You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da zan
aikata" cikin ladabi ya ce "My bad"
El-bashir Said "I, El-bashir Ahmad Nuran Sarki ka kula ba wanda zan ɗagawa ƙafa
akan matata" ya sauke wayar rai ɓace. "Uncle me ya sa ka ke faɗa?" Ya dubeta yana
ƙoƙarin sauke numfashin shi.
"Angela zaki aureni" Sosai Fattoumah ta san kalmar aure, sbd wayonta shekarunta
kuma sun kai ta sani tayi murmushi tana ɗauke kai. Ya kamo fuskarta yana zare
Glasses ɗin idanunsa ya ce
"Ba zan iya jira ba, fitar da nayi sai dana tabbatar igiyar aurena ta hau kanki
Binta, You're now Mrs El-bashir Ahmad Nuran Sarki, El loves you Angela"..... Halisa
ta dinga mamaki wai ita take da yarinya, ita ta haihu, ita ta zama uwa. Sai ta
fashe da kuka musamman idan taga babyn na motsi. Da zarar taji ƙamshin turaren Yaa
Sheikh take rufe idanu bata mance azabar data sha ba, ita kam gwara first night da
wannan azabar ta haihu.
Zuciyar Babban malamin babu daɗi yana ta so ya keɓe da ƴar fillonsa amma taƙi
yarda. Umma A'isha ta zauna wajanta. A hankali motar shi tayi parking Umar-khan ya
fito da sauri ya buɗewa Yaa Sheikh, lokacin 6:45 na safe sanyi na busawa ya Fito
cikin kyakkyawar tufa kamala da Ilhama ya ƙara wanzuwa a jikinsa. Cikin tarin
nutsuwa yake sanya ƙafar shi ta daba,kana ya maye gurbinta dana hago har ya isa
ƙofar Room ɗin. Bakinsa ɗauke da sallama Umma A'isha ta amsa masa, hannunta riƙe da
babyn dake kuka sosai yin duniya kuma Halisa taƙi bata nono, da zarar ta bata taji
zafi zata cire kuma nonon ya cika sosai. Muryarsa da ƙamshin turaren shi ya sanya
Danejo kame fuska Umma A'isha ta amsa tana faɗin.
"Allahamdulillah, Ya Zahrah" ya jinjina mata kai yana zama saman kujera daman Umar-
khan bai shiga ba, ya shige wajan Mother dake kula da Fattoumah.
"Matar Malam riƙe ƴar nan mai azabar kuka, zan duba Faɗimatu" Tayi shiru "Magana
nake" nan ma tayiwa.
"Kawo ta" Ya faɗa in clam and golden voice. Umma A'isha ta bashi ita yana amsar ya
ɗorata a ƙirjinsa yana jijjigata amma taƙi yin shiru.
Ƙaramin yatsar shi ne ya sanya mata ta shiga tsotsa ya dinga shafata yana mata
karatu a kunne har tayi shiru.
"Wannan fushin?" Ya faɗa yana leƙa fuskarta ta tashi zaune ta ce
"Amma Abba ai baka kyauta mini ba" ya ware idanu ya ce
"To fa, dame?" Ta tura baki gaba ta ce "Baka ce mini haka haihuwar yake ba ai" Ya
dawo kusa da ita ya ce "Wanne suna ki ke so?" Ta kalli Jaririyar dake ta tsotsar
hannun mahaifinta ta ce "Ummul-khairy" ya tsora mata idanu sai ya zaro zam-zam daga
jikinsa ya bawa babyn, kana ta tauna dabinon ajwa ya saka mata, ya yi mata kiran
sallah kana ya yi mata huɗuba da Ummul-khairy. Ya ce
"Allah ya raya mini Mamana yadda take kama da babarta ka sanya kada tayi rigimarta"
Halisa ta ce "A haka dai ka aura daga nan har Rugar Rome"
"Eh tana tallan Kindirmo ba" Ta ƙara cewa "Abba nifa na gama haihuwa ba wasa nake
ba" Ya dubeta ya ce "Tare mukai komai fa, Na baki ciki, ki kayi rainon shi, kina
laulayi ina kulawa dake, a haka fa akace an tsaneni, naƙudar jiya akai mini dukan
tsiya" tana ƙoƙarin magana taji ya ɗage rigarta bakiɗaya tare da kafa....[2/17,
7:28 AM] Abk: *_Arewabooks@Nimcyluv79_*
Ihu ta saki ya yi saurin zame bakinsa yana saka hannu ya dungure mata kai, ta
marairaice ta ce
"Zafi fa, kuma daman...,"
"Shhhh" ya furta yana ɗora hannu tare da ƙarewa wajan kallo.
