You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

dai ki nemi yaro a waje ya siyo miki."

Malam yace."Eh hakan shi yafi Surayya kar'bi kudin ki nemi yaro a waje ki bashi ya siyo miki ta yanda kike so."

Hawayen ta goge ta kar'bi kudin daki ta shiga tasa hijabi ta fito. Innah tace."Kada fa kije gurin nan." Kai kawai ta daga tasa takalmanta ta kama hanya ta fita daga gidan.



_*GA MASU BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP #400 VIP #600 ACCONT.......0542382124....BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATI ZA'A TURO AYI MIN MAGANA TA WHASAP DA WANNAN NUMBERS ZAN FA'DI YANDA ZA'AYI*_
*07084653262*
*08089965176*
*BINTA UMAR ABBALE*

*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
[7/22, 2:56 PM] Bintu🍒: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_

*NA*
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION🤝🏻*
______________________


*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_

*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen auransu👫 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba


*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp



*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya Dee🥰)_


Free Pege
*7&8*
Ta jima a tsaye tana duba yaron da zata aika bata samu ba kawai sai ta yanke shawarar zuwa ta siyo da kanta sai dai kuma garin yayi duhu tunda dare ya shiga anyi isha'i gashi babu wutar nepa har ta juya da niyyar komawa gidan ta dauko fitila sai kuma ta fasa dan tasan tana shiga gidan Innah zata hana ta fitowa sai kawai ta kama hanya da sauri take tafiya tana addua Allah yasa kada taje ta samu layi a gurin Ummiyo mai awara.

Aikuwa tun kafin ta karasa ta hango uban layi duk maza sunfi yawa Ummiyo ta iya awara shiyasa matasan samari suke mata layi wasu gidajan ma basa girkin dare kawai sai suyi Awarar Ummiyo suci su kwanta.


Tana boye hannuwanta a cikin hijabi ta karasa gurin.Ummiyo dake kokarin tsamo awara ta kalleta da fadin." Surayya ina za kije da wannan daran."?

Jin Ummiyo ta kira sunanta yasa da sauri ya kalli inda take tsaye....Saurin kauda kanta tayi tace."Ummiyo yau awarar ki nake sha'awar ci gashi naga da akwai jama'a.

Ummiyo tace."Aikuwa dai da jama'a sai dai ki shiga gurin k'awarki ki jira."

Girgiza kai tayi tace."Bari kawai na tafi gida Ummiyo sai da safe." Ummiyo na kokarin magana ya tare mata hanya. Ta 'bata rai tana kallonsa.

Shahid ya marairace fuska da fadin." Don Allah ki tsaya ki saurare ni Surayya wallahi da gaske nake auranki zanyi."

Gabanta na faduwa tace."Ni dan Allah ka matsa ka bani guri na wuce naje gida." Yace."To zan baki hanya amma sai kin saurare ni.''

Zumbura baki tayi tana kokarin ratse shi ta wuce yayi saurin tare hanyar taja tsaki mai karfin gaske Gidansu Ummiyo ta shiga da fadin." Don Allah Ummiyo idan kinzo kaina kisa min ta dari biyu." Ta mika mata kudin..Yayi saurin fadin." Kada ki karba ki bari zan biya."

Ummiyo na murmushi tace."To ke Surayya kinji abinda Shahid yace." Kudin tasa mata a jikinta tace."Ni dai bana bukatar kowa ya siya min abu ga kudin ki nan." Ummiyo ta bita da kallo har ta shige gidan.


Abokinsa Yace."Shahid amma fa yarinyar nan tana wahalar da kai yarinya sai shegen girman kan tsiya gata 'yar talakawa wai kai don Allah mai ka gani a jikinta kake bibiyarta.

Shahid ya goge fuskarsa da hankici yana girgiza kansa hakika yarinyar nan na bashi wahala gashi shi kuma Allah ya sanya masa kaunarta a cikin ransa.


Ummiyo ta mika masa ledar awararsa da fadin."Kai Shahid tunda dai yarinyar nan bata sonka ka hakura mana babu dole.


Cikin 'Kunar zuciya yace."Ummiyo ba zan iya hakura da Surayya ba yarinyar ta riga ta shiga raina." Suraja yasa dariya yana kallonsa da fadin."Lallai kana da aiki abokina tunda har kake son maso wani."

Shahid a fusace! ya daga masa hannu da fadin."Dallah malam saurara waye ya fada maka haka kawai ka shige mu tafi." Suraja na Dariya yasa kai yana mamakin karfin halin abokinsa kiri-kiri yarinya ta nuna bata sonsa amma ya nace ya kasa hakura.


Surayya kuwa tana shiga gidan ta manta da wani Shahid tunda ta samu kawarta Samira suka dinga hira Samira fitinanniya ce mai san auren tsiya ko a makaranta bata da aiki sai waya da samari da rubuta musu wasikar soyayya Ajinsu daya gurin zamansu daya shiyasa suka san sirrin junansu.

A sanyaye ta kalleta da fadin." Samira wallahi ina cikin damuwa na rasa yanda zanyi."

Tace."Wace irin damuwa kuma haba Surayya kuma sai kiyi shuru ki fada min ko da akwai shawarar da zan baki."

Shuru tayi tana nazarin maganar tace."Samira don Allah ki rike min amana kada ki fadawa kowa sirri na kuma ki taya ni addua akan Allah yasa na mallake shi."


Samira tace."Wa zaki mallaka."? Idonta cike da ruwan hawaye tace."Uncle Nura mana."

Samira ta shiga tunanin inda tasan sunan. Tace."Surayya ashe kin fara soyayya ban sani ba kuma waye Uncle Nura kuma."?

Hawaye ta share tace."Na gidan Alhaji Sabo." Samira gabanta ya fadi ta dafe kirji da fadin." Dan Ubanki ina zaki kai wanda yafi karfin ki Surayya ki tsaya a matsayinki."

Ta 'bata rai da fadin." Samira kin san fa ni ko skull bana son wasan zagi me yasa zaki zagi ubana."


Samira tace."Ai abin ne ya bani mamaki dan wallahi ni ban san ma na zage ki ba saboda ganin kina kokarin kai kanki inda yafi karfin ki bayan haka kuma dube ki fa kina yawo kamar sillan kara ina zaki kai wannan gafjejan mutumin sai kace dan dambe."

Tace."Samira ni kaina nasan Uncle yafi karfi na ta kowane fanni to ba yanda zanyi da zuciyata da abinda take so wallahi ni kadai nasan irin son da nake masa."

Samira tayi shuru tana girgixa kanta a gaskiya kawarta tana cikin wani hali dan tasan ko mutuwa za tayi ta dawo mutumin da take so ba zai aureta ba domin yayi mata zarra ta ko'ina zuciya ce dai kawai da bata da azanci ta rasa inda zata kai kanta sai inda aka fi karfin ta.

Tace."Samira kinyi shuru ki bani shawara mana wace dabara zamu shirya wacce zata janyo hankalinsa kaina."

Samira ta kalleta sai kawai ta fashe da dariya ita wallahi ma abin mamaki yake bata ai ita duk iya shegen ta akan Samari tana ganin ba zata iya da wannan mutumin ba.

Surayya ta goge hawayen bakin ciki tace."Aikin banza kawai ina miki magana kin mayar dani mahaukaciya to bari kawai na tashi nayi tafiya ta."

Samira ta rike hannunta tana kokarin danne dariyar tace."Zauna don Allah kada ki tafi." Ta zauna tana jan tsaki. Samira ta nutsu ta kalleta da fadin." Surayya shawarar da zan baki shine ki daina wahalar da kanki a banza wallahi gwara ki tallafi mai kaunarki tsakani da Allah Shahid yana sonki sosai shi kuwa Uncle Nura son maso wani kike na tabbatar da cewa ba zai aure ki ba."

