You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mijinta.
Wani irin soyayyace me qarfi ta dasu a
tsakaninsu. Lokacin da cikinta ya cika wata7 ya
hanata aikin komai abinci ma saidai a kawo
mata daga gida! Idan yadawo wajen aiki qarfe6
bashida aiki saidai ya zauna ya kwantar da ita a
yalwataccen qirjinsa yaita shafa cikinta yana
rada mata kalamai masu kwantarda zuciya. Cen
bangaren su salma kuwa duk in akai Hutu gidan
aunty sadiya take zuwa har akoma makaranta.
Saidai takan qosa tadawo wata lokacin sbd afnan
yana zuwa musu firan dare Gashi tanajin dadin
fira dashi
Shiyasa idan bata ganshi ba kwana2 batajin
dadi.
Shima kanshi wata lokacin binta yake cen wajen
aunty sadiya idan sukasha firarsu sai ya wuce
gida.
cikin sadiya nada wata8 su Afnan suka fara
shirye shiryen tafiya school shida ya Ahmad.
Inda Ahmad ya wuce sokoto. Afnan kuma ya
wuce Libya.
Salma tasha kuka sosai tafiyarsu.
Shima kanshi afnan daurewa yayi. Haka ya
rungumeta yanata rarrashinta tareda yimata
alqawarin zai dunga kira kullum suna gaisawa ta
wayar momy.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 36
==>Bayan wasu kwanakai da tafiyarsu afnan
aunty sadiya ta haifi santaleleyar yarinyarta
kyakkyawa yar blackbeauty yarinya son barka
kamarsu daya da babanta saidai shi fari ne ita
kuma black beauty ce irin mamarta.
Murna kuwa wajen yaya Habib kamar ze hadiye
babyn. Haka akasha shagulgulan suna inda
yarinya taci suna Rufayda suna kiranta da rufy.
Inna ce tazo ta zauna da ita.
Su aliyu Ahmad afnan duk an kirasu an
fadamusu sunata murna. Ranar suna akaima rufy
wani hadadden hoto aka tura musu.
Tunda aunty sadiya ta haihu salma ta dawo
gidan ta tare satinta2 ta saba da Rufy sosai
gashi yau zata koma gida dan haka taketajin
ba dadi.
Sanda yaya Habib zai mayar da ita gida ne
bayan sun shiga mota fuskar nan tata a hade. Ya
Habib ya dubeta yace yayadai yar rigima! Za'a
fara rigimar ko" ta tabe dan madaidaicin bakinta
ashagwabe tace yaya nidai banason tafiya nabar
rufy. Yace to ai momy ne tace a mayar
dake"nace tabarki tace a a!
Tace to yaya dan Allah ka sayamun waya kullum
na dinga kira inajin kukanta kaga momy bazata
bani wayarta ba.
Muguwa wato so kike tadinga kuka kenan ko.
Yafada tareda jefa mata harara cikin sigar wasa"
Murmushi tayi wanda bata shirya yiba ta dora da
cewa to yaya nidai inason inji kuma idan inason
abu zan kiraka nafada maka basai nataba wayar
momy ba"
To shikenan zan saya miki hankali ya kwanta!?
Dariya ta saki gamida lafewa a kafadarsa wayyo
yaya naji dadi Babba zaka siyamun KO.
Ya Habib yace eh Ammapa idan naga zai hanaki
kara2 qwacewa zanyi. Tace naji. Suka kama
hanya saida ya tsaya a wani blazer yasai mata
galleliyar wayarta HTC! Sai murna take kamar ta
lashe yayan nata.
Suna isa gida da gudu ta shige tana kiran
Sumy..!Sumy..!Sumy..!momy CE ta fito tana
Haba wanan kira haka kin fado ma mutane.cikin
gida babu sallama.
Saiga sumayya ta fito tana mammatse ido da
alamun itama bacci take.
Nan suka baje a palo salma ta fitoda waya.
Momy tace Sam bata yarda ba za'ayi aba salma
waya yar shekara11 nandai Habib yaita lallaba
momy harta amince Amma tace baxata dinga
tafiya dashi school ba.
Nan Sumy tafara gungunai wai itama sai ansaya
mata. Salma kam sai gwalo take mata. Habib ya
lallasheta yace qyaleta naki ma sai yafi nata
kyau sabon fitowa zan saya
miki. Nata kuwa tsohon yayi ne. Nandai tasaki
jikinta harda dariyA.
Tun daga ranar kullum sai salma takira aunty
sadiya taji kukan rufy daman yaya Habib ya sai
mata layi ya cika mata da kudi Wanda ze Dade
mata. Sannan ana bada hutu cen take zuwa taita
raino! Suyita fada da inna daman itake zaman
jego.
Haka kuma su yaya Ahmad da yaya afnan
sukeshan kira sukansu sunsan salma tayi waya.!
Ya aliyu ne kawai bata kira saitace shi yacika
fada.
Koya kira yace abata su gaisa qin karba take.
Tana zuwa school ta labartama qawarta sameera
ai yaya Habib yasai mata waya.
Itama nan tace aiko zataje gida sai babanta ya
siya mata waya.
a bangaren zaman takewar sadiya da habib
kuwa.
wani abun mamakin shine..

UTULCI KO SO!!!.? Part 37
==>Tunda aunty sadiya ta haihu yaya Habib ya
daina tattalinta idan kaga yana rawar jiki to
babynshi ne ke kuka.
Wani abun ma dan inna tana gidanne yake raga
mata. Dan har marinta yatabayi akan wai tabar
rufy tana kuka.
Tsangwama dai iri iri. Dan kyawun jegon nan ma
bata wani yi ba.
Kullum cikin zullimi take.
Ashe daman ya habib ba ita yake tattaliba
babynshi yake tattali. Tunda tazo duniya kuma
shikenan ita tazama shara.
Saidai tai kukanta tagaji tashare hawayenta.
Suna yin 40 inna ta tattara inata inata ta koma
gida.
Yanxu kam kowa yafara fahimtar sadiya ba tajin
dadin ya habib .momy ta kirasu tare tai
mishi fada sosai kasancewar tayitayi sadiya
tafada mata gaskiyar abinda ke faruwa amma
taqi.
Dan haka taita mishi nasiha akan yariqe yar
uwanshi amana idan ya cutar da ita kanshi ya
cutar domin shima nan gaba za'aima nashi.
Yadan rage mata wasu abubuwan Amman dai
babu wata soyayya da yake nuna mata.
Idan kaga yana dan lallabata to wani Abun
yakeso a wajenta.
Rufy Nada shekara1 ya habib ya hadu da wata
yarinya me suna fadeela acen qasar India suka
hadu lokacinda yaje gudanar da wasu
harkokinsa.
Ita kuma a cen take karatu.
Fadeela tunda ta qyalla ido ta ganshi taji tana
matuqar qaunarsa dan haka ta jajurce harsaida
tasamu zuciyarsa. Fadeela fara ce me
matsakaicin tsayi yar siririya tanada manyan
idanu.
Cikin dan qanqanin lokaci ta samu zuciyar yaya
Habib. Daman shi irin matar da yakeso kenan
wayayyiya yar boko wacce ta iya karairaya da
lanqwasa.
Asalinta yar Adamawa CE iyayenta Fulani ne.
Babanta me kudin gaske ne tanaji da kanta sosai
gashi an shagwabata.
Komai takeso shi iyayenta ke mata. Rayuwarta
gaba daya a qasar waje tayishi.
In taqaice muku dai ya Habib shida yajeyin sati2
saida yai 1month acen sannan da qyar tabarshi
ya dawo gida. Dan tagama yau dararshi da
kisisinarta. Dzai wuce tabashi address din
gidansu. Sukai exchange number".
inda tai mishi alqawarin itama tana nan da dawo
Nigeria nanda 2Weeks.
Ya Ahmad ya kanxo Hutu lokaci lokaci.
Ya afnan ne yaxo so daya ansha murna yaqara
zama kyakkyawan saurayi gaba daya yaga salma
ta cenja mishi dan rabonshi da ganinta ya juma.
Haka salma ta dinga murna.
Tunda yadawo yini suke a gidan inna wani irin
shaquwane yacigaba da qulluwa a tsakaninsu.
Lokacinda zai koma makaranta kuka salma taita
yi hankalinshi yatashi sosai! Haka ya xauna
yaita lallashinta. Tana kashingide a qafadarsa
murya cen qasa take fadin
=>BUTULCI KO SO!!!.? Part 38
==>Yaya yanxu tafiya zakayi kabarni! Hawaye ne
suka malalo daga kuncinta" Hankalinshi ya qara
matuqar tashi ya Sauri ya Ciro handkerchief
dinshi yafara goge mata hawaye yana Haba
salma na banason kukan nan. So kike ki
tayarmun da hankali ko. Intafi cikin bacin rai KO!
Pls kibar kukan nan kinji qanwata ta kaina"
cikin yanayin shagwaba tace. To nidai yaya
saidai katafi dani.! Yace haba salma na
makaranta fa zanje ya za'ai natafi dake kiyi
haquri kinji zamu dinga magana ta waya.
Ta daga kafada uhm..uhm..nidai saika tafi dani.!
Duk ya rasa yadda zaiyi da shawabar salma. Sai
faman rarrashinta yake yi. Sannan ya samu tai
shiru har bacci ya dauketa yasamu ya sulala ya
tafi.
Yashe gari ya wuce makaranta.
Fadeela kam tuni tadawo Nigeria ya Habib har
gidansu yaje iyayenta kam duk sunsan dashi.
Wani irin sabon wulaqanci aunty sadiya tafara
gani. Wanda ya wuce tunaninta tarasa me tai
mishi harsaida yakai abin yafi qarfinta taje takai
qararshi wajen momy.
Domin a yanxu babu ruwanshi ma da ita saidai
ya kwanta a gabanta yaita waya da fadeela cikin
dare. Basu zasu gama waya ba sai wajen 04:am
na asuba.
Su hanata bacci ga tarin takaici dayake cusa
mata saida taga sunata soyayyarsu ko shakkarta
bayayi.
Ita kuwa saidai taita kuka ga wani matsanancin
kishin mijinta dayake damunta.
Wata lokacin ma idan yaga tana kukan sai yace
ta fice tabashi guri zata takura mishi. Haka zata
dauki rufayda sukoma palo su kwanta.gashi ya
hanata ta koma kara2
'Dan kulawan dayake nuna ma rufy din ma yanxu
babu!
Wannan dalilaine yasa aunty sadiya takai
qararshi wasu abubuwanma bata fada ba.
Momy da dady suka zaunar dashi sukaimai kaca
kaca abun yayi matuqar qona masa rai wato
kamr shi har wannan tatsitsiyar yarinyarne zata
kawo kararsa gun iyayenshi. Ba qaramin target
ya shirya mata ba Amma sai yayi tunanin kada
yataso
da maganar Auren fadeela kuma ahanashi.
Dan haka yadan sassauta mata musgunawar
dayake mata amma dai bai fasa waya agabanta
ba.
Tana shirye shiryen yaye rufy ne tafara laulayi
wani cikin.
Nanfa Habib dukya rukice yafara Neman yadda
zeyi ya kawo maganar auren fadeela dan yana
gudun kar ace saita haihu shikuma ya qosa
yaganta a gidanshi.
Itadai sadiya batasan bidirin da ake yiba.tanada
fama da kanta. Tanata fama da laulayi.
Ya Habib Yaje yasamu dady yai mishi bayani
yanason yaqara Aure.
Da farko dady yaqi amincewa amma dayai tai
masa magiya ya nuna shi mata daya tai mishi
kadan. Dady yace to shikenan yanxu kabari
zamu zauna da momynka abunda muka tattauna
zakaji. Ku kasan tare dani danjin abinda suka
tattauna.
UTULCI KO SO!!!.? Part 38
==>Yaya yanxu tafiya zakayi kabarni! Hawaye ne
suka malalo daga kuncinta" Hankalinshi ya qara
matuqar tashi ya Sauri ya Ciro handkerchief
dinshi yafara goge mata hawaye yana Haba
salma na banason kukan nan. So kike ki
tayarmun da hankali ko. Intafi cikin bacin rai KO!
Pls kibar kukan nan kinji qanwata ta kaina"
cikin yanayin shagwaba tace. To nidai yaya
saidai katafi dani.! Yace haba salma na
makaranta fa zanje ya za'ai natafi dake kiyi
haquri kinji zamu dinga magana ta waya.
Ta daga kafada uhm..uhm..nidai saika tafi dani.!
Duk ya rasa yadda zaiyi da shawabar salma. Sai
faman rarrashinta yake yi. Sannan ya samu tai
shiru har bacci ya dauketa yasamu ya sulala ya
tafi.
Yashe gari ya wuce makaranta.
Fadeela kam tuni tadawo Nigeria ya Habib har
gidansu yaje iyayenta kam duk sunsan dashi.
