You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Marwa.
Suna gama breakfast ďin suka fice daga gidan dan sai da Marwa ta tambayi Aliyun za ta je hospital.



Ji ya yi kamar ya bisu zuwa hospital ďin amma yanayin aikinsa yau da kuma yaransa ba zai sa sa ya fita a
gidan ba.




Tun kafin su isa hospital nakudar ta yi tsanani, kafin su karasa ma har wani ruwa da jini ya fara fito mata.
Da gudu Liyana ta Kara figar motar har suka karasa hospital ďin.




Ta yi kusan 5hrs ta na labour sannan ta haifi kyakkyawar ya’r ta mace fuskarta na fidda hawaye ta kamo
hannun liyana tare da faďin “Sis ba zan rayu ba na sani, ki kula min da wannan ya’r tamkar na ki , dan
Allah ki yafe min duk wasu abubuwan da na miki, ki rokar min yafiyar Ummi nah , sannan ki shafa min
kan Alynerh ki kula min da ita, and promise me ba za ki ďin ga nuna mata banbanci ba saboda ta rayu da
ni, sannan ki roki Kowa ya yafe min duk wani abu da na musu, sannan ki fada ma Papi Ina son sa ba zan
kuma daina son sa ba pls.” Ta faďa tare da fara kalmar shahada ta na iddasa wa ta cika.




A firgice Liyana ta ďago tare da kallon yadda take fidda wani siririn murmushi.
Da wani mugun ķarfi ta ce “Noooo, Marwa, sau nawa ki na cewa tare zamu tsufa mu aurar da su
Alynerh, where are the promises?.” Ganin ihun ya yi yawa hakan ya sanya doctors fitar da ita daga ward
din gabadaya.




Sannan suka gyara jikin Marwa tare da lullubeta hade da gyara yarinyar.




Kuka kawai take babu kakkautawa ta ma rasa wa za ta kira.




Daga karshe dai Aliyu ta Kira ta sanar masa.
A firgice ya tattara yaransa ya nufo hospital ďin kamar wani mahaukaci, in Banda Innalillahi babu abin da
yake nanatawa.




Alynerh ce ta karasa wajen Liyana tare da faďin “Ammi where’s Ummi?.” ta faďa da muryar kuka dan
ganin iyayen nata na kuka.




Wani zallar tausayin yarinyar ne ya kamata hakan ya sanya ta rungumeta tare da fashewa da kuka, dan
tafi sabawa da Marwa.
Kafin yamma har an hallara a cikin hospital ďin sannan aka nufo gida aka mata wanka aka nufi gidanta na
gaskiya da ita.( haka rayuwa take daman, Allah ya sa muyi kyakkyawar karshe).




Babu Wanda bai zo ba a dangin liyan dan sai a ranar ma Ammi ta san yadda dakin Liyar yake.




Amir ma kamar zai haukace haka ya yi ta kuka Sultan na taya sa yi.




Liyana kam idan ta yi ido hudu da clothset dinta take sake Fashewa da kuka.
Har aka yi sadakan bakwan Marwa Liya ba ta samu kanta ba.




Dan sai da ta saka Hydar siya mata sabon clothset ta fara sabon zubin kaya dan ba zata taba warware
linkin da Marwar ta mata ba.
After 5 years




Alhamdulillah suna zaune Lafiya tsakaninta da Aliyu.




Yaranta na da 7 years Ya’r Marwa da aka mata yanka da Maryam sunan mahaifiyyarta na asali kuma ake
kiranta da Marwa ta na da 5 years.




Rayuwarsu suke cikin farinciki da Qaunar juna.
Aliyu ya gina gidan marayu da masallatai uku da sunan Marwa.




Sannan ya mallakawa Liyana wajen shakatawansa.




Every blessed Friday kam sai sun je kabarin Marwa sun mata addua.




“Wife, ki shirya muje gidan Mami da Ammi gobe zamu koma China in shaa Allah.”
Wani kalar murna yaran ke yi banda Liyana da ta kurawa linkin da Marwa ta Taya ta kusan shekaru 6 da
suka wuce ido.




Kwallan da ya zubo mata ta share tare da kulle clothset ďin sannan ta nufi dayan da take zuba kayanta a
yanzun.




Kayan da zata saka ta zabo sannan suka wuce gidan Mami.




Ta Taya ta hira sosai daga nan suka bar gidan ta na kallon gidan Neneh ta Kara fashewa da kuka ta na
tuna memories da dama.
Daga nan suka wuce gidan Ammi sun yi hira sosai ta na kallon gidan da duk ya canza mata.




Sai da dare suka bar gidanta, dan Abbhi ba ya ma kasar, kamar za ta yi kuka sai da ya ce mata zai zo har
China sannan ta ware suka nufo hanyar gida.




Shima sai da suka biya gidan su Ilham da Assultanah, Amir nata tsokanar ta har suka dawo gida.




Washegari da safe jet dinsu ya daga zuwa china.
Ji take tamkar ta bar wani gangar jikinta a Nigeria.




Tun da jirgin ya daga take kuka har suka zo China ba ta bar shasheka ba.




Hydar har ya lallasheta ya gaji yaran ma duk sun yi bacci a jet ďin.




Sun isa China Ma shaa Allah sun fara gudanar da Sabuwar rayuwarsu duk da Liyana ba ta daina kewar
Marwa ba dan a ďakin da Marwar ke zaune a nan China take kwanciyyarta da rana.
ALHAMDULILLAH anan ni Faridat Aliyu Ibrahim (Pending Amarya) zan kawo karshen littafina mai suna
THE REGRET.




Allah ya yafe min kurakuren da suke ciki.




Littafin nan gaba daya na sadaukar da shi ga Yayyuna sannan Qawayena. Na gode sosai da gudumowar
da kuka bani Musamman my Aunty Maryama Allah ya raya miki yaranki ya sa ki fi karfin makiyanki ya
Baki duk abin da kike so Sannan ya shiga cikin lamarinki.




To All my friends who stood by me kuma Ina muku godiya , ban manta da ku ba.
Ga duk Fans dina masu karanta littafina kuma Allah ya saka muku da alheri. Musamman su Unaisah,
Dimple Oum daughter, Faiza Idris da ma wayanda ban kira ba Allah ya hada fuskokinmu a Aljannah ❤️




sannan Ina muku Albishir da sabon novel dina mai suna IMAM bayan sallah In shaa Allah, Ramadan
Mubarak to my lovely Readers 🥳🥳🥳🫡




Buh Imam is a paid Book
#Vip 1000



Regular 500




Ma’assalam



Fi Amanillah ❤️




‍Soft Noorah ✍🏻✍🏻




Kuyi haķuri mun fara kenan sai mun dire storyn Allah ya mana jagora 🥹🫩

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment