You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yanda yan bal suke da ci nasan haka halinsu yake na zungurar mace..." ta karasa tana dafe bakinta da dariya keson kufce mata, harara Maryam din ta galla mata tace "ai ni ba wallon wwani abun nake masa ba, kawai dai inason na fara jin tsanarsa ne, shiyasa nake kallonsa naga inda makusa take na kushe".



Dariyar dai Ummie take har ta kular da Mairojin ta tashi tabar mata wajen.



Kwanakin da suka biyo baya sosai Mamah take wa Maryam din gyaran jiki na musamman, fatarta kuwan har wani maiko maiko take yi, banda wani sanyayyen kamshi daya zaune mata, hatta da gashin kanta ma kanshi ne ke tashi, kwanan biyar ya rage zuwan sa suka tashi da alhinin nakudar da Khausar ta tashi dashi, asibiti suka rankaya gaba dayansu, bayan fama da gwagwarmayar da ta sha adakin da maza kewa mata barna Allah ya sauke ta lfy inda ta sumbulo yarta mace, wadda ta dauko kama da kyan Malik, jini ba wasa ba, kowa yayi mamakin kamar su da yarinyar.



Basu dawo gida ba sai dare, nan aka shiga kula da Khausar sosai, kasancewar Mamah ba tada ya mace sai take jin khausar di har cikin ranta, sosai take bata kulawar dako agaban nata iyayen take sai haka.

Ana sauran kwana biyu suna Malik ya dira da yamma, shi da Sakeena dayaiwa jan ido sanna ta biyo sa, abangaren Mamah suka yada zango, sai dare sannan suka nufi bangarensa, wanda ita Mairojo ma bata san da zuwansu ba.



_nifa bana wani abu waishi editing, dan haka kuyi hakuri da rubutu na_.





   *RUGAR SAJE*



By Nusaiba Ayuba Suleiman



Wattpad@nusysa

IG@Nusaiba A.S.Sarkin zango.



    *FITTATU 18=ØÚÜ 2 0 2 1=Ø¥Ü*



–&

*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO=ØÚÜ*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

         

            *œ&þ{{H.Q.W.A=ØÚÜ}}
'þ*



(3E 'DDG 'D1-EF 'D1 -JE.



_Deducated to my sweet Mamah=Ø
Þ_.





```sakon ta'aziyya ga Mai-dambu, Allah ya jikan Baba yasa ya huta, tare da al'ummar musulmai```



   _20_

  Ba ta shigo bangarensu ba sai  dare, shi ma dan Mamah ta korata ne, tana tura baki haka ta tafi badan taso ba, tana shiga gabanta ya fadi, ko a ina taji wannan kamshi tasan tabbas ma'abocin sa yana kusa, wara idon tayi, sai dai bata ga komai,  ba, cikin sanda ta lallaba ta shige dakonta gashi Mamah yau ta hana yan tayata kwana zuwa.



    Har ta dora hannunta kan makunnin hasken dakin sai kuma ta fasa, tunda akwai hasken vantilation ko iya shi kadai yana dan haskowa ta window dinta, kayanta ta rage sannan ta shiga bandaki, mintuna kusan talatin sannan ta fito dan tun safe cikinta yadan baci, dole sai da tayi juye sannan tayi sauran uzurinta.

   Bata shafa mai ba doguwar riga kawai ta saka sai innar wear, sannan tayi shafa'i da wuturi ta dane gado, kara ta saka jin ta fada kan mutum, mikewa tayi tana shirin sakin wata karar akayi saurin rufe mata baki, sannan ahankali aka sakar mata rikitacciyar sumba agefen wuyan ta, jikinta ne ya dau rawa tuni hawaye ya fara gudun tsere akan fuskarta, sannan ahankali taji an fara mata magana,

"Matsoraciya kawai, tun shigowarki nake kallonki , amman dake mahauniya ce sai yanzu da kike neman illatani sannan zaki kula, kinsan me kika dannne min kuwa da kika fado?".



   Duk da tadau murya amman amatukar tsorace take, yaushe ya zo gidan, me ya kawo shi ma dakinta, jin ya ture ta daga jikinsa ne ya dawo da ita hanakalinta, kallonsa tayi atsorace, daga shi sai dan sweet pant da wata vest data kama shi sosai, kawar dakai tayi tana kudundunewa da bargo, duk da zafin da akeyi dan ita bata son sanyin ac, shiyasa bata kunnashi.



    Ko gama dai daita numfashita batayi ba taji ya kuma haurowa gadon, tashi tayi da sauri tana tura baki, bai kula ta ba sai ma kwanciyarsa dayai ya na sauke numfashi alamar kwanciyar tamai dadi, ta dau kusan awa tana zaune duk kuwan da barcin da ke damunta, tuni ta kula da yai barci amman ta kasa kwanciya dan atsorace take, tashi tayi ta koma kan sofa ta kwanta ko minti goma batai ba barci mai nauyi yai gaba da ita.



    Ahankali ya tashi bayan ya tabbatar tayi barci, kura mata ido yayi yana jin wani sukuni da farin ciki na ratsa shi, tun azahar da Ahmad ya fada masa ai Mairoji shi aka daurawa ba wani ba, yake jin kansa kamar yana shawagi ne asama, bai taba jin farin ciki irin nayau ba, shi yasa koda suka shigo bangarensu  sai ya duba dakin dayasan nata ne ya sauka anan, kuma atake ya yankewa kansa yau kwanan tane dan ya raba kwana.

   Sai dai wani bangarwn na zuciyarsa na kwabarsa da tunatar dashi wace yake aure, yarinyar data gama watsewarta atiti, wadda bata san kima da darajar kanta ba, tunip ransa ya baci, da sauri ya tashi daga gabanta yana kara daure fuska kamar tana ganinsa ne, gadon ya koma ya kwanta yana fatar bacci ya dauke sa, domin siffarta ce take mai gizo kamar ba yanzu ya gama ganin taba.



   Dai dai ana tada kabbara amasallaci na asuba ta tashi, kallon gadon tayi taga ba ya nan, maybe ko ya tafi masallaci ne, ta raya hakan aranta, tashi tayi ta dauro alwala, tayi nafilarta kafin tayi sallar asuba din, tana kan sallaya tana lazimi ya shigo, bai ko kalli inda take ba ya zare farar jallabiyar dake jikinsa ya haura saman gadon, tana ganin bakinsa yana motsawa da alama shima lazimin yake ko zikirin safiya, nade daddumar tayi ta koma kan sofa, ahankali tace "ina kwana,anzo lfy?".



