You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mi™a hannu in Wauko shi domin kashewa.

*˜ASAITA BOOK 2*

*NA*

*MARYAM KABIR MASHI*

Page 8

Lokacin da agogon ya nuna kuwa biyar saura ™wata na asuba. Me ya fitar da Yarima ™arfe biyar saura?

"Ko dai suna da wani abu ne na sarauta wanda suke yi daidai wannan lokacin? Ni kaWai ke tunanina, da agogo a hannuna, na Wan Sata raina, na girgiza kaina, shi kenan rayuwata ta ™are, sai da na amince da"

"Yarima, sannan wani sabon halinsa ya bayyana."

"Cikin sanyin jiki da cikowar hawaye a idanuwana na mayar da agogon na ajiye saman durowar,farar"

"takarda mai rubutun ba™in biro mai ruwan (ink pen) idona ya gani a gefen durowar, na yi Wan saurin"

"mi™a hannuna na Wauka, cikin Wan rawar jiki na kai idanuwana a jikinta."

_Barka da Asuba_

"_Mace tagari,macen da kowanne namiji na duniya yake son ya mallaki irin ta,kin zama abin alfahari a"

gare ni._ Na gode.

"_Na je masallaci, amma komai zai biyo baya, ina neman afuwarki, saboda ni kaina bana son al'adar nan"

"da zata biyo baya yanzun ba da daWewa ba, ba wai na™i tsayawa in taimaka miki ba, na kasa tsayawa ne"

"saboda abubuwa guda uku,kunyarki,girmanki, wanda ba za su bar ni haWa ido da ke ba,sai kuwa masallaci saboda ba a tayar da sallah sai na isa._"

"_Rashin ganina a masallaci zai iya haifar da Wan ™aramin tashin hankali, saboda za su yi zaton ko banida"

"lafiya ne, godiyata ba zata iya samun ki ta baki ba, saboda ban san wane bakin ne ya cancanci ya yi miki godiya ba,ni dai na yanke hukuncin yi miki addu'a da Allah yasaka miki da aljanna firdausi mani'imciya._"

_Husband._

"Na jefar da takardar na sa tafukan hannayena na rufe fuskata, saboda kunyar da na ji,a hakan ma sai na"

"ga kamar yana tsaye yana kallona, wannan yasa na yi sauri na lalubo makashin fitila na kashe,bargo na ja"

"na rufe har kaina, ba wani tunani da ya faWo mini sai na ya zanyi in haWa ido da iyayena da shi kansa Yarima?"

"Tunani ya faWo mini,na inyi sauri in shirya in Suya kafin Yarima ya dawo, amma kuma abu Waya yana"

"neman gagara ta, shi ne tashi tsaye, amma duk da haka na samu na yi ™arfin hali na tashi zaune, na yi"

"shiru ina sauraran ko zan ji motsin Yarima,wai ni gudun kada in tashi ban sani ba ko yana laSe yana kallona."

"Tsayin minti biyu na Wauka sannan na Wan janyo jikina na kunna fitilar gefen gadona, haske ya gauraye"

"Wakin nawa,a nan ne na hango rigar wankan da Yarima ya Wora a saman gefen gadona, na ja jikina zuwa"

"inda take, nasa hannu kenan na Wauka sai na ji motsin murWa ™ofa, na yi sauri na janyo rigar na dawo na kashe fitila na koma na ™wanta."

"Muryar da na ji tana kirana, ""Gimbiya, Allah ya taimaki Gimbiya."""

"Da naji na gane ta mace ce, a cikin rufar da nake na ce, ""Wace ce?"""

"""Allah ya taimaki Gimbiya uwar kowa, jakadiya ce, mai girma Yarima ya ce in zo kina kirana,wai zan"

"taimaka miki da wasu ayyukan."""

"Nan take na ji hankalina ya tashi, me Yarima yake nufi? Zuwa ya yi ya gaya mata abin da ya faru da ni?"

"Nan take haushi ya kama ni, da nayi tunanin korar ta amma sai na yi tunani sai fa an taimaka mini, da su Mansura su taimaka mini kuwa ai gara jakadiya, tun da ko banza ta haife ni."

"""Shigo mana, ba na jin daWi ne."""

"Na laluba makunnin fitila na ajiye kusa da ni, sai da na zauna nasa rigar wankan sannan na kunna, da"

"rawar jikinta ta iso gaban gadona ta zube ™asa,tana Wan sussunkuyar da kai, yanda na ga tana yi shi ya sa nake tambayar kaina da cewa ko Yarima ya gaya mata ne?"

"Kamar ta san tambayar da nayi, sai na ji tana wasu ´an surutai, ""Ai dama duk ´a tagari shi ne ta cika"

"Wakinta,a yanzu ba ke ba koni na zama abin girmamawa, tunda matar Wana ta cika Wakinta,yau kam shagali ya same mu,ai mu yau sai yanda hali ya yi."""

"""Bana son magana ki tashi ki yi aikinki."""

"""To, to ai komai ki ka ce shi za'ayi."""

"Ta mi™e da rawar jiki, sai na ga ta ajiye wasu ™walabe, sun kai huWu ban dai tsaya tambayar ta ba ta shige"

banWaki.

"""Ai ya tara mana ruwan Wumin,a gaishe da Wana,ai fa na raine shi tun ranar da aka haife shi,dama ai in ka"

"raini yaro a gidan sarauta, to kai za kayi masa jakadiya a al'adance, saboda kun sha™u da junanku, yanzu"

"ne dai ake son rai, sai wasu su dinga Waukar wata,kin ga ai ta nan za'a iya haWa kai da ita a cutar da shi, ke kuwa da kika raine shi tamkar Wa yake a gareki, ba ke ba cutarwa a tsakaninku."

"Bari dai ki gani in yi sauri, kada a fara taruwa,ai ni murna ce ma ta hana ni yin komai,kin ga yanzun"

"wallahi duk abin da ki ka faWa ta zauna, komai ki ke so kuwa shi za'ayi miki,ai daga yau kin zama shalelen Sarki."

"Duk maganganun da take kuwa cikin rawar jikin Waukar ™walaban da ta ajiye ne, da rawar jiki ta nufi"

banWakin.

"Kafin ta fito na yi ™o™ari na mi™e, wanda cikin sauri na na mayar da bargo na rufe zanin gadon da na tashi"

"a kai,dama abu ga zanin gado fari ™al, cikin dabara na dinga jan zanin gadon, amma ya ™i fita, ina haka sai"

ga jakadiya ta fito.

"""Dama na tanadi kayayyakina,ai ina sai kin juya Yarima kamar waina,na dinga gyara ki kenan, yanzun"

"haka waWannan sai da na je ™asar Sanigal na siyo su wajen jika ashirin da biyar,dama burina Wana ya samu mace tagari."""

"Ni kuwa kamar an kulle bakina, ita kaWai ke surutanta tana rawar jiki, can sai ta lura da Wan jan zanin"

gadon da nake yi.

"""Ina,ai sai wanda ya zaunu gidan sarauta ya san yanda ake shimfiWa zanin gadon nan ranki ya daWe."""

"Tun ta Sangaranta na ga tana Salle wasu abubuwa, Wora su da tayi a gado sai na ga dogayen abu tamkar"

"´ar fill Win Salle kaya (fila) ta Salle har ta zo inda nake, tana gamawa na janye zanin gadon na ™udundune"

shi.

"""Don Allah jakadiya kada ki bar kowa ya gani,ki Soye mini shi, zan tambaye ki anjima,ko da yake ba ni shi"

"nan ma in shiga da shi in wanke."""

"""A'a Gimbiya me ye amfanina."""

"""A'a bai dace ba, ba ni."""

"""To,ai..ai...ai.....dashi ake... ake...imm...im ki dai shiga wankan in Soye miki,ai...ai...Wana ya kamata dai ya"

"wanke ke dai shiga Gimbiya."""

"Ban dai fahimci abin da take nufi ba, haka nan dai na shige banWakin na ™yale ta a tsaye tana ´an soshe-"

"soshe, ina shiga na ji wani irin mugun ™amshi, wanda dole idan ya shiga hancin mutum sai ya lumshe"

"idanuwa, daga nan ma zai iya tafiya mafarkin tsaye."

"Na buWe idanuwana, na ce lallai jakadiya tana son Yarima zan ce,ko kuwa ni take so? Har na Waga ™afa"

"zan shiga cikin ruwan da ke cike da bahon wankan wanda kalarshi ta koma ja-ja ja-ja, sai na tuno cikin surutan jakadiya na ji tana cewa lallai sai an fara yin wankan sabulu sai ayi wanka, kuma na tsarkake jiki, daga baya sai a shiga ruwan bahon, ana Waukar minti talatin har fi a ciki, saboda komai na sinadarin"

™amshin ya ratsa jiki.

"Na girgiza kaina,lallai harka da irin su jakadiya akwai ilimantarwa, zan kuwa ja ta a jikina ta dinga koya"

"mini sirrikan zama da miji da jama'a,lallai sarauta sai Wanta,sai kuwa wanda ya gaje ta, wannan turare"

"kullum kana wanka da shi,ai sai ka hana mijinka fita ™ofar gida."

"Bayan kamar mintuna hamsin da uku na fito daga banWaki, wani al'ajabi ya dirar mini a take, tawul Win"

"da ke hannuna ina tsane kaina na saki ™asa,shin me ye haka kuma?"

"Šakina na ga ya canja gaba Waya, wajen zaman gadon da zanin gadon sababbin wasu zagayayyun"

"filalluka sun kai goma sha biyu aka zuba a saman gadon, kowanne an yi masa mazauninsa, shi kansa labulan gadon ya koma kalar zannuwan gadon, haka labulayen da ke zagaye a Wakin nawa, na ™ara zagayawa sai na ga wata irin lafiyayyiyar kujera zan ce ko gado ™arama daga gefe, ta sha dardumai, daidai da kafet Win gaban gadon an canja mini shi, da komai ruwan fari ne a Wakin, yanzu kuwa ruwan"

"bulu ne mai haske, ma'ana tamkar fararan kayan da suka sha bula."

"Mata ne su uku zaune a ™asa, ban da jakadiya ta huWu, wani ™amshi Wakin ke yi wanda kuma ya sha"

"bambam da na banWakin da ya ruWani, saboda mamaki har ma na kasa tunawa da komai,maganar da suka Wauki yi gaba Wayansu ita ta dawo mini da hankalina a jikina."

"Irin kirarin nan da ake wa ´a´an sarauta shi na ji suna yi mini,wanda ba zan iya ri™e komai daga cikin"

"abinda suke faWa ba, na isa wajen abin sallata tare da saka rigar sallata, na sa hijabin sallah, waWanda na tarar duk an canja mini su, hatta da mazauninsu ma sai da aka canja."

Sai a lokacin na Wago kai na kalli jakadiya cikin Wan jan kai irin na masu mulki na yi masu magana.

"Jakadiya ku Wan bani waje in shirya ko?"""

"""Ki dai kimtsa Gimbiya, amma ai masu shirya ki sun iso suna ™asa."""

"Wannan maganar ta jakadiya tana yi tana tafiya, wacce a lokacin da ta kai ™ofa ta gama yin ta, wannan"

"ne ni kuma bai bani damar mayar mata da amsa ba,ko kuwa in ce tambayarta ba, da cewa su wa zasu shirya ni, wanda ya wuce ni kaina?."

"Kafin in gama sallah da lazimin da na kan taSa bayan kowacce sallar farillah tawa, jakadiya ta le™o ya kai"

sau ta™was a inda daga ™arshe ta ga na kammala na mi™e tsaye ina ninke hijabin sallah ta. Wannan kuwa ya yi daidai da shidda da ™wata na safiyar asabar.

"Ko mai ban ™arasa shafawa ba na ga jakadiya ta shigo tana cewa, ""Ku shigo ku shigo mana."""

"""Me zasu yi miki in sun shigo?"""

"""Dama masu shirin ne."""

"""Shirin me?"""

"""Jikinki,daga gidan Mai Martaba aka turo su."""

"""Ba na so kina jina,ku fita."""

"""Allah ya huce ran Gimbiya ai.."""

Wayar da ke kan ´ar durowar gefen gadona ta Wauki ™ara.

"Cikin gaggawa jakadiya ta isa ta yi saurin Wauka ta kanga a kunnanta,ganin cikin saurin da bai wuce na"

"sakan ba ta dur™usa ™asa yasa na gane, Yarima ne ko kuwa shi kansa Mai Martaba Sarki ne."

"""Eh,to,to."" Ta ce kawai,ta cakumo kan wayar ta nufe ni."

"""Allah ya ja da rai gata."" Sannan ta mi™a mini."

"Kafin inyi magana tuni na gane muryarsa, duk da ji ta ™ara zame mini ba™uwa,saboda ta koma ´ar"

™arama mai za™in gaske.

"""Good morning, I hope you are recovering?"""

"""Darling what happening?"""

"""Oh, darling sorry, honey say hello to me please,ko na samu nutsuwa."""

Ni na san dama ba zan iya amsa masa duk maganar da zai yi ba saboda abu biyu kunya da haushin tonan

"asirin da ya yi mini,saboda haka na kife kan wayar ba tare da nayi magana ba,bai fi minti Waya da ajiye"

"wayar ba na ga Hajiya Kilishi ta yi sallama ta shigo. Subhanahi! Shi kenan ™aryata ta ™are, wannan tonan"

asirin na san ya je kunnan Sarki.

"Hawaye ma na ji kawai sun tarar mini a cikin ™wayoyin idanuwana,mata biyar ne biye da ita, da ganinsu"

"ka san matan masu faWa a ji ne, wato matan masu kuWi, saboda biyu daga cikinsu na san su suna zuwa duba ni da na zauna zaman jinyar saran maciji a gidan Sarki."

"Kaya ne lodi-lodi a hannunsu, irin farantan da jakadiya ta taSa kawo mini kayan siyan baki,a ranar da aka"

"bar ni ni Waya. Da ™yar na samu na gaishe su saboda kunya. A nan jakadiya ta gayawa Hajiya na ™i yarda a yi mini komai, da lallashi da ban magana ta shawo kaina, shi ma dan ina jin kunya da nauyinta, ga shi kuma tana da girma a idanuwana."

"Ta tabbatar mini da cewa ita ma haka aka yi mata, sannan duk Wan hakimi a kan haWa masa ´ar ™warya-"

"™waryar irin wannan bikin idan dai har matarsa takai, to balle ni wai da nake matar Wan Sarki gaba Waya. Dole dai ta sa na tsaya,nan fa naga hidima, ™unshi mai zane, hannuwa da ™afafuwa, wani irin naWin kitso ™waya shida kacal, wanda na ga ya fi yi mini kama da kalba, amma bambancinsu shi naWinsa kamar ana"

murWa igiyar shanya.

*˜ASAITA BOOK 2*

*NA*

*MARYAM KABIR MASHI*

Page 9

"Ni gyaran da ake yi mini ko ina amarya Ni ban same shi ba, saboda sai da Hajiya Kilishi ta sa na tsugunna"

"ga turarurruka kala-kala shida, dukkansu kuma na garwashin wuta, sai a lokacin da suka gama ne ma aka buWe kayan da suka shigo da su. Wata ™warya ce ta sha zanan ba™i ´ar ™arama aka mi™o mini,wai in shanye abin da ke cikinta, ban yi gardama ba na kafa bakina sai naji kamar ruwan inibi da madara, kamar"

"kuma madara da ruwan ™wa™wa, ni dai na shanye."

A ta™aice dai hidima ta tashi sabuwa tamkar ana wani ™asaitaccen biki. ˜arfe goma na safe kuwa ai gida

"ba inda zaka zauna, saboda jama'a. Hajiya Kilishi ta gaya mini cewa za'a tambaye ni me nake so, saboda"

"mutane da kunya da wuya in iya magana, amma in rubuta a takarda,in an tambaya in bai wa jakadiya,kar in yarda wai a ga fuskata sosai,in zamo mai kunya."

"Da za'a fita da ni inda zan zauna, sai da aka sa nayi tsaye na ware ™afafuwana a saman wani kaskon wuta"

"mai fitar da haya™in ™amshi, shiga ta kuwa ba zan iya faWar ko meye a jikina ba,ni dai kiran shi da yadi mai laushin gaske,ko kuwa les ne? Oho,ni dai na san sai dai kalar sa ce ruwan hoda, takalma da"

"alkyabbar jikina kuwa ruwan madara ne, tare da mayafin da na zizara a saman kafaWa ta."

"Wannan al'ada ina amfaninta, na faWa a zuciyata. A lokacin da na isa kujerar zamana inda muka zauna"

"ina amarya,yau ma anan muke,ni da Yarima, sai dai kujerun da shimfiWun kafet Win sun sha bamban da na baya,sam ban sani ba, ashe kowa ya hallara ni kawai ake jira, hatta da sarki ya iso yana nashi rukunin,"

ango Yarima kuwa nan na sameshi a zaune.

"Ba zan iya gane ko su wa da su waye ba ne a bayana, saboda gilashin da ke manne a idanuwana, ban da"

"wani mayani da Hajiya Kilishi tasa ta Wan lulluSe min rabin fuskata, filin kasan ™asan kuwa daga can gefe Waya raguna ne kawai ake gasawa a ™ar™ashin wuta, tamkar dai waWanda zasu yi fati."

"Aka buWe fili da addu'a da sauran bayanan manyan mutane, wanda a ™arshe Sarki ne da kansa ya mi™e"

"yana bayani da godiya ga waWanda suka zo,ni kuwa da Wansa Yarima mun sha albarka, a lokacin ne naji Yarima ya zuro hannu ta alkyabbarsa ya kama hannuna."

"Ban da dama tun da na zauna yake ta zunguran mini ™afa da tashi ™afar, ta ™ar™ashin kujerarmu,ni na san"

"ba mai gani, tunda alkyabbun jikinmu sun rufe har ™afafunmu, na ji kalma Waya da ya faWa ita ce, ""You Are cheerful Yasmin."""

"Na samu na sulale hannuna ba tare da na kalleshi ba. ˜yaututtuka kam na sha su, shi kansa Sarki ™yautar"

"gidan gonarsa na ™auyan Bukuru ya ba ni, ya kuma ce zan ziyarci ™asa huWu, sai wacce na zaSa, sannan"

"ya baiwa iyayena sababbin motoci guda biyu, ban da wani dun™ulin abu a cikin jar jaka da naga ya ce"

"tasu ce, sai dai ban san komai ke ciki ba."

"Waziri ya bani bayi huWu da dokuna uku,doki biyu goWiya, Waya namiji, da sabuwar mota ™irar KIA"

"(Optima). Ni wata ™yautar ma in an faWeta sai inji kamar ma ™arya sukeyi, magana kuwa cikin nutsuwa"

"yanda ba mai ji, Yarima ya dinga yi mini ita sau Waya na yi murmushi, na ji ya ce, ""Thank God."""

"Kaina na ji ya sara tare da juyawa wani amai mai zafin gaske da na ji ya taso mini,wannan kuwa ya"

"sameni a daidai lokacin da na ga wasu fadawa biyu sun mi™e tsaye da wani farin abu a hannunsu,sam da ban gane ko meye ba, sai lokacin da naji sun ce, ""wannan farin zanin da kuke gani, shi ne zanin shaidar cewa ´armu ta kai Wakinta, wato Gimbiya Yasmin."""

"A take na gane zanin gadon Wakina ne wanda na baiwa jakadiya amanarshi, shi ne fa hankalina ya yi"

"matu™ar tashi, a take na tallabe ™irjina alamar amai, Yarima ya yi saurin dafa ni."

"""Yasmin meye?"""

"Wata tambayar raini ma na faWa a zuciyata, kafin ya ™ara yin wata magana sai dai na hango an ware"

"zanin gadon nan kowa ya kama gefe Waya, kenan dai an yi masa buWewar zanin da za'a shanya."

"Cikin sakan biyu sai dai na ji amai ya wanke mini jiki dama ni gani ban iya ganin abin tashin hankali ba, sai"

"inji ni ina ta amai, kamar wata mai yaron ciki,ko kunya ma Yarima bai ji ba naga ya mi™e da sauri ya kama"

"ni,kafin sakan uku sai dai na ga wani koran labule ya sauka a gabanmu da bayanmu dama gefenmu ba kowa kujerunmu ne kawai."

"Cikin ™an™anin lokaci Yarima ya Waga ni na mi™e tsaye,da amai ya yi tsalle sai jikin Yarima amma sai na ga"

"ko a jikinsa shi dai bu™atarsa in taka,gyaran murya na ji ya yi sai dai na ga hannu ya zuro ta wata ™ofa ya mi™o masa wani yanki ja, mai kama da yankin bargon jariri, har ya fara goge mini,ganin ina layi yasa na"

ga ya Wauke ni cak sai dai na ji ya yi gyaran murya.

"A take na ga kawai yana tafiya labulan nan na binmu ba mai ganin kowa ba mai ganinmu, shi kuwa Wan"

"yankin nan ya shinfiWa shi saman ™irjina wanda amai ke ta zuba a jikinsa,ni dai dole ta sa na koma saman ™irjin Yarima na ™wanta, idanuwana kuwa tuni a lumshe suke."

"Jin an ajiye ni wani abu mai laushi yasa na buWe idanuwana,gani na a Wakina saman lallausar katifar"

"mulkin nan zan ce ko kujera? Wacce ta sha dardumai na alfarma, da rawar jiki na ga ya cire alkyabbar"

"jikinsa da ta sha feshin amai, sannan ya du™o wajena yana ™o™arin cire mini tawa,na Waya masa hannu alamar ya tsaya."

"""Don't touch me."" Na faWa."

"""Yasmin ki yi ha™uri in taimaka miki."""

"""Bana so,ni ka kira mini Aunty Salwa."""

"Na saka kuka, yayin da na ci gaba da cewa ""ka cuceni,ka tona mini asiri,ka yaudare ni, Allah ya saka mini,"

"yanzun kuma gidanmu zan tafi, ba zan ™ara zaman dabbanci ba a gidanka,™iri-™iri ku mayar da al'ada"

"addini."""

"Yasmin ni kaina ba na so, ya zan yi dama na san sai kin zarge ni."""

"""Zargi ne ma?"""

Ya zauna jikin gadon zai kama ni.

"""Kada ka taSa ni,wa ya sani ko yanzun ma ka fita ka faWawa jama'a cewa ka rungume ni."""

"""Oh! My Darling """

"Dagewa na yi nasa kuka mai ™arfi, sai na ji ya tashi ina jin takun fitarsa,bai fi minti biyar ba sai na ji an"

shigo. Aunty Salwa ce ta shigo da saurin ta.

"""Aunty kin ga Yarima ko, ya cuceni, ya wula™anta ni a gaban jama'a."" Na ™ara sa da kuka."

Ta iso ta zauna kusa da ni tare da dafa kafaWata.

"""Haba Yasmin bai dace ba a ce kin zargi mijinki ba a kan abin da ya faru,in har za kiyi la'akari da taron da"

"aka yi a yanzu, wannan zai nuna miki cewa tun kafin a san za'a haifi shi kanshi Sarkin haka akeyi, na fahimci al'ada ce su wacce take muhimmiya a wajensu. Saboda muhimmancinta fa Sarki da kansa yau tun da ba™wai na safe ya je ya gayawa Daddy,kin ga irin murnar da Sarki ke yi kuwa,ni a Wan tunanina da na yi, wannan shi ne mataki na ™arshe da za'a gane wa ye Sarki na gaba,in ka dace da mace tagari, to daga lokacin ma za'a iya kiranka Sarki mai jiran gado,in kuwa da sau™i, to ko mutuwa sarki ya yi an san"

Wansa wanda ya cancanci a baiwa sarauta.

"Ki yi tunani ki gani,ni tunanin abin da za ki yi ™o™arin ki hana a nan gaba, shi ne yin taron,ko nunawa"

"jama'a zanin gadon yanzun ki tashi ki canja kayan jikinki, kamata ya yi ma ki Wan shiga ruwan Wumi."""

"Aunty ce ta taimaka mini na shirya jikina na ™ara narka wasu kayan, duk da cikin waWanda Mama ta aiko"

"mini da su ne, shi ma wani irin yadi ne na alfarma mai ruwan jinin kare mai duhuwa (Coffee colour), Ina niyyar in koma in da ake taron, amma ina sai na ji zazzaSi ya rufe ni. Aunty ta Wauko magani ta bani na sha, amma duk da haka, sai na ji ™wanciya kawai nake so."

"˜arfe Waya da ™wata limamin masallacin gidan Yarima ya ™wallah kiran sallar azahar,jin mata na ta ´ar"

"hayaniya yasa na gane an tashi, amma sai na ™ara yin lamo saboda kunya da ta hanani haWa ido da kowa, ina jin su Hajiya Kilishi da sauran mutane aka shiga ana yi wa Aunty ya mai jiki."

"Yanda na ji Aunty nata hira da mutane yasa na gane lallai da ´an'uwanmu suke hira,shin wa ya gaya"

musu? Haushi da takaici suka ™ara dirar mini a zuciyata.

Yanda na ji ana yi masa sannu da zuwa da tambayarsa ya mai jiki shi ya tabbatar mini da Yarima ne ya

"shigo, ™ara lamo na yi tamkar ma yanzun na fara barcin, ina jin shi yana tambayar na yi sallah? Aka bashi"

"amsa a'a, sai na ji ya ce lallai a tashe ni inyi sallah."

Bayan sallar isha'i ne ya shigo Wakina ni kuwa a wannan lokacin na samu sau™i sosai kamar ma ban yi

"wani zazzaSi ba, asali ma ina zaune a kan abin sallah ta da al™ur'ani mai tsarki a hannuna ina karantawa, ba don komai ba saboda godiya ga Allah da ya taimakeni na ri™e mutuncina, sannan na yi godiya ta"

musamman ga iyayena da suka yi mini tarbiyya tagari.

"Maimakon ya yi mini magana sai na ga ya zauna gefen gadona, ina jin gani ya yi ba ni da niyyar dainawa,"

"saboda ya yi kusan mintuna ashirin da biyu, amma sai in buWe wani fejin in cigaba, ganin haka na san yasa shi ya taso ya zo ya zauna bayana, madadin inji ya yi magana sai na ji ya Waga hijabin da ke jikina ya shiga ciki, daga nan kuwa sai dai na ji ya sa hannayensa ya rungume ni ta bayana, kenan hannayensa"

"suna saman ruwan cikina, sai a lokacin na ji ya yi magana."

"""Ya isa haka nan Yasayyada, ya kamata a zo a kula da ba™o ko shima ya zo ya yi wa matarsa sannu."

Madadin in tashi ko in mayar masa sai dai na ajiye Al™ur'anin na mayar da kaina na matse a tsakanin

"gwaiwoyina saboda dalilin abu biyu. Na farko na san ni ba zan iya haWa ido da shi ba, saboda kunya. Na biyu kuma saboda Wan haushinsa da yake a zuciyata."

"Ganin ya samu sama da mintuna sha biyar yana fama da ni in ma yi masa magana na ™iya, ya sa naga ya"

"sake ni ya mi™e tsaye,dama tuni ya cire hijabin jikina ya mayar da ni ya ™wantar a cinyarsa,yana ta Wan kokawar cire tafukan hannayena waWanda ke rufe da fuskata, wanda ko ya cire zan runtse idanuwana da ™arfi."

"Sai dai na ji yana cewa, ""Mama ta ™i yi mini magana, Mama ki zo,wai haushina take ji,ni ma na gaya mata"

"ba laifina ba ne ba,kona ba ta ba zata karSa ba."""

"""Kai! Ni na ce."" Na faWa cikin sauri. Ya juyo muka haWa ido na harare shi."

"""Dama na ce miki cewa ta yi ni Win me."""

"Na taso zan karSi wayar ya juya na bi shi ya juya na ri™e hannunsa,wai ni in karSe wayar, amma saboda"

™arfi irin na namiji ya ri™e hannun gam.

"""Mama ban yi mata ™arya ba, cewa ta yi ban isa in sa ta karSa ba."""

Na yi tsalle na fige wayar.

"""Mama wallahi ba da gaske ba ne ba sai na kashe wayar nasa kuka. Bacin ka gama wula™anta ni a gaban"

"jama'a yanzun kuma so ka ke mahaifayarka ta tsane Ni?"" Na tafi na faWa gado."

"Kusan mintuna arba'in kenan da zuwan Mama,ni kuwa tsugunne a falo jikina ya sha naWi da hijabi,"

"hankalina ya nutsu da abin da Mama ke faWi, kamar yanda ta fara da farko."

"""Ba wata kalmar da zan yi amfani da ita inyi miki godiya, sai dai inyi amfani da ™arfina in yi miki addu'ar"

"Allah ya saka miki da ´a´a nagari, kamar yanda iyayenki suka yi dace da ke ´a tagari."

"Ki yi ha™uri ki zauna da mijinki lafiya, duk abubuwan da suka faru a baya ya kamata a ce kun ha™ura kun"

"ajiye su gefe,kun mayar da su yarinta, wannan abu kuma da ya faru abu ne na al'adar sarautar gidan nan tun iyaye da kakanni."

"Hikimar yin shi kuwa shi ne hana rigima idan Allah ya Wauki

Please Login or Register in order to submit comment