Taji wani irin kunci a cikin zuciyarta Tace."Shikkenan Samira tunda fatan da kike min kenan a matsayinki na kawata wacce nake alfahari da ita shine na kawo miki shawara zaki watsa min kasa a ido nagode." Murya na rawa ta karashe maganar tana kokarin tashi tsaye.

Samira tace."To shikkenan tunda kinqi yarda da shawara ta yanzu ya kike so ayi.''? Ajiyar zuciya ta sauke tace."Ki rubuta masa wasikar soyayya da sunana ni nasan yanda zanyi wasikar ta sameshi.

Samira tace."To shikkenan sai gobe idan mun je makaranta sai mu tsara yanda za'ayi." Tana murmushi tace."Nagode sosai kawata bari na shige na tafi naga dare yayi." Samira tace."Aikuwa kin ga karfe goma shaura minti goma." Gabanta ya fadi da sauri ta kalli agogon bangon dake kafe a dakin Gabanta na faduwa tasa takalmanta da fadin." Samira sai da safe nasan Hankalin Malam na can a tashe." Samira tace."Bari na raka ki hanya." Mahaifiyarta ta fito daga bandaki da buta a hannunta tace."Samira ina za kiji da wannan daran." A sanyaye tace."Zan raka Surayya han.....Tun kafin ta karasa ta watsa mata harara ba tace komai ba ta ajiye butar ta shige daki.

Ta kalleta a sanyaye tace."Surayya sai da safe." Itama jiki a mace ta amsa da sauri ta bar gurin....Lokacin har Ummiyo ta fara harhada kaya ta tashi daga suya tace."Ai dama nasan idan kuka hadu sai Allah sai yanzu kika fito."

A sanyaye tace."Wallahi Ummiyo ban san dare yayi ba bani awarar na tafi." Ummiyo tayi saurin mika mata ledar awarar da sauran kudin ta karba da sauri take tafiya tana had'a hanya.

Ko'ina shuru abinka da lokacin sanyi ga duhu babu wuta fakal-fakal take tafiya gabanta sai faduwa yake........Horn da hasken motar ne yasa tayi saurin kaucewa cikin rashin sani ta tsumbula kafarta cikin kwata tayi taga-taga zata fadi ledar hannunta ta fadi a gurin awarar duk ta watse akan kasa.

Cikin nutsuwa ya tsayar da motar domin tuni ya gane itace saboda hasken motar daya haske gurin..........Bude motar yayi ya fito wanda yayi daidai da lokacin da ta ciro kafarta daga cikin kwatar tana yarfe bakin zaninta ta yarfa masa k'azantar a kan kafafunsa dake cikin takalmi mai gidan yatsa.....Ido kawai ya zuba mata yana kallo ita kuma gabanta sai faduwa yake itama idon ta zuba masa tana kallonsa bakinta sai motsi yake........


_*GA MASU BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP #400 VIP #600 ACCONT.......0542382124....BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATI ZA'A TURO AYI MIN MAGANA TA WHASAP DA WANNAN NUMBERS ZAN FA'DI YANDA ZA'AYI*_
*07084653262*
*08089965176*
*BINTA UMAR ABBALE*

*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
[7/22, 2:56 PM] Bintu🍒: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_

*NA*
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION🤝🏻*
____________________________

*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee🥰)_


Free pege
*9&10*
"Daga ina kike a cikin wannan daran."? Idonsa a tsaye a kanta yake mata wannan tambayar." Cikin rawar murya tace."Awara na siyo gurin Ummiyo." Yana ya mutsa fuskarsa Yabi awarar dake kasan gurin da kallo ya girgiza kansa da fadin." Shiga mota." Gabanta ne ya fadi tabi shi da kallo yana kokarin bude motar ya juyo ganinta a tsaye a inda take sai ransa ya 'baci tsawa ya buga mata da fadin."Tsayuwar me kike a gurin ko ba kiji abinda nace ba."