"Mene wai?" Bai iya magana sosai ba, sai daya haɗiye ruwan daya zuƙa ta ce
"Kafa shanye" ya lumshe idanu speaking calmly ya ce "Na sani"
"Me ya sa?" Halisa asked
Yaa Sheikh ya ce "ƙaya na ciri miki" tayi ta kallonsa tana ganin wayo ita dai kawai
ya yi mata
Ya zame idanunsa dake yazo a fuskarta tare da ɗaukan bbyn dake kuka ya ɗora mata
ita a cinya cikin kasalar data saukar masa ya ce
"Feed her" "Ciwo yake fa"
Ya dubeta ya ce "Na cire abin ciwon" kafin tayi magana taji ya sakawa bbyn a baki
kamar jira take ta cafke.
Ta fasa ƙara wacce ta razana Little Ummul.
"Wayyo Allah zata cire wayyo Ummul, wayyo Dadata" mmki ya cika Yaa Sheikh. A
hankali kuma ta sauke ajjiyar zuciya lokacin da taji ya rungumeta gabaɗaya a
jikinta yana kallonta
Tana kallon Little.
"Thank you, thank you"
Ya ce cikin laushin murya ita kuma tayi ƙasa da kanta tana son taji thank you ɗin
ta mece ce?
Ya riƙe hannunta cikin nasa yana ƙara shigar da ita jikinsa yaja numfashi ya ce.
"So lucky to have you in my life, Zawja.
Thank you Zawja for sending this amazing present to me…. I loved it and it will
always be very special to me, Of all the gifts you have given me, this surprise
gift will always be the most special because it came as an unexpected surprise and
it will always stay fresh in my memories and my heart"
Ya tallafo haɓarta cikin nutsuwa tare da yin copping face ɗinsu.
"Can i say you're the best wife ever? Am proud of you Ƴar fillo"
"Am also proud of you Habibi ƙalbi, you means alot to me you're the father of my
children I love you so much"
Ya tsora mata idanu bai san me ya sa a lokuta da dama take karantar zuciyarsa ba,
kafin ya faɗi komai ta gama karanta. Ya gode Allah, daya bashi macen rufin asiri
"Yaa Sheikh"
Ya dubeta bai amsa ba.
"I love You" yaji _I love You_ ɗin har ƙasan zuciyar shi, ta ƙara kashe masa jiki
tsigar jikinsa ta shiga ta shi tana zubewa. Manna mata sumbata a goshinta cikin
kamala irin ta mutanan ƙwarai masu nagarta da sanin hakƙin Iyali tare da zuri'a. Ya
furta.
"‫ لضمتك بين ذراعي للأبد‬،‫"لو كان العتاق يثل كم أحبك‬
"I love you Abbana"
Ya fahimci so take ya furta mata wannan kalmar da tayi watanni tana jiran jinta a
bakinsa amma ya kasa..
Ya ɗauke kai tare da saka hannu ya ɗauki Little da tayi barci, babu inda tabar
babarta har fari da komai hakan ya sa ya ƙara jin son yarinyar na wanzuwa a
zuciyarsa. Juya mata baya ya yi. Ta ce
"Habibi" yaƙi juyawa.
Ta saka hannu taja gemun dan shin da taji a gemunsa kamar an zuba masa ruwa ya
sanya ta ce "Abul-khairy ku...."
