You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zata dangin mahaifinta, Khalil ya ce "Jirgi baya jira fa" Abba Hakimi
ya ce "Halisa shi ga mota, Khalil shigar da Mubasshir ciki" Yaa Sheikh ya tsaya
kallon ikon Allah tafiya da matar shi ba tare da an sanar masa ba? Ya rasa me yasa
Abba Hakimi yake haka ne? Shi kam yau zai nuna cewa shi ne mijinta zai nuna ƙarfin
iko, duk suka shiga mota Halisa ta tsaya tana kallon Yaa Sheikh Abba Hakimi ya
ɗaure fuska ya ce "Shige ki tafi, ai zaki dawo wajan shi ne" a sanyaye ta juya zata
shi ga mota Yaa Sheikh ya ce "Idan har ki ka bar gidan nan zuwa Sokoto to na haƙura
da ke, na cire igiyar aure dake kan ki wallahi Allah....

08119237616
[1/17, 8:06 AM] Abk: Gabaki daya gurin Suka tsaiya suna kallon ya sheikh da mamaki
daanjin abinda ya fada nima jira nake kuma kujira ehe
Halisa ta saki dariya ta ce "Abbana kana da abin dariya" idanunsa akan titi yana
ci-gaba da driving bai ce mata komai ba, can yaji tai shiru ya juya ya kalleta
idanunta akan titi tana lumshe idanu da sauri ta ce "tsaya tsaya Abba" yaƙi tsayawa
cikin sauri ta saka hannu taja gemunsa ya ce "Ya Allah!" Ya ja birki yana riƙe
gemun idanunsa a jirkice yake binta da kallo ta narai-narai da idanu ta ce "Ka yafe
mini Yaa Sheikh ɗina" ya dubeta ya dubi titi a hankali ya ce
"Ya akai Zawja?"
Ta nuna masa wani waje ta ce "Naman can nake sha'awa" da mmki sosai ya dubi mai
naman sam hankalinsa bai kwanta da abin titi ba ya ce
"Amma ɗazo kinci a gida ai?" Ta ce "Eh amma wannan ƙamshin ya yi zai daɗi, kuma
daman bai isheni ba"
A hankali ya ce "Sannu kura, ba za kici ba" ta shagwaɓe fuska tana narke masa a
hankali ta kama hannunsa ta ɗora a cikinta ta ce
"ƊAN MALAMA ya ke son nama a taimakawa Zawja Please Yaa Sheikh" kallonta yake sosai
yana jin ɗumin Jikinta dake ratsa masa hannu he don't know how much she loves her,
the only thing daya sani he can't live without her, ita ɗin rayuwar shi ce, ita
kawai ta san haka sbd tana fahimtar shi, banda haka da yawa ba za su yarda yana son
Zawja ba. "I understand, zan yi order" ta ce "Ni dai wannan nake so, idan babu
shikenan kawai" ya kashe motar yana sauke numfashi tare da buɗe ƙofar zai fita ita
ma ta buɗe da idanu ya yi mata magana ta ce
"Zan bika ne fa" ya dubi mazan dake wajan, ya dubi shigar dake Jikinta ya fita
kawai, ita ma ta buɗe ta fito tana tsaye a wajan ya zagayo bai magana ya kama
hannunta ya buɗe murfin motar ya danna ciki tare da murza key. Ta cikin glasses ɗin
ya ranƙwafa tare da zura hannu ya tallafo fuskarta ya ce
"Ba a wasa da abu mai muhimmanci" ya saketa yana juyawa zuwa wajan, kafin ya ƙarasa
wani ya zo da sauri ya ce
"Sannu da zuwa, ikon Allah yau gani ga Yaa Sheikh Aliyu haydar Aliyu!" Ya yi
murmushi tare da miƙa masa hannu sukai musabawa.
