You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

wayo ka yi mini?"""

"""Tashi ka tafi sai da safe"" kamar soko raihan ya tashi ya bar Wakin ya nufi Wakinsa."

"Wayarsa ce ta fara ringing, ya tsaya ya Waga."

"""araso sashina ina son ganinka"" ya sauke hannunsa shi ko son yin wata maganar baya yi."

"Ya koma ya nufi sashin mami, tana falo tana jiransa, ""Mami, baki yi bacci ba?"""

"""Ya za ayi na yi bacci, zaka yi mana sagegeduwa, ai bacci bai kama ni ba, dole na din ga bacci da ido Waya. Uban me"

"ka je ka cewa Alhaji?""."

"Kai tsaye raihan ya ce ""Ce masa na yi ya taimaka ya saukeni daga muamin nan""."

"""Saboda ba ka da hankali ko? Allah ya waci abun ya baka, sai ka ce ba ka so saboda shashasha ne kai raihan?"""

"Bin mami kawai yake yi da kallo, ta haiance ta din ga yi masa faWa, shi dai yayi shiru bai ce mata komai ba, babban"

"abun da ya bashi mamaki, irin huWubar tsiyar da ta din ga yi masa, har ta yi ta gama bai ce mata komai ba, ya tashi ya tafi, yana mamakin halin mami da tunanin yaushe zata sauya."

"Ta kafa wa Hajiya ahon zua, gashi dai hajiya ta tarar a gidan, amma tun tasowarsu mami ta kanainaye komai, gashi kishi take da hajiya kamar abokiyar gabarta, ta haWe kai da yaranta mata duk sun saka Hajiya a gaba, dan ma duk an"

"yi musu aure saura Nihal da ke karatu a ABU zariya, ba ta fiye zama a gidan ba, shikaWai ne a an Wakinsu suke shiri"

"da hajiya, dan shi har ga Allah bai ga aibun matar ba."

"Ummi kuwa daga ita sai noor suka san da kayan nan, ummi ta Soye su a cikin kayanta, tuni ta yi wanka ta fara"

"shafawa, sai dai fa kayan kwalliyar ne ba sa gabanta, ita turarukan da mayukan sun fi Waukar hankalinta."

"Tayi ta kiran Raihan, daga baya tana ta shiga amma baya Wagawa, tayi wankanta ta shafa mayukanta da turare, tana"

sake kiran wayarsa farida ta shigo Wakin.

"Gabanta ne ya Wan faWi, ummin na zaune a kan katifa, babu hijjabin nata na gado, ta saka skirt kawai da vest ga hijjabin a gefe, fatarta tana ta yallin man da ta shafa, ga amshi da Wakin yake yi, ta saki gashin kanta ta sunkuyar"

da kai tana danna waya.

"""Ke!"" Ta daka mata tsawa, ummi ta Wago da sauri, ta ja hijjabi ta saka."

"""Dalla ki tashi ki wuce ki Wora mana abincin dare"" kallonta ummi take da mamaki, Wazu taje tayi girkin ta koreta ta ce"

"ba ta buata, yanzu kuma ta ce wai sai ta taso ta yi."

"Da ""To"" ta amsa, ta tashi ta tafi kitchen."

"Ga alamar an yi girki, amma duk an jibgeshi an i ci, ta duba tukunya wata jallof aka yi ta shinkafa ta yi jagab kamar da shinkafar tuwo aka yi ta, ta kai bakinta ta WanWana, da sauri ta fuzar an zabga uban gishiri da attaruhu, ga mai"

male-male a kai.

"Hakan ba aikin kowa bane sai kausar, dan farida ta ce ummi ba zata sake shigar mata kitchen ba, ta uduri aniyar"

"untata mata, kausar ta yi girki ya i ciyuwa."

"A daren ta tua tuwon semovita, ta sallami kowa sannan ta koma Waki."

