranka Mai martaba na son
ganinka" El-bashir ya ce "Ok tom" har ya yi gaba Khalil ya ce "hold on, nayi maka
magana baka ɗauki abin serious ba ko El?" El-bashir ya jingina da jikin mota yana
kaɗa key ya ce "Maganar me kenan Yarima? Na manta fa" Khalil ya ce "Maganar
yarinyar da nace kuna kama sosai, kamar ya ɓaci fiye da tunanin mutum shi ya sa
abin ya tsaya mini rai" El-bashir ya kalli yayan nasa da kyau yana sakin murmushi
ya ce "Na kasa fahimtar me kake nufi Yarima, i don't even have a wife balle nace
ita ta haifa mini yarinyar har muke kama, kuma dai nasan kaf cikin masarauta ba
wanda ya haihu ɗan ya ɓata right? Infact banga wata kama ba"

"Amma mu ai munga kamar ko? Da Fulani Atine za taga yarinyar ina da yaƙinin zata
tai tunanin abin da nake tunani" El-bashir yai gaba abin sa ya ce "Ai shikenan, ni
wannan kamar bata gabana" Khalid yai murmushi yana ganin gabaɗaya akwai sauyi a
rayuwar El-bashir ɗin. Daga nan ɓangaren Mai martaba El-bashir ya nufa, kasancewar
baya cikin fada yasa damai bai tunanin zuwa can ba. Yai tsaye har sai da akai masa
iso kafin ya shiga ƙawataccen parlourn wanda ya sha ado da kayan sarauta kala-kala.
Da mmki El-bashir yake kallon Abba Hakimi yana tunanin mene ya kawo shi garin a
wannan lokacin? Ko abin da yake tunani ya faru ne?. Ya nemi waje ya zauna yana
faɗin "Barka da hutawa Daddy, Allah ya ƙara girma" Mai martaba Ahmad Sarki ya sauke
numfashi kafin ya kalli Autan ɗan nasa ya ce "Mubasshir ka shirya dai?" El-bashir
ya ce "Dady ina? Akwai aiki habaka" Mai martaba ya yi shiru na wani lokaci kafin
ya ce "Aikin hajji, ina son ziyara tare da miƙawa Ubangiji buƙata tuna, Khalil ya
kammala komai jirgi zai ta shi gobe" El-bashir bashi da ra'ayin zuwa aikin hajji
wannan shekarar baki ɗaya amma hakan kamar wata dama ce a gare shi. Abba Hakimi
daman yasan ba lallai El-bashir ya kulasa ba, kamar yadda baya kula Yaa Sheikh ga
mmkinsa sai yaji ya ce. "Barka da hanya Abba Hakimi" Abba Hakimi ya yi murmushi
irin nasu na manya kafin ya ce "Allhmd Mubasshir" El-bashir ya ce "Yaa Sheikh
lafiya yake dai ko?" Ba Abba Hakimi ba hatta Mai martaba sai da ya kalli El-bashir.
"Kaji ance bashi da lafiya ne?" Ya girgiza kai Mai martaba ya ce "A gidan shi zamu
sauka kafin fara aikin hajji, naji ance shi ne zai jagorancin sallar Taraweeh da
Tahajjud a masallacin ka'abah" El-bashir ya miƙe ba tare daya ƙara cewa komai ba,
gabaɗaya suka bi bayan shi da idanu.
"Ina tunanin amsar Halisa daga hannun Yaa Sheikh, ba zan iya bari tai shekara guda
ba" mmkinsa maganar Abba Hakimi ya kasa ɓoyewa daga kan fuskar Mai martaba sai
daya ja numfashi cikin tarin martabawa da bawa Abba Hakimi girman na shi ya ce "Don
me ya sa?" Abba Hakimi ya ce "Don ya magantu, ina sanin ina alƙibilar Aliyu take
akan aure dama mace baki ɗaya, ka sani na sani Aliyu kaifi ɗaya ne, ba a taɓa sauya
masa tunanin dama shi ne a kwakwalwar shi ba. Lokaci yana shigewa shekaru na ƙara
girma a tare da Yaa Sheikh, ban san ina tunaninsa yake ba, ban san mene tsarin shi
ba, amma a wannan karan ba zan zuba masa idanu ba, ina da yaƙini da kuma tabbacin
Yaa Sheikh ba zai saurari Zahrah Farouk ba, ina son saka masa soyayyar Halisa ko ta
halin yaya" Mai martaba ya jinjina kai yana mai jin cewa gasky Abba Hakimin ya
faɗa. "Hakan yana da kyau" Abba Hakimi ya ce "Da zarar an kammala aikin hajji ka
tawo mini da ita, nasan ba zai ce komai ba" tattaunawa sukaci gaba dayi.
El-bashir na fita ya nufi sashin Fulani Atine ya sameta ita da tarin kuyanginta
bayan sun fita ta kalle shi ta ce "Sarkin gobe na Wannan masarauta ya akai ne?" Ya
tura hannunsa cikin sumar kansa tare da fesar da Iska mai zafi sai kawai ya juya
kamar wanda mayan ƙarfe ke janshi.
"Sannu sannu bata hana zuwa sai dai a daɗe ba aje ba. Ko yanzu goma ta faɗi tafi
biyar albarka, sahun giwa kuma ya zarce na raƙumi, ƙadangaren bakin tulo ban fito
ba sai dana shirya ja muje zuwa El-bashir Ahmad Sarki" Fulani Atine ta faɗa tana
sakin wata dariya ita kaɗai. Kafin ta sanya ai mata iso da Jakadiyya. Fulani
Balaraba tana ɓangarenta babu mai jin kanta daga ita sai ɗan ta Khalil Ahmad sarki
suke mu'amala.
Iska mai ƙarfi ce ta mamaye cikin dokar dajin da suke, kafin wani kuka da ihu mara
daɗin saurare ya maye gurbin iskar. Wata kururuwa Prince Bilal ya saka bakinsa na
fitar da hayaƙi cikin jin daɗi da farin ciki, murya mara daɗin Amo! Ya ce.
"Sandu kayi ƙoƙari ban taɓa zaton matata zata kasance a Madina, ka tabbatar ita
ce?" Sandu ya ɗaga fikafiki yana shawagi a sama ya ce.
"Naga zoben a hannunta, na ganshi ta fito daga makaranta ita ce" Prince Bilal ya
ƙara sakin dariya ya ce "Lokacin ya yi da zan nunawa wancan Bil'adama ɗin bai isa
ba, bashi da ƙarfin ikon da zai rabani da matata a karo na biyu, idan a lokacin
baki da iko yanzu ina da ikon da bai isa yaja dani ba" Sandu ya yi dry sosai har
lokacin shawagi yake a sama ya ce "Da tuni na ɗakkota zaren dake hannunta yasa bani
da ikon tunkararta" Prince Bilal ya ƙara kwarara ihu wanda ya ƙara hargitsa dajin
da suke ciki farin ciki mara misaltuwa yake ji a ran shi ya ce "Zani, zani lallai
zani idan har Ramadan ya zo bana da iko ko kaɗan dole naje yanzu" yana faɗin hakan
yabi iska ya ɓace.

Wajan sati biyu kenan da shan poison ɗin da tayi, taji sauƙi sosai ta koma
makaranta, sosai take fahimtar karatun da har malamai take bawa mmki ɓangaren Yaa
Sheikh bai saurara wajan bata karatun addini ba, musamman karatun Alkur'ani.
Al'amarin da yake bashi mmki duk yawan karatun Alkur'ani da zai mata ba, nan take
zata haddace wani lokaci kallonta kawai yake wani lokacin kuma sai ya yi murmushi a
ɓoye yana da yaƙini da taimakon wasu a karatun nata. Tun yana mata surah ɗaya ya
koma biyu. Zarah ce zaune a gefen bed ɗin ta hannunta riƙe da waya tana lalubar
number Surry. Daily ta danna babu ɓata lokaci Surry tai picking call ɗin "Ai ta
kiran number ki ba a samu, meke damunki Surry?" Surry ta ce "Nothing ya akai?"
Zahrah ta sauke numfashi ta ce "Cikin jikina ya ɓare Surry ki ta yani murna" da
ƙarfi ta cikin wayar Surry ta ce "What,ya zube?" Zahrah tai shiru kamar mai nazari
sai kuma ta ce "Haka ne, amma ya naga kamar kin firgita" ta ƙirƙiri murmushi ta ce
"A'a farin ciki ne ya yi mini yawa, congratulations" Zahrah tai murmushi ta ce
"Naje anyi mini ɗinki tas, na dawo kamar budurwa duk da Dr ɗin ƙi ya yi wai sai na
bashi rabon shi" Surry tai dry sosai ta ce "kice zamu samu ɗan Dr kenan?" Taja
tsaki mara sauti ta ce "Ba wannan ba, nifa na fasa aikin nan da Halisa, da kai na
zan tunkari mijina nasan ba zai gane komai ba, tunda na riga nayi ɗinki, yau ɗin
nan nake son zuba masa maganin cikin shayi" Surry ta ce "That's great, za a sha
amarci kenan?"

"Uhm bari kawai ashe yarinyar Aljanu gareta? Itafa tayi sanadiyar zubewar cikin
nawa" Surry ta saki murmushi kawai kafin ta ce "To gida zaki dawo da ita?" "Ina
tunanin haka, nifa wlh idan naga yarinyar gabana faɗuwa yake sam jini na bai haɗu
da ita ba, yanzu ma zuwa zanyi naci ubanta na sakata aiki ba tai ba" kashe wayar
tayi tana miƙewa tsaye tana mmkin yadda cikinta yake a kumburem kai tsaye part ɗin
Halisa ta nufa a hanya taci karo da Yaa Sheikh tun safe daya fita sai yanzu ya
shigo gidan a hakama sai daya gabatar da sallar Issha dan haka a gajiye yake sosai
ga ciwon kan dake neman tashi.
Murmushi tayi ta ce "Wlcm My Excellency" ta faɗa tana rungome shi ya ɗan jinjina
mata kai taƙi sakin sa ta ce "Can i help you naga ka kaji sosai" ya zareta a
jikinsa a hankali kamar wanda akaiwa dole ya ce "No thanks" ta ce "Ok bari naje
wajan yarinyar can naci ubanta na sata aiki ba tai ba" ta juya ya yi saurin riƙe
hannunta da mmki ta kalle shi sai taga ya sassauta fuskar shi..
"Uhm haka ake tarbar miji? I need green tea" she can believe Yaa Sheikh shi ya riƙe
mata hannu har ya yi mata mgn cike da kulawa. Ta juya idanu ta ce "Bari na saka ƴar
fillo ta kawo maka My Excellency, ni kuma zan shirya amsar mijina yau" ya ɗauke ya
jima kafin ya cire hannunsa a nata ya ce "Ba zaki iya ba ke? Ita kullum cikin samun
lada take" ta zaro ido ta ce "Wace? ladan me kuma?" Ya kame fuska sosai kamar bashi
ya yi maganar ba. "Ok bari na karɓo maka love You My Excellency" ya sumbaci gefen
fuskar shi kana ta juya zuwa kitchen a karo na farko. Yaa Sheikh yana shiga part
ɗinsa ya nufi ƙofar da kai tsaye zata kaishi har sashin Halisa. A hankali ya murɗa
handle ɗin tare da turawa, idanunsa yaja ya rufe sbd ƙamshin daya ratsa hancinsa
wanda ya haifar masa da kasala a jikinsa, da ƙyar yaja jikinsa zuwa bedroom ɗin
ganin bata parlour yana shiga tana fitowa daga bathroom ɗaure da towel wanda ya
tsaya mata iya gwiwa. Ya zubawa babban yatsarta idanu a hankali ya dubi wanda yake
kusa dashi, motsawar dugun gemunsa shi ne zai nuna cewa murmushi ya yi. Bai tsaya
yi mata cikakken kallo ba sbd abin da hakan zai haifar. Halisa na ganinsu ta zame
towel dake kanta tana tsane ruwa gaba ɗaya ta sauya tana zuwa wajansa ta shige
jikinsa ta ce "Yaa Sheikh ɗina Modibbona" Ya riƙe kansa da kyau ta ƙara rungome shi
ta ce "Modibbona ina ka shiga yau ko gaisheka ban ba" da sauri ya saka hannu a
ƙirjinta yana riƙe towel ɗin da kyau wanda yake neman faɗuwa ƙasa "Abba riƙe mini
towel ɗin na ɗakko kaya" Yaa Sheikh ya kasa magana Halisa ta fara ƙoƙarin zame
towel ɗin shi kuma ya riƙe gam. "Zaki lalata Malam Amanata" ya faɗa daidai kunnanta
yana sauke mata numfashi tayi saurin riƙe ƙugun shi sbd gaba bata kai tsayin shi
ba. "Yaa..Yaa Sheikh" ya sauke numfashi tattausan gemunsa a wuyanta yana manna mata
sai shaƙar ƙamshin shower gel ɗinta. Jikinta ya ɗauki rawa sosai ta ƙara cewa "Abba
zan yi fitsari" bai ɗago ba amma ya riƙeta sosai muryarsa bata fita ya ce "Ba
fitsari bane, zama jaruma" ta ɗaga masa kai ta ce "To na zama Jaruma Abbana, amma
zan rama" Al'amarin ya tsananta har lokacin yaƙi yarda ya saki towel yasan ba zai
haifar da ɗa mai ido ba. Ganin duk dariyarta amma ƙirjinta na ɗagawa ta riƙe shi
sosai. Ya zame bakinsa daga nata idanunsa cikin nata daya sauya kala ya ɗaure towel
ɗin sosai a hankali ya ce.
"Sabon Darasi a shafin ‫الحياة الزوجية‬
alhayat alzawjia" Halisa ta ce "To banga littafin darasin ba?" Ya kalli bakinta
wanda ya yi jajir kafin ya ce "Ni ne littafin, kece darussan ciki, fahimtar darasin
yana ƙarshen littafin" bugun ƙofar da yaji ya sanya ya kama hannunta da sauri ya
nufi sashinsa yana fita ya rufe ƙofar. Zahrah ta kaji da bugawa ta buɗe ƙofar
bakinta ɗauke da masifa amma babu Halisa a bedroom, idan ba kuskure hancina yaji ba
to ƙamshin turaren Yaa Sheikh taji a bedroom ɗin. Sai kuma tai murmushi babu mmki
jikinta ke ƙamshin sbd ɗazo data tsaya wajansa. Tana ƙoƙarin juyawa idanunta ya
sauka akan envelope fari mai kyau ta nufi wajan tana warware wa, bata fahimci komai
a rubutun paper ɗin ba. Sai zanan hutun zuciya data gani, ga kuma zanan idanu yana
kuka. Gaba ɗaya rubutun paper ɗin Larabci ne. Tai tsaki tare da ajjiye paper ɗin
tana fita. Yaa Sheikh ya saki hannun Halisa yana nufar bathroom idanunsa rufe a
hankali ya ce "A saka kaya, kada sanyi ya kamaki" ta ce "To Abba" ya jima a
bathroom kafin ya fito cikin bathrobe duk da haka sai da ya rufe jikinsa da towel
gudun abin magana da akun tasa. Tsaye ya ganta bayan ta saka wata duguwar riga mai
kyau sosai shi kansa ba zai ce ga inda ta ɗakko rigar ba. Ganin Attention ɗinta sam
baya kansa da alama akwai abin da take gani ya ƙarasa a hankali da sauri ya kwance
prame ɗin ƙaramin hutun dake hannunsu ta kalle shi ta ce "Abba kai da wace a
photon" ya ɓoye hutun yana jawota gefensa ya ce.