Tayi shiru jin ya juya ya sake rungumeta tare da ɓoye fuskarsa a wuyanta
Ta saka hannu ta amshi Little ta ajjiye gefe guda, a ranta take jin kuka yake abin
da bai taɓa yi ba, bata taɓa gani ba.
Yaƙi yarda ya saketa balle ta kalli hawayen.
"Please Habibi stop stop..!" Ya dakatar da ita
da faɗin "Princess, my wife. You have given me the biggest blessing of my life. I
treasure this moment of being the father of my child. Thank you for gifting me this
bundle of joy and happiness"
"Thank you, ina jin nafi ko wacce mace dace da miji mai nagarta da sanin hakƙin
iyalinsa, miji ba fahimta da shiga cikin lamarina, mijin da soyayyata bata rufe
mishi idanu wajan ganar dani kuskure, miskilin mijin da zai sanya ni a gaba da
kalamai masu daɗi duk kame kai da miskilancin shi, Thank you Dear Lord"
Hawayen daɗi ya shiga fita daga Idanunta jin ya kama hannunta ya zura mata zobe, ta
fahimci the best gift daya iya bayarwa shi ne Ring.
Wani lokacin ya ce Allah ya yi miki Albarka wacce hakan yake ƙara sanya *Halisa
Danejo Rome* cikin wani irin farin ciki mara misaltuwa.
So da ƙaunar mijinta *Yaa Sheikh Aliyu haydar Aliyu* kuma *Dr Aliyu haydar* ya gama
gigita rayuwar *Princess Halisa Ahmad Nuran Sarki*
Ya kasa magana ya shiga sauke mata wasu lafiyayyun kisses ta ko'ina ya mance a
gadon asibiti take kuma ita ɗin ɗanya ce, jikinta ɗaya ne.
"It seems that Little Ummul will have a sister nearby, or in this hospital"
Khalil Said yana ƙarasa shigowa cikin room ɗin, daman Umma A'isha da Mother duk
suna room ɗin da aka kwantar da Fattoumah. Yaa Sheikh was speechless ya kasa furta
komai ya kame fuska da kyau babu alamun wasa, amma fuskar shi ɗauke take da annuri
da hasken farin ciki. "Kai Hamma daka tsaya a waje ai"
"That's what i was telling him" Khalil ya juya ya kalli El dake tsaye sanye da navy
blue na suit ya zuba hannu a aljihu.
"Kace mini me? Magaji yaushe ka fara sharri"
El ya ce "Goodness, bance maka mata da miji ne ciki ba, ai naga zuwan Abba tun
farar Safiyya"
Khalil ya watsawa El harara ya ce "Kai yake Abbanka not me, ja jiki"
Maimoon dake shigowa hannunta ɗauke da flast wanda Ummul tazo da shi yanzu ta ce
"Haka ranar nan ya ce wai rawar kai gareni irin halinmu ɗaya"
Khalil ya zaro idanu ya ce
"Ni ne mai rawar kai ɗin?" El ya ɗaga hannu zai make Maimoon Khalil ya ce "Kana
taɓa mini mata sai jikinka ya faɗa maka dan ubanka"
Ƙwafa El-bashir ya yi
Ya ce "Wannan yarinyar ficika da ita sai gulma"
"Eh babu komai, ficika kuma gata can kwance a gado kaje kaji da kwailar daka kwasa
shi ya sa kake ta zarya daga Sokoto zuwa Kano, Kano to outside country"
Maimoon taja jiki tare da haɗawa Halisa tea mai kauri sai tiriri yake, ta zuba mata
farfesun kayan ciki fal plate "Abba zo muci" caraf ya ce
"Waye zai ci abincin me jego kayan ƙazanta" Maimoon ta kwashe da dariya ta ce
"Wallahi ko ni ba zan iya ci ba"
Mai jiran kaɗan balle wacce aka jefa da kashin kaza, ta saki kuka wanda ya farkar
da Little ta ce
"Abba wai ni ce ƙazama, kai ma ba za kaci ba"
Yaa Sheikh ya lura da gangan Khalil yake son taso masa da rigimar ƴar fillon kafin
ya ce komai
Ta ce "Ai shi nawa ne, ni tasa ce kuma dan kaji yanzu kafin ku shigo ya saka
bakinsa a n...."
"Don Allah" Yaa Sheikh ya furta daidai kunnenta yadda ita kaɗai zata ji shi kam ta
fasa wannan zancan a gurin nan ai ya banu da Khalil, ga Mubasshir,ga Maimunatu...
El ya ɗauki bbyn ya dinga kallon ciki so da ƙauna ya ce "Me za a na ce mata to?"
"HALA" cewar Yaa Sheikh yana miƙewa tsaye ganin yadda Halisa tayi kicin-kicin da
rai sbd bai ci abinci ba. "Wow suna mai daɗi Hala"
Yaa Sheikh ya yi waje abinsa kai tsaye kuma Fattoumah yaje dubawa a nan ya samu
labari ashe Tun asuba jirgin su Mai martaba da Dada da su Fulani ya sauka, hadda
Yaya Halima.
Mai martaba yana can gidan Abba Hakimi. Shi ma daga nan harabar asibitin ya
tsaya,yana nan tsaye yana waya yaga shigowar mota ganin ɗaya daga cikin motocinsa
ce ya sanya ya ɗan buɗe idanunsa baya ya ajjiye wayar shi daga kiran Umar-khan.
Zahrah ta fito sanye da shigar kamala hijabi har ƙasa hannunta riƙe da basket suna
haɗa idanu da Yaa Sheikh ta saki murmushi ta ce
"Good morning sweetheart" Ya jinjina mata kai har ranshi yake son yaga ya kyautata
mata amma ya kasa ta ce "Ya sister Halisa da daughter?" A hankali ya ce
"Allahamdulillah, wife"
Zahrah ta ce "Bari na shiga,naga kamar fita zakai ko?" Nan ma ya ƙara jinjina kai
yana lumshe idanunsa, yana jin zuciyarsa babu daɗi sam da ganin halin da Zahrah
take ciki, ya kasa samu kalmomin da zai amfani dasu wajan fahimtar da ita halin da
yake ciki, sam wannan kariyar da wasu can Aljanu suka bashi bai ji daɗin ta ba,
idan ƴar iska Ubangiji ya ɗora masa Soyayyarra da? Shi aka cutar. rayuwa kenan!.
State C.i.d
Kai tsaye nan Yaa Sheikh ya sauka Khalil da kan shi ya yi driving nasa sai El wanda
yake jin kamar zuciyarsa zata faso idan yaga ɗan iskan tsohon ji yake kamar ya saka
bindiga ya harbe banza.
Mai kula da sashen bincike da fyaɗe da kan shi yazo wajan Yaa Sheikh bayan sun
gaisa ya ce "Kada ka damu Yaa Sheikh, zamu aika shi court daga nan kuma za a yanke
masa hukuncin bayan fitar da hujjoji"
El ya ce "How long za'a ɗauka kafin zuwa court duk wani fyaɗe kuma wanda yake da
aure hukuncin kisa ne fa? A bani dama na harbe ɗan taure" Ya yi murmushi
"Clam down prince, zai girbe abinda ya shuka imma irin ya fidda ƴaƴa masu kyau ko
akasin haka" dole El ya haƙura.
Yaa Sheikh ya koma gida domin ya huta ya samu cikakken tunanin da zai yiwa Zahrah
bayani.
A can asibiti da mamaki Zahrah ke kallon Mimi da Alhaji Farouk tare da wasu ƴan
uwanta. "Zahrah" Mimi ta kira sunanta muryarta na rawa hawaye ya cika mata cikin
idanunta.
Zahrah ta juya da sauri zata shiga mota, Mimi tabi bayanta cikin rashin sani ta
bangaji wata budurwa, budurwar ba tayi ƙasa a gwiwa ba ta saka hannu ta ɗauke Mimi
da mari cikin faɗa ta ce "How dare you ahh? Wacce irin banza dabba ce ke kina
tafiya kai a sama kamar tinkiya mai yasa talakawa suke haka ne mtwss" wani zafin
zuciya ya tasowa Zahrah ta ɗaga hannu zata daki budurwar Ummul ta riƙe hannun tana
murmushi
"Ummul mahaifiyata da mara fa?"
Ummul ta ware idanu ta ce "Oh da gaske? Har kin manta?" Ummul ta ƙara murmushi ta
ce
"Idan maye ya manta uwar ɗa ba zata mance ba, faɗin Ubangiji ne da kansa, wanda ya
zagi uwar wani haka za a zagi tasa, kin mareni kin zageni ba akan idanun ɗana ba,
yau gashi an mari mahaifiyarki akan idanunki an kuma ci mutuncin ta, shi ya sa a
kullum kake iya bakin ka naso ɗaukan mataki sai na share domin iya son ɗana da
Ubangiji ya gwada miki shi kaɗai ya isa ya zame miki ishara, sai dai ba zaki taɓa
zama inuwa ɗaya da Aliyu ba, kamar yadda ki ke mafarki nasan ya kasa faɗa miki ko?"
A gigice Zahrah ta ce
"Don Allah Ummul kiyi haƙuri ki rufa mini asiri kada ki ɗauki fansar abinda nayi
miki ta hanyar rabani da Yaa Sheikh ki tausaya mini shi ne kaɗai inuwar da nake jin
gina naji daɗi" ta saki kuka sosai.
"Babu ruwana Fatimerh, banyi lalacewar da zan raba aure ba, zanan ƙaddarar damu
kanmu bamu san da shi ba, shi ne Ubangiji ya yi ikonsa akan haka zai kuma rabaki da
Yaa Sheikh cikin ruwan sanyi" Halisa da Umma A'isha da suka fito domin tafiya gida
an bata sallama suka tsaya suna kallon ikon Allah.
Kowa ya kasa magana,
Abin mamakin dake faruwa bai shige dukkan wanda yazo hucewa sai ya juya ya kalli
Halisa wasu suna nunata da hannu suna cewa ita ce
Ƙarar jiniya suka ji ko ta ina Mother ta ce
"Wai meke faruwa ne?" Halisa ta marairaice fuska ta ce "Mother me ya sa ake kallona
ne?"
Aka buɗe motocin kai tsaye wani ya nufi wajan Halisa Ummul tayi saurin shan gabansa
ta ce
"What's going on?"
Ya fito daga Card ya ce
"Ɗan sanda daga hukumar C.I.D Criminal Investigation Division" Ummul ta ce "Ok
then, mene ya kawo ku?" Da hannu ya nuna mata Halisa ya ce "To Arrest that young
lady behind you......

08119237616
Paid book
₦500
Complete ₦1000

*_After 3yrs🫣....._*
[2/18, 11:39 AM] Abk: _*Sarautar marubuta 80*_
"Arrest?" Suka haɗa baki wajan faɗa Halisa ta gigice ta riƙe Ummul domin ita take
gani kamar mijinta Yaa Sheikh cikin rawar murya ta ce
"Wallahi banyi komai ba, me nayi su waye ku?"
"Hakan ya ƙara saka mini shakku akan ki"Ya faɗa yana ƙara jinjina kai ba tare da
tsoro ko fargaba ba. Ummul ta ce
"Excuse me Officer, kasan matar wace da za kayi arresting nata?
Akan wanne dalili, me tayi" Ya duba lokaci ya ce
"Sorry Madam, kina wasting time ɗina, idan muka ke office ɗinmu zaki ji komai
wajan tuhumar mata laifin daya sanya mukai arresting nata" Halisa ta fashe da
matsanancin kuka
"Ummul, Abba, Mother I don't wanna go to prison"
Gabaɗaya ta gigice ta saka kuka, ga jikinta babu ƙwari abinka da ɗanyan jiki irin
na masu jego. Mother ta bawa Umma A'isha Hala ita kuma ta riƙe Halisa dake neman
fita hayyacinta daman ita bata iya firgita ba yanzu zata zauce.
"Babu inda zata ba tare da faɗin dalilin arresting nata ba" Mutumin ya kalleta ya
ce.
"Ki saurara da maganganunki, ko mutuwa tayi sai mun tafi da gawarta" a ruɗe Mother
ta ce "What! Are you at of your sense?"
Mothers na gama magana Ummul ta fito da card ɗinta wanda take shirin kai wa.
Ta nuna mishi ta ce
"I am police officer, nasan kana da matsayi mai girma ba rukuninmu ɗaya ba, amma
zan baka mmkin ƙarfin ikon daga sama" "And am ready to be her lawyer" cewar Mother!
Cikin tsawa ya ce "Arrest her!"
Ya faɗa a tsawa ce cikin zafin rai. hankalin Familyn ya ta shi, Ummul taja gefe
tana waya mai matuƙar muhimmanci yadda take wayar zaka san ranta zai ya ɓaci.
Mother ta riƙe Halisa, Dada daman kasa cewa komai tayi taja gefe Idanunta cike da
hawaye.
Cikin sauri Zahrah ta shiga tsakani ta ce
"Arrest me first before her, ko tausayi baka da shi mace ta haihu a sallamata yanzu
shi ne kake tunanin tafiya da ita Oh My Goodness"
"Officer" "Yes Sir!" Wani ya faɗa yana ƙamewa ya miƙa masa hannu ya bashi wayar
gallery ya shiga ya fito da photo tare da juya screen ɗin wayar ya nunawa Zahrah ya
ce "Yanzu sai ki fahimta" Zahrah ta zare idanu tare da dafe ƙirji cikin sauri ta
matsa daga kusa da Halisa tana amsar wayar tare da duba photon da kyau.
*Halisa* ce tsaye hannunta riƙe da wuƙa ta cakawa wani mutum. Daga nan ya nuna mata
vedion cc.t.v camera.
"Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Halisa wa kika kashe" a ruɗe Dada ta ce
"Kisa?" Halisa wacce numfashinta ya fara gardama ta riƙe Mother da ƙarfi tana
girgiza kai idanunta na rufewa sosai cikin kaɗuwa da fitar hayyaci ta ce
"Ban kashe kowa, wallahi bani bace banyi kisa ba na shiga uku Ku kira mini Abbana
shi yasan ba zan kashe kowa ba"
"You're lie. Liar"
Zahrah Said tana sakin kuka ta kasa yarda Halisa zata iya kisan kai, amma photon ya
nunata komai da komai.
Dada ta amshi wayar cikin tsananin tashin hankali tayi baya tana salati ya akai
Halisa tayi kisa? Ya akai ta shiga cikin har ta kashe rai mene alaƙarta da wanda ta
kashe. Jikinsu ya yi sanyi suka kasa magana banda Ummul dake can tana waya. Ya
watsa hannu baya ya ce
"So allow me to arrest her" Halisa ta riƙe Mother tana girgiza amma Mother ta kasa
komai, ta koma kan Umma ta ce "Wallahi ƙarya suke bani bace ban kashe kowa ba kada
su rabani da ƴata kada su rabani da mijina"
Wani murmushi Officer ɗin ya yi ya ce.
"So that's true daman ance kina da ɗaure gindi a duk wani iskanci da kike, yanzu
zamu ga wanda ya tsaya miki zamu kawo ƙarshen barikin ki ƴar ta'adda kawai" Ya miƙa
hannu tare da kama nata zai sanya mata handcuff ya ji an fisge hannunsa tare da
murɗe shi baya, ya bada sauti. Ya saki ƙara "How dare you torch my sister's body,
wanne ɗan iska ne kai waye ya baka damar kama matar *Yaa Sheikh, Ƴar sakin
Sokoto* ?"