   Adunkule ya amsa mata, yace " lau"sai amsar ta bata haushi, wai 'lau' kamar wani me ciwon baki, baki ta tabe tana maida kanta kan dan karamin filon dake kan sofa din, wani barcin ta kuma komawa, don ranan batada shiga aji sai biaèyu na rana.



Barci tasha sosai, sai wajen goma ta tashi, wanka tayi ta shiry cikin wani lace doguwar riga, sai hijabi data sa dan karami daya tsaya iya cikinta, cikin gida ta shiga kai tsaye don ta saba acan take cin abincin ta, bata taba yin girki ba anan bangarenta, Mamah ta tarar tana bawa Marka mai aikinsu bayanin 6anda za'ayi kunun kanwa na ranar, da kuma gidajen da ba'a bayar ba za'a mika musu.

Bayan ta gaida ta ne ta nufi dakin Mamahn da ta daukarwa kanta gyara shi kullum da safe, tana ygarawa ne, ya shigo da sallama kallonta yayi yai saurin dauke kai, don shigar ta fito da ita yanda yake son ganin matarsa,

"Ki hada min abinci mai dan nauyi, kuma karki batamin lokaci".

Kallon takaici ta masa sannan taci gaba da aikin ta, ta dauko wasu kaya zata sakasu acikin sif, sai da tazo kusa dashi yasa mata kafa, gaba daya ta fado kansa, ai tuni yayi mata kyakkyawan masauki ajikinsa yana shakar dadda'dan kamshin dake tashi ajikinta, lumshe ido yayi yana mata kallon kasa kasa, ita kuwan banda kokarin tashi babu abinda take, so take ta mike, don Mamah na iya shigowa koda yaushe.

'dalar mata duwainis yayi yana dan matsasu, wani laushi yaji kamar ta saka burodi, ahankali ya kuma matsawa dai dai lokacin Mamah ta shigo dan ta tabbara zuwa yanzu Maryam din ta gama gyaran daki.

" dallah can dagani, kin wani danne mutum kamar bakya gani, kina tafe kai asama kamar wata bazawar rakuma, dagani ni ana ganinki finge finge nan sai dan karen nauyi".



Tashi tayi tana tura baki tace " dadin abin kai ka samin kafa na fadi, kuma ai da saninka ka rike ni na kasa tashi, yanzu da Mamah ta shigo ta ganni kuma fa, wanne kallo kake son tayi min, nidai kam Allah ya tsare ni kuma hada hanya dakai ma wllh....".



Gyaran murya Mamah tayi sannan ta karasa shigowa tace "ah ah....uwata har yanzu baki gama gyaran bane, baki karya ba fa, wannan lalacin naki yana son yaja miki matsala fa da cikinki, ko kadan bakyason bashi hakkinsa na abinci ko".



" mamah, faduwa fa nayi, kuma ni dai gaskiya kiyi magana idan ina gyaran daki adena shigomin, kuma ban yarda bayan na gama ba ashigo dan kar abata min".

Murmushi kawai mamah tayi tace "kiyi sauri ki sauko, kinsan dai yau akwai ayyuka agidannan, gobe suna, dan ma wasu abubuwan aikinsa muka bayar da abun ya hade mana ai".



Shigowar Sakeena yasa Mamah dakatawa da maganarta, gaisuwa tayi wa mamah irinta yaran turawa da taga sunayi, sannan ta kalli sashen da Ya Malik yake daya maida kansa kan waya, tace" My....ya zaka taho nan ka barni ni kadai kasan kuma fa kamin laifi don jiya baka kwana adaki na ba, ina kaje daga zuwanmu zaka tsiri wasu halayen daban, gaskiya nidai bazan dau haka ba".



Kallon Maryam tayi tadan mata murmushi tace"ah ah, kaga amare, mijinnaki har yanzu bai ]tariyar taki bane, naganki agida ko kuma dai kin gintse auren, tunda naga zaman wajoko yafi karbarki, uhmm....to Allah ya kyauta, My.... pls taso mu koma part din mu".



Takaici da haushinta ne ya cika sa, ji yake kamar ya tashi ya shake mata wuya, kai ko kalle ta ba, ya kuma gyara kwanciyarsa akan gadon Mamah, ita kam Mamah tun data ji Sakeena ta fara sakin zance, tayi waje domin zataji abinda bai mata ba, idan kuma tayi magana za'a ga kamar ta shigarwa yar wanta ne.