"Missed calls Win raihan ta tarar, da message ""Call me when you are available"""

"Ba Sata lokaci ta kira shi, ya Waga da sallama, ta amsa masa sannan ta ce ""Ka kyauta raihan""."

"""Da na yi me?"""

"""Ka fi kowa sanin me ka yi mini ai, sannan ka kashe wayarka, daga baya ka i Waga wayata, mun yi da kai muje mu yi sayayya, in saya maka abu sai ka sai abun da ya fi arfin kuWina, kuma ka dawo mini da kuWina har da ari, kafi arfin"

"abun hannuna ko?"""

"""A'a ba haka bane ba, dan Allah kar ki yi mini wata fassara daban""."

"""Haka ne mana, ni bani da abun da zan baka ko? To ka zo ka karSi kuWin nan and am serious"""

"Ya gyara kwanciyarsa ya ce ""Ni fa a cikin damuwa nake, kaina har ciwo yake yi, zaki ara mini damuwa"""

"Sai kuma ta nutsu ""Wace irin damuwa kuma?"""

"""Ba maganar waya bace ummi, zan zo in sameki"""

"Ummi ta ce ""Amma dai komai lafiya ko? Kar ka sa hankalina ya tashi fa, ka fara gaya mini"""

"""A'a ba abun tashin hankali bane ba, ki kwantar da hankalinki gobe in sha Allah zan zo"""

"""To Allah ya kawo ka lafiya, ko menene ka fawwala wa Allah ka ji?""."

"""In sha Allah, sai da safe"" suka yi sallama, ta gyara shimfiWarta, ta kwanta tana jin ta kamar wata ta daban, amshin"

da yake tashi a jikinta sai nishaWi take yi.

***

"""Anty Rakiya, ai in gaya miki da yar na yi barci daren jiya, tun da Alhaji ya faWi wannan sanarwar da yar na yi barci saboda murna, shi Wan naki da yake ba kan gado ya cika ba, ya je ya samu uban wai ba ya so"""

"Rakiya ta ce ""Kin ga raihan da rigima, Allah ya kawo dama yayi fatali da ita, kar ki kuskura ki yarda, ai ke lalacewar"

"aan can gaba ta kai ki Bilki""."

"Mami ta ce ""Can gaba ma, kuma oari zan yi duk mai yiwuwa in saka masa ido, dan tun a jiyan na kirawo shi na"

"are masa ta tas, yanzu abun da ya rage zan yi, dole in jajirce kar ruWin kuWi ya sanya shima ya fara biye-biye in yi biyu babu, shima ya lalace aure zan yi masa yaya, ai zai iya riewa"""

"Yaya rakiya ta ce ""Ke bilki"""

"""Wallahi yaya rakiya, kar in je ya lalace mini in shiga uku, idan na yi masa aure, sai ma yafi mayar da hankali a kan"

"kasuwancin uban, ya san yana da nauyi a kansa, duk da ba ma'abocin kula mata bane ba, amma kin san kuWi, yadda ya samu wannan babban matsayin yakamata ace yana da cikar kamala ta aure kuma"""

"""Wannan gaskiya ne, to da mai zai hana ki haWa shi da Safiyya, ayi ar gida kawai"""

"Mami ta ce ""Wallahi kuwa, tuwona naina sai dai kin san shi, ba a iya masa, zan tuntuSe shi da zancen idan har ya"

"amince bani da matsala, amma dolensa yayi aure, hakan zai ara sanya ma'aikatan su girmama shi"""

"Suka cigaba da hira, Anty rakiya na ara ziga mami, da yadda za ta Sullowa lamarin hajiya, ta kankane komai, da"

"kuma muhimmancin aurar da raihan, mussman idan suka haWa shi da Safiyya, dan arafafa zumunci."

***

"urii raihan ya yi wa ummi da ido, yadda take ta yi masa dariya."

