You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kira ba."

"Dr. Yan gari, yana ta oari a kan kausar ta samu admission ita ma, domin kuwa a wannan karon, Farida ta ce ba zata"

"sake aurar da a ba, sai ta fara makaranta, saboda kar a sake kwata irin yadda aka yi a kan inteesar."

"Suna falo suna kallo, dr. Ya ce lallai ummi ta fito falon ita ma, dan baya son duk suna tare a falo, amma ta din ga"

ware kanta ita kaWai a Waki.

"Ummi dai ta zo gefen kujeru ta zauna a asa, tana kallon, wanda a son ranta tafi son zaman kaWaicin a Wakinta."

"Noor ta hana su yin kallon, sai tsalle take a tsakar falon, tana karanta ayar Allahu nooro samawati wal ardi."

"Abdul ya ce ""Noor, dan girman Allah ki zauna wuri Waya ki yi karatun nan a nutse""."

Sai ta koma hawa kan kujera tana dirowa.

"""Ke dan ubanki ki nutsu"" Kausar tayi mata tsawa."

"Noor ta ce ""Babanmu Waya"""

"Dr. Ya ce ""Lafiya ce wannan tsalle-tsallen da take yi."

"Farida ta ce ""Duk ta bi ta ishi mutane da karaWin tsiya""."

"Noor ta koma kusa da dr. Ta zauna ta ce ""Dr."""

"Ya ce ""Na'am shalelena, yau kuma a dr. Na nake"""

"""Ka san me? Wata a ajinmu, babansu ya auro kishiya, yanzu mamanta biyu kenan""."

"Yayi dariya ya ce ""Masha Allah, to Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lafiya""."

"Ta gyara zama ta ce ""To Abba ni bani da wata maman sai maama, ita kuma ba ta so na"""

"""Tana sonki mana""."

"""Abba dan Allah muma ka auro mana kishiya, nima mamana ta zama guda biyu"""

"Ashar Win da farida ta yi mata sai da duk suka razana, ta zaburo zata make noor, amma noor ta tashi da gudu, tana"

"murguWa kwankwasonta tana dariya, ta tsaya daga can arshen falon ta ce ""Wallahi Maama idan ki ka kuma dukana, sai na ce Allah ya sa Abba ya auro kishiya"""

"Farida ta dafe kai ta ce ""Na shiga uku da wannan yarinyar, anya nikaWai aka yi wa tiyata a Wakin nan ba ayi mini"

"musanye ba, anya yarinyar nan tawa ce? Gaba Waya a ba ta da mutunci sai iskanci da rashin mutunci. Kodayake ba"

"laifinta bane ba, tun da aka saka mata sunan bare da babu dangin iya babu na baba, kuma ana koya mata yadda zata"

"wulaanta ni""."

"Tsam ummi ta mie, dan ta san arshe faWan kanta zai dawo."

"Ta tarar da noor a Wakinta, ta haye wa ummi kan katifa, ta yaye mata zanin da ta shimfiWa."

"""Mama"" ta kirata kamar yadda take kiranta."

Noor ta Wago ta kalleta.

"""Meyasa ba kya jin magana ne?"""

"""Me nayi?"" Tayi maganar cikin tura baki."

"""Ban hanaki yi wa maama rashin kunya ba?"""

"Noor ta ce ""Ba kya nan jiya ta dakeni, tayi ta zagina""."

"Ummi ta ce ""To ai ke Win ce ba kya ji mama"""

"""Ina ji mana, ai in dai ta dake ni, cewa zan din ga yi Allah ya sa Abba ya auro kishiya"""

"""Au ba ki ji faWan da nayi miki ba ko? Zaki ga a auro muku kishiya, idan aka auro wadda zata din ga hanaki abinci,"

"tashi ki bar mini Waki tunda ba kya ji"""

"Noor ta Wan marairaice ta ce ""Dan Allah ki yi hauri, na daina"""

"Can falo kuwa, ganin farida ta haiance tana ta bala'i, ya sanya dr. Bar mata falon shi ma."

"Ya rufe ofar Wakinsa, ya zauna ya ciro wayarsa, ya danna wata lamba, ya kara a kunnensa."

"Amsa sallamar ya yi, sannan ya ce ""Barka da yamma, kuna lafiya?""."

"Yaya maryam ta ce ""Lafiya alau ya iyali?"""

"Ya amsa da ""Lafiya lau Alhamdilillah, ya mai jikin kuma?"""

"""Jikinta da saui Alhamdilillah, zasu sallame mu ma yau, ta warware zazzaSin ma babu"""

"Ya amsa da masha Allah ""Ranar monday ne appointment Win ta na ganin psychiatric doctor Win nan ko?"""

"""Eh in sha Allah"""

"""To, ko zaku bari ta ara warwarewa daga zazzaSin, kafin ku je ganin likitan"""

"""To shikenan, ana samun cigaba sosai da sosai, domin kuwa shekranjiya take cewa ita fa kamar ka zo, kamar ta"

"ganka ko mafarki take yi""."

"Dr. Yayi murmushi ya ce ""Masha Allah, da haka da haka, in sha Allah zata warware gaba Waya, a cikin watan nan zan shigo in ga jikin nata in Allah ya yarda""."

"Yaya maryam ta ce ""Ubangiji Allah ya kawo ka lafiya, muna ta godiya Ubangiji Allah ya saka da alkhairi, ya jian"

"magabata""."

Ya amsa da Amin.

"Yana ajiye wayar farida na shigowa, ta cigaba da yi masa bala'in idan ma yana da burin ara aure ne, to ya san abun"

"da yake ciki, dan taga kamar ya Wau maganar noor serious."

"Gaba Waya ma dariya ta bashi, dan haka ya shareta ta cigaba da banbaminta"

***

"Haka nan ummi ta Wan damu, kwana biyu shiru ba Raihan babu labarin sa, ya daina nemanta a wayar ma, kamar za ta damu, kuma ta basar ta manta, ta cigaba da sabgoginta."

"""Hi dear"" taga message ta what's app Win ta, what's app Win da ta fi arfin sati uku ba ta buWe shi ba saboda rashin"

"data, sai yau da ta samu ta saka Wari biyu."

"Bauwar lamba ce, ba ta san waye ba, dan haka tayi replying da Assalamu alaikum."

"Ta tsaya ta urawa message Win ido, hi dear, dear kalma ce da ake iya gaya wa kowa, amma mussman wanda yake da muhimmanci."

"To ita akwai wani wanda take da muhimmanci a gare shi, da har zai ce dear."

"Tayi guntun tsaki da ta tuna, akwai mutanen banza a what's app, wanda ba su sanka ba, amma su yi maka maganar"

banza.

"Ta cigaba da shirinta na tafiya wurin aiki, ba ta taso ba sai arfe huWu da rabi, a hankali take tafiya, sai dai wata mota"

"ta cika mata kunne da horn. Ta matsa gefe amma ya cigaba da yi mata horn. Gefe ta koma ta bar wa motar hanyar, ta cigaba da tafiyarta."

"""A wannan yangar da iyayin naki, sai kin fusata mutum ya ture ki"" cak ta tsaya, ta waiwayo da mamaki ta ce ""Laa"

"raihan, yi hauri ban san kai ne ba""."

"""Eh shi ne ki ka bar mini hanyar, wato na ci kaina, ban isheki kallo ba"""

"Ummi ta ce ""Eyya ba haka bane ba, ban san kai bane"" tayi maganar tana kallon sa, idonsa yayi ja, kamar daga wani"

wurin yake.

"""Wucewa na zo yi, na san sai yamma ki ke tashi, na tsaya ki fito mu tafi""."

"an shiru ta yi tana kallon sa, ba ta son shiga motar nan tasa, kar a fara zargin wani abu."

"Ya Wan marairaice ya ce ""Nayi awa a wurin nan ina jiranki, dan Allah kar ki ce a'a""."

"Ta ce ""To"" tabi bayansa, suka nufi motarsa."

"Suna tafe a hanya, har lumshe ido take yi, saboda gajiya."

