You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

NA

LAYUZA KABIR ADAM



🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
HAPPY INDEPENDENCE DAY TO U ALL🤝💃ALL🤝💃

Today is independence day the. First October Nigeria has been eagerly lookin forward. At last. Our great day has arrived and Nigeria is now indeed an independence sovereign nation
🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
This is a wonderful and ceremonial day 👌. 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬



3⃣6⃣




Har karfe daya sina gidan Mlm yana kara fahimtar dashi yanayin. Zaman da zai rinkayi da kowane mutu .sannan yana kara. Bashi wasu adduoin Wanda indai yanayinsu dik sharrin mutum saidai yaganshi ya barshi .

Bayan sunyi sallar azahar sukaci abinci .sannan sukai musu sallama .bayan yacika Mlm da tarin Alheri.
Don sosai yaji dadin zaman dayayi yau tare da Mlm

Dakanshi yake driven din don tun zuwansu .yasallami diran daya kawoshi

Kawai jiyayi aransa yana son zuwa gidan Abokinsa .
Alh. Bello yakasai

Kan motar yajuwa .zuwa hanyar Na'ibawa by fas. Don yasan tabbas yau yana gida tunda asabarce.

Juyawa yai yakalli Baby wadda taketa .kalle kalle a titi yace . Baby me kike kalla ne haka .
Dad kagafa .wannan wajan .sun tara lemo da yawa sosai malala gashin tunkiya

Dariya sosai yai sannan yace baby ai nan kasuwar yan lemo ne .siyarwa akeyi .
Dad amma a ina suke debowa .muma muje mu debo .

Um um ba debowa sukaiba .sarowa sukeyi .suma sai sunbada kudi ake basu .
To dad muma mubada kudi abamu

To ai kinga munwuce yan lemon saidai inmin dawo saimu siya

Da .murna Alh. Bello yataresu yana fadin to yaukuma ziyara ce tatashi Aliyu . Musabaha sukai sannan sukai cikin gidan

Bayan sun kara gaisawa Alh Bello yakasai yariko hannun baby .yana fadin khausar .yajikinnaki .
Na warke tace .idonta akan t.v
Yasa aka kawo musu lemo da Kayan motsa baki .shi Alh.kam yace yakoshi donya cika sikinsa gidan Mlm
Saidai baby ce tadauki lemon tasha

Wasu yan yara ne mata guda biyu suka shigo parlour n da gudu .suna cewa Abba Mundawo .

Da kulawa ya kallesu yace .to sannunku da zuwa .Islam ina mamannaki .tace tashiga cikin gida .
To maza ga kawa nan namuku kuje .ciki kuyi wasa .ruko hannun baby sukai .suka shiga cikin gida .

Hira suke tayi data shafi harkar kasuwancinsu sannan .suka gangaro kan iyali .anan Alh yake bawa .Abokinsa labarin dik irin matsalar da yake ciki agidansa .

Yajimanta mishi sosai

Alh .yakara da fadin .ni tunanin ma .yanda zanyi da Baby nake bansan Wanda zai rink a kula da itaba .da hidimominta kagafa yanzu tunda na dawo banje office ba sabida .kula da ita .kaga kuwa .ai rayuwa bazata tafi ahakaba .

To Agaskiya .A.A. Mafitarka guda daya ce kayi aure .kasami .mace me hankali wadda .zata rike ma Yarinya da amana .

Hmmmmm. Yakasai .Ai yanzu a wannan rayuwar bana tunanin akwai macen da zata rike Dan da ba nataba tsakani da Allah sabida yanzuma nikam tsoron matan nake .tunda Hjy Amina ta cuceni to ba wadda bazata ccuceniba

Um um AA.ba dika matane .hakaba .kadaiyi tunani .kasamo mace ka aura .ko Dan yarinyar nan

Amma kuma inkana ganin ba matsala ga sadiya nan kanwata da mijinta yarasu .ta gama takaba .harta koma wajan aikinta .
Sadiya kowa yana mata shaida dahakuri da kyawawan dabiu. Bawai don kanwatabace .

Tunda mijin yarasu .tadawo gidana da zama da yarta guda. Daya.