"""Ni ko? Ni zan gaya miki damuwata ki saka ni a gaba kina dariya, wasu abubuwan duk shawararki na bi, arshe na"

"rufta kuma kin zo kina dariya"""

"""To ai kai Win ne, yadda duk ka tashi hankalinka dole ka bawa mutum dariya. Ni da na zata wani abun da ba a so ne, da farko dai congratulations mai girma MD"" hararta yayi yana kallon wayarsa."

"""Attention"" tayi maganar tana kallon sa."

"Ya juyo yana kallonta shi ma ""Ka saurareni, mu ajiye wasa da komai a gefe, zan yi magana a matsayina na yayarka"

"ne"" ya haWa hannyensa biyu ya yi tagumi ya zuba mata ido."

"Ummi ta ce ""Ba bakina zaka kalla ba, ka saurareni da kyau, a matsyinka na mutum mai muhimmanci da ba zan"

"manta da shi ba, ina fatan Allah ya haWa ni da kai a aljanna a majalisar Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam, kuma duk mai son ya tashi da annabi Sallallahu alaihi Wasallam sai ya kiyaye cin hakkin mutane."

"Kai mutumin kirki ne raihan, kar ka bari kuWi da shugabanci su yi wasa da imaninka, ka ji tsoron Allah, ka ji tsoron Allah ka rie gaskiya da amana, kar ka cuci kowa kar ka asantar da kowa, yayyenka annenka ma'aikatanka da duk wani na arshinka, ka kula da su bisa amana, kar ka yi son zuciya, kuma kar ka saka a ranka lallai sai kowa ya soka, kawai ka yi dan Allah."

"Abu na gaba, dole ka rage wannan jin kaWe-kaWen, ka mayar da hankali a kan azkar, da addu'a Ubangiji ya dafa maka yayi maka jagora, ya rabaka da dukkanin abun i."

"Sannan idan Allah ya sa ka tashi yin aure, a yanzu ko a gaba, ka samo mace ta gari, wadda abun da ka ke da shi, ba zai rufe mata ido, ta ja ka ga hallaka ba, danmu mata mutane ne masu kanmu da yawa, tsaf sai wata ta yi yinurin"

"mallakarka da dukiyarka ta rabaka da kowa, kar ka auri mace dan kai kana sonta kawai, ka duba makomar zuriyarka"

"da ahalinka, kai mutumin kirki ne zaka iya babban mutum, ka yawaita saurara tarihin salihan bayi da yadda suka gudanar da rayuwarsu mussaman ta fuskar shugabanci, hakan zai ara sanya maka tsoron Allah, Allah ya tayaka rio Muhammad Raihan"""

"Jikinsa gaba Waya yayi sanyi, kalaman ummi maimakon su kwantar masa da hankali, tayar masa da hankali suka sake yi, tare da jin tamkar ta sake Waure shi da jijiyoyin jikinsa."

"""Ummi wallahi an scared, ba zan iya ba, jagoranci abu ne mai wahala"""

"""Haba madubina, kai kake oarin koya mini jajircewa, kai kuma in ga gazawarka? A'a kar ka watsawa Alhaji asa a"

"ido, zaka iya ka ji"""

Yayi shiru bai ce komai ba.

"Ta ce ""Ka ce to mana"""

"""Ba zaki gane a yanayin da nake ba ne""."

"Ummi ta ce ""Eh ba zan gane ba kam, karSi kuWinka"" tayi maganar tana ajiye masa envelope Win da ya saka mata kuWi"

a kan tebur.

"""auke tun kan ki fusata ni, na yi miki rashin mutunci a gaban mutane"""

"Da mamaki ta kalleshi ta ce ""Amma raihan idan ka yi mini haka ba ka kyauta mini ba, kuma ba zan ji daWi ba"" tayi maganar muryarta na rawa, dan tuno shi tayi ranar da suka je office Win su, da ya burkice sai da ya bata tsoro."

"Ya tashi tsaye ya ce ""Bari na arasa office, idan na samu kaina zan zo mu tafi gida, idan kuma aiki yayi mini yawa zamu yi waya"" ko amsarta bai jira ba, yayi waje ya barta da kuWin."

"Sai da ya fita manager ya ce ""Ummi, me aka yi wa mutumin ne na ga yana cika yana batsewa?"""

"Ummi ta ce ""Rigima kawai yake ji"""

"""Ai nima na ga alama, shiyasa ban kula shi ba""."

"Abu kamar wasa, aka yi ta shirin yi wa raihan liyafa, ya so ummi ta je, amma ta ce ba zata ba."

"Abokan hulWar Alhaji Tahir wasu sun ga wautarsa, na bawa raihan jagoranci babban business irin wannan, matashi mai shekaru 23 dan ma yana da siffar kwarjini da girman jiki, amma kallo Waya zaka yi masa ka san yaro ne."

"Sai dai ko a kalamansa na godiya, da na kama aiki, sun tabattar wa da mutane araminsu babbansu ne, kamar yadda Alhaji Tahir yake faWa, wanda wasu maganganun ummi ce ta gaya masa abun da zai ce, dan Alhaji Tahir ya sanar masa ya shirya kalaman da zai faWa ranar liyafa."

"Aka yi taro aka watse, ya turawa ummi hotunan abun da aka yi, ta Wauki hotonsa guda Waya ya sha coat, uruciyarsa"

"ta fito sosai, sai dai ya tsare gida babu fara'a, ta saka shi a status da caption na ""Allah ya tayaka rio anina, MD Muhammad Raihan"""

"Ta kai awanni biyu da yin status Win, da ta buWe what's app ta tarar da saonni, na tambayar waye shi, ciki har da"

"yaya magaji, babban wanda ya fi bata mamaki shi ne message Win maryam, tun da raihan ya haWa su, suka yi magana maryam ba ta sake kulata ba, idan ta yi mata magana ma, sai ta ga tana shareta, dan haka ita ma ta daina kulata, sai yanzu taga message Win ta, wai ya aka yi ki ka sani?."

"Ummi ta yi mata reply da ""Shi ya gaya mini""."

"Maryam ta ce ""A ina ku ka haWu ya gaya miki?"""

"""Muna gaisawa idan zai wuce ta wurin da muke aiki ne""."

"Ta yi reply da ""Dan Allah ki cire shi, ba kowa ya sani ba, kar azo hakan ya bashi matsala"" Ummi ta daWe tana jujjuya"

"message Win, ita mutum nawa ne ma a what's app Win nata. Ta ga ita kanta maryam Win, ta saka hotunan sun fi goma, kodayeke wata kusan ta fi wata, dan haka ummi ta goge."

"Tamkar jira yake ta goge, ya ce ""Meyasa ki ka goge status Winki?"""

"""Bakomai""."

"""Akwai dalili mana, saboda Maryam ko?""."

"Abun ya bata mamaki, kan ta yi magana ya sake turo wani saon ya ce ""Muna tare take nuna wa mami status Win"

"naki ai, ita take saka miki data da zata ce ki cire abu kuma ki cire? Ina ruwanta, ko haifarki tayi da zata bani umarni ki bi? Akwai mutane a wurin ne ya san na yale maganar, arewa gobe in Allah ya kaimu hira za ayi da ni a wani gidan jarida. Dan Allah ki daina bari ana raina mini ke bana so"""

"Karanta saon nasa ta din ga yi, tana oarin bawa saon damar yin tasiri a zuciyarta, amma ta kasa."

"""Dan Allah ki sake duba wani hoton, ki Wora ni ki yi mini addu'a, tun da ba ki je taron ba Please""."

"""Yanzu ka gama cewa a daina sani abu in yi, ai ba kai ka saka mini data ba"" ta tura masa tana dariya."

"Emojin dariya ya tura mata ya ce ""Ta kaina zaki fara kenan? Ni ki ka raina ko?"""

"""Kai ka mayar da ni haka ai, ina salihata ka koya mini surutu""."

"""Dama can kin iya abinki"""

"""To na ji, sai da safe bacci nake ji"""

""" ya kaimu"" ya rufe data ya ajiye wayar, ya lumshe ido yana tuno moments Win su tare, ba zaka taSa cewa ummi na"

"magana ba, dama ce kawai ba ta samu ba, amma tana da baki sosai""."

***

"Alhaji Tahir kallon mami yake yi, bayan ta gama kora masa bayanin abun da take so."

"Ta kalleshi ta ce ""Wai ya ka yi shiru kana kallona ne?"""

"""To ai abun ne na ji shi banbarakwai, guda nawa raihan Win nawa yake zaki ce ayi masa aure yanzu? Daga Wora masa"

"wannan Wawainiyar sai kuma ki ce ayi masa aure?""."

"""To ai shine cikar kamalarsa, ya samu matsayi ya zamana yana da iyali, dole zai nutsu ya mayar da hankalinsa, ko so"

"ka ke na saki jiki shima ya lalace? Ni dai dan Allah ka taimaka ka amince"""

"Alhaji ya ce ""Ai ni bani da damuwa, in dai ya amince yana so shikenan, Allah ya sanya alkhairi"""

"""Yauwwa, dan Allah ka tayani shawo kansa, ka san ko budurwa ba shi da ita, ko zancen na yi masa sai ya sha kunu,"

"dan Allah ka tayani lallaSa shi, ko da Safiyyar Anty rakiya a haWa shi"""

"Ya kashingiWa ya ce ""Wannan ba hurumina bane, kin san takura wa Wa ba ya cikin tsarina, ku tattauna kawai"""

Tayi ajiyar zuciya ta jinjina kai.

"Mami ta din ga fargabar tunkarar raihan da maganar, haka nan ta dake da safe ya shiga gaisheta zai fita office, ta"

"Waukko masa zancen, aikuwa ya haWe rai, ya ce ""Dan mami ki daina wannan zancen, abokaina kowa ba wanda yayi aure sai ni, kawai na tsufa da wuri, kuma matar ma ki rasa wa zaki zaSar mini sai wannan marar kunyar, ni ba zan auri matar da ba zan iya tanwarata ba, yarinyar da bata da kunya, ni bana so""."

"""Raihan, cikar kamalar mutum iyali, ace kana da wannan matsayin baka da aure, ai sai a rainaka, kuma ganin kai"

"baka da ko budurwa ya sanya na zaSa maka, aure yana arawa mutum kamala"""

"Ya ce ""To mami na ji, amma dan Allah ki yaleni, idan lokaci yayi zan yi miki magana zan yi auren, amma ni yanzu"

"wallahi ban yi niyyar yin auren ba, kuma da kaina zan samo budurwa da zan aura, ummi ta ce in nutsu in samo mace ta gari""."

"Cikin mamaki mami ta ce ""Wacece ummi kuma?"""

"Ya mie tsaye ya ce ""Kar ki damu mami, ni dai ki bar wannan maganar"""

"""Wallahi ba zan barta ba, dole ka yi aure dan ba zan zuba ido ka lalace a banza ba, ko wata ta lallaSa ta lalataka ba,"

"wato ni nake yi maka kallon salihi, har mai baka shawara ce da kai a waje?""."

"""You should thank God, shawarar kirki take bani, ita ta saita ni a hanyar da na ci jarrabawar Alhaji"" daga haka ya fice"

ya bar falon.

"Abu kamar wasa, raihan har ba ya son shiga sashin mami, dan ta fara hura masa wuta, shi ko zancen ba ya so."

"Yanzu Ummi haWuwa da raihan yana bata wahala, saboda yadda aiki ya saka shi a gaba, ba shi da cikakken lokacin"

kansa.

"Yau ya kirata a waya ya ce mata zasu fita, zai zo ya Wau excuse a wurin manager."

"Da azahar ya zo ya sameta, lokacin ta gama aiki, tana ta tsokanarsa MD, yayi mata shiru yana hararta."

"Ta bashi wayarta ta ce ""Raihan, dan Allah ka buWe mini Instagram"""

"""Me zaki yi da shi?"""

"Ta ce ""Kallon abubuwa zan din ga yi"""

"""Wai wannan wayar taki, da ke da ita waye ya girmi wani? kalli yadda ta ci aniyarta"""

"""To sai ka bani taka ai"" tayi maganar tana hararsa."

"Ya ce ""Kin samu, ciro mini layukana ki Wauka"""

"""Ni da wasa nake yi, ka buWe mini dan Allah na kasa buWewa""."

"Raihan ya ce ""Ke Instagram ba zai hau wannan dattijuwar wayar taki ba, ai na ce ki Wau tawa, ba abun da zaki ce na baki na hanaki"""

"""Da wasa nake yi maka, ka buWe mini"" tayi maganar tana mia masa wayar tana Sata fuska kamar ar yaye."

"""Da gaske na bar miki wayata ummi, kawo wayar taki mu yi exchange na layukan""."

"""So kake ace na fara sata ko? Me nake sayarwa da zan mallaki wannan wayar?"""

"Ya ce ""Sai ki ce ke awar MD ce"""

"""A'a nice ma MDn, tun da ba zaka buWe mini ba shikenan"" ya karSi wayar ta ta yana dubawa, ya ce."

"""Tashi muje mu dawo da wuri"""

"""Ina zamu je?"""

"""Budurwata zan sai wa wasu kaya, mu je ki tayani saya, za ta yi ki a jiki, bana son na sai mata wanda zai yi mata"

"yawa""."

"Ta harare shi ta ce ""Kuma saboda ka raina ni, da ni zaka gwada? Daga baka muami ka fara kule-kule, guda nawa ka"

"ke da ka fara yin an mata"" wani irin kallo yayi mata, tayi shiru, ta zata maganar da tayi ne, ta Sata masa rai."

"Shi kuwa hoton da ya gani ne ya bashi mamaki, hotonta da noor, gashin kanta kamar aljana."

"Sai dai yayi tunanin ko sakawa tayi, amma ina ummi take da wata wayewar saka gashi."

"""Tashi mu je"" ta tashi tabi bayansa, a ranta tana fatan Allah ya sa ba haushi ya ji ba."

"Ita kanta mamakin kanta take yi, yadda take bin raihan duk in da ya ce suje, ba tare da musu ba, yanzu ta daina"

"fargabar shiga motarsa, kodayeke zuciya na son mai kyautata mata, kuma bai taSa yi mata wani abu na rashin Wa'a ba."

"Suna tafe a motar, ta ciro leda a jakarta ta ce ""Gashi, dama ina ta jira mu haWu, kuma saura ka ce baka so, sai ka je"

"gida zaka duba"""

"Ya amsa mata da ""To babbar yaya"""

"Wani aton shagon sayar da kayan sawa suka je, suka shiga raihan suka gaisa da matar da ke shagon."

"Ya nuna mata ummi ya ce ""Yauwwa hajjaju, ban san size Win da take sakawa ba, amma ga wata mun zo tare da ita, ki"

"bata ta gwada, idan dai ta yi mata dai-dai, ita ma za ta yi mata."

"Matar ta ce ""Masha Allah, bisimillah, muje to ka zaSa sai ta gwada""."

"Tarin abaya ne a wurin da suka je, kala-kala na kece raini."

"Ya kalli ummi ya ce ""ZaSo Waya wadda za ta yi mata kyau sosai""."

"""To ai ban san ya take ba, ko wanda ta fi so ba, fara ce ko baa?"""

"""Ina ruwanki da kalarta? to black beauty ce"""

"Ta tsaya ta kalleshi ta rie ugu ta ce ""Daga baka office, ka fara kashewa an mata kuWi ko? Alhaji ya sani?"""

"Raihan shima ya rie ugu ya ce ""Yau nake ganin ikon Allah, ke ina ruwanki ne? Wai ce miki aka yi Wan zaman banza"

"ne ni? auki muje akwai in da zamu je""."

"Wata blueblack ta Waukko mai matuar kyau, matar ta nunawa ummi in da zata shiga ta gwada rigar."

"Tsayawa ta yi a gaban mudubin Wakin, tana arewa kanta kallo sanye da rigar, yau dai sau Waya a tarihin rayuwarta,"

ta saka doguwar rigar abaya da take matuar burgeta.

"Ta rie Wan kwalin rigar a hannunta, ta zubawa mudubin ido, ta tafi tunani, ta zubawa mudubin ido, tana hango"

"rayuwarta ta baya a ciki, cike da tozarci da asanci, da rashin galihu kamar mara amfani, shigowar raihan rayuwarta ya bata lokacinsa, duk hankalinsa saboda kawai ya sakaya farinciki. A ranta take addu'a 'Allah idan ina da rabon yin aure a duniya, Allah ka kawo mini miji na yi aure, kar na yi aure na kasa rabuwa da raihan' saboda sosai take jin sa a jikinta."

"Ummi bata san adadin daWewar da ta yi a tsaye ba, saboda gaba Waya ta bar cikin hayyacinta."

"Raihan gajiya yayi da zaman jiran ummi, kawai ya wanwasa ofar Wakin amma shiru, kawai ya tura ofar da sallama."

"Kamar gunki ya ganta a tsaye hannunta rie da Wan kwalin rigar, hawaye ya wanke mata fuska."

"Sandarewa yayi a tsaye, ta saka siririn ribbon ta Waure gashin, ta sake shi har tsakiyar bayanta."

"Ganin raihan ta cikin mudubi daf da ita ne, ya sanya ta dawo hayyacinta a razane, kokowar rufe kanta ta fara yi."

A hankali ya saka hannu ya Waure zaren rigar ta baya.

"Ya saka hannu ya kamo gashin da ya sauka a bayanta, tsigar jikinta ce ta tashi, ta waiwayo da sauri, are mata kallo yake yi. Rigar ta yi cif a jikinta, dirarriyar mace ce ta gaske, baar fatarta kawai mutane suke kallo, amma daga"

"irjinta zuwa ugunta komai dai-dai jikinta, kasa daina kallonta yayi, karo na farko kuma da yau ta kalli raihan a wani abu daban ba aninta da take yawan faWa ba."

"(Team a bamu daga farko, ku yi Allah ku din ga dubawa a watpad Please )"

Ayshercool

08081012143

What's app only

*CUTARWA!*

*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*

P28

FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK.

https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr

iends

"Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu"

Abduljalal

Wata kissar sai mata Wuta a masaa Cutarwa

anwar maza Gaba da gabanta Aidata

RuWin uruciya

Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 08081012143.

And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link.

https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels

Ayshercool.

PAID ADVERT!.

"Ina uwargida, amare, har ma da an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini,"

masu daWi da amshi.

"Mafaka gidan amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku"

Oll types of Turaran wuta

Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra

Kulakcha Dilke da kalta Kayan

Garan jiki Muna turara Kaya

Kujerar garan jiki Kannada

Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi

Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921

*TALLA!TALLA!TALLA!*

"*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA AN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON AWATA GIDAJENSU DA HAAUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAAUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*."

"*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAAUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*"

"*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUI GIDA*"

"BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUI."

28

"Ajiyar zuciya ya sauke, ya sanya hannunsa a aljihunsa, ya ciro wayarsa."

Ya shammaceta ya fara Waukar ta hoto ta cikin mudubi.

"HaWe rai ta yi ta ce ""Meyasa zaka shigo mini ba izini? Ni ka fita"""

"""Na yi knocking, na kuma yi sallama, duk baki amsa ba, kin bar ni a tsaye ina ta jiranki, kin shigo kina kuka,

Please Login or Register in order to submit comment