A sanyaye ta karaso gurin kamar zata fashe da kuka ta bude motar ta shiga sanyi da kamshi suka bakunce ta Tsaki yaja ya kunna motar suka bar gurin.

Tun daga nesa suka hangoshi zaune akan kekensa da alama ita ya fito nema gari yayi duhu ga dare.

Fuska a daure yace."Yanzu meye amfanin abinda kika aikata kin tafi yawo kin saka zuciyar mahaifinki cikin damuwa.

Hawaye ta share tace."Uncle nima wallahi ba'a son raina ba.'' shuru kawai yayi mata ya gyara parking ya bude motar ya fito

Kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki haka ta fito daga motar salo-salo take tafiya

Malam yana ganinta tare da Nura sai ya sauke ajiyar zuciya ya zuba musu ido har suka karaso inda yake..........A tsoroce take kallonsa sai kuma ta fashe da kuka.

Malam yace." Ai kema kin san baki kyauta ba dole kiyi kuka Ya kalleshi da fadin."Nuraddin a ina ka tsinto ta."

Yace."Kan hanya na ganta tana tafiya ita kadai ga dare abin ya bani mamaki.

Malam Habu yace."Wallahi Yaudarar mu tayi ta fita wai ta kasa cin abincin daka kawo saboda tafarnuwa shine na bata kudi ta nemi yaro ya siyo mata wani abun shine fa tunda ta fita sai yanzu.

Girgiza kansa yayi yace."Malam a dinga kiyayewa yarinyar nan na ga alama tana da rawar kai dole a sanya ido a kanta kasancewar unguwar nan akwai marasa tarbiya ganinta tana yawo cikin dare zasu samu nasara a kanta.

Malam yace."Kwarai kuwa Nuraddin maganarka haka take insha Allahu zamu kula sosai nagode da kulawarka da abin arziki.

Yace."Babu komai malam yiwa kai ne na barka lafiya." Malam yace."To Allah ya bamu alkairi a gaishe da mutan gidan." Ya amsa yana kokarin barin gurin tace."Uncle nagode." Ba tare da ya kalleta ba yace." Okey. da sauri ya barsu a gurin idansu akan motarsa har sai da ya bar gurin sannan a sanyaye ta tura kekan suka shiga cikin gidan.


Innah na tsaye a tsakar gidan suka shiga rai a bace tace."Wato Surayya kin zama mayaudariya ko." Tana kuka tace."Innah dan Allah kiyi hakuri wallahi gidansu Samira na shiga muna hira ban san dare yayi ba.

Tace."Ai dama tunda naji shuru baki shigo ba nasan sai da kika je gurin nan yanzu ina awarar."? " Da sauri tace."A can gidan naci." Malam Yace."Habiba abar maganar haka Surayya ta kori gaba nima ba zan sake bari ta fita cikin dare ba tunda ba ta jin magana."

Tace."Baba don Allah kuyi hakuri wallahi banyi domin na 'bata muku rai ba." Babu wanda ya tanka mata dan Innah ma barin gurin tayi shima ya sauka daga keken ya rarrafa ya shiga dakinsa.

Kafafunta taje ta wanke ta nemi guri ta zauna kan tabarma ita kadai abin duniya yayi mata yawa gabadaya ma yunwar cikinta bata damunta kamar yanda ta damu dashi da soyayyarsa hanyar da zata shigar da kanta gurinsa kawai take tunani ita kanta fa tasan ta daukawar kanta dala da gwaron dutse tasan sai tsananin rabo guy zai aureta sabida yafi karfinta ta kowane fanni zuciyarta ce kawai take kokarin kaita inda yafi karfinta.

Da tunanin Uncle Nura bacci ya dauketa ita kadai a tsakar gidan sai gefin Asubahi ta farka a firgice ta shige daki ta kwanta tana jin wani irin tsoro a cikin ranta.

***
Bayan sati daya ita da Samira suka shirya wasika mai zafi mai cike da kalaman soyayya irin na rashin kunya ta karbi wasikar tasa a cikin jakarta tana addua Allah yasa a dace.

Niqab tasa ta rufe fuskarta ta samu yaro ta bashi wasikar da fadin "Idan ka shiga gidan ka bawa maigadi kace wai ya bawa Uncle Nura." Yaron ya karbi wasikar sai da taga fitowar yaron sannan ta bar gurin da saurin gaske.


Da yamma ya fito cikin kayan shan iska maigadi ya gyara masa kujera da littafansa a nutse ya mika masa takardar da fadin."Ranka ya dade ga sako dazu wani yaro ya kawo."

Ta cikin farin gilashin dake idonsa yake kallon takardar kafin yasa hannu a nutse ya karba..Maigadin ya dan risina da fadin."A tashi lafiya. Hankalinsa na kan takardar ya daga masa hannu.

Ya jima yana nanata karanta wasikar yana kuma mamakin tsagerar yarinyar data turo masa da ita.

_Assalamu alaikum Masoyi na farin cikin na abin alfahari da tunkaho na ina sonka ina sha'awarka saboda kai din cikakken namiji ne da kowace mace za tayi sha'awa a duk lokacin da zanyi tozali da kai nakan shiga halin damuwa da tashin hankali bayan azababben feelings da yake damuna a sakamakon kallonka nakan rasa kuzari na kullum buri na na kasance a matsayin matarka na gan ni kwance a faffadan kirjinka hakika duk dare ina kasancewa tamkar zautacciya saboda Sha'awarka don Allah ka kar'bi soyayya ta wallahi baka fi karfina ba zan iya maka."_
Daga masoyiyar ka
*S-R-Y*

Abinda yake rubuce kenan a jikin wasikar.....Tsaki mai karfi yaja ya sake bin wasikar yana karantawa tare da tunanin daga inda take.....Lokacin da yazo gurin _Baka fi karfina ba wallahi zan iya maka_ Sai kawai ya fashe da dariya irin wacce ya jima beyi irinta ba hakika duk yarinyar data turo masa wasikar nan ta kai ta kawo kuma fitinanniya ce wato yanzu zamani ya lalace 'yan mata na rashin kunya har da maganar da bata dace ba.

Takardar ya ninke ya bude tsakiyar littafin dake hannunsa yasa babu shakka zai cigaba da nazari da tunanin daga inda wasikar ta fito.




Pls Share👏🏾





_*GA MASU BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP #400 VIP #600 ACCONT.......0542382124....BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATI ZA'A TURO AYI MIN MAGANA TA WHASAP DA WANNAN NUMBERS ZAN FA'DI YANDA ZA'AYI*_
*07084653262*
*08089965176*
*BINTA UMAR ABBALE*

*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*




*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_

*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen auransu👫 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba


*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
[7/22, 2:57 PM] Bintu🍒: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_

*NA*
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION🤝🏻*
____________________________

*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee🥰)_

FreePege
*11&12*
Bayan sati biyu da faruwar al'amarin suka sake zama suka tsara wata wasikar wacce tafi ta farko rashin kunya da fitsara ta kara rufe fuskarta da Niqab ta tura yaro ya kaiwa Haruna maigadi......Wannan karon ma ya jima yana mamakin abinda yake rubuce a jikin takardar babu shakka duk inda yarinyar ta fito mara kunya da tarbiya ce. Murmushi yayi yana shafa gemunsa babu shakka zai so yaga wannan mara kunyar yarinyar dake so ta had'a shimfida dashi ta kuma sha yawun bakinsa. shi kadai yake dariya yana mamakin tsagerancin yarinyar......Ya samu Haruna yace masa duk sanda yaro ya kawo masa wani sa'ko ya tambayeshi wanda ya aikoshi." Haruna yace." Insha Allah zan kiyaye Motarsa ya bude ya shiga ya zauna da bisimillah a bakinsa. Haruna ya daga masa hannu hade da fatan alkairi.