Yakasai inhar kasan zata rike khausar da amana .to a. Shirye. Nake ko satin nan. Saimu. Hade 😀
[10/2, 11:45 PM] Spouse 2: 🍡🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡🍡
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸




BABY KHAUSAR


NA

LAYUZA KABIR ADAM




😭Allah yajikanki meenal (little Amina)

😀Allah me kyauta da kari 👌 dazu mun rasa meenal .yanzu kuma kabamu wata
ka raya mana new born baby dinmu🙏





3⃣7⃣




Kafin AA.Abdallah yabar gidan Yakasai . saida sukagama. Shirya. Komai akan cewa inya shiga gida zaiwa sadiya kanwarshi bayani Akan Alh.Aliyu yana so zai aureta

Cike da murnar samin mafita yabar gidan yana godiya

Basu koma gidaba sai wajan karfe Biyar

Yana shiga. Yakira. Wayan Mlm yai. Mai. Bayanin dik yanda sukai. Da Abokinsa. Bello. Yakasai .

Murna Mlm yai yace. Eh ai dama. Yakamata ace. Kayi auran dikda Itama Aminan bawai ta tafi kenanba . in zuciyarka dai tai sanyi. Akanta mayi magana

Da dare. Wajan karfe. Goman dare Bello yakasai yakirashi. Yace yaiwa sadiya maganar amma bata bada. Hadin kaiba. Komai yayi amma tace bata bukatar aure yanzu.

Yace nadaiyi mata nasiha .naga dik jikinta yai sanyi yanzu nace tayi shawara zuwa safiya .

To godiya nake yakasai Allah yabar zumunci .
Nan sukai sallama


To mu waiwayi mutuniyar
Tunda taja mota ta fice daga gidan. .kai tsaye. Yan kaba tayi .gidan aminiyarta hjy maryam
Nan ta zaiyane mata dik yanda sukai kuma batason yayarta tasan. Halin da ake ciki don haka zata zauna agidan nata .zuwa lokacin da sabon asirin da suke zai kafu. Ajikinsa da kansa zai nemeta
To ita hjy maryam badan tasoba .ta yarda da zaman kawar tata agidanta .
Don maryam akwai so(tB-z#͔&
+BV)/Ό:+H<;2X 
Yal*'Y4L)ҁC{C7 V[HWI7+By*_
IgAenل,x!èi/$r/r}aˢLbS_8<@U[N␬UV{NFQa;)
ys7ʪ~csYQ^B, +KL!/9JWM}I*܎)k
nId>T9fx ȟ̞cYkbI#=DUjٻZH]!fR~lpAIoɒ2
I |2~ Oקek2Rx9><B)R{
;a˥M֦ɈOKA}Ґ`-拌%@[oCzzQ4g חB^ Z=7 Bsika gana. Da. Hjy. Sadiya

Sosai ta kwanta. A zuciyar. AA. Don yana. Ganinta. Yasan. Anzo wajan .wannan. Ai. Tafita faty ce tasawa. Agaban. Mota ce 😀

Hjy. Sadiya irin matan nanne wayayyun. Gaske. Wanda. Wayewarta. Take. Tafe da ilmi biyu na addini Dana boko
Bata da hayaniya. Komai nata cikin. Aji. Da ilmi takeyinshi
Tana da son mutane sannan uwa uba tanada matukar. Tausayi .
Ammafa akwai tsare gida inda ta fuskanci. Da. Raini don batada raini kuma. Bata son raini
Akwai Ado yar kwalliyace. Da iya sa Kaya .hakan ya boye shekarunta. Dik da dama bawata .me shekaru bace .dika dika shekararta 35
Mijintane ya rasu wata. Bakwai dasuka wuce .yabarta da yarta daya yar shekara bakwai .Islam.
Doctor ce cikakkiya abangaran mata wato garny
Asibiti guda gareta .wanda tsohon mijinta yagina mata private hospital da sunanta Doctor sadiya .
Wannan shine tarihin doctor sadiya

Cikin. Sati biyu aka gama maganar komai akan ran jummaa zaa daura aure . tayi walimarta .ta tare

Hjy Amina fa tana can gidan kawarta abin duniya yaisheta. Don kullum kashe kudi take gidajan malaman bokaye . ba wani ci gaba .dik kudin account dinta babu don dama wannan kudin da suka biya umar kudin Tara .dubu Dari biyu .ita ta biya .yanzu dik account dinta is too low
[10/2, 11:45 PM] Spouse 2: 🍡🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡🍡
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸




BABY KHAUSAR


NA

LAYUZA KABIR ADAM



3⃣8⃣





Karfe biyu daidai. Aka. Daura. Auran. ALH ALIYU.ABDALLAH
DA
DOCTOR SADIYA MUHD YAKASAI

Bayan tayi walimatta . karfe bakwai na dare. Aka kawota gidanta. Inda ta tare. A sabon ginin da akayi. A farkon gidan kana shiga. Sabon gini Alh yayi .Wanda da shi zai. Koma gini ne nagani na fada na alfarma .sama da kasa .kasan. Dakuna .biyu ne da babban falo sai kitchen. Agefe da dining area kusa da kitchen sai sama. Dakuna. Uku da karamin falo .

Kasancewar Doctor sadiya shahararriyar me kudi yasa tacika part dinta taf da Kaya .na kawata gida

Kwananta Biyu agidan ta dami Alh.akan ya dauko baby daga gidan Mlm daya kaita tun ran daurin aure
Da daddare suna zaune afalo sina cin abinci . Alh fa cikin farin ciki yake Dan Sadiya irin matannan ne masu iya soyayya da kula da miji don shidai Alh.zai iya cewa bai taba samun kula daga Mace .irin haka ba sabida hjy.sai a slow .ita kuma hadiza .fillanci ke damunta da rashin wayewa .
Hannunsa ta kama ta matsa .ahankali ganin ya tafi dogon tunani .tace inata magana yalkabai .ka tafi tunani

Mirmishi yai .yace. Sadiya me kikace
Nace don Allah ka daukomin baby tarinka tayani zama .inka fita sai gidan yamin shiru .kaga inda ita zata rinka debemin kewa

Ok karki damu bari u kammala cin abincin saimuje tare gidan Mlm din kema ki gaisheshi .

Yawwa ko kaifa .yallabai .

Suna shiga gidan Mlm suka sami baby sai rigima take .itadai akaita gun dad dinta .ta gaji da zaman gidansu .tana so tai wasa su kuma gidansu ba Kayan wasa

Jin sallamar Dad dinta a bakin parlour yasa ta zuwa da gudu ta rungumeshi
Shafa kanta yai yace baby
Ya dai . turo baki tayi na shagwaba tace bakaine .ka tafi kabarni ba tun kwana da yawa .ruko hannunta yai suka shiga cikin parloun .

Bayan an gaggaisa .suka kara musu Allah yasanya alkairin aure .

Khausar ta dubi Dad dinta tace Dad wannan ce Sabuwar momyn da kace .zaka kawomin ?

Eh itace baby jeki gaisheta .da sauri tazo jikinta tace momy sannu da zuwa kema kina bulala da mari ?

Girgiza kai tayi tace a a .bana duka da mari saidai in anyi rashin ji .
To ina sonki tunda bakya duka .nikuma bana rashin ji ki tanbayi Dad dina ma ko dad ta fada tana kallonshi .
Dariya yai yace kai baby sarkin surutu .kiyi shiru haka

Shidai Mlm nasiha yai misu sosai .mussam ga sadiya ya kara nuna mata falalar da daukakar da mutum yake samu .inya kula da maraya .don haka yaja hankalinta sosai da ayoyi da hadisa .

Sosai takajin .son kula da khausar yashiga ranta dik da dama ita da niyar riketa amana tazo gidan .

Bayan sunje gida . Lokacin goma tayi .don haka kawai shirin kwanciya sikai .

Da safe .bayan sungama .yin break. Taiwa baby wanka .tacewa Alh .kayan babyfa .zuwa yai ya bude bangaranshi ya kwaso dikkan kayanta na wajan .sannan ya debo na bangaran hajiya . har Kayan wasanta baibai komaiba
Aranar suka shirya mata daki guda .Asama da kayanta . kana ganin dakin kasan na yar gata ne

Haka rayuwa take in wani yakika da yini wani saiya soka da kwana .
Gashi yanzu Baby kulawa take samu kamarme don sadiya akwai tsafta da kwalliya