"""Yaya ummi kwana biyu ko ki neme ni, anya za ayi zumuncin nan da ni kuwa? Na yi busy sosai kwana biyun nan, ko"

"waya bamu yi ba, kuma baki nemi in da anin naki yake ba""."

"""Yi hauri ba haka bane ba, zan din ga kiranka in sha Allah""."

"""Allah ya sa, ya karatu ya Walibai?"""

"Ta amsa da""lafiya alau Alhamdilillah"""

"""Masha Allah, nima kwana biyu Alhaji ne ya sakani aiki, ya ga ina sararawa bana aikin komai, ina ga gani yayi"

"sharholiya ta yi mini yawa, ya sani aiki ko cikakken lokaci bani da shi, duk na rame na zama bai"""

"Ummi ta Wan yi murmushin yae, cikin fargabar abun da ka iya biyo bayan maganar sa, wataila cin zarafin kalar"

fatarta.

"Bai damu ba ya cigaba da maganar sa, ""Ni fa yunwa ma nake ji, ko mu tsaya mu ci abinci?"""

"Tayi farat ta ce ""A'a, na oshi ma ai, a oshe nake ai"""

"""Yaya ummi kenan, da abinci ki ke zuwa kenan? Tun safe fa kina wurin nan, to idan kin zo da abincin ki din ga ci kina"

"rage mini, dan ni yau tun da aka kirsheni a wuri Waya tun ina ganewa har na daina, bari na yo takeaway a wannan wurin abincin"". Ta ce ""To""."

"Ta kai mintuna sha biyar a motar, sannan ya dawo da manyan ledoji, ya tarar ta sauke facemask Win ta."

"""Sannu na bar ki kina jira ko? Tuwo na so in samu, babu sai shinkafa ni kuma damuna take yi"""

"Tayi murmushi ta ce ""Kana cin tuwo kenan? Abdul Win gidanmu baya son tuwo"""

"""Haba dai, ai yaya tuwo abun so ne, ni a bauchi na saba, Alhajin Bauchi da shi yake karyawa, ga kwanonsa ga nawa,"

"amma shima fa tuwon bana jera kwanaki ina ci yake isata"""

"Tayi dariya ta ce ""Ka fi son dai a din ga ccacanzawa"""

"""Yauwwa, ba kullum abu Waya ba"""

"Yau dai yayi sa'a, ta Wan saki jiki kaWan, dan yau har da dariya."

"Ya arewa hijjabinta kallo, duk yayi fari takalmin afarta ma ya tsufa."

"""Ummi"""

"Ta ce ""Na'am"""

"""Me ya fi burgeki a rayuwa? Wanda yin sa yake yi miki daWi, ko samunsa, abun da dai yake saka ki farinciki?"""

"Tayi shiru tana tunani, oho, ita akwai wani abu da take jiran samuwar sa ya sanyata farinciki ne? Duk abun da ya zo"

"mata a rayuwa kawai, karSa take yi."

"""Babu"""

"""Ban gane babu ba? Kawai haka ki ke rayuwa ba farinciki?"""

Ta sunkuyar da kai ta yi shiru.

"""No dole akwai, ki tuna sai ki gaya mini"""

"""Babu"" ta sake bashi amsa."

"Bai sake ce mata komai ba suka cigaba da tafiya, in da ya ajiyeta wancan karon, ta sake cewa ya ajiyeta."

"Ya yi parking sannan ya kalleta ya ce ""A nan zaki sauke, ba zaki bari na ga gidan ba?"" Ta hau wasa da yatsun"

hannunta bata ta kula shi ba.

"""Bayan an uwa let's be true friends ummi, ki tuna abun da yake saki farinciki ki gaya mini, mu zama an uwa kuma"

"abokai saboda Allah"""

"""To in sha Allah"""

"Yayi murmushi ya Wauki leda Waya, ya ce ""Ungo naki"" ta kalleshi zata yi magana, ya Wora yatsansa a kan laSSansa ya"

"ce ""Shhh""."

"""Idan zan wuce gobe in Allah ya kaimu zan jira ki mu tafi tare"" ta jinjina kai, ta fice daga motar."

