You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

usi harda anty zarah din ma.


Handkerchief dinsa dayake daukeda tambarin asibitinsa da sunansa ajiki yaciro daga aljihunansa ya miqawa usi yace"


Usman share Mata hawayenta.


Daqyar da fitina da koke koke ta ihu da komai aka dubata yasa Usman yaje motarsa ya dauko wasu magunguna da allurai yayi Mata da kansa yabata maganin Yana Mata sannu tareda tsokar yanda idanuwanta suka kumbura sbd kukan raki.


Saidata ci abinci da sauran maganin yaga anty zarah takaita daki ta kwanta tafito tace Masa tayi bacci kafin yatashi suka fito tareda usi dakejin kamar karya tafi yabarta ta bangare daya Kuma kallon koina yakeyi Yana jaddada daula da dukiya irinta wannan ahalin zabeera.


Sashen Salman din suka nufa cikin motarsa sbd kowane sashe zuwa sashen akwai 'yar tafiya shiyasa duka yawancinsu da motacinsu suke zuwa sashen juna sai dai idan kaso motsa jiki kaje da qafa.


A palon Salman din suka zauna Nan USI yaqara ware Ido Yana kalle kalle badan yayiwa Dr khalil alqawarin bashi ba abin wani har abada ba da yau Allah ne kadai yasan abubuwan dazai sanfe daga cikin zabeera dinnan Dan tun a part dinsu anty zarah yaga abubuwan dauka Amma hakanan ya hadiye ya dauke Kai sbd karya kunyatar da Dr khalil.


Abinci lafiyayye aka aiko daga part din mahaifiyarsa Haj Maryam aka jera Masa a dining suka zauna ci shida usi dasukai sabo cikin qanqanin lokaci sbd gano tsananin qauna da kulawa dake tsakaninsu shida Yar uwarsa Amatu.


USI na Ido biyu da kayan Dadin dake jere a dining din take yaji hakurinsa na Kama mutuncin Kai ya qare take ya washe baki Yana cewa''


Allah ya taimakeni saura kadan yau nadauki azumin alhamis da Dr ya doramu akai nidasu kawu
Kawuma yau dayaji Dr yayi tafiya wlh win dauka yayi yace mu huta kwana biyu kafin Dr din yadawo sbd duk litinin da alhamis taredamu yakeshan ruwa acan gida.


Dariya sosai Salman yayi Yana sakejin Usin na burgesa sbd baya boye boye yace"


Kace yau dai akwai ciye ciye sai ciki yakasa dauka.


Lumshe ido USI yayi bayan yazuba kakkauran soyayyan kwai cikin bakinsa dayaji kayan qamshi da albasa take yasaki murmushi Yana sakawa Dr khalil da adduar samun nasara a rayuwa Dan komai suke samu a rayuwa sbd shine
Yagama Basu duk wani Abu da suka kasa samu a rayuwarsu ta kadaici, talauci,garari da rashin sanin daraja.


Sosai salman yaji tausayi da qaunarsu tareda son samun Lada da adduar da Dr khalil ke samu daga garesu sbd kyautatawa da kulawar dayake Basu amatsayinsu na wainda basuda shi,


A iya firar da yayi da USI ya fahimci su din talakawane masu tsananin buqatar taimako Wanda yasa Dr Khalil shigowa rayuwarsu ya taimakesu har suke ganinsa a Wanda yafi musu kowa da komai,
Idan baiyi kuskuren tunaninba yanasa ran sbd tallafawa rayuwarsune yasa ya auri Amatun batareda sanin iyayensu ba,
To Amma Kuma a yanda labari yazo a zuwan Amatu zabeera ance batada mahaifi ita din marainiyace,
To shi kawu waye tunda ba'a ce sunada kawun ba a takaice cewa akayi basuda kowa,
Gashi yanzu yanatajin sunan kawu a bakunansu,
Da akwai inda wani Abu ya maqale to,
Akwai Abinda dagasu sai Dr ne suka San abinsu koma dai menene yasan Dr khalil ya boye ne sbd wani dalili me kyau.


To gashi shima Amatu da USI sunshiga ransa alokaci daya,
Yaji yanason kasancewa acikin farin ciki da walwalar da Amatu da ahalinta zasu samu.


Bayan sun Gama cin abinci shigewa yayi ya kwanta yabar USI yanata faman kallon wani action film Yana cin wani lafiyyan dabino me laushi daya Gama daukan sanyi a fridge.


Sai azabar salman din yatashi bacci zuwa lokacin shima usi ya Dan miqe a kujera yayi baccinsa sanyin AC na hudasa hankali kwance.


Tayar dashi salman yayi tareda nuna Masa dayan bedroom dinsa yace yaje yayi wanka zai kawo Masa Kaya.


Dakinsa yakoma ya hadowa usi din manyan kayansa designers masu kyau da tsada kusan kala shida da takalma na alfarma da agogai ya hado Masa tareda wata qaramar akwati yasa aciki yakawo Masa
saiga usi yayi wanka ya shirya tsaf cikin qananan kayan dasuka fiddo da ma'anarsa da kyawun dayake dashi shima hardasu feso turaren da duk ya shaqa a jikinsa saiya saki murmushi abinsa Yana sake godewa Salman da yiwa Dr khalil addua.


Dasuka fito Saida suka koma yasake dubo Amatu zuwa lokacin har ta tashi bacci itama tayi wanka taci abinci tasha magani tana zaune Palo anty zarah na gefenta tana miqo Mata yam balls datasa akai Mata tana ci tana tunanin Dr Khalil da har lokacin basuyi Magana ba.


Kwankwasa qofa akayi hafsatu tazo daga kicin tabude suka shigo suna yar fira kamar wainda sukai shekaru atare duk da Dr salman ne me jan usi din da firar sbd yasake sosai dashi Dan dama can shi Dr Salman yanada Magana sosai da son raha da Wasa.


Tunda taga USI da kayan dake jikinsa ta sake baki tana kallonsa cikeda mamaki tana cewa''


Usi a Ina ka......


Da sauri yace"


Dr Salman ne ya......


Katsesa shima Salman din yayi da cewa"


Wai Kai itace yayarka ko Kaine yayanta da kake Jin shakkarta ne.,


Sosai Kai usi yayi Yana murmushi yace"


Dr bakasan Amatu bane da zafin Rai yanzu Nan saitace zata fasamin Kai ko baki.


Dariya Dr da anty zarah suka sake
Anty zarah tace"


To lallai Nima naji tace zata fasa maka Kai da baki yafi so goma Amma bantaba ganin anyi ba.


Kallon Amatun usi yayi Yana cewa'


Anty zarah dafa tanayi yanxune anan batama ganni ba bare tayi
Amma ada tsaf zata saka wata Jakarta me kama data wanzamai ta kwadamin akai ko baki
Jakar Nan yanda kikasan da qarfe akayita tsabar qarfi.


Dariya duk su duka suka sake sosai hadda hafsatu dake jera abincin Rana a dining
Itama Amatu dariyar tayi tana cewa''


Usi tashi kabar Nan kafin na fasa maka baki wlh...


Kinji ko anty zarah tasake fada
Ai a yini tana cewa zata fasa bakina da kaina yafi so ashirin
Kawu ne duk ta fada sai yayi sadakar ruwa wa qadangaru su Sha Wai yana fidda Mata baki kada fada Babu cikawa ya fado Mata.


Filon kujerar datake ta dauka ta jefa Masa da qarfi tana cewa''


Kamar anyi a kunnen kawu
Kuma Allah saina fadawa Dr yau bakayi azumi ba dan Banga alamarsa atare dakaiba yanda nasanka kamar mace da mugun Jin azumi.


Kallonta yayi da sauri kafin ya kalli Dr Salman yana Dan nutsuwa yace"


Idan Kika fada Masa to kisani banine kawai banyiba
Kawuma ya ajiye yace wlh saiya huta.


Zaro Ido tayi itada anty zarah tace"


Kawu ma ya ajiye?


Eh Mana iyami ce kawai ta dauka abinta sai kwadayayyun gidan dasuka Saba duk akayi ana raba musu abubuwan abinci basusan yayi tafiya ba sunacan duk sun dauka.