"Me ka ke buƙata?" Kafin ya yi magana yaji saukar muryarta ta ce
"Abbana kazar guda biyu Ɗan Malam ya ke so" mutumin ya leƙa tare da hango Halisa
dake zuro kai ta Glasses ɗin motar.
"Shikenan na fahimta"
Ya juyawa zuwa wajan tare da zaro kaji guda biyu manya masu zafi ya yayyanka tare
da sakawa a leda. Ya kaiwa Yaa Sheikh, without looking at him ya ce
"Nawa ne kuɗin?"
Ya yi murmushi mutumin ya ce "Haba haba, muna ta neman hanyar da zamu gode maka
bisa ƙoƙarin da ka kewa Addinin musulunci, amma bamu samu ba, wannan ba wani abu
bane a bawa Madam" Yaa Sheikh ya amsa fuska ɗauke da murmushi ya ce "Jazakallah-bil
khair" sukai sallama ya nufi cikin motar, yana zuwa ya buɗe tare da shiga ya yi
Bisimillah tare da yiwa motar key ya fara driving bai ta kanta ba, fuska kuma ɗaure
ba wahala sai jikinta ya yi sanyi duk da zumuɗin cin kazar da take ta ce "Abba mene
ya faru? Nayi laifi ne" bai tanka ba ta ƙara cewa
"Me nayi maka?" Ya juya gabaɗaya ya ce
"Yaushe za ki nutsu Zawja haihuwa zaki fa?" Ta kasa fahimtar maganar ta shi ta ce
"Nasan zan haihu amma me nayi?" Ya yi mata banza yana jin babu daɗi idan ya tuna
sautin muryarta da mai naman ya ji. Iya abin da yake ji ya ya isa, shi kam data
fito a haka mai naman ya ganta ya zai ji?.
Har suka isa makaken gidan shi dake G.R.A wanda za a fara gyaran shi gobe bai ƙara
ce mata komai ba, ita kuma tayi tambayar tai maganar har ta gaji.
Ya yi parking a harabar gidan mai cike da flowers kala-kala gwanin sha'awa, ya fito
ita ma ta fito hannunta riƙe da ledar kazar tabi bayan shi jiki ba kuzari, part uku
ne a gidan mai ɗauke da 1floor, ya haura saman benen tana biye da shi taji ya yi
sallama ita ma tayi tana son taga waye a ciki da har yake sallama sai taji shiru,
babban parlour ne mai ɗauke da wasu milk and Brown ɗin kujeru sai t.v da freezer,
direct bedroom ya nufa daman kaf gidan iya sama kawai aka zubawa furniture ya zame
Alkyabba ya ɗora saman hanger, ya cire hiramin ma, ya ajjiye ya zauna daga shi sai
Jallabiya ya yi baya ya kwanta saman gado, idanunshi rufe, a hankali ta ajjiye
ledar ta sunkuya tare da kama ƙafar shi ta shiga zare takalmin dake jikin ƙafar, ta
zare safar haka ma ɗaya ƙafar tana jan yatsun ƙafar shi ta ce
"Kayi haƙuri ban sakewa"
Ya tashi zaune tare da ɗagota ya zaunar saman cinyarsa, ya zame hibin Jikinta ta ce
"Sanyi Abba" ya dubi cikin idanunta yana cilli da hijabin ta rage daga ita sai vest
da trousers designer da idanu yake bin ƙirjinta daya ciko sosai har mmki ya bashi,
cikin nutsuwa yana jin komai na jikinsa na sauyawa, yana ƙoƙarin hana kan shi amma
zuciya ta rinjaye shi, duk ƙoƙarin kame kansa ya gagara daidai kunnenta ya ce
"Ke ɗin sirri ce, sirrina ce Zawja" ta ce "Kayi haƙuri"
Yana zura hannu ta ƙasan vest ɗin tare da shafo lafaffan cikinta tare da shafo
ƙasan mararta ya sauke numfashi ya ce
"haramun ne mace tai magana wajan namiji, idan ba muharamin ta" ya kama hannunta ya
ɗora a ƙirjinsa ya ce
"Naji zafi a nan, a kiyaye, zaki sauya kaya Abaya's idan zaki fita da liƙab, tare
da safa hannu da ƙafa" ta ce "Ai bani dasu"
A hankali ya ƙara tura hannunsa can sama daidai ƙirjinta bata san mene ya faru ba
sai ji tayi ƙitttttttt! Da sauri ta duba ganin yadda ya keta vest ɗin gida biyu
tare da yin cilli da ita ya sa ta hangame baki ta ce
"Innalillahi ka yaga min kaya ba kyau suttura ce Abba" ba zai iya magana ba sai
kallon cikin idanunta da ya yi, ta tsorata lokacin gudu da yadda idanunsa ya sauya
launi, ƙirjinta ya buga hannunsa ɗaya yasa ya saƙalo hannayenta zuwa wuyan shi,
ƙirjinta daidai fuskar shi, ya cusa fuskarsa bakiɗaya a ƙirjin yana shaƙar wani
irin ƙamshi na musamman, ta rufe idanu Jikinta ya fara saki tsigar jikinta ya shiga
ta shi yana zubewa, ta tura hannunta cikin sumar kan shi murya bata fita ta ce
"Abbana" wani irin salo yake mata wanda ya sanya numfashinta fara yin sama har basu
san lokacin da Yaa Sheikh ya yi fatali da ledar kazar ba, a karo na biyu ya ƙara
yaga bra ganin hannunsa na rawa wajan unhooking bra ɗin, ya yi cilli da ita, ta
buɗe ido da ƙyar tana ƙara reƙe shi wani abu na mata yawo a dukkan Jikinta kamar ta
fasa ihu ta ce "Wani abu yana yawo Abba"
Ya ɗago kai a hankali ya kalli yadda idanunta ya jajir ta kasa jurewa ta haɗe
bakinsu waje guda tunda ya gagara yin hakan! Ya tallafo fuskarta domin ya bata
cikakkiyar damar shan bakin na shi ya jata har tsakiyar gado, lokacin da al'amarin
ya zafafa har tsayawa numfashin Halisa ya ke, bata taɓa jin salon Yaa Sheikh ba sai
yanzu, ya kuma hanata abin da take buƙata, wani kalar romantic style yake mata, ya
yi hakan ne kuma domin ya san matar shi, ya ƙarfnta yake da kuma juriya, how
sweetness she's. Lokacin data samu abinda take so kuka ta saki tana riƙe shi, shi
kan shi ya yi mamakin juriya da ƙarfin halinta da kuma yadda ta iya ɗauke buƙatar
shi tsaf ba tare da gajiyawa ba. Bayan tai wanka shima ya shirya cikin kayan barci
yana ta zabga ƙamshin ya zauna gefen gado yana kallon yadda ta naɗe tsakiyar gado
ta rufe da lallausan duvet. A tare suka saki murmushi ya yi saurin juyawa ta miƙe
zaune tare da kwanciya bayan shi kamar yarinya ta ce.
"You're so sweet Abbana, my banani Yaa Sheikh nawa" yana kai inibi bakin shi mai
tsafta ya ce "Kin ji daɗi kin cinyewa Ummul ɗan ta?" Tai murmushi tana lashe fatar
wuyan shi ya runtse idanu sosai yana jin kamar kunna shi take ta ce "Naji daɗi dai,
na faranta wa Arɗon Ummul rai, kankanaty ta sauya" ya girgiza kai kawai ya ce
"Allah kana gani, ka shirya mini matar malam" tai lamo a bayan shi tana wasa da
gashin ƙirjin shi ta ce
"Yaa Sheikh" ya ce "Uhm"
Ta kasa magana sai yaji abu mai zafi yana zuba a bayan shi,ya saka hannu ya jawota
gabansa shi, ya kalli yadda take hawaye wanda kuma duk na kissa ne
"Kuka? Akan me?