"Addu'a take yi, tana fatan Allah ya sa kar wani ya ganta, cikin ikon Allah babu wanda ya ganta, har security gidan"

"yana banWaki, ta wuce ta shiga har Wakinta ba ta haWu da kowa ba."

"Ta sauya kaya ta fito, ta dudduba gidan babu kowa, ta koma Wakin ta duba ledar da Raihan ya bata."

"Rabin kaza ce guda a cikin atuwar roba, sai shinkafa da salad."

"Jikin ummi har rawa yake, duk wannan kazar ita kaWai?."

"Sai kuma ta yi shiru tana tunani, anya ba ta zura jiki ba? Kasa ci tayi ta tashi ta shiga aikin gida."

"Abdul ne ya shigo yana waya, ya kammala ya tsaya yana mita."

"Ummi ta ce ""Yaya Abdul kana nan dama?"""

"""A'a yanzu na shigo, wani Wan rainin hankali ne ya kirani, wai babansu ne ya buWe shago a tal'udu, suna neman"

"casheir, wanda zai din ga zauna musu da safe zuwa azahar, ko azahar zuwa magariba""."

"Ummi ta ce ""Dan Allah yaya Abdul zan yi, ina so"""

"Ya kalleta ya ce ""Zaman jiran shagon, shagon furnitures ne fa da kayan kitchen"""

"""Eh yaya Abdul dan Allah, dama na gama SIWES, kawai dai sun buaci na cigaba da zuwa ne, dan Allah zan yi"""

"Abdul ya Wan yi shiru sannan ya ce ""Zan yi magana da Abba, idan ya yarda shikenan""."

"""Yauwwa zai yadda ma in sha Allah"" tayi maganar tana addu'ar Allah ya sa Abba ya amince, ita ko kuWin babu yawa"

"tana so, atleast ta din ga samun na sayen wasu abubuwan da take buata."

"Ta kasa zaune ta kasa tsaye da kazar nan a Waki, dr. Gidansa ba ya rabo da nama da kaji, amma tsaf ummi za ta yi"

"aikinsu, farida ta karSe idan ta ga dama ta sanmata idan ba ta ga dama ba, sai ummi ta zo wanke-wanke ta Wan tsinci sauran hanta, da diddiga ta lasa abun ka da zuciya."

"Hankalinta bai kwanta ba, sai da ta saka noor a gaba, ta gaya mata yadda aka yi, kamar sa'arta."

"Noor ta din ga murna ta ce ""Yaya ummi kar ki gaya wa kowa mu cinye abunmu""."

"Ummi da noor suka cinye takeaway tare, suna ta murna, dan kuwa ummi ba ta taSa cin kaza mai yawan haka ba."

Masu nema daga farko dan Allah ku duba a watpad

Ayshercool 08081012143

*CUTARWA!*

*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*

P23

FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK.

https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr

iends

"Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu"

Abduljalal

Wata kissar sai mata Wuta a masaa Cutarwa

anwar maza Gaba da gabanta Aidata

RuWin uruciya

Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata.

8081012143.

And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link.

https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels

Ayshercool.

PAID ADVERT!.

"Ina uwargida, amare, har ma da an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da amshi."

"Mafaka gidan amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku"

Oll types of Turaran wuta

Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra

Kulakcha Dilke da kalta Kayan

Garan jiki Muna turara Kaya

Kujerar garan jiki Kannada

Madarorin turare masu kamshi

Man garan gashi

Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921

*TALLA!TALLA!TALLA!*

"*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA AN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON AWATA GIDAJENSU DA HAAUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAAUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*."

"*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAAUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*"

"*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUI GIDA*"

"BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUI."

23

"Murmushi ummi ta yi ta sauke wayar, tana sake gazgata maryam da take yawan faWar Raihan rigiamamme ne."

A Sangaren sa shima ajiye wayar yayi yana murmushi.

"Ya sauka daga kan gadon sa, ya shiga banWaki ya yi wanka yayi brush, ya sanya kayansa ya fita."

"Sashin mami ya nufa, duk ba su tashi ba, ya duba kan dining an ajiye masa kayan breakfast da masu aiki suka girka."