Yana fitowa bakin titi ya hangeshi zaune gurin sana'ar sa cikin kwaleliyar rana ga wuta sai ci!! take a gabansa da wata katuwar roba yana liqe ta da hannu daya yake aikin sai zabga uban gumi yake. Ita kuma tana tsugune a gefansa da uniporm na makaranta a jikinta magana sukeyi ita dashi da alama suna cikin damuwa.

Wani irin yaji a tare dashi babu shakka da yana da iko da mutumin to da ya hana shi irin wannan sana'ar mai wahala zama a kan titi ga uwar wuta a gaban mutum mai cikakkiyar lafiya ma yaya zai ji to ballantana wanda yake da nakasa.

Tunda ta hango motarshi tana zuwa inda suke gabanta ya shiga dukan uku-uku! da sauri tasa gefen hijab dinta ta goge gumin fuskarta tana gyara zaman hijab din gabadaya ba taso ya hango wani nakasu a tare da ita.

Cikin nutsuwa ya sauke gilashin motar da fadin." Malam barka rana." Malam Habu dake aikin gabansa yayi gaggawar dago kansa da yalwatacciyar fara'a a tare dashi yace."Barka dai Nuraddin an fito.''?

Yace."Eh Na fito Malam ya kasuwa.''? Yace."Alhamdulillhi gashi muna ta fama." Yace."To Allah ya taimaka." Ya amsa da "Ameeen ya Allah Nuraddin kai ma Allah yayi maka jagoranci." Ya amsa yana dan kallonta da gefan idonsa.

Sai da ta gyara muryarta tace."Uncle ina kwana." Ya amsa yana kallonta ido cikin ido yace."Zaman me kike ba kije skull ba bayan kuma ga Uniporm a jikinki."

A sanyaye ta kalli mahaifinta. Malam Habu yasa hankici ya goge uban gumin da yake tsinko masa yace." Yanzu nan nake cewa tayi hakuri ta tashi ta koma makaranta ranar litinin za'a biya su hakkinsu."

Yace." Wace makaranta ce."? *Adamu na Ma'aji* dake goron dutse." shuru yayi yana nazari yace."Nawa ne kudin nasu."? Malam Habu shuru yayi dan baya so ya dinga dora masa nauyi.'' Murmushi yayi saboda ya san halinsa yace."Ta koma gida kawai idan na dawo da daddare zan zo za muyi magana.

Malam Habu yace."Aa da cewa nayi yanzu taje da dubu daya ta kaimu musu insha Allahu wani satin sai na cika sauran." Ya dan sosa kanshi da fadin."malam ban tari hanzarin ka ba amma ina neman alfarma a karbi uzuri na."

Malam Habu yace."To babu damuwa Nuraddin yanda ka bukata za'ayi ke Surayya kije gida sai na dawo." Mikewa tayi tana kokarin rataya jaka a kafadarta.

Yace."Malam a tashi lafiya." Yace."To shikkenan Nuraddin sai ka dawo Allah ya tsareka daga sharrin karfe.'' Ya amsa a lokacin da yake kokarin jan motar.

Motar tabi da kallo Malam yace."Tsayuwar me kikeyi ne? kije gida nima ina gama wannan aikin zan shigo na kwanta na huta.

Jiki a mace ta kama hanya tana tafiya salo-salo ita kam Allah ya jarrabeta da abinda yafi karfinta hausawa suka ce son maso wani koshin wahala.



*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_

*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen auransu👫 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba


*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu bukatar

Please Login or Register in order to submit comment