Wani irin sabon wulaqanci aunty sadiya tafara
gani. Wanda ya wuce tunaninta tarasa me tai
mishi harsaida yakai abin yafi qarfinta taje takai
qararshi wajen momy.
Domin a yanxu babu ruwanshi ma da ita saidai
ya kwanta a gabanta yaita waya da fadeela cikin
dare. Basu zasu gama waya ba sai wajen 04:am
na asuba.
Su hanata bacci ga tarin takaici dayake cusa
mata saida taga sunata soyayyarsu ko shakkarta
bayayi.
Ita kuwa saidai taita kuka ga wani matsanancin
kishin mijinta dayake damunta.
Wata lokacin ma idan yaga tana kukan sai yace
ta fice tabashi guri zata takura mishi. Haka zata
dauki rufayda sukoma palo su kwanta.gashi ya
hanata ta koma kara2
'Dan kulawan dayake nuna ma rufy din ma yanxu
babu!
Wannan dalilaine yasa aunty sadiya takai
qararshi wasu abubuwanma bata fada ba.
Momy da dady suka zaunar dashi sukaimai kaca
kaca abun yayi matuqar qona masa rai wato
kamr shi har wannan tatsitsiyar yarinyarne zata
kawo kararsa gun iyayenshi. Ba qaramin target
ya shirya mata ba Amma sai yayi tunanin kada
yataso
da maganar Auren fadeela kuma ahanashi.
Dan haka yadan sassauta mata musgunawar
dayake mata amma dai bai fasa waya agabanta
ba.
Tana shirye shiryen yaye rufy ne tafara laulayi
wani cikin.
Nanfa Habib dukya rukice yafara Neman yadda
zeyi ya kawo maganar auren fadeela dan yana
gudun kar ace saita haihu shikuma ya qosa
yaganta a gidanshi.
Itadai sadiya batasan bidirin da ake yiba.tanada
fama da kanta. Tanata fama da laulayi.
Ya Habib Yaje yasamu dady yai mishi bayani
yanason yaqara Aure.
Da farko dady yaqi amincewa amma dayai tai
masa magiya ya nuna shi mata daya tai mishi
kadan. Dady yace to shikenan yanxu kabari
zamu zauna da momynka abunda muka tattauna
zakaji. Ku kasan tare dani danjin abinda suka
tattauna.
===>BUTULCI KO SO!!!.? Part. 40
==>Saiki gayamun inda Aka haramta Aure dan
matarka nada ciki! Shiru kawai tayi taci gaba da
kukanta!
Cikinta na cikin wata na5 aka daura auren
fadeela da yaya Habib. Lokacinda momy ta
fahimci aunty sadiya nada ciki taso adaga bikin
saita haihu Amma Abba yace ayi haquri kawai
abarshi. Haka akasha biki na gani na fada"many
a manyan mutane duk sun halacci bikin.
Amarya ta tare a gidanta nanfa sadiya tafara
ganin wula qanci kala kala domin ya Habib ma
babu ruwanshi da ita komai saidai amarya.
Rayuwa gaba daya taimata zafi duniya kam a
yanxu ta fahimci Habib baya kyautata ma sadiya
su dady sunyi fadar sunyi jan idon harsun gaji.
Abu sai qara cigaba yake.
Su Kansu ma kulawar da suke samu wajenshi
ada! Yanxu kafin suganshi ma aiki ne. Wata
lokacin ma sai idan sun nemeshi" baqin ciki kam
sun rasa yadda zasuyi dashi. Akwai sanda yaya
Ahmad ya sameshi yake nunamishi abinda
yakeyi baya kyautawa dan Allah ya gyara. Saida
suka kusa fada.
Domin duk Wanda yace zai zagi fadeela to zai
iya masa abinda baya zato.
A Ban garen salma da afnan kuwa,
Muna iya cewa wata alaqace me girma ta qullu
Wanda su Kansu suka Gaza fahimtarshi. Matuqar
basa tare basajin dadin
rayuwa.
A rana sai suyi waya sama da 10 sannan suraba
dare suna fira.
Sumy CE kadai tasan wannan shaquwar dayake
tsakaninsu Wata lokacin ma har fada suke cikin
dare tace ita duk sun hanata bacci.
Wata rana suna waya da daddare kamar yadda
suka saba.
Ya afnan yana kashin gide kan gadonsa yana
rungume da Teddy. Ya marairaice kamar yana
gabanta yace.

Downloaded From https://tknovels.com.ng


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment