You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

musu. Dikkan. Kayan. Bilal suka. Tafi. Dashi
Wannan. Shine farkon zaman. Bilal. Hanun kanin. Mahaifinshi. Da. Kanwar mahaifiyarshi cikin so da kauna. Bilal yake zaune agunsu yana kiran Alh Aliyu Dad Amina kuma. Da mom .
Tunda ga lokacin suka cire damuwar. Haihuwa aransu
Bayan shekara da rasuwar Alh Abubakar hjy Halima ta daura aure wanda Babban Aminin Mijinta ya aureta kuma ya rike yayanta cikin aminci .suke zaune da matarshi Allah ya hada kawunansu
Bilal yarone kyakykyawan gaske. Ga koshin lfy dayake dashi. Dan gata sosai agun iyayennasa. Ko. Kusa. Bass son. Yataba. Bilal. Wani irin so. Sukemishi tamkar. Daga jikinsu. Ya. Fito. Haka shima. Bai San. Kowaba saisu . ahak Bilal. Yakai shekara. Hudu. Aka kaishi. Mkrnta
Wanda. Zuwa. Wannan. Lokacin Arzikin. Alh Aliyu. Baa magana. Ya Gina tamfatsetsan gidansa. Anan Sakkoto road .wancan tsohon Nasa kuma yasaka mlm Khalil wani malaminsa dayake mishi taimako. Kuma yake taimaka mishi wajan harkar addini ko irinsu fitar da zakka dik shine akan harkar
Haka rayuwa take gudu yanzu bilal shekararsa bakwai . yana zuwa makarantar boko inya dawo yatafi islamiyya . yaro ne wayo da basira ga kokari a mkrnta hakan yasa yake dashiga ran mutane
Yau kwanansu uku da dawowa daga aikin hajji Alh Aliyu yai wani mafarki dayasashi ckn tunani sosai mafarkin yatsaya mai arai
Don haka bayan yai wanka yashirya. Yatafi gidan mlm Khalil ya bashi labarin mafarkin da yayi .tsawon lokaci. Mlm bai magana ba daga. Baya. Yatashi yai alwala yai sallah rakaa biyu. Yadau tsawan lokaci yana wuridi sannan yagano abinda yake son ganowa nan yai adduoinsa yashafa Jiyowa yai ga Alh Aliyu yace Lalle Alh akwai wani alheri dayake tunkaro rayuwarka kuma alherin yananan cikin gidanka acikin alherin kuma harda
Samun karuwa na haihuwa
Sosai Alh yamaida hankalinsa ga mlm
Sannan ya nisa yaci gaba Acikin gidanka Akwai maiyiwa matarka hidima .to wannan
Itace Alherinka kwan haihuwarka yana jikinta don haka kaje ka nemi auranta In Allah. Yanufa ita zata fiddomaka da kwanka dunyi ...
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
8/9/2017
[10/2, 11:34 PM] Spouse 2: _🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸

BABY KHAUSAR

NA
LAYUZA KABIR ADAM

*Kina* *raina* *komai* *tsawon* *lokaci**my sweet*
*Friend* *Fatima*
*y.Abdullahi* __ummy_

0⃣6⃣

Don haka bayan yai wanka yashirya yatafi gidan Mlm Khalil ya bashi labarin mafarkin da yayi . tsawon lokacin Mlm bai maganaba daga baya yatashi yai alwala yai sallah rakaa biyu yadau tsawon lokaci yana wuridi sannan ya gano abinda yakeson ganowa .
Dubansa yai yace Alh. Hakika haske ya bayyana cikin rayuwarka kuma yana nan yana tun karoka tsawon lokaci yana cikin gidanka sai yanzu Allah yakeson bayyanashi

Alh Acikin gidanka akwai. Meyiwa. Matarka hidima. Lokaci me. Tsaho. Wannan. Mata itace mahadar. Arzikinka ta hanyar haihuwa

Kaje ka nemi. Auranta. Insha Allah Alkairin na gareta
Cikin wani yanayi ya dubi Mlm kamar be gane bayaninba .
Ganin hakan yasa
Yagyara Zama tare damai bayanin dalla dallah .

*tofa dare ya tsala yayin da gari yayi shiru. Alh.na kwance saman makeken. Gadonsa. Yanata juyi dik abin. Duniya ya isheahi yarasa. Meke me dadi ga koshi ga kwanan yunwa.
Shin da wane ido zai. Kalli hajiya yace mata zai auri. Me aikinta kai. Abin da nauyi
To kuma hakurarsa akan lamarin. Fa yana nuna cewa dik sonshi da. Haihuwa fa. Kenan sai dai yaga anayi matukar bai auri wannan me aikinba
To ya Kenan
Haka ya kwana yana saka da. Warwara har asuba. Bayan idar da sallarshine ya zauna cikin masallacin yaita kaiwa Allah kukansa tare da Neman zabinsa .

🌸🌸🌸🌸🌸🌸
14/9/2017
[10/2, 11:38 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
BABY KHAUSAR
NA
LAYUZA KABIR ADAM

_kullum_ _muna_ _tare_ _tundaga_ o _level_ har __high__ _institutions _Allah_ _yabar_ kauna
_Najaatu_SaeedYusuf
_Zainab muhd_ _umar_

0⃣7⃣


Tofa abu ya damu Alh gashi bashi da abokin shawara. Awannan maganar. Don haka ya maida lamarinsa. Ga Allah. Koda. Yaushe cikin. Addua yake akan Allah yamai zabi na. Alkairi.
Ai kuwa cikin kwana biyu. Sai yakejin. Abin. Aransa don haka. Yakoma gun Mlm da maganar
Kai tsaye yacemishi. Yajewa hjy da batun. Kar yasa shakku aransa. .
Da dare bayan yagama dikkan shirinsa na kwanciya. Hjy na gefansa. Ya. Dubeta da kulawa yace.
Hjy tanbayarki. Nakesonyi. Sosai ta gyara. Zama da maida hankalinta kansa
Inajinka Alh tafada
Hjy cikin masu aikin gidannan wace hadiza
Mirmishi tai tana cewa ayya hadiza. Ai me tayani girkice. Alh akwaita da hankali da gudun zuciya uwa uba tsafta
Ai mutuniyar Adamawa ce bafulatana ce usul
Yan gudun hijira ce da yan hari suka kai musu farmaki cikin rigarsu suka tarwatsa. Su toshine fa kowa yai ta kansa ita tayo nan kano ta fada hannun matar dake kawo mana yan aiki to shine ta kawomin ita
Don lokacin da takawota gidannan ko Hausa bataji sosai
Yanzu aitakai shekara uku agiddan .lokacin datazo dai tacemin shekararta ashirin da biyu .don har anfara mata shirin biki .wannan tashin hankali ya samesu .
Saida takai nan sannan tai shiru don hjy irin matannan wanda magana bata musu wahala ga yawan faraa.
Kallonta yai tsaf sannan yace Allah sarki .kice batada ma iyaye Kenan tace eh dik sun rasu . amma Alh ince dai lfy kake wannan tanbayar yace. Eh lfy .kawai daman inason sanin ko wace ne dazu naganta shine nake tunani don bansantaba agidannan

Dariya tai batare data kawo komai arantaba tace to dama Alh kai sanin yan aikin gidannan kayi kullum suna bangaransu .
Bai kara cewa komaiba ya juya ya kwanta itamata ta kwanta .
Sosai yake tinanin akan hadiza da tarihinta da hjy ta bashi .don haka yaji ta kara Shiga zuciyarsa

Dik iya wani shiri dazaiyi yayi cikin sati biyu .ya hada Kayan lefe yakai gidan Mlm Wanda shi yakeson yazama waliyyin hadiza a auran
Sassafe yau yaiwa gidan hjy halima momyn bilal tsinke
Bayan sin gaisa .ya gyara zama .hjy dama wata ce nazo da ita me mahimmanci kuma ina rokon hadin hadin kanki akai

Jinjina kai tai tace fadi ko mene ne Aliyu kwarin gwiwarsa yace dama aure nakeson karawa shine nakeso ki kira Amina ki mata nasiha akan karta tashi tashi hankalinta . haba Aliyu mene don zakayi aure kuma shine wani abun damuwa ai karuwarmu ne gaba daya
A a hjy ai inda matsalar take shine me aikinta hadiza zan aura .
Dik da maganar ta bugeta amma saita dake .tace karka damu da dare in Allah yakaimu ka daukota kuzo tare .
Godiya yai sosai sannan yabaro gidan.

17/9/2017
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
[10/2, 11:40 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

BABY KHAUSAR

NA
LAYUZA KABIR ADAM

BISIMILLAHIRRAHMANIRRAHEM

WANNAN SHAFIN NAKINE EMMATA NA AYSHA SAHLA
(Allah ya rayaki yajikan mahaifiyarki )


0⃣8⃣




Yana fitowa daga masallaci sallar magriba ya sameta a falow da mirmishinsa ya zauna kusa da ita
Amina dauko mayafinki ki kira Bilal muje mugaida yaya ko
Fuskarta fal murna tamike tai daki tana fadin to Alh yau kuma ziyara zamu fita Kenan

Cikin shiri sosai ta fito tana kiran Bilal dake dakinsa yana home work
Da gudu yafito mom gani fa home work nakeyi

Je maza ka dauko takalmanka zamuje gidansu Ameera kagansu ko .tsalle yayi yashige dakinsa don dauko takalmanshi

Alh da kansa yake driving motan suna tafe suna hira abinsu. Har suka shiga gate din gdn dake kuntau .

Bayan angaggaisa sunsha lemo da cake din da aka kawomisu
Bilal yafice wajan yaran gidan
Hjy halima ta dubi kanwarta Hjy Amina tace
Ameena tsawon shekarunku da aure kin taba k awo karar mijinki. Akan wani Abu da yaimiki Mara dadi
Ko kintaba kamashi da wani lefi

A a yaya tsawon zamanmu da Alh bai taba batamin ba da sani ko .amma wani Abune ya faru ?
Um um ba abinda yafaru daman inason kiyi amfani da wannan damar kiyiwa mijinki biyayya bisa uzurin da zai zo miki dashi ayanzu

Ameena ta kira muryanta cikin murya me taushi tace mijinki zai kara aure nanda sati me zuwa badon kingaza ba sai don haka kaddararsa tazo kiyi hakuri ki kwantar. Da hankalinki ku zauna lfy

Cikin tsananin. Firgici tace aure kuma yaya Alh da gaske kishiya zakamin .

Sabida bana haihuwa. Shine zakayi. Aure shin dama ba gaske kakeba da kace Bilal ya ishemu rayuwa har karshen rayuwarmu
Ta karashe. Maganar. Cikin matsanancin kuka.

Ba Wanda ya tanka mata saida tai mai isarta. Sannan. Ta dago kanta. Tace wa zaka aura a ina take

Kafin yai magana hjy halima. Tace hadiza. Zai aura yarinyar dake. Miki. Aiki

Wata razananniyar. Kara. Ta. Saki tana. Wayyo. Allah na shiga uku. Ni aminatu. Wannan wace irin masifa CE take. Tun karo rayuwata. Hadiza yarinyar. Dana dauka. Tamkar kanwa. Na gyara. Rayuwarta ta. Dawo mutum. Shine ta yaudareni ta gaye taje zata. Aure min miji
Dik wannan maganar. Tanayi ne ckn kuka da ihu

Tsawa. Hjy ta sakar mata .ke baki da hankali. Ne wanne hauka ne wannan. Daga. Maganar. Aure zaki. Tashi. Hankalinki. Saikace Mara tinani

Wayyo Allah. Yaya yanzu bazaki. Tausayaminba. Bayansa. Zaki bi kina. Ganin yaci amanata. Zaiyi. Auran cin amana dame aikina. Wayyo ni Amina nayi bakin ciki da danasanin daukar. Hadiza a mai aikina

Da ido hjy halima taiwa Alh magana daya fita

Mikewa yai yafice. Zuciyarsa fal kunci yanajin bakin cikin kukan da matarsa take sabida shi
Yana shirin fita yahadu da Amira ta sunkoto Bilal wai yayi. Bacci karbarsa yai yasashi akafada yaje ya bude mota ya kwantar dashi .shima yashiga yazauna kusan 30min yana zaune hjy Amina ta fito fiskar nan ba faraa ido yai jajir sabida kuka

Gaba ya budemata amma saita. Shige. Baya kusa da Bilal

Baice mata komaiba. Yaja motar suka. Tafi har. Sikaje. Gida ba Wanda. Ya ce uffan suna Shiga. Ta shige dakinta shikuma yakai Bilal ya kwantar

Dakinsa ya shige yai sallah ya Dade yana addua Allah yasa aurannan yazama Alkairi agareshi. Daga bisani yashafa .yakwanta
Don baison zuwa wajanta yanzu yaga ta dau zafi sai zuwa gobe tukun

Itakuwa hjy Amina tana gado sai juyi take a gado tana kuka hakika nasihar da yayarta tai. Mata. Ta ratsata. Amma shikenan. Haka tana gani mijinta. Zai auri me aikinta. Haka taita saka da warwara har bacci ya kwasheta



Abangaran masu aiki suna da tarin yawa. Sabida abincin sadaka da akeyi. Kullum Yasa masu aikin yawa tsofaffi da yaran mata dik cikinsu hazida ce kadai budurwa don hakama hajiya ta ware mata dakinta ita kadai acikinsu . wanda sauran suke mutum biyar biyar adakinsu

Dik cikin masu aikin Hadiza jininsu yafi haduwa da wata dattijuwa iya Abu macece me kirki sosai don sauran masu aikin haushin hadiza sukeji yanda hjy take kula da ita sosai take fifitata akan.su

Yau tunda ta tashi takejin faduwar gaba don hakama bata shiga cikin gidan da wuri ba sai sha daya na rana tashiga gun hajiyar da sallamarta shiru ba Wanda ya amsa kai tsaye kitchen ta shige don shirya abincin rana ta fara harhada abinda zatai amfani dashi .taji muryar Alh yana fadin Hadiza da sauri ta juya tare da tsugunnwa tana fadun Alh ina kwana
Da fara arsa ya amsa yace tashi tsaye dama magana nakeso muyi
Rawa jikinta ya dauka tace to Alh .yakai minti biyu yana kallanta sannan yace hadiza zaki iya aurena

Da sauri ta gado ta dubeshi tana ja da baya tare da rufe bakinta da hannu don kuka ya kubce mata
Bai damu da yanayin da tashigaba yace hadiza ki shirya aurena nanda Dan lokaci don hajiya ta ban tarihinki dika .don haka tausayinki Yakama ni inason auranki don in inganta rayuwarki kinji karkiji tsoro ko shakkar wani ab... .......
Bai karsaba daga bayanshi yaji ance andaiji kunya wlh girma ya fadi rakumi ya shanye ruwan yan tsaki
Ke kuma munafika zo ki ficemin daga kitchen al gumguma .inna kara ganinki a sashinnan saina karyaki maci amana .
Jiki na rawa hadiza tabi ta kofar baya ta fice .tana rusa kuka cikin tashin hankali tayi bangaransu
[10/2, 11:40 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

BABY KHAUSAR

NA
LAYUZA KABIR ADAM

BISIMILLAHIRRAHMANIRRAHEM



πŸ”Ÿ


Bata tsayaba saida ta dangana da dakinta tana shiga ta fada kan katifarta tana gursheken kuka
Iya Abu ce tashigo ta zauna gefan katifar tana fadin haba hadiza me yafaru kike wannan gursheke sai kace wadda ake zarewa rai tashi maza ki daina haka gashi can kinsa makiyanki dariya sunata murna yau sunga kukanki

Ajiyar zuciya tai tamike zaune .
Yauwa ko kefa yata share hawayanki ki fadamin damuwarki insha Allah zan share hawayanki .


Cikin inda inda ta fadawa iya Abu komai ita ma abin ya girmameta tagumi ta rafka daga bisani tace ki kwantar da hankalinki hadiza shi aure da kike gani nufin Allah ne inya tsara ke me dakice ga Wanga me gida tofa ba makawa saiya aureki koda kuwa kina garinku ne

Don haka ki sawa zuciyarki nutsuwa .ki mika lamarinki ga Allah zai isarmiki
Ammafa hakika wanga batu batu da girma yake um um um ni zainabu shikuwa Alh. Banda Abu nashi yana zamansa lfy da matarhi zaizo da wannan batu .

To Amma aishi komai nufin Allah ne .
Kuma abinda nakeso dake kija bakinki kiyi shiru akan maganar har muga yanda Allah zaiyi.

Da yamma hjy Amina ta Tara dika maaikatan gidan mata banda Hadiza don ita tanacan zazzabi ya rufeta .

Ta kare musu kallo can ta samo me Dan tsafta kuma bazata wuce shekaru talatinba bazawara ce barira sunanta
Tace ke daga yau nayi canjin hadiza dake .kezaki rika tayani aikin bangaran girkin Alh. Kuma kije kicemata nace ta kwashe kayanta ta mayar makwancinki ke kuma ki koma dakinta

Tofa abin nema yasamu gun Barira jiki na rawa tashiga kwarara godiya gun hjy. Ai tana cewa su tafi ta mike ita da mukarrabanta sukai dakin hadiza suna to afito yau yar lele ta tafka lefi .wayasani ma ko sata tama wash kuma na fadin
kila asiri datakewa hjyn ne ya karye .shewa suke sosai sina fitar mata kayanta daga dakin.iya Abuce ta tsaidasu cikin bakin cikin maganganunsu tace haba Ku kuwa kamar kafirai Baku da imani ko kadan kuna ganin yarinyar cikin ciwo amma kunzo kuna mata watsi da Kaya.
Tattare Kayan tai akai dakinsu .gefan kayanta ta ajiye sannan taje ta kamota ta kwantar da ita atabarmarta tana bata hakuri .
Itadai aikin kuka kawai takeyi
Da dare Mlm haruna direban cafane yazo yakira iya Abu yace .Alh.ne yace inshaida miki ki kamo hadiza kuzo in kaiku asibiti a dubata .ancemai batada lfy.
Daga asibiti kai tsaye gdn Mlm Khalil direba yayi dasu nan iya tabar hadiza ita aka dawo da ita gida .
Don Alhj yace abarta
anan har sai andaura aure sai akawota dakinta .

🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
[10/2, 11:40 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

BABY KHAUSAR

NA
LAYUZA KABIR ADAM

BISIMILLAHIRRAHMANIRRAHEM



0⃣9⃣


Yana shirin fita yahadu da Amira ta sunkoto Bilal wai yayi. Bacci karbarsa yai yasashi akafada yaje ya bude mota ya kwantar dashi .shima yashiga yazauna kusan 30min yana zaune hjy Amina ta fito fiskar nan ba faraa ido yai jajir sabida kuka

Gaba ya budemata amma saita. Shige. Baya kusa da Bilal

Baice mata komaiba. Yaja motar suka. Tafi har. Sikaje. Gida ba Wanda. Ya ce uffan suna Shiga. Ta shige dakinta shikuma yakai Bilal ya kwantar

Dakinsa ya shige yai sallah ya Dade yana addua Allah yasa aurannan yazama Alkairi agareshi. Daga bisani yashafa .yakwanta
Don baison zuwa wajanta yanzu yaga ta dau zafi sai zuwa gobe tukun

Itakuwa hjy Amina tana gado sai juyi take a gado tana kuka hakika nasihar da yayarta tai. Mata. Ta ratsata. Amma shikenan. Haka tana gani mijinta. Zai auri me aikinta. Haka taita saka da warwara har bacci ya kwasheta



Abangaran masu aiki suna da tarin yawa. Sabida abincin sadaka da akeyi. Kullum Yasa masu aikin yawa tsofaffi da yaran mata dik cikinsu hazida ce kadai budurwa don hakama hajiya ta ware mata dakinta ita kadai acikinsu . wanda sauran suke mutum biyar biyar adakinsu

Dik cikin masu aikin Hadiza jininsu yafi haduwa da wata dattijuwa iya Abu macece me kirki sosai don sauran masu aikin haushin hadiza sukeji yanda hjy take kula da ita sosai take fifitata akan.su

Yau tunda ta tashi takejin faduwar gaba don hakama bata shiga cikin gidan da wuri ba sai sha daya na rana tashiga gun hajiyar da sallamarta shiru ba Wanda ya amsa kai tsaye kitchen ta shige don shirya abincin rana ta fara harhada abinda zatai amfani dashi .taji muryar Alh yana fadin Hadiza da sauri ta juya tare da tsugunnwa tana fadun Alh ina kwana
Da fara arsa ya amsa yace tashi tsaye dama magana nakeso muyi
Rawa jikinta ya dauka tace to Alh .yakai minti biyu yana kallanta sannan yace hadiza zaki iya aurena

Da sauri ta gado ta dubeshi tana ja da baya tare da rufe bakinta da hannu don kuka ya kubce mata
Bai damu da yanayin da tashigaba yace hadiza ki shirya aurena nanda Dan lokaci don hajiya ta ban tarihinki dika .don haka tausayinki Yakama ni inason auranki don in inganta rayuwarki kinji karkiji tsoro ko shakkar wani ab... .......
Bai karsaba daga bayanshi yaji ance andaiji kunya wlh girma ya fadi rakumi ya shanye ruwan yan tsaki
Ke kuma munafika zo ki ficemin daga kitchen al gumguma .inna kara ganinki a sashinnan saina karyaki maci amana .
Jiki na rawa hadiza tabi ta kofar baya ta fice .tana rusa kuka cikin tashin hankali tayi bangaransu
Dik inda tai sauran masu aikin kallonta suke kowa da abinda yake fadi musamman yan gulma ca suke to me kuma yasami yar lelen hjy take wannan kuka haka

Bata tsayaba saida ta dangana da faking a tana shiga ta fada kan katifarta tana gursheken kuka
Iya Abu ce tashigo ta zauna gefan katifar tana fadin haba hadiza me yafaru kike wannan gursheke sai kace wadda ake zarewa rai tashi maza ki daina haka gashi can kinsa makiyanki dariya sunata murna yau sunga kukanki

Ajiyar zuciya tai tamike zaune .
Yauwa ko kefa yata share hawayanki ki fadamin damuwarki insha Allah zan share hawayanki .


Cikin inda inda ta fadawa iya Abu komai ita ma abin ya girmameta tagumi ta rafka daga bisani tace ki kwantar da hankalinki hadiza shi aure da kike gani nufin Allah ne inya tsara ke me dakice ga Wanga me gida tofa ba makawa saiya aureki koda kuwa kina garinku ne

Don haka ki sawa zuciyarki nutsuwa .ki mika lamarinki ga Allah zai isarmiki
Ammafa hakika wanga batu batu da girma yake um um um ni zainabu shikuwa Alh. Banda Abu nashi yana zamansa lfy da matarhi zaizo da wannan batu .

To Amma aishi komai nufin Allah ne .
Kuma abinda nakeso dake kija bakinki kiyi shiru akan maganar har muga yanda Allah zaiyi.

Da yamma hjy Amina ta Tara dika maaikatan gidan mata banda Hadiza don ita tanacan zazzabi ya rufeta .

Ta kare musu kallo can ta samo me Dan tsafta kuma bazata wuce shekaru talatinba bazawara ce barira sunanta
Tace ke daga yau nayi canjin hadiza dake .kezaki rika tayani aikin bangaran girkin Alh. Kuma kije kicemata nace ta kwashe kayanta ta mayar makwancinki ke kuma ki koma dakinta .
17/9/2017
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
[10/2, 11:40 PM] Spouse 2: 🍑🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑🍑
🌸🌸🌸🌸🌸🌸

BABY KHAUSAR

NA

LAYUZA KABIR ADAM




*BAZAN* *GAJI* *DAMIKI* *GODIYA* *BA* *MY* *SWEET* *AFREEN* *ALLAH* *_YABAR_* *KAUNA_*


1⃣1⃣

To itadai hadiza ta rasa mafita kullum kuka bata da zabi gashi Baba matar Mlm Khalil kullum nasiha take mata akan ta kwantar da hankalinta ta yarda wannan kaddararta ce

To da haka dai ta fara samun nutsuwa

Ayaune aka daura auran Alh Aliyu Abdallah Wanda jama a sukafi kira da AA Abdallah .da Hadiza Bashir me aikin gidansa

Wanda Mlm

Please Login or Register in order to submit comment