You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

doctor yace ba haka bane

Cikin risinawa dayan police din yace yanzu Alh yanda zaayi .dikanmu har kai zamu wuce zuwa office dinmu inda shi yaron yake .sai asan .mafita .

A a kaga officer. Ba wani binku dazamuyi mu daman munyi zaton .ko hakanne sabida munje mun sameshi adakinta kuma ga pant dinta ahannunsa ga kuma yarinyar a sume kaga kuwa dole muce yamata fyade .cewar hjy maryam

Alh agaskiya adokar aikinmu dik wannan maganar saidai ayita a office don haka muna bukatar kasancewarku acan kaga gashi mun Tara dik bayanan Docto
πŸ™‹
[10/2, 11:44 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸





BABY KHAUSAR


NA

LAYUZA KABIR ADAM




3⃣0⃣



Tunda suka shiga cikin police station din. Aka basu waje me kyau suka zauna .sannan D P O. Yazo suka gaisa da Alh.
Bayannan yace. Alh .gashi muntura maaikata gidanka sunzomana da yaro Wanda ake zarginshi da hakkewa yarka .to amma daga baya maaikatanmu dasuka biku asibiti sunkara dawo mana da labarin doctor yabada tabbacin yarinyarka baamata fyade ba .hasalima sai wasu cututtuka da aka same ta dasu ?

Gyara zama Alh yai yace to agaskiya abinda ke faruwa nima haka nadawo nasamesu da Yarinya asume .kuma suka ban tabbacin umar ne yamata fyade .kamar yanda police din dana Tatar a kofar gidana suka fadamin. To amma dazuwanmu family hospital dinmu sai doctor bayan ya dubata yace babu wata maganar Repin atare da ita .wannan kadai nasani

To ku ya akai kuka kira waya azo atafi da yaro .yayi. Fyade .bacin ba haka bane


Mitstsika ido hjy Amina tayi tace .eh muma munada hujjarmu tafadin haka
Sabida nashiga dakin dubata naga bata fitoba kusan awa biyu .saina leka nida kawata dana rako zata tafi .kawai sai ganin umar mukai cikin alamun raahin gaskiya tsaye akanta gakuma wandon ta ahannunsa .ina duba Yarinya kuma naganta asume .kaga kuwa dole muce fyade yaimata .

D P O yanisa sannan yace .afito da umar .
Wujiga wujiga yafito dik da ba Dan sandan daya dakeshi amma tsabar kuka da tashin hankali yasa dik yafita hankalinsa
.
Tanbayarsa DPO yai me yakaishi dakin khausar har aka Ganshi tsaye akanta ga Yarinya asume gakuma wandonta ahannunsa

Cikin shashshekar kuka yace wlh wlh wlh .ranka ya Dade tunda nazo gidan Alh nafara wanki da guga bantaba shiga wani shashi agidannanba inba bangaranmu mu namasu aikiba
Wlh ni ko zaa kasheni bansan wane irin fasali gidannan yake dashiba

Abinda yafaru shine. Ita kausar tunda dadewa bayan rasuwar mahaifiyarta. Rayuwarta ta canja agidan . adacan danake wanki dik Kayan Wanda zan wanke sarkin gidane yake kawomin .inna wanke na goge .shizai karba yashiga dashi
Amma daga baya zaa kawomin Kayan kowa banda nata .
To dayake mun fuskanci matsalar dake faruwa agidan to saina cemata intasa kayanta sunyi datti tarika kawomin tare da uniform dinta ina wanke mata
To tundaga lokacin .daga tacire kayanta guda biyu. Ko uku zata kawomin inwanke in goge tazo ta karbi abinta. To shekan jiya saita kawomin wankin kayanta da Dan pant dinta guda biyu .bayan na wanke harsun kusa bushewa sai iska ta watso wandunanta guda biyu.suka zubo cikin ruwa
To shine nakara wankesu .datazo amsa saina bata Kayan nace su wandunan busu busheba taje tadawo .da yamma ta karba

To tunda tatafi naga bata dawoba hardware saina debesu nasa adakinmu
Har yau da safe batazo ta kar ba .har nai sallar azahar saina debo su nazo bakin kofarsu natsaya .inda nasamu me bawa shuka ruwa yana aikinsa natsaya nan munata hira dashi nace .baby nazo kawowa wankinta tun jiya banji motsintaba saiyace shima haka

Toshinefa ina tsaye an an su hjy sika fito sukaganni shine tace me nakeyi an an na fadamata .saita min tsawa ta koreni har nai nisa saita dawo dani to tundaga nan sainaji sin lakamin wata magana wadda bansanta ba

πŸ™‹
[10/2, 11:44 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸



BABY KHAUSAR


NA

LAYUZA KABIR ADAM




3⃣1⃣





Jijjiga kai DPO yayi yace hjy ya akayi kukacewa. Maaikatanmu yarinyar da akaiwa fyade tana asibiti amma kuma da me gidan da police suka shigo parlour sukaganku dauke da yarinyar kuma kunce adaki kuka kama umar gashi shi yace a kofar part dinku yatsaya hira da me ban ruwa
Juyawa yai yakalli yansanda biyu yace maza kuje gidan Alh Ku tahomana da me kula da shuka me sunansa .ya tanbayi umar
Mlm Ayuba sunansa

Suna nan zaune cikin kidima .da tarin tsoro aka shigo da Mlm Ayuba

Bayan ya zauna aka fara tanbayarahi akan me yasani .awnnan case din .kamar yanda umar yafada haka ya maimaita tsaf sannan yadora da fadin
Ranka shi dade wlh kunnena naji ita kawar hjy tana fadamata ai kawai su lakawa umar sharrin fyade ga Baby yanda duniya zataji kowa yasani yanda kota girma babu me auranta .

Kai tsohon banza mu zakayiwa sharri .a ina muka fadi hakan .

Tsawa DPO yasakarwa hjy maryam .yace karta kara magana sannan yasa wayanshi yakira wani doctor yace ga Shinan zai turo police guda biyu .su daukeshi zasu kaishi wani asibiti yaduba musu lfy wata Yarinya

Nanma andau tsawon awa guda sannan police din suka dawo da wancan likitan na gwamnati .ya kawo result din baby akan cewa baby wata alamar anmata fyade .saidai cutar ulcers da nimonia da tyford daya gano.


Kasancewar dik yanda sukabi sungano sharri su hjy sukaiwa umar me wanki .kuma sukeso suyi amfani da wannan damar don bata rayuwar. Baby . su bata sunanta a duniya tun tana karama
Don haka DPO yace asaki umar kuma su hjy su bashi tarar naira dubu Dari biyu sakamakon sharrin da sukaimai

Don badanma Alh yace baya son tada maganarba .dasai sin kwana a sale cewar DPO kuma yace suje .washegari karfe Tara na safe su tabbatar .sunkawo kudin nan office din

(Hhhhmmmmm bahaushe yace inzaka gina ramin mugunta ginashi daidai kai don bakasan ko kai zaka fadaba )

Suna fitowa daga police station anfara sallar magriba don haka .Alh .yatsaya yai sallah sannan ya wuce asibitin don dik hankalinsa nakan khausar .

Yana shiga yaganta a kwace har sannan bacci takeyi ga ruwa ana samata .wani kuka ne yakwacewa Alh ganin irin rama da bakin da khausar tayi gashinta yakallah .gaba daya yafita daga siffar baki yakoma ruwan kasa kasa ja ja ja ja ga wata Riga ajikinta ta jeens ce amma tayi fari ta kode ta jeme .
Kuka yake yana fadin babyna ki yafeni kiyimin afuwa naci amanar maraicinki naci amanar mahaifiyarki .na wofantar dake .wlh bansan meke faruwa daniba naji na tsaneki lokaci guda bansan ya akaiba baby kimin gafara na cuci maraicinki khausar 😭. Nasan tabbas dani na mutu mahaifiyarki bazata bari rayuwarki ta tozarta ta wulakantaba
Amma gashi ni nakasa kasencewa uba me adalci agareki baby

Sheshshekar kukaansa ce ta farkar da ita .tana bude ido kamar amafarki taga Dad dinta akusa daita rike da hannayanta
Tureshi tashigayi .tana fadin ni baruwana dakai dad tunda kadaina sona baka kulani yaya Bilal kadai kakeso nima bana sonka katafi abinka Aysha kawai nakeso tafada tana rushewa da kuka

Gaba daya ya gigice yarasa me zaice mata kawai shima saiya cigaba da kukan
Tsam ta tsaya tana kallonshi ganin yanda yake kuka harda shashsheka .tana kallonsa cikin dashashiyar muryanta na marasa lfy
Tace Dad mene kake kuka bakaci abinci bane kaima kanajin yunwane kake kuka?
Dad waye yadakeka me akaima kake kuka

Ahankali ya tsagaita .yashiga shafa bayanta yace Baby kece kikace bakya sona shiyasa nake kuka
Zunburo baki tai tace to dad ai kaima baka sona Ya bilal kawai kakeso bakamin magana .baka bani ice cream. Agabanka su momy da ya suke dukana .amma baka hanasu .
Share hawayan daya kara sauka a idonsa yayi yace is OK my sweet baby .na daina bari kowa yadakeki .zan rika suyomiki . biscuit. Sweet. Chocolate. Ice cream. Zeeza .and dik abinda kikeso .zanje dake .unguwa zanmiki doki .kinji baby
Dariya tai tace Allah dad yace da gaske baby .
To shikenan dad yanzu nadawo sanka .kaima tunda ka dawo sona .
Kwallar idonsa yakara gogewa .ya kalleta .gani yai harta .kara rufe ido alamar baccin nakanta



🌸🌸🌸🌸🌸🌸
29/9/2017
[10/2, 11:44 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸



BABY. KHAUSAR

NA

LAYUZA KABIR ADAM




3⃣2⃣



Tsakanin da da mahaifi sai Allah wani dadi baby takeji intai baccinta ta farka taga Dad dinta zaune kusa da ita

Dik bayan Dan lokaci sai likita yazo yadubata
Yacewa Alh yaje gida akwai wayanda zasu kula da ita Amma yace a a zai zauna da abarsa donshi kam yanzu yadaina zuwa ko nan da can yabar babynsa

Da safe wajan karfe bakwai yadauki wayansa ya lalubo number din Mlm Khalil wata kunyace ta rufeshi daya tuna iya tsawon lokacin daya dauka baikira Mlm ba .
Gabansa ne yafadi dayai tunanin anyama kuwa Mlm yana raye tsawon wannan lokaci .?
Da sauri yadanna number din can. Tafara ringing gabansa naci gaba da faduwa don baisan .wazai dagaba .
Gada can bangaran yaji sallamar Mlm .wata ajiyar zuciya yasaki tare da amsa sallamar .ammafa daga nan yakasa furta komai .don bakinsa yamai nauyi

Daga daya bangaran Mlm yai mirmishi yace Alh.ka dawo ne .ai nazo gidan kwanaki akace baka kasar

Shiru ba amsa .

To ya iyalin ya Khausar da Bilal dik suna lfy ko .
Da kyar ya bude bakin yace .eh Bilal lfy .saidai khausar dince ba lfy .yanzuma muna asibiti an kwantar da ita
Subhanallahi .a wane asibiti kuke
Nan yafada mai

To insha Allah zanshigo inga jikinnata Allah yabata lfy .
Ameen Mlm na gode

Ajiyar zuciya yasauke yana fadin waito me yasameni .ne .Mlm ma da yake tamkar uba gurina shima na yardashi .kai Allah ya shiryeni shine kawai abinda yafadi .yajuya .yana kallon baby

Kasancewar asibitin bana wasa bane yasa dik wani Abu da Mara lfy zaici su zasubashi .irin abincin daya dace da jikinsa
To sannan gana me jinya nan zaa kawo mai ga flasck nan zaa zubo ruwan zafi akawo muku .ko wanne daki

Don haka ana kawowa yatashi baby yahada mata ruwan tea yana bata abaki tanasha .sannan ga sakwara da miyar agushi nan taji ganda .shima yabata taxi kadan ta koma ta kwanta
Shikuwa ba abinda yaci acikin abincin donba cimarsa

Kiran sarkin gida yai yace maza yaje hotel ya hadomai dik kan irin abicin dayasan yanaci yakawomai asibiti

Wajan karfe biyu saiga Mlm yazo asibitin da kyar Alh. Yagaisheshi.don kunya
Dik abinda yake Mlm yana ankare saibayan yagama yiwa baby sannu .yajuyo Kansa yashiga masa nasiha akan ruko da addini. Yace kaga Alh.dik sakaci dakai da addua shiyasa Sihiri yai tasiri akanka .
Hakika asiri akai maka aka Shiga tsakaninka da Baby .don ka tsaneta ka fita harkarta

Jan numfashi yayi yace Mlm yanzu wa kake ganin yamin wannan aikin hakika saina dau mataki akansa

Abinka da Mlm yasan abinda yakeyi .sai yayi mirmishi yace kawai kabar tanbayar waye .bashi da amfani . tunda dai anyi nasarar karya sihirin


Haka dai Mlm yaitaiwa Alh nasiha akan ya rike azkar sosai don bawai kyaleshi akaiba wayannan masu asirin zasu ci gaba da bibiyarsa




🌸🌸🌸🌸🌸🌸
30/9/2017
[10/2, 11:44 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸





BABY KHAUSAR


NA


LAYUZA KABIR ADAM



3⃣3⃣





Kwanansu uku A asibiti amma Alh ko gidama bai jeba .dama jakar kayansa daya dawo da ita daga tafiya tana bayan mota Dan haka yasa sarkin gida yakawomai ita .
Baby kuwa kudi yabawa sarkin gidan yace yaje baby love na nan zoo road yasiyo mata dogayan riguna da pant.
Dik dai abinda zasu bukata yabayar ansiyo musu .
Kullum shida sarkin gida suke a asibitin sabida yan aikace aikaicen da baa rasaba

Zamansu a asibitin yasa shakuwarsu da Mahaifinta ya dawo kullum zai mata wanka ya wanke mata wannan dankararran gashin daya hada uwar dauda
Hira sosai sukeyi .taita bashi labarin irin bakar wahalar da hjy da Bilal suke bata agidan da rashin bata abincin da sukeyi .wani labarin inta bashi sai dai yaji hawaye yana gudu a idonsa .don tausayinta .

Haka zaita cewa kiyi hakuri babyna ki yafemin dik ni najamiki laifina ne . sakacina da addua har yasa akaimin asiri yacini .na dauke hankalina akanki .aka samu damar cutardake
Yanzu na gano Amina ce ta aikata komai kuma wlh saina dau mataki akanta .

Yanzu dai Burina kisami lfy dik zanyi gyara zan dawo miki da farin cikinki da jin dadinki.kinji Babyna
Inya fadi haka mirmishi take. Tace
To Dad


Ita kuwa Bidimar banzar .ko tunanin zuwa asibitin duba. Baby bataiba .tana ta yawon kara Dora asirinta daga inda ta tsaya .don ta fahimci wancan ya karye ba dare ba rana. Kullum suna yawon bin bokaye
Abinda basu sani. Ba yanzu Alh.ya dage da azkar safe da yamma kullum cikin salati da hailala yake .

Adaya bangaran kuma Mlm Khalil yanacan yana kara .yin aiki .akansa kuma yana kara bashi wasu adduoin yanayi

Shikuwa umar .ma iya cewa gaba takaishi tunda gashi anbashi dubu dari biyunsa .amatsayin Tara .


Randa sukai sati Daya a asibiti aka sallamesu akan cewa kullum Doctor zairinka zuwa gida yana dubata dikda cewa ta warware har tayi yar kiba
Kai tsaye daga asibitin. Sabon gari yace direba yakaisu .
Kudi yasakarwa masu saloon yace a wanke mata gashi a mata kitso.
Aikuwa kafin me nan da nan suka Shiga gyaramata kai yafito yai fes .cayai kar suyi mata kananan kitso .suyimata manya don bazata iya zaman kananaba .

Baa dadeba .suka gama .
Daga nanma . Wani Katon. Boutique sukaje Yamata siyayya kamar hauka .tundaga suturu takalma . abindai baa magana sannan wajan Kayan wasa daga nan sukai wajan Kayan ciye ciye
Komai katan guda yadaukar mata su chocolate biscuit. Cheese balls.

Sannan sukayo gida .sanda sukazo gida hjy bata nan danhaka kai tsaye part dinsa sukayi . da kansa ya kwabe yashiga gyaran wajan .bayan yagama .yaiwa baby wanka yashiryata . shima yayi bayan yashirya .yadauko musu kazar daya siyo musu .sukaci sukasha fruit. Zuwa lokacin anyi sallar magriba .
Masallaci yatafi yarufeta adaki.



Bayan ya idar yana shigowa .Tatar hartayi bacci
Daukanta yai yadorata kan gado.