"Ƴar sarkin Sokoto? A information ɗin da aka bayar ance yarinyar a gidan karuwai
take da zama" Manyan motoci ne suka shigo cikin asibitin a guje har da ta wasu
polices nada ban.
Yaa Sheikh ya fito da sauri hankali ta she yana sanye da Jallabiya idanunsa ya yi
jajir da alama fitowar ba zata ce wacce ba'a shirya yinta ba. Halisa na ganinsa da
raguwar ƙarfinta ta nufe shi ta faɗa jikinsa kamar yarinya taba rufe kuka.
Ya rungumeta yana bubbuga bayanta cikin sigar rarrashi.
Yadda jiniyar kan shi tayi zai baka mamaki haka tabbatar yana cikin fushi mai zafi,
zuciyar ƴan maza Aliyu na kusa, babu batun malunta.
"Abba banyi komai ba, kada su tafi dani kada su rabani da kai da Hala ban musu
komai ba"
Ya runtse idanunsa wanda ruwa ya kwanta cikinsu tsabar zuciya takaicin yadda suka
gigita masa mata yafi komai bashi haushi, ya ƙara sanyata jikinsa yana rungumeta da
kyau ya kasa magana sun jima haka kafin ya kama hannunta zuwa dalleliyar motar shi
ya sanyata a baya, zai juya ta riƙe shi ta ce "Habibi kada ka barni nan" ya watsa
jajayen idanunsa akanta ita kanta ta firgita sai taga idanun tamkar bana mutum ba
ya yi wani kala-kala yana sauyawa.
Ya riƙe hannunta alamar
"Relax" yana zame jikinsa tare da juyawa.
Kai tsaye wajan Umma A'isha ya nufa ba tare da ya ce komai ba, ita ma ta miƙa masa
*HALA SHEIKH ALIYU HAYDAR*
Ya amsheta yana jin yadda take wurga ƙafa tare da tsotsar hannu.
Motar ya koma ya sanya mata Hala a cinya ta rungumeta sosai tana ganin kamar wani
zai rabasu idanunta cike da hawaye ta ce
"Modibbo kazo mu gudu Please rabamu za suyi" ya juya mata idanu kai tsaye ta
fahimta shi ne *IDAN BA KE*
El-bashir Ahmad Nuran Sarki ya riƙe wuyan Officer ɗin ya ce
"Akan me zaka yanke hukunci ba bincike" Garbati ya ɗimauce wani ya zo da sauri ya
ce
"Officer munyi kuskure ashe kama ce kawai suke da juna ba ita bace"
Wanda aka kira da Officer kuma shi ne Garbatin cikin In-ina ya ce "Oh! to to ya yi,
kuyi haƙuri kamanni ne ba ita ba ce" Ɗaya daga cikin jami'an da suka shigo tare da
El ya ce
"Babu sunanka cikin list ɗin Officers namu daga ina aka turo ka?"
"Sunan shi Garbati Nuhu, ɗan gidan Mai gadin da aka kai Court" gabaɗaya suka kalli
Garbati kenan yayi haka ne da nufin su sake mishi Uba? Ta hanyar basaja da kayan
ƴan sanda da kuma cin amanar hukuma..
"Fake news ne kenan? What about the vedio mene shirinka?" Yaƙi magana Yaa Sheikh ya
kasa jurewa ya kuma kasa lamunta daya rufe idanunsa yadda Garbati ya damƙi Halisa
yake gani, cikin zafin nama ya ɗauke shi da kyakkyawan maruka. Ya ce.