"Ya buWe foodflask, ya tarar da doya ce da wai, sai kayan tea, doyar ta ja mai sosai da sosai."

"Yayi guntun tsaki, ya fice ya nufi sashin Hajiya, sai dai kai tsaye Sangaren mahaifinsu ya wuce."

"Yana zaune yana shan tea, gefen sa aton tray ne, Wauke da kayan marmari yana kallon labarai."

"Ya Waga kai ya kalli raihan ya ce ""Dama kana gidan nan?"""

"Raihan ya arasa kusa da shi ya risuna ya ce ""Barka da safiya"""

"""Yauuwa barka babban mutum, ka tashi lafiya?"""

"Alhamdilillah, ya amsa yana zama a kusa da Alhajin."

"Ya ce ""Alhajin Allah kana sararawa, ka bar mu a nan ka je ka huta ka dawo, ka ara fresh sosai"""

"Sanin halin raihan, na zolaya ya sanya shi yin murmushi ya ce ""Ina wani hutu Raihan? Ina can ma aiki nake yi,"

"haryanzu ban huta ba, zuwa yanzu yakamata ace ku kuke kula da komai, amma sai dai nayi da kaina, yayyenka sun fi mayar da hankali a kan shashashanci""."

"Cikin kulawa raihan ya ce ""Ka yi hauri, ka daina damun kanka, kai ka ce uruciya ce take damunsu, za su daina""."

"""Zuwa yaushe kenan? Idan uruciya ce kai meyasa ba ka yi?"""

"Raihan ya ce ""Haka ne, amma dai kayi hauri ka kwantar da hankalinka, abun da su Yaya Salim suke yi, ka Wauka"

jarabta ce daga Allah.

"Kalli shekarunka sun ja, ba hawan jini, ba ciwon suga, ga mu Allah ya baka, ga tarin dukiya da al'umma suke amfana"

"ga Hajiya ga mami dukkan mu naka ne, idan ka duba wannan ni'imomin sai ka ga abun da suke yi bakomai bane ba, dan Allah kar ka saka damuwa a ranka wani ciwon ya kama mana kai""."

"Kallon Raihan yake yi, cikin tsananin soyayya da kulawa, ya tsiyayo tea cup, ya bawa raihan sannan ya ce ""Madalla"

"da yaron kirki, nasiharka na ratsa mini zuciya, in sha Allah zan cigaba da yi musu Addu'a"""

"Raihan ya ce ""Yauwwa father like no other, we are proud of you, ka cigaba da yi musu addu'a in sha Allah zai zama"

"labari"""

"Alhaji Tahir ya ce ""Mahaifiyarka na ganin kamar laifin Hajiya ne ya sanya su lalacewa, amma kamar hajiya na iya"

"oarin ta a kan tarbiyya""."

"""Haba Alhaji, kar ka Worawa kowa laifi, Hajiya ba ta da sakaci ko kaWan""."

"""Haka ne, ina son na roeka wata alfarma ne""."

"Raihan ya gyara zamansa ya ce ""To Alhaji, Allah ya bani ikon yi""."

"Ya ce ""Yauwwa, lissafin da muke yi na shekara shekara da manager, da kai nake so ku yi, a fitar da zakka, a fitar da"

"wanda za a biyawa umara, harajinmu na nan gida da sauran asashe, da duk wasu gyare-gyare da zamu yi, idan ku ka gama sai ka kawo mini na duba"""

"Raihan ya Wan yi shiru yana nazari, ""Ya dai na ji ka yi shiru?"""

"Raihan ya Wago ya ce ""Babu damuwa in sha Allah za ayi, zan je na same shi""."

"Alhaji Tahir yayi murmushi ya ce Yauwwa ""Babban mutum, ka ga atleast na sake na huta sosai da sosai"""

"Raihan yayi murmushi yana cigaba da zuar shayi, nauyi ne mai girman gaske Alhajin ya haWa shi da shi, dan aiki ne"

ba arami ba.

"Ya shanye shayin, ya mie tsaye ya ce ""Bari na arasa wurin Hajiya mu gaisa"""

"""To shikenan babu laifi"""

"A sanyaye Raihan ya tashi ya nufi sashin hajiya, ba zai iya cewa mahaifinsu a'a ba ne ba, amma wannan aikin kamar"

"yayi masa yawa, ba zai iya jajircewa ya yi shi, kamar yadda shi Alhajin zai yi ba."

"""Babban mutum ya dai, na ga kana tafiya a hankali, ko yunwa ka ke ji ne?"""

"Ya zauna yana faWin ""Eh, ina Wan jin yunwa ma, me ku ka yi?""."

"""Ka san halinsu, kowa dafe-dafensa yayi, ni kuma tuwo na saka a Wumama mini na sha da tea"""

"""To ni ma zan ci tuwon"""

"Ta ce ""To bari a kawo, har da man shanu kuwa da yajin daddawa, mai Wan karen daWi"""

"Yayi murmushi ya ce ""Hajiya kenan, ina su Yaya Sagir?"""

"Ta Wan rausayar da kai ta ce ""Ba su tashi ba""."

"Ya jinjina kai sannan ya ce ""Yauwwa Hajiya, kin tuna yarinyar nan ummi? awar maryam?"""

"Ta ce ""Eh, ya aka yi?""."

"""Yauwwa Alhamdilillah, dan Allah me ki ka sani a kanta?"""

"Hajiya ta Wan yi shiru tana nazarin sa, sannan ta ce ""Meyafaru da ita? Me ka ke son sani a kanta?""."

"""Ba wani abu bane ba, mami ta fara faWa mini abubuwa a kan ta, so ina son sanin if their is way, we can help her, like"

"she's not socially ok"""

"""To ai kaga awar maryam ce, ni kuma ba wani son shiga harkata suke yi ba, amma dai ina ganinsu tare da maryam,"

"yarinya ce mai matuar hauri da biyayya, kamar babanta ne ko babarta ce Waya daga ciki ya rasu, yayan babanta yake rionta, matarsa take maltreating Win ta, gaskiya i don't know much about her. Na so ace a cikin yaran nan akwai nutsatstse, ai da na haWa su aure, tarbiyyar ta na burge ni sosai da sosai"""

"""Kin san meya ja hankalina, har na tambayeki?"""

"""A'a sai ka faWa""."

"""Yadda maryam take yawan bani labarinta, da irin abubuwan da suka din ga yi mata na wulaanci suna makaranta,"

"gidansu an yi maltreating Win ta, makaranta yara sun yi maltreating Win ta, wai wasu lokutan har da malamai, abun bai yi mini daWi ba wallahi Hajiya"""

"Hajiya ta ce ""Shiyasa nake yinka babban mutum, akwai hangen nesa da zurfafa tunani""."

"Cikin damuwa ya ce ""Hajiya, kowace halitta da Allah yayi, tana da muhimmanci da kuma amfani, sosai nake jin zafi"

"idan na tuna abun da maryam ke faWa a kan ta, gaba Waya yanayin ta kamar a tsorace take da mutane ma, kuma ni banga muninta ba, baa ce kawai, meye abun aibata mutum a kan abun da baka da ikon yin sa?"""

"""Babu kam"""

"""Amma Hajiya kina ganin zan iya taimaka mata?"""

"""Me zai hana? Idan har da Sangaren da zaka iya supporting Win ta, go ahead nima zan yi farinciki da hakan"""

"Raihan ya sake gyara zaman sa ya ce ""Wallahi na so maganarki ta farko ta tabbata, ina ma akwai nutsatstse a cikin su"

"yaya salim, da Waya daga cikin su, ko shi ko yaya sagir da wani ya aureta"""

"Cikin damuwa ta ce ""To ya zan yi, sun i karatu, sun i kasuwa sai shirme, sai addu'a kawai"""

"""Kar ki damu Hajiyarmu, lokaci ne, zasu daina ne in sha Allah, ayi tayi mana Addu'a"""

"Hajiya ta Wora hannunta kan na Raihan ta ce ""Addu'a kullum cikin yi muku ita ake ai, ubangiji Allah ya tsare mana ku"""

Ya amsa da Amin.

"Sai da ya ci ya cika cikinsa, sannan ya tashi ya fita."

"Har ummi ta koma gida, Raihan bai sake nemanta ba, tayi ta duba wayar amma bai kira ba."

"Dr. Yan gari, yana ta oari a kan kausar ta samu admission ita ma, domin kuwa a wannan karon, Farida ta ce ba zata"

"sake aurar da a ba, sai ta fara makaranta, saboda kar a sake kwata irin yadda aka yi a kan inteesar."

"Suna falo suna kallo, dr. Ya ce lallai ummi ta fito falon ita ma, dan baya son duk suna tare a falo, amma ta din ga"

ware kanta ita kaWai a Waki.

"Ummi dai ta zo gefen kujeru ta zauna a asa, tana kallon, wanda a son ranta tafi son zaman kaWaicin a Wakinta."

"Noor ta hana su yin kallon, sai tsalle take a tsakar falon, tana karanta ayar Allahu nooro samawati wal ardi."

"Abdul ya ce ""Noor, dan girman Allah ki zauna wuri Waya ki yi karatun nan a nutse""."

Sai ta koma hawa kan kujera tana dirowa.

"""Ke dan ubanki ki nutsu"" Kausar tayi mata tsawa."

"Noor ta ce ""Babanmu Waya"""

"Dr. Ya ce ""Lafiya ce wannan tsalle-tsallen da take yi."

"Farida ta ce ""Duk ta bi ta ishi mutane da karaWin tsiya""."

"Noor ta koma kusa da dr. Ta zauna ta ce ""Dr."""

"Ya ce ""Na'am shalelena, yau kuma a dr. Na nake"""

"""Ka san me? Wata a ajinmu, babansu ya auro kishiya, yanzu mamanta biyu kenan""."

"Yayi dariya ya ce ""Masha Allah, to Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lafiya""."

"Ta gyara zama ta ce ""To Abba ni bani da wata maman sai maama, ita kuma ba ta so na"""

"""Tana sonki mana""."

"""Abba dan Allah muma ka auro mana kishiya, nima mamana ta zama guda biyu"""

"Ashar Win da farida ta yi mata sai da duk suka razana, ta zaburo zata make noor, amma noor ta tashi da gudu, tana"

"murguWa kwankwasonta tana dariya, ta tsaya daga can arshen falon ta ce ""Wallahi Maama idan ki ka kuma dukana, sai na ce Allah ya sa Abba ya auro kishiya"""

"Farida ta dafe kai ta ce ""Na shiga uku da wannan yarinyar, anya nikaWai aka yi wa tiyata a Wakin nan ba ayi mini"

"musanye ba, anya yarinyar nan tawa ce? Gaba Waya a ba ta da mutunci sai iskanci da rashin mutunci. Kodayake ba laifinta bane ba, tun da aka saka mata sunan bare da babu dangin iya babu na baba, kuma ana koya mata yadda zata wulaanta ni""."

"Tsam ummi ta mie, dan ta san arshe faWan kanta zai dawo."

"Ta tarar da noor a Wakinta, ta haye wa ummi kan katifa, ta yaye mata zanin da ta shimfiWa."

"""Mama"" ta kirata kamar yadda take kiranta."

Noor ta Wago ta kalleta.

"""Meyasa ba kya jin magana ne?"""

"""Me nayi?"" Tayi maganar cikin tura baki."

"""Ban hanaki yi wa maama rashin kunya ba?"""

"Noor ta ce ""Ba kya nan jiya ta dakeni, tayi ta zagina""."

"Ummi ta ce ""To ai ke Win ce ba kya ji mama"""

"""Ina ji mana, ai in dai ta dake ni, cewa zan din ga yi Allah ya sa Abba ya auro kishiya"""

"""Au ba ki ji faWan da nayi miki ba ko? Zaki ga a auro muku kishiya, idan aka auro wadda zata din ga hanaki abinci,"

"tashi ki bar mini Waki tunda ba kya ji"""

"Noor ta Wan marairaice ta ce ""Dan Allah ki yi hauri, na daina"""

"Can falo kuwa, ganin farida ta haiance

Please Login or Register in order to submit comment