Bayan kwana biyu da gamma suna .zaune akasa .hjy sadiya tana karanta jarida yayinda baby ke kallo . Alh yai sallama yashigo .Islam na rike da hannunsa . wata kara Islam tasaki taje ta rungume Mamanta tana fadin mamy na oyoyo .saikuma
[10/2, 11:45 PM] Spouse 2: 🍡🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡🍡
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸



BABY KHAUSAR


NA

LAYUZA KABIR ADAM



3⃣9⃣



Dawowar Islam gidan yakara dadada. Ran Baby don tasami abokiyar wasa tare mamy take musu komai nuna ban banci ko kadan tsakinsu haka suka koma tamkar yan biyu .Wanda bai sani yagansu zaice .yan biyu ne

Don haka Alh ya dage wajan yimusu don yanda yaga mamynsu namusu kwalliya abin na burgeshi. Ta kara samun fada a wajansa

Shi Alheri danko ne Wanda yaishi xai dawo mai .Wanda baiba ma zai gani

Tun randa Hjy Amina taji sanarwar daurin Auran Alh.da sadiya ta gigice .hankalinta yakara tashi .ba shiri .yabi jirgi zuwa Lagos gun yayarta don adacan bataso tasan maganar sakin .amma yanzu tunda gashi harya kaishi ga aure .ai yazama .dole .taje ga yayarta ta .

Karya da gaskiya ta kwashe tafawa yayartata . atake .hjy halima tadauki waya takira .Number din Alh. Amma akashe . tundaga ranar kullim saisun kira wayanshi yakai sau hamsin baya Shiga .do haka hjy.halima tace bari me gidanta yasami sauki don baida lfy .saisu taho .tare yaji meke faruwa har zaiyi saki kuma bayan sati uku ya daura sabon aure


Yau da magriba Alh.yana zaune kan kujera tunani yakeyi .meke faruwa tunda yasaki Amina .baiji hjy halima ta nemeshiba .kodai Amina bataje Lagos ba .

To koma mene itasu .donshi gobe .zai tura sarkin gida yabi jirgi ya dauko Bilal don saura kwana hudu akoma skul


To wajan sha daya na dare .harsun kwanta .yaji ana bude babban gate .wayarsa ya dauko ya kira me gadi .yake tambayarsa waye yashigo gidan yanzu .

Cikin girmamawa yace Alh. Baki ne .suke tare da Bilal .da su uku ne dai harda namiji.
Kashe wayan yayi yazira jallabiyansa .

Alh lfy .ina zuwa da darannan .mamy ta fada .

Ina zuwa wai baki ne suka shigo zanje inga su waye
Yana fitowa suna shirin kwankwasa tsohon .part dinsa

Da sauri ya karasa ganin hjy halima ne da me gidanta .sai hjy Amina da bilal

Da gudu Bilal yazo ya rungumeshi yana fadin Dad oyoyo. Shima hannu yasa ya runhumeshi .yana oyoyo my son .ai da gobe sarkin gida zaizo ku taho .

Jagora yai musu zuwa cikin gidan

Bayan yan gaishe gaishe .
Mijin hjy halima yai gyaran murya yace .Alh.Aliyu ba tare da jan lokaci ba Amina tazo da maganar saki .ya akayi me yahada Ku .

Alh.ya kallil Bilal yace my son je dakinka .ka kwanta
Don bai son jin abinda zaice
Yamike yashige dakinsa don dama agajiye yake

Nan Alh.ya kwashe komai yafada musu bai rageba

Aikuwa hjy halima ta inda tashiga ba tanan take fitaba .daga karshema kuka tasaka don ta bata mata rai

Me gidantane yashiga bats
Hakuri hartai shiru.

bayan ta tsagaita .me gidan ya kalli Alh yace to Aliyu kayi hkr Amina tayi kuskure kuma ta gane kuranta don haka inaso ka maida matarka dakinta .

Bazai iya mai musuba sabida matsayinsa na aminin yayansa marigayi .kuma ga hjy halima azaune ya dubeta yace bazai maida Amina ba abin da kunya

Anan dai aka sasanta yamaidata

Dakinsa yakai Alh Ahmad.ya kwanta anan .
Shikuma Ya koma bangaran sadiya .don ko son kallon Hjy Amina baiyi


🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
[10/2, 11:45 PM] Spouse 2: 🍡🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡🍡
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸




BABY KHAUSAR

NA

LAYUZA KABIR ADAM




4⃣0⃣

Sanda ya. Koma bangaran sadiya. . samunta yai zaune da system dinta tana ta research

Zama yai kusa da ita. .yace. Sadiya biki bacciba haryanxu . kalli agogo fa 1pm
Ahankali ta dago takalleshi tana rufe system din tace .ya zanyi bacci. Ka fita tundazu baka shigoba

Mirmishin jin dadi yayi yace yi hakuri madan ina can hankalina na kanki .

Wlh maman Bilal ne suka Zo da megidanta sun dawo da Bilal .kuma sukazo kan maganar Amina
Yanzu dai an daidaita ta dawo .kiyi hakuri da dik abinda zaki gani agun Amina
Nasan halinki Sadiya kuma ina alfahari da ke .kiyi hakuri kinji

Mirmishi tai tace to mene abin ban hakuri Yallabai dama ai gidanta ne .taje Hutu ne kawai ta dawo .kasan ance fadan masoya Hutu

Kallonta yai don ya hango tsantsan kishi a idonta
Tabdin dama dik kyan halin mace baa rabata da kishi
( To banda abin Alh. akayi kishima agidan manzan Allah gidan dayafi kowane gida mata masu kyan hali )

Bai kara maganaba ya tashi yashige toilet.

Tun sallar asuba Hjy sadiya bata koma ba .tashiga kitchen . abinci kala kala ta shirya .wajan karfe Bakwai ta fito .daga kitchen din .tana shiga dakinta taga Alh.yanasa Kaya alamar yai wanka Kenan .karasawa tai tana mai mirmishi .tace .barka da safiya . um um bazan amsaba .yau kinbarni ni kadai na shirya kaina .kina can gun yaranki ko

Mirmishi takara yi .ta dau hularsa ta sakamai .sannan tace ba gun yara najeba .ina kitchen. Na shiryawa bakinmu abin break ne .

Kallonta yai tsawon lokaci kallo me cike daso da kauna
Yace sadiya wai dama akwai mata irinki da yawa a duniya sadiya Allah yaimiki Albarka
Kinga yanzu saurin da nake .infita .insa direba yaje 7:30 restored yasiyo musu abinci
Ashe ke kina kitchen kina .kina hada musu .sannu da kokari sadiya sannu Allah yasaka miki da Alkairi .

Da mirmishinta da yazameta .dabiarta .tace .Na gode da adduarka .hakika inhar zanci gaba da samun wannan adduar daga gareka. Nasan .tsakanina da Aljanna mutuwace kawai .

Lakace mata hanci yai yace .hhhmmm sannu .bari inje mu gaisa dasu.

Zan turo adauki abincin yanzu kema ki shirya saiki zo Ku gaisa .

Ok to shikenan bari inyi wanka zanzo

. yana fita .kai tsaye .yai part dinsu

Dik A parlour yasamesu .zama yai suka gaggaisa .ya juya yace My son jeka .kira masu aiki mata guda. Biyu .ka kaisu gun sadiya .kace wai tabada abincin
Mikewa yai yafita

Sukuma sukaci gaba da hiransu

Baafi minti biyarba suka shigo dauke da Warmer's na abinci .da . flask sin tea Dana kunun gyada .can gefe kuma ga kosai .da hadaddan farfesun .Kayan ciki.

Bayan sun ajiye suka fita
Alh yadubesu .yace bisimillah .kuci abinci nima bari inje ciki inkarya .

Alh .Ahmad ya amsa masa da to afito lfy.

Sanda yashiga .Hjy sadiya harta fito a wanka da sauri Saudi ta shirya .taje ta tashi baby da Islam .tai musu wanka .sannan ta basu Kaya sukasa .suka fito parlour don suyi break sanda tazo .shikam me gidan harya gama nasa .
Tazubawa yaran sukaci tare .sannan ta koma dakinta ta kara gyara fuskanta ta dauko .mayafinta .

Tana saukowa daga .stairs. Alh .yashigo parlour yace .sadiya zoku gaisa da wuri zasu wuce yanzu don jirginsu karfe .Tara zaitashi.gashi yanzu takwas ma ta gota

Downloaded From https://tknovels.com.ng


Please Login or Register in order to submit comment