Itama Maryam din bata ko bi takan Sakeenar ba tayi ficewarta, don sha day saura tasan kuma yan ball basa wasa da cikinsu, dole ta shiga kichen don ta sama masa abinda zai ci.





   *RUGAR SAJE*



By Nusaiba Ayuba Suleiman



Wattpad@nusysa

IG@Nusaiba A.S.Sarkin zango.



    *FITTATU 18=ØÚÜ 2 0 2 1=Ø¥Ü*



–&

*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO=ØÚÜ*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

         

            *œ&þ{{H.Q.W.A=ØÚÜ}}
'þ*



(3E 'DDG 'D1-EF 'D1 -JE.



_Deducated to my sweet Mamah=Ø
Þ_.



*Alhamdulillah!Alhamdulillah!!Alhamulillah!!!.....na gode sosai*.



  _21_



   Tana fita ya banka mata harara yace"hankalinki ya kwanta ko, kinyi abinda kika saba, ke dai kam ban san irinki ba wllh, ko kadan kamun kai yayi miki karanci balle wata aba kunya irin ta diya mace, mwts.....".



    Fita yai daga dakin, yana karajin tsanarta, ita kuwa binsa tayi da kallo tanason gano inda tayi laifi, kusan mintuna biyu ta shafe atsaye a hasashenta dai bata gano wani abun magana da tayi ba, kafada ta dage ta tabe baki,sannan ta fice itama tana kananun mita, "haba mutum kamar ba mazaunin kasar waje ba, sai dan karen takura kai da rayuwar rashin yanci"... Karar wayarta ne ya ankarar da ita, tana dubawa taga k2 ne, tuni ta nufi bangarensu tana amsawa, kana kallonta kasan tana cikin fari  ciki ba kadanba kuwa.



     Maryam kam, tana shiga kichen ta fara tunanin abinda zata masa, dubawa tayi taga akwa8 garin alabo, nan ta dora ruwan ta, sannan ta fara kokarin hada miya, cikin abinda baifi awa da yan mintuna ba ta hada masa tuwon alabo da miyar ogbono, sai papaya juice data hada dan wannan kam Abbah yana son shansa sosai.

   Wajen sha biyu da wani abun ta gama jera komai, agurguje ta koma bangarensu tayi wanka ta shirya ta dau duk abin data san zata bukata sannan ta rufe bangarenta ta nufi bangaernsu Khausar, tana shiga dakin ta balla mata harara kuwan tace" tu  safe me kike sai yanzu zaki lekomu, to ai babyn naki tayi fushi dake".



   Kai ta sunkuyar tana murmushi don ga yan uwan Khausar din sunzo tun safe tun da wasu kwana zasuyi, ga kuma Ya Ahmad daya shigo suna gaisawa da yan uwan matar tasa, karasawa tayi kusa da Khausar d8n ta dauki babyn, tana kallo ta, kummun kamar sabunta soyayyar yarinyar ake mata azuciyar ta, sai da ta bari Ya Ahmad ya fita, sannan ta kallin Khausar cikin kasa da murya tace"Aunty wancen mitumin fa yazo shida matarsa".



  Murmushi kawai Khausar tayi tace"ki bari zamuyi magana daga baya, yanzu akwai baki, amman duk yanda zakiyi kitabbata bai shiga jikinki ba, akwai tanad8n da nake miki, so nake ya banbance tsakaninki da waccen matar tasa".

   Kai ta gyada, tana jinjina karfin kaunar da Khausar din take mata, sai daya da rabi sannan ta fito neman direba dan ya kaita makaranta, sai dai babu shi, komawa tayi don ta dauko daya daga makullan dake hannunta, tunda daman yanzu ta iya tuki, sai dai ba inda take zuwa da kanta, karo suka kusan yi yayi saurin riko hannunta gani tayi baya zata fadi, harara ya maka mata yana yin gaba, gashi ya ki sakin mata hannu, sai ma wani murza hannun yake cike da wani shauki dayake dibarsa.



    Sai daya dangana da motarsa , ya bude mata gidan gaba ta shiga sannan ya rufe ya zagaya ya shiga ya tayar, tafiyan kurame sukayi har makarantar, sai daya kaita har depertment din da take sannan ya sa hannu yadau jakarta dake kan cinyarta, timetable ya dauka ya duba lokacin tashinsu sannan ya maida mata jakar kan cinyarta, ba tamai magana ba dai ita, sai ma hannu ta sa zata bude motar ta fita, sai kuma ta jita akulle take, sai daya gama danne dannensa awaya sannan ya dan kallee ta afusge, yace"ki jira idan kin gama daukar darasinki na yau".



   Kai kawai ta gyada mai sannan ya rankwafa zai bude mata, baya taja da sauri ganin ya kwanto kanta, harararta yayi yace"meye na jin tsoro bayan ba wannan ne karan farkon ki ba....mtwws".



Da kallo tabi sa, dukda bata gama fahimtar maganarsa ba, amman taji haushin tsakin daya ja mata, kau dakai tayi sannan ta fita tana tura baki, da kallo ya bita yanajin wani mahaukacin kishinta yana nukurkusarsa, aransa ya kiyasta yanzu fa wannan wani ya rigani shanye furar dana dau shekaru ina damawa, ajiyar zuciya ya sauke, sannan yayi hamadala aransa, ko ba komai dai yanzu mallaki sa ce.





Hudu da arba'in da biyar suka fito, sai lokacin zasu sallaci la'asar, ita da wata wadda suke dan gaisawar mutunci, sai ummie da ta shigo bayan azahar suka nufi masallaci, ko da suka fito sallama sukayi da Mufeeda, abokiyar karatun nasu sannan suka nufi bakin get dan samun abin hawa.

Horn sukaji an musu sai ummie ta juya, da sauri ta rike hannun Maryam cikin kasa da murya tace"ga Ya Malik nan abayanmu".



Kin juyowa tayi tana son kwace hannunta daga na ummie amman itama sai taki tana Allah Allah Maryam din kar ta ja musu bala'insa, sake horn din yayi yana kallonsu fuskarsa kamar hadari, dole badan Maryam din taso ba, suka shiga motar ya nufi gida dasu.



Washe gari akayi taron sunan daya aje tarihi, omin gayyar da mama da Abba basuyi abikin yaransu ba, ita sukayi ataron sunan, inda yarinya taci sunan Khadija, mamar khausar din kenan data rasu tun tana yarinya, amman suna mata lakani da Sultana, Maryam da Ummie kam sunsha kyau, sosai suka sake da yan uwan mai jego tamakar daman kawayene, anan wata Lateefa ta nuna soyayyar kawancenta da Maryam da ummie din.

Laura da Safeena ko keyarsu ba'a gani ba, domin ita safeena tana taya Laura kishi ne, haka kuma tsawon lokacin da suka zo ba taje koda kofar dakin mai jegon ba balle ta mata Allah ya raya, da Mamah tayi mata magana ma, kamar ta zage ta, don rashon kunya ta mata sosai har tana fadin"ai kinsan Laura tana son Ahmad, don me zaki bada goyon bayan ya auri wata can daban, in banda rashin imani kuma kice wai naje na mata sannu da jiki ko ya kwanan jinjira?kenan bakya taya yar uwar mijinki kishi ita da yarta to nidai ina taya kawata kuma yar uwata kishi ehe, babu inda zani".



Alokacin Mamah kamar ta rife Safeena da duka, amman sai kawai takau dakai, domin ita macece mai gudun magana, tasan tanayin wani abun za'a ce saboda Mairoji take kin Safeena, dole ta sawa ranta hakuri ta bi yaran nata da addu'a.





Sati guda kenan da zuwansa amman kullum ya maida kansa direbanta shike kaita ya daukota, tun Safeena bata kula ba har tazo ta gane, ranar kam sunga ruwan hauka kwando kwando, don sai da Malik ya kwakkwada mata mari kafin ta nutsu.



   *RUGAR SAJE*



By Nusaiba Ayuba Suleiman



Wattpad@nusysa

IG@Nusaiba A.S.Sarkin zango.



    *FITTATU 18=ØÚÜ 2 0 2 1=Ø¥Ü*



–&

*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO=ØÚÜ*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

         

