You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

matsayi.



Zaune suke akan rise branch din daka'a compound d'in gidan.

Yakura mata ido saiwani irin kallo yake mata maicike da so da kauna. Yayinda i'takuma neenah saifaman b'oye fuska take tana murmushi.

" to yaud'in kuma kunyana akeji?".

"Uhm uhm niba kunyarka nakejiba"......tai maganar a shagyabe abinda yake kashe Khaleel kenan.

Yalashe lips dinshi nak'asa. " to meye inba kunya ba kin rufemin fuskata......plsss bude in gani mana".
Khaleel yakai hannu fuskanta daniyar cire mayafin data kare fuska......
Yay daidai da i'sowar m.k inda suke zaiwuce. kamar ance d'aga kanki. Neenah tana d'aga kanta sukayi 4eyes da *M.K*. Durun durum durum haka zuciyar ko wannansu take bugawa.
Zuciyarta na bugawa don tsoro, ta m.k na bugawa don tsananin bacin rae. M.k rasa wani irin tunanima zaiyi aranshi......lai wannan inbaiyi a hankali ba zankasheshi akan neenah watau abin nashima haryakai ga taba jiki.....maganar neenah ce tadawo dashi hayyacinsa

" wlcm back ya moha".

Wata muguwar harara m.k yabuga mata, dasauri takauda kanta gefe jikinta har rawa yake, i'donta yaciko da kwalla tsabar gigita.neenah irin muta nannanne masu sauri gigicewa da anmusu abu gashegen tsoran tsiya.

Khaleel da fara'arsa yatashi, yanufi gun m.k don sugaisa.
hakan yakara kular da m.k , dakamar zaitafi yak'i kula Khaleel .....sai wata zuciyar tace katunafa kai mai ilimine ba jahiliba .....taya kuma zakayi abu irinna jahilci.

Khaleel da fara'arsa yamik'ama m.k hanu, ba yabo ba fallasa m.k yamika mishi sukayi basabaha. M.k yajuya yatafi dayayi niyar zuwa gurin umminshi amma yanxu yana bukatar kadaici.
part d'insa yawuce.



Neenah daduk jikinta yayi sanyi, kana kallonta Kasan akwai wani abu.

"Princess yanaga yanayinki yasanza ko naimiki wani abune?."

A hankali tagirgiza mai kanta. "To meyene oya tell me ....talk to me mana."
"Uhm kaina kemin ciwo." Tafada muryanta na rawa tanason yin kuka.
"Oh! Sorry dear kinji.....to yanzu abinda za'ayi kishiga daga ciki, kisha maga saiki kwanta kid'an huta. amma fa karkiyi bacci kinsan baccin yamma ba kyau".
"To"
kawai tace tatashi tatafi .

bin bayanta Khaleel yayda kallo yana mamakin sanzawar ta cikin lokaci kadan. haka yarinka kissima abu aranshi daga bisani yashiga motarsa yatafi.




Yabugu yayi tatil, yanazaune a bakin katafaren gadon da kwalbar giya a hannunsa.
Ba'abin yake tunowa sai hannun Khaleel a fuskar neenah , gawata muguwar sha'awarta data tasomasa. Soyayyarta sha'awar duksun addabi rayuwarsa, bashida wata mafita a yanzu data wuce yasaukarma Zuwairat.

Wayarsa ya lalumu a side drawer yay dealing Num din zury .

"hlo sweery ya akayi?".

Yanda Zuwairat taye maganarta cikin wani irin shi umin salona yakara hargutsa m.k.

"I need ur help Zuwairat kisameni a GRA."
Yakatsa wayan.

Jinhaka zury tasan abinda m.k yake nufi, aikuwa bak'aramin d'ad'i tajiba don tarda tsallenta . hehehehe m.k yakusa fadawa tarkona saini Zuwairat . sauri 2 tagama shirinta, fitowa tayi tashiga motarta tadau hanya....
...........







Oh! Ah! Washhhhh!. Gabada nishinsu da numfa shinsu yaciki d'ak'in.
Please dear kamin a hankali wallh dazafi.

M.k dariga yafita hayyafinsa ba'abinda yake sai shan nipple d'in zury.
Biyayi yafara sa hannu cikin pant d'in, wani d'auk'ara tasaki tana k'ara b'ud'e k'afan saik'ara mik'o mishi takeyi. Don so takeyi kawai m.k yashiga.

Hanu hasa gaban m.k tad'auko tanason turo abin gabanta, dasauri m.k ya......................







_*❣ILUSVS❤* mah fans we will be together 4rever & ever_


_UrS QuEeN BEE MaRaFa❣❣❣❣_
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 1⃣6⃣*


*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*


*♻ €°W°F♻*


NA____
Habeeba Muh'd Marafa _*{HM²}*_







*M.K* yacakama Zuwairat naushi a fuska, kawai zury taji abu unexpected bashiri tasuma.

M.k kwa bai barta ba saida yagama ta6e2 da shafe2 nsa sannan yak'ele Zuwairat.

Gefe can ya matsa yana dafe da goshinsa. Kai subtanallah astagfirullah.
Yajuya dubi zury wanda har yanzu take a sume, yak'are mata kallo heat to toe, yay kwafa aransa yana cewa inama neenah ce hmmmm....... Haka ya shiga toilet a daddafe dan kansa bala'in ciwo yakeyi.


D'aure da towel yafito , sai kofin ruwa dake hannunsa.
Kangadon yanufa , yana zuwa ya maka mata ruwan a fuska.
a gigice tatashi tana kakkama jikinta da'alumu sanyi takeji.

M.k ya watsa mata wani mugun kallo, bashiri tasauk'o daga gadon sai dibi dibi take nonon ta sunata rawa.

"""Keeee banza karuwa!. kisa kayanki kifitarmin a d'aki, nabaki 3mins kar nadawo nasameki. Daga nan yay ficewarsa .
wani k'ofa yabude a downstair saiwani arnen parlor ya bayyana, direct yashige bedroom donyi shiri.



Zuwairat kam bashiri tasa kayanta ko d'ankwali bata d'auraba tafice a d'ari. Don ba k'aramin aikin m.k bane inya sameta ya tattaka abin banza.





Tuk'i yake a hankali2 kamar baison yi, kiraye2n sallar magrib akafara, parking yayi a gefen wani masallaci. Alwala yayi yashiga jam'i aka gabatar da sallah.


Bayan yakoma gida direct main parloun yanufa.

Assalamu alaikum. Da sallamar sa yashiga, gefen Ummi nsa yanema yazauna. Kansa yad'aura bisa kafad'arta ya langwa6a.

Ummi tashafa kanshi "yau aikinne ya6oyeka haka?, tunsa safe sai 7:19pm".

" Eh Ummi. 4:30pm nadawo ko nan ban shigoba kuma akak'ara naimana sai yanzu nadawo".

"To sannu da k'ok'ari".

"Abba sannu dahutawa".

" Yawwa"...... abba ya amsa.

" i'nason magana dakai bayan sallar i'sha kasameni".

"To abba". .......ya amsa cike da gaimamawa.





______Bayan yadawo daga masjid , parlour n abbansa yawuce .
da sallamar sa yashiga. Ummi ce a gefen abba tana had'a mishi coffee. Gefe yasamu kusan k'afar abba ya zauna.

Alh khabeer ne yay kyaran murya yafara magana kamar haka

"watau Muhammad namaka maganar kasamo mata a had'a aurenku tareda na k'annenka amma abu yagagara ko. Yanzu sati nawa dayima maganar?.

M.k datunda abban sa yafara magana yake zazzare i'do , zuciyar sa tana fat fat. Murya k'asa2 yace " sati uku".

"Masha Allah to nak'arama 2weeks akai, wallh wllh inbaka nemo mata aure acikin lokacin dana bakaba kaji na rantse nidai kai zannemo maka, kuma wllh ko kana sonta ko baka sonta sai anyi auren. kanajina?".

M.k da idonsa yay jajir kamar gaushi. ( to anta6o maza)
"eh abba inaji".

I'ta dai Ummi ba'abinda tace, don tasan halin mijin nata baya magana biyu.


" Zaka i'ya tafiya." abba yafad'a.

Jiki bakwari m.k yatashi, yay musu sallama ya fita.....




*______________*Washe gari dasafe yafita gurin aiki. baibi takan kowaba agidan haka ko breakfast baiyiba.

baiko kulada gaisuwar da ma'aikatan kemasaba yawuce office d'insa.

Yana zaune kan kujera, Kansa ya aza bisa table d'in dake gabansa, Ba'abinda yake tunawa sai maganganun abba najiya.

"Oh Allah help me".