Shiru Amatu tayi tana sakin murmushi kewa da tsananin qaunar Dr khalil da girmansa na sake cikata sbd ya kawowa gidansu rayuwa me inganci da samun tsira,
Duk litinin da alhamis yakeyin azumi harya koyawa su kawu
Suma sauran Yan gidan tuni suka dauka sbd duk litinin da alhamis din Yana kawo kayan abinci a raba gidan Dan Shan ruwa Wanda wasu suna musu kwana biyu Basu qareba,


Da farko sbd samun kayan dayake kawowa suke azumin Amma yanzu kusan dukkaninsu abin yafara zama jikinsu Kuma kowannensu yasha ruwa takanas sukewa Dr khalil adduarsa ta daban sbd yakawo sauyi da walwala a rahuwarsu gidan gaba daya.


Anty zarah ma cikin jinjinawa Dr khalil tace"


Allah ya biyawa dr buqatocinsa na alkhairi sbd wannnan aikin ladar dayayi.


Amin Amatu tace tana kallon Dr Salman dashima yaji yana sake ganin girman Dr khalil zabeera tareda yiwa kansa kwadayin Lada da kyautawa su Amatun.


Anan sukaci abincin Rana taredasu Amatu kafin suka fito suka wuce Salman zai maida usi gida.


Bayan tafiyarsu cikin kulawa anty zarah tace"


Nagode Amatu.


Juyowa Amatu tayi ta kalleta cikin rashin fahimta tace"


Anty zarah me akayi?


Murmushi tayi tana kallon Amatun gaba daya tace"


Amatu kinkawo dariya da walwala acikin rayuwar kadaicin Dana samu kaina acikin gidan nan,


Tsawon shekarun aurena Banda ranar Dana taba zaunawa acikin gidan nayi fira nayi dariya harda qyaqyatawa saida Kika shigo cikinsa,
Banda abokin fira,abokin nishadi acikin gidana,
Maimakon nakawo sauyi da walwala acikin gidan Nan da rayuwar MD sai Nima kadaici da rashin walwala da rashin farin ciki suka aureni sai gidan yaqarasa zama cikin duhun dayake ciki tuntuni.,


Amma zuwanki amatu yakawo walwala da annushuwa acikin gidan Nan Wanda ko hafsatu datake amatsayin me aiki na hango walwala atareda ita bayan zuwanki cikinmu
Shiyasa nake Miki godiya sbd ko ahaka kin shayar damu yanda walwala da nishadi sukeda Dadi a rayuwa.


Murmushi tasaki tana gyara zama tace"


Anty zarah banbaki kwatan Abinda kikamin arayuba,
Kin qaunaceni a yanda nake Kika Kuma karbeni hannu biyu bayan kingama sanin waceceni,
Kinbani matsayin qanwa kamar ta jini bayan baki hada komai Dani wannan shine babbar kyautar Dana samu a rayuwata ta samunki keda Dr khalil,


Dr khalil shi yariga yazama wani jigo atare Dani da bazan iya Babu Shiba Wanda nake fatar dagake harshi mutuwace kawai zata rabamu,


Farin ciki Kuma Babu Wanda yake bawa wani farin ciki a rayuwa sai Allah saikuma Kai da kanka idan ka ture komai ka bawa kanka mahimmanci,


Anty zarah kece da kanki zaki kawo walwala da sauyi a gidan aurenki idan kinso,
Bansan meye zaman aureba tunda banzauna da Dr ba saidai ni nawa tunanin daga lokacinda Kika auri mutum to duk mulkinsa da dukiyarsa da muqaminsa da duk wani Jin kansa to fa anzama daya
Idan bai aje Dan kansa ba ke zaki aje masa,


Anty zarah kinsa tsoro da shakkun mijinki fiyeda sonsa acikin ranki Wanda shike sa kiga an tsufa da jikoki da 'yaya da komai saikiga mace mijinta na Mata fada ko dixgawa a gabansu Wanda ita ta daukar Masa hakan tun anada kuriciyar aurensu.,


Mijinki mijinkine baida wani suna bayan wannan hakama kema bakida wani suna bayan na matarsa ko bayaso Dan haka anty zarah ki aje tsoro da shakka ki gyara rayuwar aurenki sbd bazan zauna Nan dakuba dazanta kawo dariya a fuskarki kece zaki kawo dariya a fuskarki data mijinki,
Dan haka Dan Allah anty zarah ki gyara sbd kada lokaci ya qure Miki.


Zugum tayi tana sauraren Abinda Amatun ke fada tanajin kamar da wuya al'amarin.


Murmushi Amatu ta sake tana cewa''


Anty zarah tunanin me kikeyi?


Miqewa tayi tana cewa''


Sam ni Banga abin tsoro ko shakku ba agun Rabin ranki a takaice ma ni tsaf zan gyare Miki zamansa matsalar da aka samu itace ni ko qamshinsa na jiyo gabana faduwa yakeyi sai naji zuciyata tana bugawa da sauri kamar zata fito daga qirgina,
Idan na kalli fuskarsa kuwa rasa nutsuwata nakeyi,
Bansan meyasaba shikadaine nakejin hakan akansa,
Shi kadaine bana iya yiwa fuskarsa kallo biyu sbd dukan da zuciyata takeyi,
Meyasa idan.........


AMATULLAH"""yakira sunanta gaba daya batareda yasan yayi hakan ba sbd zantukanta dake juya kansa da tunaninsa....


Juyowa sukayi su duka hadda anty zarah datai qaramin suman zaune Jin abubuwan da Amatu ke fada akan MD Wanda idan shedan ya Rudi fahimtarta to zata ce ne wannan so ne me zafi.....


Saurin girgiza kanta tayi tana Dan bugawa tace"


Tunani ne
Amatu matar Dan uwan MD ce
Tanama daukeda cikinsa
Bazata taba son wani ba bayan Dr khalil bare Dan uwansa MAHMOUD tunanin banxana ne kawai.


Ganin Dr Salman ne yakira sunanta yasa anty zarah sakin ajiyar zuciya a boye
Ita Kuma Amatun murmushi ta sakar Masa tana cewa''


Harka dawo¿


Gabaki daya kansa juyawa yakeyi Wanda hakan har akan fuskarsa ya nuna confusion sai kawai ya miqa Mata ledar hannunsa daya siyo Mata tarikicen kayan chocolates dasu cookies ya juya baice ko kala ba.


Yana fita Saida ya zauna cikin motarsa ya yamutsa kansa Yana cewa''


Amatu MD ZABEERA takeso bayan tana matsayin matar khalil zabeera kokuwa kansa ne bai fahimci yanda abin yakeba????


Kasa yadda yayi yaja motarsa yana qoqarin yakice tunanin dama duk Abinda kunnuwansa sukajiyo Masa.




Bayan fitarsa kuwa cikin farin cikin abubuwan daya kawo Mata din tazauna gefen anty zarah suna bubbudewa suna cin wasu suna dauko wata firar tasu maman junior tana bawa anty zarah din labari suna dariya hankalinsu kwance.


Sasai Tasha chocolates din Wanda har Saida anty zarah tace ta daina sbd ciwon Mara Amma haka ta share tunda tasan ba wani ciki ajikinta sasha kayan zakinta harsai dataji cikinta kamar zai Yi ciwo ta aje sauran cikin fridge.










Da daddare tana qoqarin zama bayan futowarta daga wanka ta shirya cikin riga da wando na bacci masu Dan akuri ta saka wularsu sai qamshin turaren Dr khalil takeyi Wanda yabata datace tanason qamshinsa saiga kiransa yashiga saidatai wani wuntsilawa sbd farin cikin ganin kiransa sbd dazu yakira da numbernsa tacan tayi saving.


Tana dauka tafara zuba Masa qirafin da batai Masa dazu ba sbd gaban anty zarah ne tace"


Nifa ban daina fushiba katafi kabarni zabeera ni kadai.


Murmushi me sauri yayi Yana qara Jin sonta har cikin ransa a natse yace"


Baga zarah Nan ba.


Shiru tayi kafin ahankali tace"


A cikin zabeera da wajenta a yanzu Babu inda nakejina cikin tsaro da kulawa idan har bakanan,
Dr kariga ka koyar Dani Jin rashin tsaro idan baka kusa Dan Allah kadawo da wuri tsoro da fargaba nakeji idan baka kusa.


Nutsuwa maganarta ta qara Masa yaji sanyi Yana qara samun nutsuwa yace Mata"


Inshallah Amatu idan Ina Nan kina cikin tsarona Babu Abinda zanbari yasameki sai qaddara.


Nasani Dr""""tafada tana Dan yamutsa fuska sbd mararta data Fara murdawa gashi dama ita qa'idane duk wata saitayita baqar wahala idan zatayi period,
Tunda tazo zabeera Dr khalil sbd cikin da akace tanadashi Yana gano tana ciwon period yake kaita asibiti duk wata tana ganin Dr Fatima ana Yan dubaru har tagama period din tukuna.


Fira sukeyi tana daddaurewa ahankali sbd ciwon marar gadan gadan yakeson taso Mata sai alokacin tagane Abinda anty zarah ke nufi data daina cin zaqi.


Jin kamar tanajin bacci yasa yayi Mata addua kamar yanda ya Saba duk dare kafin ya kashe wayar saidai hakanan yakejin kamar ba lafiya takeba.


Lallabawa tayi ta kwanta tana juye juye hardai abin yataso Mata sosai Nan tafara hawaye tana Kiran sunan Allah.




Bayan kusan awa biyu da Gama wayarsu ya yakasa samun nutsuwa ya kalli agogo yaga yanzu su can a Nigerian dare yayi sosai sai ya janyo wayarsa yashiga massage yayiwa zarah text yasan tana tareda MD Amma dai idan har tagani zataje ta dubo Amatu tagano masa.


Anty zarah na dakinta yau bataje dakinsaba sbd yanda yadawo tasan a gajiye yake bazaiso a takurasaba shiyasa tayi kwanciyarta dakinta tanata juye juye cikin tunanin daukar shawarar Amatu Amma tanajin shakku,
Saiga massage dinsa yashigo tana karantawa ta miqe sanyeda kayan baccinta riga da wando irin na Amatun sak ta nufi dakin da sauri.


Salati tasaki me qarfi tana Shiga dakin cikin tashin hankali tayi kanta ganin tanata juye juye riqeda ciki tana wani irin numfashi da kukan azaba.


A rude takira Dr tana fada Masa cikin tashin hankali yake dama daya duba yaga yaune date din period dinta da sauri yace"


Kira umme Dan Allah ta taimaka Mata takira Mata Dr Fatima.


Umme Kuma"""
Anty zarah tafada cikin mamaki sbd sanin kowa yasan umme Bata qaunar Amatu da Abinda yake cikinta.


Shikuma sanin umme ce kawai tasan Amatu batada ciki yasa yace aje gurinta sbd yasandai bazata tonaba yanzu.


Eh Zarah Kira umme Dan Allah Yi sauri.


Jiki na rawa ta Danna Kiran numbrn umme Saida tayita ringin kusan Kira biyar sai ana shida ta daga cikin bacci.


Umme zarah ce
Gamunan Amatu batajin Dadi zaki Kira Mana Dr Fatima ne Wai.


Wani qaton ashar ummen ta gundumo tana cewa''


Uban Dr Fatima zankira muku,
Zarah Kika sake kirana cikin Daren Nan saina mugun Bata miki wlh.


Kallon wayar da ummen ta kashe Mata tayi cikin mamaki da tsoron Ina mafita gashi idanba idonta yayi Mata qaryaba saitaga kamar jini a jikin dogon wandon Amatu din.


Wani razanannen qaramin ihu tasaki tareda jefar da wayarta tana fitowa da gudu tayi sama dakin MAHMOUD cikin sa'a Yana zaune yana aiki a laptop da cikin tashin hankali da rudewa tace"


Amatu ce ba lafiya kamarma jini cikinta zai lalace.....


Cak ya tsaya tareda dagowa ya kalleta ta daga Kai cikin rudewa tana kasa Magana.


Kallon agogo yayi batareda ya motsa yaga dare be
Zata sake Magana ya aje laptop din gefe tareda miqewa ya zura jallabiya Fara qal Kan singlets da short dake jikinsa ya dauki keys ya sauko zarah din na bayansa.


Kamar bazai Shiga dakinba saikuma ya Shiga daidai tayi wani juyin azaba zata fado qasan gado ya tareta da hannunwansa biyu
Unfortunately sai idanuwansa suka sauka kan stain din jinin dake jikinta
Ya rintse ido da sauri tareda dauke Kai Yana shawarar daukanta saikuma ganin halinda take ciki yasashi daukarta cak gaba daya yafito Yana cewa''


Zarah ki Kira zamu dawo zuwa da safe.
##mamuh#












ZAFAFA BIYAR👇👇👇


SIRADIN RAYUWA
safiyya huguma


MIN QALB
mamuhgee


SARAN BOYE
billyn Abdul


KIBIYAR AJALI
Miss xoxo


ABINDAKE CIKIN ZUCIYATA
hafsat rano


Pay @09033181070
Or 09032345899
6/17/21, 8:04 AM - ': *_MQ 22_*


*_INA KUKE MATA MASU AJI,MATAN DA SUKE DA BUQAYAT GYARAN JIKINSU DA INGANTATTUN MAGUNGUNA WADANDA BASA CUTAR DA JIKI KO LAFIYA_*


*KINA DA LABARIN ZEE HERBALS APHORODISIAC?*


*wadda ta tanadar muku ingantattun supplenmt masu maida tsohuwa yarinya*


*magungunan da suke gyaran jikin diya mace su maisheki wata ta daban cikin mata*ğŸ’†ğŸ¾â€â™€ï¸ğŸ™ŽğŸ½â€â™€ï¸?


*magungunan da xasu sanyaki qyalli da sheqi,su ciko miki gami da tada duk wata komaɗa ta jikinki ki ganki dai dai da zamani*👯🏽‍♀️👯🏽‍♀ï¸?


*karki xama 'yar kallo,kuma karki bari ayi babu ke*
*garzaya maza ki nemesu a shafinsu na INSTAGRAM http://www.instagram.com/zeeherbalsaphrodisiac*


*ko kai tsaye ta WATSAPP https://Zeeherbalsaphrodisiac.whats.bz*


*_KO KI KIRASU KAI TSAYE BABU WANI JIRA TA WANNAN LAMBAR WAYAR 08169380189_*


*_ZEE HERBALS APHRODISIAC A INGANCI BASU DANA BIYU_*ğŸ¤žğŸ¾ğŸ¤žğŸ¾ğŸ¤žğŸ¾ğŸ¤žğŸ¾




************
Cikin kulawa yake tambayarta ya jikin nata itama cikin kulawar take amsawa tanason fada Masa komai na Abinda yafaru tun zuwansu asibiti tanajin nauyin anty zarah
Ganin hakan yasa anty zarah miqewa tayi toilet Dan taimakawa ta hada Mata ruwan wanka tana hamdalar cikin dayake lafiya kalau Babu Abinda ya samesa.


Tun tanayin wayar a zaune harta Dan jingina da Kan gadon tana rufe idanuwanta tana sauraran abubuwan da Dr ke fada Mata tana murmushi sbd sbd girmqn mahimmancinta a rayuwarsa yake fada Mata Yana Mata fadan ta rage ciye ciyen kayan shiririta.


Ganin ba gamawa zasuyiba yasa anty zarah karbe wayar tareda kashewa Tana cewa''


Tashi kije kiyo wanka yanda jikinki zai qara warwarewa,


Miqewa tayi tana murmushi har lokacin ta cire kayanta tareda daura towel ta fada toilet din.


Ahankali take wanka tana tunanin Rabin ran Anty zarah ta yanda zai iya wanke jinin daba na matarsa ba,
A yanda yakeda tsafta da Shan qamshin Nan Bata tunanin zai iya taba rigar bare ya wanke da kansa,
Duk yanda za'ayi ita zata karbo rigar ta wanke da kanta tunda jinin natane koba komai abin kunya ne gareta wani ya taba jinin al'adarta Wanda ba mijintaba.


Kodata fito wanka anty zarah na dakin tana sauke abincin da hafsatu tashigo dashi Wanda akayi domin Amatun kawai.


Tasamu qarfin jiki matuqa sosai datayi wankan shiyasa cikin walwala ta shirya bayan tafara shafa Mai kadan ta sanya doguwar riga me Fadi sbd ganin anty zarah nata kallon cikinta cikin kulawa itadai lafiyar cikin ce a gabanta.


Zama tayi suka hau breakfast tareda anty zarah din suna 'dan taba firar Dr daya damu da haryana cewa zai dawo yau daqyar ta hanasa.


Suna gamawa ta hau gadonta ta mimmiqe Anty zarah takira hafsatu tana Mata tausa ahankali ahankali har bacci ya dauketa sai alokacin Anty zarah tasaki ajiyar zuciya tareda miqewa tabar dakin.


Dakinta tafara zuwa ta sauya kayan jikinta tareda qara shafawa jikinta body mist ta fito tana gyara zaman qaramin qyalen dake daure akanta Wanda yaqarawa kyakkyawar fuskarta kyau ta nufi dakin mijinta.


So daya tayi knocking tareda bude qofar bedroom dinsa tashiga bakinta daukeda sallama Mai sanyi.


Tsaye yake gaban mirror daureda brown towel iya qugunsa Yana shafawa jikinsa spray din Hugo boss fuskarsa a fuske kamar dai koyaushe.


Kallon budadden bayansa tayi dayake fari tas Babu tambon sai qyalli yakeyi kamar na mace har zuwa wuyansa da faffadan qirjinsa datake gani ta jikin mudubi Wanda tuni yaji ajikinsa shi take kallo saiya juyo ahankali yayi Mata kallo daya yaga yanda take kallonsa cikeda so da qaunarsa saiyaji zuciyarsa ta danyi sanyi sbd yasan zarah mace ce me tsananin hakuri da juriya Wanda yasa yake matuqar respecting dinta akan hakan,.


Gabanta ya qaraso ahankali ya tsaya Yana kallon fuskarta itama shi take kallo tana jin sabuwar soyayyarsa na shigarta ahankali ta matsa ta shige jikinsa tareda zura hannuwanta bayansa ta rungumesa ahankali tana kwantarda kanta akan qirjinsa tareda lumshe ido tana sauke boyayyar ajiya zuciya.


Sai daya jima shiru Yana sauraran bugun zuciyarta dake dukan qirjinsa kafin ya daga hannuwansa ya rungumeta ahankali tareda lumshe ido ya sauke numfashi,
Sun dauki kusan mintuna biyar ahaka shiru Babu me motsi kafin ahankali ya dagota daga jikinsa ya dauketa gaba dayanta ya nufi gadonsa da ita Yana kallon fuskarta data soke cikin qirjinsa,
Yana kwantar da ita Kan gadon yayi Mata rumfa da fadadden qirjinsa Yana Kai hannu Kan zib din gaban jallabiyarta.




Bayan wasu lokuta haryayi sabon wanka ya fito ita alokacin take qoqarin saukowa daga gadon tayi saurin daukar fadawa toilet din nasa duk da shi mutum ne dabai cikason wani na amfani da toilet dinsaba Amma kasancewar yanzu Basu kadai bane Dole bazata iya fita ahakaba kamar da wani zai iya ganinta.


Wanka tayo tafito lokacin harya shirya cikin farin filtex transparent da hular qube coffee brown Yana fesawa jikinsa turarensa na IMPERIAL MAJESTY.


Kayanta ta maida bayan tagama goge jikinta ta shafa oil kadan tareda turarensa.


Sai alokacin ta tunoda Abinda yakawota ta kallesa Yana qoqarin daukar wayarsa dake Kan bedside cikin taushin murya tace"


Am...amm dama rigar dazu ta jikinka nace ko zaka kawo na bayar a wanke sbd Naga ta samu lalacewa....


Cak ya tsaya daga Abinda yayi niyar Yi hakanan yaji maganar Tata kamar ta ciza ransa,
Idan tunaninsa na aiki daidai yasan me wankin zarah din namiji ne Wanda kusan duka familyn shike yiwa wasu da yawa daga ciki wanki,
Tana nufin shi gardin zata bawa jinin dayake sirrin Amatune ga wani gardin ya wanke???


sake 'dan tamke fuska yayi tareda juyowa ahankali kamar zai kalleta saiya fasa ya juya ya dauka wayarsa batareda yabata amsaba yafara qoqarin barin dakin.


Saurin biyosa tayi tana cewa''


Nace bakajiba rigarka ta yau da safe nakeso kabani zanbawa wa....


Kallon daya dago yayi Mata yasata matsawa baya kadan tana sauke Kai zuciyarta na bugawa da sauri.


Kamar zai wuce baiyi Magana ba saikuma ya tsaya batareda ya juyo ya kalletaba cikin sautinsa me daukan hankali yace"


Karki sake kawo maganan riga da Abinda yasamu riga agabana ok????


Kallonsa tayi tana son sake maganar Amma ganin yanayinsa na Babu Wasa ko sakin fuskarsa yasa ta 'daga Masa Kai tana cewa''


Adawo lfy.


Can qasan maqoshinsa yace"


Thank you"tareda wucewa ya sauko qasa tareda ficewa zuwa office.
##Mamuh#


Gashinan please yauma kuyi manage gobe Inshallah zamu koma pages dinmu masu tsawo yauma uzurine ya riqeni kuyi hkr da wannan din🙏🙏🙏






ZAFAFA BIYAR👇👇👇


SIRADIN RAYUWA
safiyya huguma


MIN QALB
mamuhgee


SARAN BOYE
billyn Abdul


KIBIYAR AJALI
Miss xoxo


ABINDAKE CIKIN ZUCIYATA
hafsat rano


Pay @09033181070
Or 09032345899
6/17/21, 8:04 AM - ': *_MQ 23_*


*_INA KUKE MATA MASU AJI,MATAN DA SUKE DA BUQAYAT GYARAN JIKINSU DA INGANTATTUN MAGUNGUNA WADANDA BASA CUTAR DA JIKI KO LAFIYA_*


*KINA DA LABARIN ZEE HERBALS APHORODISIAC?*


*wadda ta tanadar muku ingantattun supplenmt masu maida tsohuwa yarinya*


*magungunan da suke gyaran jikin diya mace su maisheki wata ta daban cikin mata*ğŸ’†ğŸ¾â€â™€ï¸ğŸ™ŽğŸ½â€â™€ï¸?


*magungunan da xasu sanyaki qyalli da sheqi,su ciko miki gami da tada duk wata komaɗa ta jikinki ki ganki dai dai da zamani*👯🏽‍♀️👯🏽‍♀ï¸?


*karki xama 'yar kallo,kuma karki bari ayi babu ke*
*garzaya maza ki nemesu a shafinsu na INSTAGRAM http://www.instagram.com/zeeherbalsaphrodisiac*


*ko kai tsaye ta WATSAPP https://Zeeherbalsaphrodisiac.whats.bz*


*_KO KI KIRASU KAI TSAYE BABU WANI JIRA TA WANNAN LAMBAR WAYAR 08169380189_*


*_ZEE HERBALS APHRODISIAC A INGANCI BASU DANA BIYU_*ğŸ¤žğŸ¾ğŸ¤žğŸ¾ğŸ¤žğŸ¾ğŸ¤žğŸ¾




**********
Yinin ranar cikin farin ciki dukkaninsu sukayisa sbd musamman Andi da Modibbo suka aiko akaje da Amatu gurinsu suka duba lafiyarta qarima Dr Fatima Dr khalil yaturo ita taduba musu lafiyarta taqara Basu tabbacin komai lafiya daga ita har cikin,
Musamman Andi yayowa Amatu kyauta ta musamman Wanda tasake qara Mata baqin jini da qiyayya gurinsu umme da Haj maryam wadda taga Salman dinta na wani rawar Kai akan Amatun tun agabansu Modibbo ta buga tsalle tace"


Wlh Salman karka kuskura kace zakamin kwashe kwashen bacin Rai Dan ni ba dauka zanyi ba.


Ganin basusan akan me take Magana ba yasa kowa tayi watsi da ita saishi uban gayyar datake Magana akansa yafahimci Abinda take nufi sai anty zarah da Amatun dake aika musu da kallon hadarin kaji sbd yanxu daidai takeda kowa kaf cikin zabeera sbd Andi daya tsaya Mata.


Koda suka fito a hanyarsu ta komawa suka hadu da Nuratu tana ganinsu tahau yada maganganu in marasa Dadi Har Amatu zata tankata anty zarah tayi saurin riqo hannunta tajata sukabar gurin sunaji tana cewa zarah din munafuka Amma Basu kulataba suka wucewarsu.


Da yamma Salman da kansa yazo ya maidata asibiti tasake ganin Dr Fatima suna baro asibitin kamar a mafarki

Please Login or Register in order to submit comment