            *œ&þ{{H.Q.W.A=ØÚÜ}}
'þ*



(3E 'DDG 'D1-EF 'D1 -JE.



_Deducated to my sweet Mamah=Ø
Þ_.



   Ina jin dadin comment dinki Mmnsadeeq, wannan rashin jituwa dake tsakaninki da Sakeena yai yawa alkur'an=ØÞga Addarmu yar bangar Saddiqu=Ø
Þ.



   _22_



Watansu daya da zuwa ya fara shirin komawa, sai dai yace kuma da Maryam zasu koma, da fari Mamah taso hanawa don gani take  babu abinda zata tsinta azamansu sai takura tunda duk sun girme mata, tasan kuma ayanda maryam din take da zurfin ciki ba lallai idan sun mata wani abun ba ta iya fada, Abbah ne tai magana dole yasa Mamah ta hakura ta fara mata shiri na musamman, ga bangaren Khausar da take tsumata da wasu kayayyaki, sannan Inna Ya kulo ma tazo garin, da kayayyakinta, haka suka sata agaba da gyararraki na ciki dana waje, wani abin ma idan aka bata, bata sha, sai ta faki idonsu ta boye idan ta samu sarari ta zubar.



   Ranar laraba ya kama washe gari zasu tafi, tana kichen ita da Mamah suna suyar cincin da tace tana son zata tafi dashi, shigowa yai da sallama, freezer ya bude ya dau goran ruwa ya juya zai fita, kamar ance ta dago karaf suka hada ido, alama yai mata akan ta taso ta biyo sa, make kafada tayi tana tura baki, gani haka yasa shi yin gyaran murya yace"Mamah akawo min wannan kayan fulawan ahadon da shayi da wani abun dai mara nauyi"yana gama fada ya fice yana mata kallon zan kama ki ne.



  Kallon Maryam din Mamah tayi tace"tashi to haka ki wanke hannunki ki hada mai abinda yake so, Allah ina kara tunasar dake ki yiwa mijinki biyayya kina kula da duk wani abu dayake so da wanda baya so, ina takaicin naga mace bata damu da sha'anin mijinta ba, walau bangaren cima, ko ban garen mu'amala, karki zama irin wadannan matan dan Allah dota, ki zamana ko kallonki yai kin fahinci mai yake mufi, yanzu kusan daya saura na rana amman ace tun karin safe, baki kuma kulawa da me mijiki ke bukata ba, ko yana dan sha'awar cin wani abun haka mara nauyi kamar yanda ya bukata, kema fa kin sani, dan kwallo ne, ko kadan basa rabo da ciyeciye, dan Allah ki kula kinji, bana son ina yawan shiga sabgarku ne kar aga wautata, amman yau kin sani dole nayi magana".



   Kanta yana kasa haka ta tashi ta hada mai duk abin data san yana so, ta dora shi saman tire sannan ta nugi bangarensu, dai dai lokacin Sakeena da Laura sun taho kenan, su sun ganta amman ita bata gansu ba dan hankalinta nakan magamnganun Mamah, hankadeta da akayi shi ya sata dawowa hankalinta, gaba daga kayan hannunta sun tarwatse akasa, hatta flaks din shayin ya fashe komai dai ya gama bajewa akan tyles, dago idon ta tayi ta kallesu da murmushi akan fuskarsu ta bude baki zatayi magana, aka rigata da fadi,

"Bacewa mutane da gani, kina tafe kai asama kamar na dan tayin rakuma, ba dole ki zubarwa mutum abinci ba, ke komai ba kyayi cikin kula".



   Sim sim ta wuce tana jin hawaye na cika mata idonta, ta wutsiyar ido ya kalli Sakeena yadda take wani kayataccen mirmushi, kai ya dauke ya na kallon bayan Maryma da take shiga corridor din dazai kaita dakin Mamah, da gani kasan kuka take, ajiyar zuciya ya sauke sannan ya kalli Laura cikin tsare gida yace" ki hada kayanki yau dinnan basai gobe ba, ki kumo Rugar Na-Ma'u, na baki awa daya ki gama duk wani shirinki ki tafi, idan na kuma shigowa na ganki tabbas zaki tafi da karyayyun kafafu, wawiya kawai ballagaza".