Yafad'a a bayyane. Cankuma saiya ya zabura kamar an tsikareshi, phone d'in sa yalalu6o a aljihunsa yashiga dealing Num d'in abokinsa *FAUZAN*..................

"Hlo d brilliant doctor what's up?."

" I need ur help fauzan."

Fauzan yaji muryanshi yayi sanyi kamar ba m.k ba .
"frnd meyake damunkane ?naji gaba d'aya muryanka yayi sanyi."

M.k yasauk'e wani nauyayyen ajiyar zuciya. " uhmmmmm wannan maganar tafi k'arfin yi a waya, kadai inkana kusa kasameni a office plsss."

"OK karka damu ganinan zuwa".



ba'afi 30mins bakuwa saiga fauzan ya 'iso , m.k yafad'ama securities dama zaiyi bak'o bab'ata lokaci akama fauzan i'so.

D'ayan kujeran yaja, yazauna a persing d'in m.k .

" m.k , kanacikin damuwa sosai jiyadda duk kafita hayyacinka plss fad'amin maike damunka."

M.k yagyara zama.
A-Z yafad'ama fauzan yadda sukayi da abba.


Fauzan yace " yesssss!! Dama haka nakeso!."

M.k yasake baki yana kolallon fauzan.

Fauzan yacigaba dacewa "tunda an zubama i'do kak'i fito damatar dazaka aura aidole sai anma hakan. Haba Muhammad kagafa tare muka tashi niharnayi aure with 2kinds ammakai shiru, karkaman 34years kake awannan ege din naka kana buk'atar mace. Koba'ace kayiba aizakayi dan kanka".


"Kai dallah can. nakawo maka matsalata kasharemin hawaye kuma zaka k'aramin wani zafin . ni fauzan yazanyi ne bansan ta i'na zannemo mataba bansan ta yadda zanfaraba"........ yafad'a tareda buga table d'in gabanshi.


"Cool down mana sakace banamiji ba haba dan Allah. To yanzu 'Yanmata nawane sukace sunasonka big2 Bebe's amma kace bahakaba."

"Kai dallah forget that yanzudai kawai fad'amin yadda za'ayi."

"To yanzu dai kabar wannan a gurina insha Allah acikin week dinnan zansamo maka matar aure in Allah yayarda".

"To Allah yayarda". Daga nan sukayi sallama............





_I'na naiman addu'ar Ku my fans👏🏻👏🏻👏🏻._




*_Urs queen beee❣❣❣_*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 1⃣7⃣*


*°° In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*



*♻ €°W°F♻*


NA______
Habeeba Muh'd Marafa _*{HM²}*_





_jinjinar bangirma, tareda godiya mai tarinya yawa i'zuwa gareki *Fidohm💞*. A gaiskiya mun yaba munkuma matuk'ar jin dad'i da i'rin son dakike munawa *Exclusive*, saidai muce allah yabarso❣. *(Amen)*_.

_*We will be together 👭💋💋*_
_*#One love❤*_








____"Khaleel! Khaleel! Khaleel!. Saunawa nakira sunanka?."

Yana magana ne cikin fushi da b'acin rea.

" Sau uku abbu."

"To wllh tallahi inaso kabud'e kunnanka dakyau kajini, kaga zancen wannan yarinya neenah kace kowa.
to kacireshi a ranka kwata2, don sanin kanka kasan naimaka mata, kuma ba'abinda zai hana auren nan matuk'ar i'na doron k'asa kai kobana nan akwai wad'anda zasu jagoranci lamarin. Don haka kasa a ranka aure kaida kausar 'yargidan abokina kuma aminina alh gali kamar an d'aurashi. Bazai yiwu kamaidani k'aramin mutunba."

Khaleel da yake a d'urk'ushe gaban mahaifinsa yanata sharb'ar kuka kamar wani k'aramin yaro.


"Abbu don Allah karka rabani da neenah, wallh banajin zan cigaba da rayuwa inba tare da i'taba ,bantab'a jin son wata 'ya mace a rainaba kamar Neenah. abbu tariga tazama wani b'angare na jikina inbabu i'ta zan zamane araye amma ruhina mutuwa zaiyyi."

"Aikuwa kashirya mutuwa indai akan yarin yarnanne".


"Haba alh don Allah, yazakarinka fadama yaronka nacikin ka irin wannan maganar akan biye son zuciyarku, fisabilillahi kamar Khaleel ace za'amishi auren dole, aikasan bayaro bane tunda zai'i'ya banbance fari da bak'i. 32years fa yake saboda Allah fa gaskiya kasake duba lamarin nan".


"Kin gama ko i'nce kungama?. To kubud'e kunnuwanku keda d'annaki kusaurareni da kyau, kunga aure takanin Khaleel da kausar bafashi, kai kuk'addara kamar an d'aurashi".
Daga nan ya kad'e bunjumarsa yay ficewarsa.

Rungume mahaifiyarsa yayi yana kuka mai tsuma zuciya.

'Ammi dan Allah kitaimakeni, wllh bansan yazanyi da rayuwa taba in na rasa neenah."

" Be strong mana Khaleel, kana kuka kamar ba namijiba, ka kwantar da hankalin ka indai akan aurenku kaida neenah ne kamar tazama matarka insha Allahu."

"Ammi kinsan halin abbu fa inyayi magana."


"Kaida kazuba ido insha Allahu komai zai daidaita."

" To ammi na nagode ".

tagoge masa hawayensa da handkerchief , tanashafa mishi bayanshi a hankali 2 harbacci yad'aukesa.






*_____••°°••°°••°°••_____*
Dakaganshi kasan yanacikin matanancin damuwa, kwance yake kan gadon yayi rigingine yana kallon slain, idonsa a lumshe kamar wani mai bacci ba'abinda yake tunawa sairanda za'a d'aura auren neenah da Khaleel, shikuma dawata banza wanda haryanzu ba'a samotaba. "Nooooooo wllh bazan yiwuba, saidai ranan duniya tatashi." Zuciyarsa saiwani tafasa da soyuwa take.

A hankali taturo k'ofar d'akin, shigowa tayi tazauna bakin gadon. Tsayawa tayi tadubeshi dagashi sai boxer yarame sosai yarame haryaba tausayi.

Ummi tace " son".

a hankali yabud'e i'donsa.
yararrafo inda take yad'aura Kansa a cinyarta.
A hanli tafara shafa sumar kanshi tana busa masa iska.
M.k ya k'ara lumshe i'do yana jindad'i.


"Kasan abinda nakesa dakai?."

"A'a Ummi ".

"Tau kacire duk wata damuwa a ranka indai akan zancen auran nanne. inkabi a hankali kanatsu zaka samu mata intellectual nd very soon."

" Ummi kinsan halin abba in ban samu mata a lokacinda yabaniba ko kuturwa zai i'ya auramin".

Ummi abin yabata dariya amma tad'an kintse.

"Insha Allahu ma zakasamo kafin lokacin. Kuma inma bazaka i'ya nemiwa dakanka ba nizansa fauzan yanemo maka tundashima yayi sa'ar mata. in allah ya taimakeka kasami kamar Fatima aikahuta. Nidai kawai sonake kacire duk wata damuwa a ranka kadawo kamar da abinka. "

"To shikenan Ummi karki damu komai zaidawo normal."

"To shikenan, kamaci abinci kuwa?."

M.k yad'an shafa cikinsa.
" wllh Ummi banciba , kuma yunwa nakeji."

Ummi tad'au rakwashe kansa.

" son bakajin magana kadaina zama da yunwa amma baka kiyayewa. Tashi muje kaci".

M.k yasa jallabiyarsa Ummi takama hannunshi suka fita.





*_______________* Haj Sadiya mahaifiyar Khaleel ne take gindan alh garba yayan mahaifin Khaleel.
Ta karance masa duk abinda sukayi da mijinta dakuma d'anta.


"To kaga abinda alh yace, gakuma abinda Khaleel yakeso".


Alh garba yasauk'e wani nauyayyen numfashi.
" wllh nad'ad'e banga mutum maitaurin rai irin usman ba, mutum inya kafe akan abu yaruga yakafe.
ga binda yaro yakeso kaikuma kakawo wani alamari.mtsswwww Allah wadaran son zuciya.
Sadiya kikwantar da hanlinki, kifad'ama Khaleel cewa indai aurensa da wannan yarinya ne kamar an d'aurashi in Allah yayarda. Shi usman d'in dabaya zama Nigeria gaba d'aya bama saiyasan za'ayiba duk wani shirye2 dakomai daza'ayi anan za'ayi har a d'aura aure. Daga baya kuma inyaji danuwarsa don ba'isa yace zai rababa."

"Koma yad'auke subar Nigeria gaba d'aya ba". Cesar haj Sadiya.

"Ato naga ta yadda zairaba."

Bayan sungama tattaunawa akan yadda abin zaikasance, daga bisani taima alh garba da iyalensa sallama tatafi.



____Tafad'ama Khaleel yadda sukayi da wan mahaifin nasa, aikam murna agurin Khaleel ba'a magana bakinsa har kunne.





_______Ring Ring Ring. wayar m.k tafara k'ara, yana dubawa yaga childhood frnd d'insane fauzan. M.k yatab'e baki yasan zancen.

"Hi guy haw re u?".

"Kai dallah malam bawannan ba, ai infad'a maka kayi babban kamu."

M.k aransa yake cewa "akwai wani babban kamu kowani sa'a dayawuce nasamu neenah ne".

(M.k u're cheat our self).

Fauzan yacigaba da cewa "yanzu kana i'na inzokaji komai har pic d'inta zakagani. "

"Inagida ".

"OK tau ganinan zuwa".


M.k yakatse wayarshi yana tsoki , za'azo ataiyar masa da wata damuwar.
Ba'fi 25mins saiga fauzan, direct part d'in m.k yawuce. A parlour yasamesa yana aiki da laptop d'insa. Da sallamarsa yashiga, yasamu guri yazauna yana washe baki.

M.k dakamar ana zuba masa ruwan zafi dan bak'inciki.


"Kai frnd wallh kayi dace kaganta kuwa wallh tahad'u."

Fauzan yaciro wani envelope a ljihunsa yamik'ama m.k.

" meye wannan kuma?."

"Kaidai karb'a kagani mana".

M.k fir yak'i karb'a saidai yanuna mishi.
Fauzan yaciro photo n ciki yanunama m.k.

" to ya kaganta?".

M.k yafara yamutsa fusku.
Fauzan yace "meye hakan ko bata maka bane?".
A yamutse m.k yace "yayi". Amma k'asan zuciyarsa kam saiwanda yagani.


"""""""Tou wannan i'tace summayya 'yargidan alh gaddafi, yarinya maitashe, daji dakai ga naira agun ubanta.'

A fudace m.k yace "saika fad'ama wanda basuda duk abinda ka lidsafo".

"Anyway yanzudai gashi nabaka brief history nata, yarage kafitarmana ranar dazamuje gidansu kufatinci juna, nd saikuma kafad'ama su abba a tsaida magana".

"Bayanzuba saina samu lokaci zanfitar randa zamu.".......... Daga nan yashige bedroom abinsa.

Fauzan ransa yad'an baci abinda m.k yamasa. "Banza maramutunci dole kai walak'anci tunda kasamu abinda kakeso."...... Fauzan yatafi abinsa.




°°•••°°••°°
Da sallamarsa yashiga d'akin, Ummi tana zaune bak'in gadon tana waya. Saida tagama wayar tajuyo cikin kulawa tadubeshi, " ya'akayi son?".

"Am Ummi dama maganane akan auren yafad'a mata duk yadda sukayi da fauzan.

" To alhmdllh tunda tamaka aishikenan, yanzu zansamu abbanku sai infad'a masa."..... Hakadai sukagama magannan nunsu after m.k yafito.


_____Yana sauk'owa daga upstair i'takuma tana hawa.
Waya take da sahibinta farin cikin ranta sai doka murmushi take. Ganin m.k ne yasa taisaurin cire wayan a kunnenta. Wani irin kallo yake binta dashi wanda nagagara gane ma'anarsa, so a'a k'ine sai Allah.
cangefe tamatse tatak'ure kanta a k'asa kamar muna fuk'a .
m.k yawuce tabi bayanshi da kallo sai a lokacin ta kulada irin ramar dayayi.
" kome yake damunsa yarame haka oho"..... Tai ciki abinta.....





_(Wehuhuhu💃💃💃💃💃mah fans kuzo🏄🏻‍♀ mutaya m.k murna😆😂🤸‍♀ uhhmmm baruwana 🏃🏻‍♀)_



Yaune ranar daza'a kaima m.k tambayar auren summayya................




*QuEeN BEE MaRaFa💋*
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 18*

*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*


*♻€°W°F♻*

NA____
Habeeba Muh'd Marafa _*{HM²}*_


Uhm su sumy ankusa zama matar doctor Muhammad khabeer madugu wanda'yantama kekai kansu dakabsu sai fad'i take a cikin frnds d'in ta .
"shine yakesona kuma zai aure ni wayyo Allah na dad'i."
gaban mirror taje tadubi kanta sosai " kai nahad'u ashe gawad'annan boos da hips d'in susuka rikirkitashi wooooo wani abu saina shiga gidan Dr sai juyi da rankwad'a take a d'akin i'takadai.



Tanijin dirin motici wanda da'alamu fita sukayi, tafito parlour aguje.
wasu arnan akwtinane wanda sukaci kud'insu guda shida. sai kud'in sadakinta 250k wani uban shoki sumy takwaso dataga wannan kayan,
"wannan akwatinan aurena gakuma sadakina 250k wowww".
tawani lumshe i'do d'auka pics d'in kayan tafarayi saida tayi tagaji sannan takoma d'akinta.
K'awayenta tafara Kira , in a few mins sukaci mata d'aki.
sai fasa matakai suke Sumy kam high high takejinta
wata frnd d'in ta tace "sumy dan nuna mana pic dinshi muga don ni kawai inajin sunansa ne ammana bantaba ganin shi ba, so kinga ko watarana in aka hadu za'a gaisa"......

Sumy taimata wani kallon rainin wayau .

" dawa d'in zakirink'a gaisawan?." "Da m.k din."

"Ke nifa bansan irin wannan munafircin ".

"wani irin munafirci kuma?".

" Wanda kikeyi..... inba munafirciba meye wani anuna mini pic dinsa kurinka gaisawa. To inma sokike kizagaye, m.k ba kulaki zaiyiba don yafi karfinki ".


taimata wani harara. "banza kema yakulaki bareni , wallh nasan nawuce ajinsa tunda har yakulaki".

Sumy tai wani dariyan rainin hankali.
"Wlh wllh uwarkima batakai ajin m.k ba bare tawucesa inakuma ke."

"Dakata karki kara samun uwa. banza shegiya mara mutunci. Tafice abunta.

"Woooo ajedai. bak"in cikinki ya kasheki kekadai".
Saurankan sukaci gaba da gashi.




_Gidan alh khabeer_
______daga dubai Abba yasa aka yomusu ordering na wasu mahaukatan furniture's Wanda ko gidan ubanwa za'a kaisu ansan bakarya.
Ummi, musamman tad'auko masu gyaran jiki daga Maiduguri, sokoto, niger don kyaran 'ya'yanta.



Su amarya farida sai faman rawar kai d i'yayi ake.

Neenah kam tunda aka yanke bikin 1mounth gaba daya tazama wata kala, batacin abinci sosai duk anrasa ganekanta tazama wata so silent da ita.
su abdallah saifama ake kamar shine angon.
M.k kokad'an bayasa aurennan a lissafinsa. Kullum yana kwance a d'aki.
In Ummi taimishi magana yace baida lpy. abokanan sa in sundameshi Yatafi gidansa Na GRA .

Dole dai fauzan da abdallah ne kekomai na bikin m.k.



_Ina labarin Zuwairat?._

tun ranar m.k baisake nai mantaba.
zury hankalinta yatashi don in tanemeshi a waya baya dagawa. Kwatsam taji labari wai m.k zaiyi aure bak'aramin Rud'u tashigaba.

'"" lallai m.k nizaiwa haka Dan boroubansa, gani nan anan shikuma zaije can yayi aure.
to wllh yayiwa uwarsa k'arya don narantse da Allah saina wargaza auren anan gatan durun uwa"...... Tashiga dealing number zeey .


zee tafito daga wanka kenan taji ringing d'in wayarta.

" hlo Mrs m.k ya akayi."

"Ke dalla banason buroubanci wani Mrs m.k?.
kinajin shegen nan zaiyi aure saura 3days".

"wace 'yar zee ta malmalo wani uban ashar tamaka zata kwacema frnd d'ina farin cikinta?."



"Kedai kawai yanzu kisameni agida nasan tuggun dazan had'a. wllh auren nan baza'a dauraba."

"OK ganinan zuwa karki damu."

Zury takatse wauar.


Zee tazauna abakin gado tana huci .
"Wllh wllh m.k bai i'sa yayi wannan aurenba! saida nagama d'aura burin rayuwata akanshi yanxu kuma yace.....hmmm.

zanhad'a Hanuda zury miyi wannan abun badon in taimaka mataba a'a don in taimakawa kaina zanyishi........ni zainab nice Dr Muhammad khabeer madugu zai aura....nice matarsa....nice uwar yayansa .....tare zamuyi rayuwa kuma mumutu tare!!!!.............!.





_UrS QuEeN BEE MaRaFa💋_

❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRNA1⃣9⃣*


*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*


*♻ €°W°F♻*


NA____
Habeeba Muh'd Marafa _*{HM²}*_





_I'na godiya gareku *Ummu khausar,* *Ummu hauwart*, *X33NAT*, *Meenat pretty* tareda *Sweet khardehy😘*.kuna d'aya daga cikin manyan masoyan book d'innan Allah yabar *SO❤.*_ ```{AMEEN}.```

_*We will be together.*_
_*#one lurv.*_









*____________••°°°••°°°••________*
____Ba'a fi 1hour ba saiga zee ta i'so. zury daketa kai kawo a poluor n tagagara zama.
"Assalam".
" yawwa shigo shigo". Zee tak'araso suka zauna.
Zury tace "kinga yadda m.k yawatsamin k'asa a i'do ko shege munafiki."
Zee datakejin kamar tashak'e zury don haushin zagin m.k datakeyi.

"To yanzuke kina tunanin taya za'a katse auren?". Zee tatambayeta.

"Kawo kunnanki kiji".

Kome tafad'a mata oho. Jinai sunbuga wani uban shewa da tafi.
"Kai zury wllh ke mushance".
Tai wani farrr "ai wllh indai gun sharrine ko shaid'an."
Haka sukaita hada munafurcinsu har dare.






Wasu mata biyu nagani sun sauk'a a keke napep, duk sunsha zunbula zunbulan hijjabi har k'asa. D'aya da k'aton cikinta wanda zai i'ya kaiwa wata 6. Daidai wannan had'add'en gidan da'aka ajiyesu suka shiga.


Cikin mutunci suka gaisa da megadin gidan , suke tambayarshi ko mai gidan yana nan.

"Eh kam kunyi sa'a , don d'azunnan yadawo daga England saboda auren 'yarsa daza'ayi. Jibi."

Mai cikin azuciyarta tace " dama bai dawoba yayi aikin dake gabansa acan, don wannan aure baimai yayuwa bane."

"Kuzo inshiga daku ciki mana".

"Yawwa to mungode." Sukabi bayanshi .
da sallamarsu sukashiga parlour n, yayinda alh gaddafi da matarsa dakuma tilo'yar tasa summaya sai yayarsa wanda tazo daga Maiduguri da k'anwar matarsa, Sai hira sukeyi cikin nishad'i . alh sai tsokanan amarya sumy yake i'tako saiwashe baki take akace mata matar Dr Muhammad.

Aka amsa musu sallama mahaifiyar sumayya taimusu mazauni suka zauna. Cikin ladabi da girmamawa suka gaishe da duk wanda yake parlour n.
Suka amsamusu cikin sakin fuska.

Can2 zee tace "dama kwatancen gidannan aka mana Allah yasadai bamu b'ataba."

"Wani gida kenan?.".....mahaifiyar sumy ta amsa.

Zuwairat tace " gidansu *Dr Muhammad khabeer madugu!."*

Zuciyar sumy tace tatsatsatsatsa dataji ankira sunan mijinta.

Alh Gaddafi yaygara zama. "Ko lpy kuke neman alh khabeer ko d'annasa?."

Zee tace " eh to duka muke naima don shi Dr ne yazalunci k'awata shine mukakawo k'ara."

Alh yace "subhanAllah meye yamiki wani irin zaluntarki yayi?."

Zury tafashe da wani uban kuka mai bantausayi da tsuma zuciya. "Wllh yacuceni d'anku yacuceni ya zalunceni yagama da rayuwata.......

"Annalillahi wai meye yamikine?.
Mahaifiyar sumy tace " a'a alh adakata asanar da i'ta cewa Muhammad ba d'anmu bane . saifaman cewa take d'anmu yacuceta tomu bamuda wani d'a namiji ma bare yacuceki".

"Baiwar Allah kinatsu kisaurareni. Kinga Muhammad ba d'anmu bane, abinda yasa nace d'anmune shine saura kwana uku ranar juma'a za'a d'aura mishi aure da 'yata".... alh yanuna summayya .

"innalillahi wa

Please Login or Register in order to submit comment