Wanne dalili?" Ta riƙe hannunsa ta ce "Abbana kada ka auri Anty Zahrah don girman
Allah, wallahi zan mutu ba kaji yadda ƙirjina yake mini zafi fa yanzu, wayyo
Abbana"
Ya riƙe kafaɗunta jin yadda take kuka harda shassheƙa ya ce.
"Nutsu Matar Malam, yaushe nace zan aure kuma?" Tana kuka ta ce "Baka ce ba, amma
kayi mini al'ƙawari Abbana kaji Modibbo" ya yi mata shiru tare da jawota jikinsa ya
rungometa sosai yana bubbuga bayanta ta ce
"Kayi mini al'ƙawari ba ko wacce mace?" Ya kame bakin ya shiga bata wani kyakkyawan
kisses tai luff a ƙirjin shi. Ya zame yana cewa "Shiru, zo kici kazarki" ta girgiza
kai ta ce "Bana ci, ka rufeta bana so wari take" ya lumshe idanu yana matseta
sosai. Yana zaune barci ya ɗauketa ya sakkota a hannunsu yafi mintuna biyar yana
kallonta faɗuwar gaba ta riske shi a fili ya ce
"Auzubillahi, Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, lahaula walaƙuwwata illah
billah!" Ya faɗa yana sauke idanunsa akan cikinta sai ya mayar da ita jikinsa ya
ce.
"qul hayati , 'ana 'uhibuki" ya shafa kanta ya tabbatar barci take a sanyaye ya yi
kissing lips ɗinta ya ce.
_“I love you Zawja”_
Washegari ya shirya cikin sky blue ɗin shadda gezner jamper da babbar riga, ba tare
daya saka Alkyabba ba, ita kuma ta shirya cikin ƙaramar Jallabiyar shi ta ɗora
hijabin, basu karya ba hakan yasa ya nufi gidan su Ummul kai tsaye, Ummul na zaune
a main parlour ita da Hajja su kaji sallamar Halisa da gudu ta nufi Ummul ta faɗa
Jikinta tana faɗin
"Ummul ɗita" Ummul bata kalli Yaa Sheikh ba ta zaunar da Halisa tana cewa "Daughter
ki daina gudu, zuwan sassafe haka" Halisa ta juya ta ce "A gidan Yaa Sheikh muka
kwana, wallahi bedroom ɗinsa mai kyau Ummul" ta girgiza kai kawai ta ce "Naga
alama, je Kiyi breakfast" ta ce "To a ina?" Ta nuna mata hanyar da kitchen yake ta
ce "Can, akwai maid zata nuna miki kayan breakfast ɗin sai ki zuba abin da ki ke
so" ta miƙe ta ce "Abba na zubo da yawa muci tare?" Ummul ta ce "Baya za a zuba
masa" Hajja dai murmushi take Halisa ta birgeta lokaci ɗaya. Bayan halinsa ta bar
wajan Yaa Sheikh ya miƙe yazo gaban Ummul ya zube bisa quwwuyinsa ya ce "Ina kwana"
a taƙaice ta ce "lafiya" kafin ya yi magana ta ɗaga waya tare da faɗin
"tana tare da shi" tai shiru can ta ce "To babu matsala gasu nan" ta kashe wayar ta
ce "Abbanka na kira yanzu,amma kayi breakfast" ta miƙe ta ce "Ina zuwa Hajja" tana
gaba yana binta ta ja shi can part ɗin Dattijo a nan ta haɗa masa breakfast kana ta
bar wajan. Hajja ta kalli Ummul ta ce.
"Yanzu ya ki ke so lefen ya kasance" Ummul ta girgiza ƙafa ta ce "Saiti biyar nake
so, kaya masu kyau" Hajja ta ce "Zasu ja kuɗi fa" "Amma kin san kuɗi ba matsala
bane, bani target na fita waje ki duba komai Expensive haka, bana son lace na ƙasa
da 200k Please" Hajja ta ce "Babu damuwa" suka shiga wata maganar duk akan haɗa
kayan lefen. Suna gamawa Ummul ta samu Halisa tai mata tas akan sakewa namiji jiki
da take yana moreta son ran shi. Halisa ta kalli Ummul ta ce "Ummul tausayin shi
nake fa" Ummul ta riƙe baki sai kawai ta juya cike da mamaki. Ta samu Yaa Sheikh
tsaye a parlour ko bata faɗa masa komai ba, yasan ya yi laife ba zai shige tafiya
da Halisa da ya yi ba. Yana tsaye Halisa ta fito sukai waje har suka isa gida basu
ƙara magana da juna ba. A harabar gidan suka samu Mai martaba tsaye sai Abba Hakimi
da Khalil, da kuma Dada sai kuma El-bashir dake wheelchair, mother da Umma A'isha.
Yaa Sheikh ya fito Halisa ma ta fito ta ce "Ina zaki Dada?" Kai tsaye Abba Hakimi
ya ce "Sokoto zata koma masarauta, tare dake sai sati uku zaki dawo" farin ciki ya
kama Halisa zata dangin mahaifinta, Khalil ya ce "Jirgi baya jira fa" Abba Hakimi
ya ce "Halisa shi ga mota, Khalil shigar da Mubasshir ciki" Yaa Sheikh ya tsaya
kallon ikon Allah tafiya da matar shi ba tare da an sanar masa ba? Ya rasa me yasa
Abba Hakimi yake haka ne? Shi kam yau zai nuna cewa shi ne mijinta zai nuna ƙarfin
iko, duk suka shiga mota Halisa ta tsaya tana kallon Yaa Sheikh Abba Hakimi ya
ɗaure fuska ya ce "Shige ki tafi, ai zaki dawo wajan shi ne" a sanyaye ta juya zata
shi ga mota Yaa Sheikh ya ce "Idan har ki ka bar gidan nan zuwa Sokoto to na haƙura
da ke, na cire igiyar aure dake kan ki wallahi Allah....

08119237616
[1/17, 1:52 PM] Abk: *_Mai son ai masa tallah a IDAN BA KE kwana 5 za a bada
1,500.... Kwana goma 3,000 kwana sha biyar 4,500 kwana ashirin 6,000 wanda yake so
a saka masa har littafin ya ƙare zai bada 15k dubu goma sha biyar❤️ Littafin Idan
ba ke na kuɗi ne 500 nrml grp,1k for Special posting har weekend 08119237616_*
Thank you for choosing sarautar's Library💋🫶🏼.



Halisa ta tsaya ba tare data ƙarasa motar ba, annurin dake fuskantar ya ɗauke da
mmki sosai take kallon Yaa Sheikh, ba tare da ta ce komai ba jiki a sanyaye ta nufi
cikin gidan idanunta na zubar da hawaye. Yaa Sheikh yabi bayanta da kallo ta gefen
idanu, daman bai riga daya shige ciki ba, murmushi Abba Hakimi ya yi yana jinjina
kai ya ce "Khalil ku je, Allah ya tsare ya kai ku lafiya" Mai martaba yaso a wannan
karan ya zauna da Princess Halisa, ya nuna mata soyayya irin ta ƴa da uba, amma ba
shi da ikon yin magana tunda yanzu ita ɗin ba ikon shi ba ce. Ita kanta Dada bata
ji daɗin abin da Yaa Sheikh ya furta ba, sai dai ba kowa za aiwa abin da akewa
Aliyun ba ya jure, an shirya tafiya ba tare da sanin shi ba, alhalin shi ne mijinta
kuma sai da izinin shi. Mother ta ƙarasa wajan Yaa Sheikh dake shirin shigewa ciki
ta ce.
"Aliyu!" Ya tsaya yana harɗe hannayensa a baya ba tare daya kalleta ba, ta ce "Ka
ba ni mamaki da kunya sosai Malam, ba kaiwa Abba Hakimi al-kunya ba, duk da
hukuncin shi ya yi tsauri na tura Halisa,amma yana da kyau kayi magana mai kyau
yadda za a fahimta ba tare da zuciya ko ran wani ɗaya daga cikinmu ya ɓaci ba" ta
kalle shi taka ba ita yake kallo ba, hannunsa ɗaya dafe da kansa alamar ciwo yake
masa ta ce
"Ka yi haƙuri, kabar Daughter ta ziyarci dangin mahaifinta a karo na farko na
rayuwarta, babu wanda ta sani, yanzu ne ya kamata ta zauna dasu, su bata Soyayyar
dangin mahaifin data rasa, baka duba yadda tayi farin ciki ba ko? baka duba yadda
furucinka a yanzu ya sauya mata lissafi ba? Ko dan son da take maka" Abba Hakimi ya
ɗagawa su Mai martaba hannu har suka fice daga harabar gidan, ya juya zuwa inda
Mother take tsaye da Yaa Sheikh, ba yabo ba fallasa ba alamun damuwa ya ce.
"Ya yi abin da ya dace ne a matsayin shi na mijinta, bada wata manufa nai maka
hakan ba, ba kuma dan na takura auren ka, ko dan auren bai mini ba sam, nasan son
Halisa sosai, tun ba yanzu ba, ban kuma damu daka furta gaban kowa kana son ta
ba.Alal haƙiƙa nayi haka ne domin na ƙara inganta aurenku, ya kafa tarihi a duniya
ba iya family ba, duk macen da mutum ya rena har zuwa matakin duniya ya kuma
aureta, batun ace bai san wahalar aure ba wannan gaibu ne da tsagwaron son
zuciya,yafi kama da tatsuniyar gizo da ƙoƙi, muje ciki ka ɗauki matarka, Allah ya
sanya albarka cikin rayuwar aurenku ya kaɗe fitina"
Ya juya cikin gida zuciyarsa cike da mamakin Yaa Sheikh ɗin da kuma rashin ta idanu
da ya yi masa.
"Baka kyauta ba Malam" ya juya ya dubi Mother a hankali cike da gajiyawa da komai
dake faruwa ya girgiza kai ya ce.
"Ina son kai ta da kai na ne, shi ne burina" ya yi gaba, daman tuni Umma A'isha ta
shige cikin gidan. Mother ta bi bayansu, Abba Hakimi na tsaye kamar yadda Yaa
Sheikh yake tsaye ya kalli Mother ya ce.
"Kirawo mini ita" Umma A'isha ta ce "Kayi haƙuri Hakimi, kada ka biyewa zuciyar
Aliyu data fara sanin mace yanzu,ai masa uzuri" "Kin Allah a yau kuma yanzu sai
Aliyu ya ɗauki matar shi sun tare, kada na sake jin bakin ki Aishatul-humaira" ta
ce "Allah ya baka haƙuri" lokacin da Mother ta shiga Halisa na kwance akan gado ta
rungome, ta ɗauka Abban nata zai so farin cikinta, tana son iyeyenta, danginta She
wants to spend some time with her father's family, taji daɗinsu tasan yadda suke
amma shi ne zai sanya ƙafa ya yi fatali da farin cikinta? Duk wanda bai son
Ahhalinta kamar ita ce baya so, ya nuna Jikinta yake muradi amma banda farin
cikinta, a karo na farko taji zafin Yaa Sheikh mijinta, ma riƙnta, uban yaron dake
cikinta fiye da kima ta ji sam ba zata iya bari ko yatsarta ya kama ba. Ta yi
saurin goge hawayen dake bin fuskarta tana mayar da sautin kukanta, sbd motsin da
ta ji, ta miƙe zaune tare da yin ƙasa da kanta. Mother ta nemi waje ta zauna ta ce
"I saw that you were crying" ta yi murmushi ta ce "Barci na fara"
"You supposed to do that, but not now" Halisa ta ƙara yin murmushin ƙarfin hali
tare da yin ƙasa da kanta irin al-kunya nan ta Fulani
"Your grandfather is calling you, ki saka hijabi ki fito"
A sanyaye ta ce "To" ta miƙe tare da ɗaukan wani hijabi sage green ta saka
Kyakkyawar fuskarta ta bayyana wacce ta ƙara haske da cika, ta zura slippers ta
nufi Main parlour. Cikin ƙaramar muryarta tai sallama ta nufi tsakiyar parlourn ta
zauna ƙasan carpet ta ce "Gani Jon wuro" Ya kalleta ya ce "Tashi ki bi mijinki
Halisa" zuciyarta ta buga da ƙarfi tai ƙasa da kanta ta kasa cewa komai, Yaa Sheikh
ya jingina da jikin ƙofa idanunsa a kanta, sai yanzu ladamar furta abin da ya ce ta
lulluɓe shi, amma a yanzu ko haƙuri ya bayyanar Abba ba zai ji ba, kuma ba zai
saurara ba.
"Magana nake ki tsaya mini, ba daman an saka muku ido ba? Yanzu an cire tashi ki je
Allah ya tsare ya bada ladan aure" hawayen da take maƙalewa ya gangaro zuwa
fuskarta cikin Muryar kuka ta ce
"Kayi haƙuri nai kuskure Jon wuro ba zan sake ba, ina neman alfarma a gareka ka
janye batun na bi wani, ka barni na zauna tare da ku" da sauri Mother da Umma
A'isha suka kalli Halisa ba wasa ko sakin layi a cikin maganarta. Abba Hakimi ya ce
"Mijinki ne, bana wani ba ra'ayinki shi ne zaki ba, amma ai kina son shi meye
dalilin haka?" Ta saki murmushi sosai ta ce "Bana son shi Abba, bana son zama da
shi, ina son ya bani ta kardar sakina kamar yadda ya furta" Mother ta ce "Ai ba ai
sakin ba, cewa ya yi idan ki ka tafi kuma ai kina nan" ta kalli Mother ta dawo ta
kalli Yaa Sheikh ta ce.
"Amma ai ya yi niyya? Kuma Ubangiji da ita yake amfani Mother, Yaa Sheikh jikina ya
ke so bani ba, ba kuma farin cikina ba, na ɗauka shi da kan shi zai ce naje ga
dangina sai naga saɓanin haka, ban san kowa ba sai Hamma Khalil da Hamma El duk da
bana jin zan amshi shi matsayin yayana, ba zan zauna da Yaa Sheikh ba, ba zan zauna
da shi ba, zanta zama a wajanka Jon wuro zuwa sanda zan haihu ya sakeni nayi idda
na samu miji nai aure" Yaa Sheikh ya runtse idanunsa jiri na neman ɗaukan shi, yana
hasko rigima a idanunta amma bai hasko wannan tashin hankalin ba, wanda ba zai iya
ɗauka ba kuma ba zai jure hakan ba.
"Daughter kin yi kuskure, kin fahimci Yaa Sheikh ba daidai ba, kada kiyi amfani da
ƙaramar ƙwaƙwalwarki ki datse soyayyar dake tsakaninku, kada ki hau tubalin da zai
kai ki zuwa ladama, ita *DAUƊAR GORA* ciki kan shata (Real Smasher)" Halisa ta
fashe da kuka ta ce
"A lokacin na so shi,kamar bana son kai na, babu abin da nake muradi a duniya sai
shi kaɗai a rai na, Mother tana bi jire bani Abbina da yanzu ni ba Matar shi ba ce,
kawai yanzu naji ba zan iya zama da shi ba" Mother zatai magana Abba Hakimi ya ɗaga
mata hannu ya ce
"Ba a shiga sha'anin mata da miji sai kiji kunya, ki bari tabi abin da zuciyarta ta
yanke mata" _A decision of the heart,
What the heart chooses._
"Allah ya kyauta,ya kawo sauƙi cikin lamarin" cewar Umma A'isha. Abba Hakimi ya ce
"Jeki Allah ya yi miki Albarka!" Ta miƙe tsaye zata koma bedroom bai san mene ya
faru ba, sai ganin shi ya yi tsaye a gabanta riƙe da hannayenta ya kafeta da
jirkitattun idanunsa masu laushi da nuna tsantsar buƙatar miji zuwa ga matar shi.
Ya kasa magana sai launin idanunsa daya sauya ƙwarai, zafin zuciyar shi ya fi
ƙarfin ya bayyana yadda yake ji a cikinta, tamkar gobara ce ta tashi wani ke ƙara
tuttula mata fetur.
"Nasan ba gasky bane Zawja" ya faɗa a taushashe cikin wata kalar muryar shi kan shi
bai san ya faɗi hakan ba. Ta kalli cikin idanun shi ta ce "Babu ƙarya a irin riƙon
da kayi mini, babu kuma wasa a irin darussan daka bani, dan haka ban taɓa ƙarya ba
kuma ba zan fara akan ka ba Malam Yaa Sheikh"
Ya fesar da numfashi ya kasa magana ya yi ƙoƙarin jawota ya rungome ko zai ji
nutsuwa tayi saurin bige hannunsa ta ce.
"Ina jin al-kunya sbd shekaru da furfurar dake tare da kai, baka duba halin da zan
shiga ba da ace ka sakeni, ka manta da kai ɗaya nayi sabo, dan haka wannan ya zama
First and last da zaka ƙara kai hannunka jikina, domin na haramta a gareka,
kyautatawa ɗaya zan maka shi ne ɗan ka da zan raina a cikina na kuma shayar da shi
nonon da ka ke kwaɗayi" cikin harshen larabci ya ce
"Zawja ki fahimta *_IDAN BA KE_* kamar babu Aliyu ne" ta kalle shi sosai ta ce.
"Sai wata rana" ta juya da sauri zuwa bedroom ɗinta, kuka na ƙwace mata, Allah ya
ji ya gani tana son Abbanta amma dole ya barta ko yasan zafin so da kuma raɗaɗin da
take ji na abin da ya yi mata. Yaa Sheikh ya sulale ya zauna saman kujera ya dafe
kai da hannu bibbiyu, daman tuni su Mother suka bar wajan. _When all is gone_
A wanann rana da kuma daren zuƙatansu da zuciyoyinsu basu zauna lafiya fa, _The
night was long for them, a dark night and the heart was filled with sorrow_ sun
rasa ya ya za su yi, _The night that prevented them from sleeping, the love and
passion for each other entered their hearts more and more_
Da asuba Yaa Sheikh bai iya jan jam'i ba, sbd zazzaɓin daya rufe shi da wani
wahalallan ciwon kai, da ƙyar ya iya zuwa masjid ɗin.
Da azumi ya tashi har wajan ƙarfe 12 bai ta shi ba. Misalin 2:45 ya shigo cikin
parlourn sanye da shadda cream colour babbar riga da ƴar ciki, ƙafarsa sanye cikin
Black Gustavo parent italian leather Tassel Loafers sai ɗaukan idanu takalmin ya
ke, hannunsa maƙale da Rolex na Companyn Daytona. Ƙamshin Roja ya sanya Ummul ta
ɗago kanta, suka haɗa idanu tayi saurin janye nata, domin ƙarara tashin

Please Login or Register in order to submit comment