"Za mu yi masa hukunci irin na addinin musulunci, za a kashe shi ta hanyar jifa ya
aikata fyaɗe da auren shi" El wanda zuciyarsa ke kusa ya saka hannu ya naushi
Garbati gani yake kamar ubansa yake doka. Garbati ya galabaita ya ce "Wannan shi ne
karo na biyar da mahaifina yake fyaɗe, kuma a duk wanda ya aikata a matsayin me
gadi ne, da ya yi sai ya gudu imma an kama shi zan saka kayan ƴan sanda na yiwa
iyalan yarinyar kashe di a haka har magana ta mutu, hankalina ya tashi lokacin da
naji ya yi fyaɗe ga zuri'ar babban Malamin nan da ake faɗa Yaa Sheikh Aliyu haydar
Aliyu. Bana da ikon yi musu bara zana, domin ahhali ne babba, mun shirya sakin
labarai a Social media akan cewa Yaa Sheikh bashi da Uba, mu kaga hakan bai ba, sai
muka duba yarinyar da kuka fi ƙauna a cikin ahhalin wato Halisa ita matar Yaa
Sheikh ɗin, mun san idan muka kamata mukai barazanar kisa gareta dole zaku saki
mahaifina, manufar shi ne ana sakin shi zan bar garin da shi"
Suka saki salati, Ummul ta dinga girgiza kai.
Mother ta ce "Sai inda ƙarfinmu ya ƙare akan Ubanka dole ya baƙunci halira" Bala
Tukur ya ce
"Shi kenan?" Garbati ya ce "Eh" "Batun dabar da kake kana fashi tare da kashe
jama'a, ka mance yarinyar daka nuna musu vedionta tare kuke aiki"
Garbati ya Girgiza da lamarin Yaa Sheikh.
Kamar mai gani har hanji, daman yana lura da yadda zubin fuskar shi ke sauyawa
lokaci zuwa lokaci.
"Amma ya naga Halisa a jiki" "kama ce kawai" inji Garbati ya ce "Nima da kamar nayi
amfani, haƙiƙa idan Halisa ta ɓata za'a iya kama Fariderh sbd tsananin kama ban
taɓa yarda ana iya samun masu kama da juna ki babu haɗin jini ba sai yanzu"
Aka tattara su Garbati zuwa Police station. Yaa Sheikh ya juya cikin nutsuwa amma
zuciyarsa zafi take ya buɗe bayan mota ya shiga cikin sauri Umar-khan ya shiga
shima. Ya dubeta ta shiru ta riƙe Hala sai kuka take gently ya saka hannu ya jawota
jikinsa ya riƙeta sosai yana shafa kanta ta sauke ajjiyar zuciya da ƙarfi. For some
minutes ya ɗagota suka haɗa idanu cikin kulawa yana tattara dukkan kulawarsa akan
ta ya ce "Are you Okey?" Ta ce "Abba ban yi komai ba"
Ya jinjina mata kai yana jin abu mai ƙarfi yana fisgar shi akanta.
Ya ce "Nutsu, ba wata sauran damuwa, am here, and I'll always be by your side ok?"
Ta ɗaga masa kai ya rungumeta ta jinsa ya saka hannu a riga yana shafawa tayi
murmushi kawai tasan me yake nufi don haka ta gyara zaman Hala ta shiga feeding
nata, har lokacin yana rungume da ita tana ɗago kai yake zaro mata idanu sai ta
fahimci a yanzu shi ɗin rabi da rabi ne. Wato *MUTUM DA ALJAN*
Sabuwar rigima ta ɓalle domin Umma A'isha cewa tayi gida za a dawo da Halisa shi
kuma ya ce sam ba a isa ba, babu mai tafiyar masa da matan shi aure nawa ne ya mutu
daga tafiya wankan jego. Halisa taso tafiya domin ta fahimci waye Yaa Sheikh tunda
ya sameta ya mayar da ita abinci, ya daina azumi sai na Alhamis da Litinin daya
zame masa jinin jiki...
A wannan lokacin hankalin El-bashir Ahmad Nuran Sarki dana duk wani makusan cin shi
ya tashi, abinda ake ɓoyewa ya fito aka rasa daga gidan wacce jaridan aka samu
labarin fyaɗen Matar El-bashir Ahmad Nuran Sarki wato Fattoumah Aliyu. Zan can kuma
sai fasuwa yake wasu suna haɗa jijita akan daman can hanyar ƴar iska ce, daga kan
Social media, gidan rediyo, gidan t.v
Babu wata hujja data nuna daga

Please Login or Register in order to submit comment