"Mrs Talkative zo muyi sallama" ta ce "Abba wace?" Bai kulata ba ya sumbaci
goshinta a hankali ya ce "Ubangiji ya yi miki Albarka Fillo" ya sumbaci kumatunta
ya ce "Allah ya kyautata gobenki" ya ƙara sumbatar ɗaya gefen ya ce "Zuri'a mai
tarin albarka" a hankali ya ɗora bakinsa a hancinta ya ce "Ubangiji ya tausasa mini
bakin ƴar mutum Rome" ta saki murmushi tana kallon shi, shi kuma ya kalli bakinta a
hankali ya ɗora nashi ya sakar mata light kisses ya ce "Tayi ta son Modibbo har
abada" tai dry hannunta a gemunsa tana murɗewa kamar yadda ta saba kafin ta sumbaci
cheeks ɗinsa kamar yadda ya bata darasin haka ta ce "Allah ya kashe masu son kashe
mini Abbana" ya juya idanu kawai ta ƙara sumbatar ɗaya gefen ta ce "Allah ya bawa
Modibbona zuri'a mai tsafta" ta kalli bakinsa dake juyawa da sauri ya rufe idanu
sbd kyakkyawan al'amarin data sakar masa ta ce "Allah ya bawa Yaa Sheikh arziƙi mai
amfani" Ya rungometa a jikinsa sukai shiru na wani lokaci Yaa Sheikh na sauraran
yadda jikinta ya saki kullum a rigimar ba zata tafi bedroom ɗinta ba take, ita kuma
tana sauraran yadda zuciyar shi ke bugawa da ƙarfi. Har bakin ƙofa ya rakata ta
saki kuka sosai shi kuma ya lalace wajan lallashi. Yana zuwa part ɗinsa bathrobe ya
shige ya ƙara yin kyakkyawan wanka mai kyau kafin ya sauya shiga. Parlour ya dawo
ya ɗauki green tea ɗin da Ummul ta haɗa. A hankali yake sha lokaci zuwa lokaci ya
saki Ajjiyar zuciya ya ce "Allahamdulillah Ya Allah" a haka ya shanye green tea ɗin
tas ya koma ya yi brush kasancewar a gajiye yake yasa ya kwanta. Sai da me barci ya
gagari idanunsa, zufa sai yanko masa take naman jikinsa na rawa Al'amarin daya fara
sauya kamewar tashi kenan. Ya miƙewa a hankali ya nufi bathroom ya sakarwa kansa
shower amma kamar an ƙara masa hutar abin da yake ji a gangar jikinsa. Ya kifa
kansa jikin Sink bakinsa na rawa ya ce "Yasubuhanallah, Ya Allahu" ya koma kan bed
ya rufe jikinsa sosai amma ina marar shi sai ɗaurewa take, bai taɓa jin abu kamar
haka ba. Zahrah ta buɗe ƙofa ta shigo sai baza ƙamshin take ta nufi kan Royal bed
ɗin ta ce "My Excellency me ya faru are you Okey?" Tana neman shigewa jikinsa ya yi
saurin ja baya ya ce "Ummul, kira mini Ummul" Zahran ta ɗauka bashi da lafiya ganin
yadda ya rikice sosai jikinsa na rawa da ɓari sam ta mance maganin data zuba cikin
shayin. Ta juya da sauri ta fita, tana fita ya miƙe tare da ɗaukan key ɗinsa ya
saka jallabiya. Halisa na kwance tana barci taji anyi sama da ita ta buɗe ido da
sauri "Abba" ta faɗa cikin muryar barci mai kulata ba ya nufi ƙofar fita daga gidan
baki ɗaya tsoro ya kamata domin tana jin yadda naman jikinsa ke rawa haƙurin shi na
haɗewa ta ce "Abba ina zamu?" Cikin sabon al'amarin dake bijiro masa ya ce "Kuyar
da babban darasi cikin littafin alhayat alzawjia.....
[1/3, 4:48 PM] Abk: "Modibbo darasi da daddare" ya ɗauke Idanunsa domin maganar ma
a wahale yake yinta, bai taɓa jin tsananin azaba irin wannan ba. Bai kuma taɓa
tsintar kansa cikin sabon yanayin nan mai wahalar fassaruwa a baki ba. Shi dai
yasan tabbas akwai abin da yake buƙata kuma a wajan Ƴar tashi kuma ƴar rainon shi
yake buƙatar abun nan. Ita tafi dacewa da kuma cancantar samun shi. Sbd ita yake
adana dukkan abin da ya shafi girma da ƙimar wannan al'amarin. Dalilinta ya mayar
da kansa tamkar nakashasshe wanda bai san daɗin lamarin ma.
"Yaa Sheikh ni ba zan gane darasin nan ba, barci zan" yana buɗe gaban mota ya ce.
"Yanzu ne lokacin ganewa ƴar fillo, darasin mai sauƙi ne sai wahala"
"To Abbana" ta ce tana maida idanunta tare da yin shiru. Yaa Sheikh bai iya
ajjiyeta ba domin gani yake raba gangar jikin nasu kamar rabuwa da numfashinsa ne.
A haka ya zauna ɓangaren driver bakinsu ɗauke da addu'a ya yi wa motar key tare da
nufar gate. Gatekeeper ya buɗe masa daman ba wani barci yake sosai ba, rabon da Yaa
Sheikh ya ya yi driving da kansa a ƙasar ta makka shi kansa ba zai iya faɗar adadin
shekarun ba. Kai tsaye ya cilla motar saman titi tare da nufar haɗaɗɗan gidansa
wanda muhimmun abu kawai k kai shi.
Ummul dake tsaye ta saki labulan window tana sauke numfashi, zuciyarta cike da
zullumi tasan Yaa Sheikh ba zai taɓa cutar da Halisa ba, amma fargaba ya kamata
sosai. Ta juya zuwa parlour inda Zahrah ke kiranta.
"Naje part nasa baya nan,ina ya fita" Ummul ta ɗauke kai cike da mmkin ƙarfin hali
irin na Zahrah kana son miji kana son kasancewa dashi amma bata san hanyar kulawa
da kyautata masa ba? Anya rayuwa zata tafi haka? Wani bokan ma sam bashi da amfani.
"Da alama ya fita ne" a ruɗe Zahrah ta dubi Ummul cikin tashin hankali mara
misaltuwa ta ce "Ya fita? zuwa ina bangane fita ba" Ummul zata juya zuwa cikin
bedroom Zahrah tayi saurin fisgota cikin ƙara ji ta ce "Ina magana kina sharewa?
Kin san halin da nakr ciki i want my husband, i want to sleep on his arms" da
ɗinbun mamaki Ummul ke kallon Zahrah kafin ta ce.
"Ya kike so? kike bedroom nasa ki kira" kau!! Zahrah ta ɗauke Ummul da mari tana
nunata da hannu ta ce.
"Ke awa? ko a gidan ubana ban ɗauki rainin hankalin masu aiki ba, balle gidan
mijina ina magana kina bani banzar amsa kamar kina magana da sa'arki? Ko an faɗa
miki sa'ar uwarki ce ni?" Ummul ta dafe kuncinta wanda zanan yatsun Zahrah ya fito
rau! a kansu idanunta ya cika da hawaye ta ce.
"Nayi miki uzuri rashin sani, a lokacin da zaki wace ni da matsayina a lokacin zan
nuna miki irin ƙarfin nawa ikon" Zahrah ya cakumo wuyan Ummul ta ce.
"Zaki faɗa mini inda mijina yake ko sai na illata rayuwarki? Ko kece uwar shi
Maryam wallahi baki isa ki shiga tsakanina da mijina ba, a duk inda yake mace yake
buƙata ki faɗa mini ina mijina yake zan bisa zuwa duk inda yake am warning you"
"Waje mai muhimmaci, tare da abu mafi muhimmanci a rayuwar shi, kije kiyi tunani"
Ummul na faɗin haka ta juya zuciyarta fal takaicin yadda bata da ikon rama cin
zarafin da yarinyar tai mata. Tai ƙwafa tana rufe ƙofar.
Zahrah ta zama kamar mahaukaciya domin raba maganin biyu tayi,ta sakawa Yaa Sheikh
rabi, ta shanye rabi. Ga masifar da take ji na neman kassara rayuwarta ba zata iya
jurewa ba. Kamar zautacciyya ta nufi ɓangaren Halisa ta dinga ƙwala mata kira amma
babu ita babu labarinta ƙirjinta ya yi mummunan bugawa wani gurɓataccen tunani ya
shiga kaiwa kwakwalwarta farmaki.
"Yaa Sheikh, Halisa?" Ta furta a fili da ƙarfi ta ce "No! Wallahi zan iya kashe
mace akan mijina" ɓangarenta ta koma tana kiran Deen idanunta ya a gama juyewa yana
ɗagawa ta ce "kana ina? I need you right now" ya kalli Balarabiyyar dake maƙale
dashi ya ce.
"Ina hotel,ya kai?" Ta sauke numfashi ta ce "Akwai matsala Deen" "daman matsala
kullum cikinta ki ke tunda baki da kyakkyawan tunani" bata tsaya bi ta kan maganar
shi ba, ta zayyana masa yadda akai ta ɗora da faɗin.
"Ban san haka maganin yake da ƙarfi ba, ina jin kamar naci babu kayi mini kazo
gidana" Deen ya yi shiru yana juya tunaninta a ma'auni na hankali ya ce.
"Yaa Sheikh ba zan bi macan banza ba, kuma ba zai iya jurewa yanayin ba, dole akwai
wani abu a ƙasa, akwai abin dake faruwa,mene shi?" Ya faɗa yana ture matar dake
jikinsa tunaninsa ya rabu gida biyu.
"Na kasa fahimta, kai na ya kulle Deen ka bani haske" da sauri ya ce "Yaa Sheikh
nada zubin halittar da babu mai gano abin da yake shiryawa, something is fishy"
Zahrah ta ce "Gani nan zuwa" ya ce "Okey" cikin mintuna kaɗan ta shirya jikinta duk
rawar yake tana zuwa ta cewa mai gadi ya buɗe mata.
"Hajiya ina zaki dare ya yi?" Taja tsaki ta ce "Ka haifi ne? aikin ka ne kayi
kawai" zai ƙara magana ta daka masa tsawa ta ce.
"Banza shasha! dallah buɗe mini kafin na saka a kore ka" ya buɗe mata ƙofa tare da
ɗaga hannu ya ce "A sauka lafiya Hajiya".
Tun daga nesa Yaa Sheikh yake danna horn har zuwa gaban makaken gate ɗin gidan
nasa, aka wangale gate ɗin kai tsaye ya tura hancin motar ciki ikon Allah ne kuma
ya kawo shi gidan, a lokacin ya gama galabaita idanunsa da ƙyar yake buɗewa. A
hankali ya yi parking a harabar ajjiye motoci kusan rabin motocin daya mallaka a
ƙasar Madina suna cikin gidan. Ya sauke numfashi tare da buɗe gajiyayyun Idanunsa
wanda suke nuna zallar abin da yake buƙata. Cikin magagin barci Halisa ta buɗe ido
tare da saka hannu ta shafa fuskarsa ta ce.
"Abbana baka da lafiya ne?" Ya buɗe ido a hankali tare da zubuwa akan fuskarta.
Ganin da gaske baya jin daɗi yasa ta mustsike idanun gabanta na faduwar ta gyara
zama a jikinta tana tattaɓa fuskar shi ta ce.
"Abbana kayi magana, meke maka ciwo" ya damƙi kafaɗarta kamar zai raba ƙashinta
gida biyu, cikin raunatacciyyar murya a karo na farko wacce ya bayyana rauninsa ya
ce.
"Bani da lafiya Ƴar fillo" idanuna ya cika da ƙwalla ta ce "Abba kuma ba

Please Login or Register in order to submit comment