.to itadai hjy bata dawoba sai wajan goman dare .don haka batare da damuwa ba tashige bangaranta .




Layuza kabir Adam πŸ™‹
[10/2, 11:44 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸



BABY KHAUSAR

NA

LAYUZA KABIR ADAM



3⃣4⃣



Karfe takwas na safe yafito yake zaga gidan da maaikata .anan yaga umar yakara bashi hakuri akan abinda yafaru
Ba komai Alh .Allah dai yatsare gaba

Ahaka yazagaya .yarabawa kowa kyautar 10k

Dik zagayan dayake baby na biye dashi ya rike ahannunta .
Dik Wanda suka gaisa saiyawa baby yajiki.aransu suna .jin dadin ganin yancinta yadawo


Yajuyo zai koma part dinsa itakuma hjy tafito daga nata .da shirin fita .sukai kicibis

Dam dam taji gabanta ya buga don bata taba tsammanin ganinsa .

Da in ina .tace Dadyn Bilal dama kun dawo ne .

Wani wulakantaccan kallo ya wulla mata .baice kala ba yashige tare da banko kofarsa

Jiki amace murus taja kafa takoma .sashinta
Wayanta ta dauka takira .hjy Maryam .tabata labarin abinda Alh .yamata
Catai ke dallah kidaina nuna tsoro .ko ba asiri ai akwai kissa in kinyi kissar kinga ba ja .kizama mara kunyar karfi da yaji ki nuna mai bakya tsoronsa .to zai hada naman jikinsa waje daya .

Yawwa kawata na gode .ina alfahari dake .Allah yabarmin ke .kinga yanzu nafasa fitar .kawai mu bari gobe sai muje

Tashi tai tashiga part din Alh.ta kofar parlour nta .a parlour tasamesu .suna kallo baby ta kwanta kan cinyarsa .tana tamai tanbayoyi .shikuma yana bata amsa kamar .yana hira da babba.

Sallama tayi tazo tasami waje tazauna
Inya kalleta to Wanda bai wajenma .yakalleta .tausasa mirya tai tace Alh.yajikin babyn .taso kizo nan baby .inga jikinnaki
Ai kamar dodo kemata magana haka ta gigice ta rukunkume Dad dinta .tana fadin dad ni bana kulata bazanje guntaba .dukana zatai

Ganin irin gigicewar dataine yasa yace Amina .fita daga nan bansan ganinki kin gigitamin Yarinya .

Haba Alh nazo mata sannu zakace ---------- ke gate aut in my side

Bansan maganan banza wuce daga nan sum sum tamike tai waje .

To haka hjy.tashiga shishshigewa Alh .da kissa Kala kala amma kallo bata isarsa balle yatanka .

Dik bidirin da ake Bilal dai yanacan Lagos gurin mamansa yaje musu Hutu.don haka baisan wainar da ake toyawaba agidannasu

Yau dai da rashin kunya hjy. Ta tashi tunda taga kissar taki shiga bari tai fitsara ko zaiji tsoronta .

Don haka tana tashi .tashiga part dinnasa ko tashi abacci basuyiba .
Da karfi tafar fadin .Alh. Wai wannan wane irin baccin asara ne kakeyi haka
Ga ya ka nanika ajiki kamar wata jinjira .
Juyi yai yaganta akansa .kawai yakara Rungumo baby yai yaja blankcate yarufesu .

Salati tasaki tana fadin wai Alh wane irin sabon addini ne wannan ka saka ya agaba .kana runguma .yarda in a kauyene anmata miji .ah gaskiya da sake nikam banyardaba
Kaito waima meye naka nakarinka kwana da ita adaki daya harkasata agdo ka runguma .
. wai inama magana kayimin banxa ko dik kunyace ta hanaka magana
Aikin banza kawai .kadai rinka tunawa yarkace .eheeee

Tashi yai yazauna .yace ke wai Amina wace irin dabba CE tinkiya .wadda bikisan me kikeba balle me zaki fada .

Amina ina kyaleki ne wlh sabida Abu uku
Sabida inna tuna yayana ne .yadauramin aure dake sai inji bazan iya kunceshiba
Na biyu inna tuna rukon da yayarki tamin tsakani da Allah .sai kici darajarta

Na uku inna tuna cewa Bilal dake kadai yasaba matsayin uwa sai inji bazan iya sanyashi maraiciba

Wannan dalilanne yasa kike zaune gidannan amma wlh hakurina yakare kin kureni .kibini asannu
[10/2, 11:45 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸




BABY KHAUSAR

NA

LAYUZA KABIR ADAM





3⃣5⃣


Shigewa toilet yai zuciyarsa cike da bacin rai don Amina takaishi makura wlh. Badan yayartaba da tuni yarabu da ita
Sabida bata sonsa bata kaunarshi .eh mana tunda bata son Gudar jininsa aikuwa bata sonshi
Kuma wlh ko Bilal taiwa haka irin matakin da zai dauka akanta Kenan
Dikda yasan bazataiwa Bilal dinma haka ba tunda tasan shi jinintane dan yayarta


Wanka yai yafito ya shirya don yanason zuwa gidan Mlm yau don tunda suka dawo daga asibiti baya fita ko ina .komai ta computer yake turawa office dinsa agudanar da abinda yadace.

Tashin Baby yai yamata wanka yasamata wata .gown red .da kwalliyan fari Me Dan siririn mayafi fari yadauko mata wani takalmi fari yasamata

(Nace Alh.kamar mace ya iya had a marchingπŸ˜ƒ)

Fes dasu suka fito parlour. Ruwan zafin dake tea flask ya dauko yahada musu tea .yadauko musu cake
Nan da nan sukayi break .
Baby tanata murna zasuje unguwa

Yafito Kenan daga parlour dinsa .yashigo ta part din hjy don yanasan yasa fad lock. Yarufe kofan don baisan ma tana shigarmai bangare

Abinda yaji suna tattaunawaya ne yasa yaja yatsaya cike da dinbin razana

Kinaji na maryam .daman kamar yanda kika fada inna bata poising taci tamutu inbincike yazo takaina zai fara to nabar wannan shawarar
Yanxu muna kan taki shawarar

Inzai fita salla ai rufeta yake to kinga .yana fita sallar magriba .sai sushigo .su dauketa .da kudade da takardu sabida kar agane ita kadai sukaje dauka . suyi sata sosai .sannan inbude musu kofar baya tacan daji su fice .inyaso ma ni insunzo sundauketa dik yanda sukaga dama suyi da ita. Donni banson ko sunanta naji an anbata .sai inji kamar zan mutu .
Saida tagama sakin baki tafadi dik abinda yake ranta sannan sukai sallama ta kashe wayar .
Juyowar dazatai taci karo dashi tsaye kam sosai ta firgita da ganinsa . don haka tashiga fading ehto meye kazo min sashina.iyye

Ke dama kinada wani. waje agidannan dazakimin iyaka .to wajan da kike cewa naki yau zaki barshi

AMINA KI BARMIN GIDA NI ALIYU NA SAKEKI SAKI DAYA

Kuma banso ki kara koda awa guda agidana

Wani ihu tasaki tana fadin kaci karya Aliyu kace kasakeni .karya kake ba inda zani .wlh
Banza Wanda bai San hallacciba kan wannan yar iskar yartaka me kama da mayu zaka sakeni

Wayyo ni Amina πŸ™† zuwan hadiza gidannan masifa ce agareni.shegiya kilama diyar mayuce matsaf------------
Bata karasaba yadauketa da mari ya hankadata daki yace maza hada kayanki kibarmin gida .

Wani tinani tayi nan da nan taja wani dogon mirmishi ta ja. akwatuna tashiga jibga kayanta .saida tacika guda uku .sannan tafito tasasu a motarta tabar gidan

Ganin tabar gidan yasa Yakima yarufe ko ina sannan yafito shima. Direba yajasu sai tarauni gidan Mlm Khalil kamar yanda yacemai
.
Mlm da faraarsa ya taresu bayan sun gaisa Babah matarsa ta leko suka gaisa sanna taja khausar dakinta ta zuba mata dumaman tuwo
Aikuwa. Tazage tashiga ci

Komai daya Faru yau Alh. Ya kwashe yafadawa . Mlm

To bazance baka kyautaba Alh amma dai daka kara hakuri da ita .kasa mata ido sosai ba abinda zai kara samun khausar da yardar Allah



πŸ™‹ takuce Layuza kabir Adam

🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
[10/2, 11:45 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸



BABY KHAUSAR




Please Login or Register in order to submit comment