   Simsim itama ta wuce tana gunguni, tana fadin babu wanda ya isa korarta, dan tazo kenan sai dai azo batun aurenta da ya Ahmad, amman ita da Ruga sai ziyara idan tayi aure, dawo da kallonsa yai kan Sakeena data saki baki tana kallonsa, gyara tsaiwa yayi yace"me da meye aciki kwanukan da suka zube?".



   Kallon kayan dake yashe akasa tayi tana tabe baki tace "kamar hadin cowslow sai shawarma guda biyu, sai cincin da da ceck guda biyu shi ma, sai wannan shayin na cikin flask".



   Kai ya gyada yace " to irinsu nake son ki shiga kichen kimin nan da minti talatin, tun uwarki bata samu cikin babban danta ba, nake numfashi adoron kasa, dan haka da wayau na da hankali na,naga mai kika mata ai, dan haka kije ki min irinshi tunda kun zubar da wanda tamin idan kuma bakiyi ba, ki tabbata babu ke babu komawa spain, dadin dadawar ma, sati na sama zamu wuce London, idan kinson zuwa maza shiga kichen".



   Anan ya barta da sakakken baki tana mai kallon mamaki , wai daman zai iya mata haka akan wannan banzar, kwafa tayi sannan ta shigewarta da babu wani madafi da zata shiga yanzu, dan duk cikin abun daya lissafa mata babu wanda ta iya.





Shi kuwa Malik, dakin Mamah ya wuce, akan gado ya same ta tayi rub da ciki tana sakin ajiyar zuciya,da alama tayi kuka ta gaji, ahankali ya karasa, yadan rankwafa kanta kadan, jin dumun numfashi ya sata juyowa da sauri, dai dai shi kuma ya mata runfa kenan, kau dakai tayi jikinta na karkarwa, ganin haka ya sashi sakar mata nauyinsa gaba daya, kara ta saka tana sa hannuwanta tana tureshi, sai daya jigata ta sannan yadan daga kadan yana kallon idonta daya kuma tara kwalla, sai bakin data turo mai, tana son masa tsiwa.



Ido ya lumshe, sannan ahankali yace"watau ke gaki yar gwal ko, ba 'a isa a miki fada ba sai ki hau kuka, to me kike kallo har kika zubarmin da abinci bayan na fada miki yunwa nake ji".



Baki ta kuma turawa, tana son magana amman ta kasa sai jan numfashi da take, dan kadan-kadan yake sakar mata nauyinsa.

Kallon bakin ya kuma yi, sannan ya dan lashi lips dinsa yace"oh....na tuna, kallo na kikeyi sanda nake shigowa ko, ai nasan idan bani kika kalla ba babu yanda za'ayi kiyi bari haka kawai".



Sai lokacin ta samu damar magana don yadan daga ta kadan, cikin sakarci tace"ba ita ce ba ta ture ni ba, kai kuma kamin fada agabanta, kuma hakan raini zai ja mini fa".



Gira ya daga yace "au haba, su raini manya, to ai ni banga sanda ta ture ki dinba, nasan dai na shigo ne na kamaki kina kallo na".



Mutsu-mutsu ta fara jin yana jan zif din gaban rigarta,hannunsa ta rike tana masa kallon me zakamin, harararta yayi yace " ke dalla saken hannu, dazu da kika zubar da kayan nan naga wani cin cin ya fada rigarki, dauke sa zanyi kuma dan wllh raina ya biya, tunda wanda aka debon banci ba aka zubar".

Bata ankara ba har ya cire kusan rabin zif din, kusan rabin breast dinta na waje, yawu ya hadiya sannan yace "kema kina saka wannan rigar nonon ta kari ko, to bana son irin ta karki kuma sawa, ki na saka normal wadda ba zata miki ciko ba, banason irin wannan".



Ya karasa fada hannunsa na laluben inda rigar nonon take ya cire, numfashi taja tana wani tsillewa jin hannunsa akan nipple dinta, idonta ta zaro tana kallonsa tuni kwalla ta samu damar gangarowa, cikin.uryar kuka tace" ka bari dan Allah, wllh ni bana saka breziar, ban taba sawa ba, ka dena tabamin dan Allah".





Please Login or Register in order to submit comment