You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kafarmu kafarka domin bamu shirya zuwa lahira da guntun mariba yawwa. "Iya sallama fa akeyi ak'ofar gida kinaji Kuma kibari naga kowaye Sena dawo. "Bawani Ganin kowaye dazakayi idan hakane muje kafata kafarka Kuma wlh kadawo kakiremini auwalu yazo yad'aukeni bazan zauna agidannanba wannan aljanar takasheni.. dafe Kai nazeeru yayi domin soyayi yayimusu wayo idan yaje karb'a sallamar yahudu domin wlh bazeyu dayarintarshi aljana ta kasheshiba ko haihuwar fari beyiba. Wata sallamar ce aka k'ara dokawa Hakan yasashi bud'e k'ofar yafito dukkansu suna cukuykuye dashi.

Soron gidan yanufa yabud'e k'ofar...mlm Musa kuwa da Ido yabisu Ganin yadda iya delu da anty larai suke k'wak'ulme da nazeeru kowani dogon numfashi sun hanashiyi. Nisawa yayi kamun yabud'e Baki cikin mmki yace "subahanallah nazeeru lpy kuwa mike faruwane naganku Hakan? "Ba lpy ba mlm Musa wlh aljana ce acikin gidannan tinjiya take Neman kashemu allah ne bebata sa'asaba damun mutu mussai aljana y'ar ruwa tayi ajalinmu,, cewar iya delu cikin kuka dudda ba'ita aka tambaya ba.

"Innalillahi kuwa wacce irin aljana Kuma nazeeru? "Aljana dai dakasani mlm Musa wlh nikaina atsorace nake narasa abunda zanyi, cewar nazeerun. "iKon allah aljana nazeeru kodai Wanine kesan Baku tsoro Amma ace aljana anan unguwar wannan kuwa wacce irin aljanace? Cikin takaici iya delu tace "wai wannan wanne irin iskancin banzane Musa? So d'ari nawa kakeso agayama aljana ce? Aljana nawa kasanine? Aduniya Dakake wannan shirmen banzan. Tofa πŸ€” mlm Musa yafad'a Yana kallan iya delu kamun yadubi nazeeru yace nazeeru mayardasu cikin gida kaga anfara kallanmu yanzu kazo muje akarb'o musu rubutu gun baba haruna akawo musu wata Kila kamo sukayi..."wlh allah ba inda zetafi yabarmu akanme zakace Wani yamardamu cikin gida wlh to bazamu yadda ba ba gamoba ko game'gamene kafarmu k'afarshi, sekuma tafashe dakuma tafasheda kuka tana fad'ar Aidan banina haifeka bane kakeso shirmana gadazzare da uwarkace hassatu bazaka tab'a tafiya kabartaba allah sarki hasatu nidai wlh Maza kakira auwalu yazo yad'aukeni daga gidannan inba hakaba kuwa sedai duk ta had'amu takashe.

"Wani irin murd'awa cikin nazeeru yayi domin shikadai yasan abunda yagani jiya kafin yasamu zarafin yin magana mlm Musa yace "shikenan yanzu mushiga cikin gidan Kai nazeeru kakira Alhaji kasanar masa abunda kefaruwa ko za'asan abunyi. "Juyawa kawai nazeeru yayi taredasu suka Koma cikin gidan batareda yace komaiba mlm Musa nabiyedasu abaya..abakin k'ofar sashen su nazeeru suka tsaya mlm Musa yaciro wayarshi yabawa nazeeru Domin sun hanashi d'auko tashi wayar. Karb'a yayi yasaka number auwalu yashiga kira. Kusan kira hud'u yayi ba'a d'auki ko d'aya ba. Jiyiwa yayi kamar yayi kuka yabud'e Baki zeyi magana kenan Kiran auwalun nashigowa aikuwa cikin sauri yad'aga Yana fad'ar Abba. Dagacan bangaren kuwa Alhaji auwalu ya amsa da na'am nazeer ne? "Eh Abba Dan Allah kazo wlh gabaki d'aya iya ta rikita kowa wai Doli se ankira kazo. "Subahanallah lpy kuwa? Iyarce dakanta keso nazo? Abba yatambaya Yana kallan maah Dake gefenshi tana ciremai k'umba..kafin nazeeru yabashi amsa iya delu tak'arb'e tana sakar mishi mishi kuka tana fad'ar wlh auwalu kazo kad'aukeni agidannan inba gawata kakeson ganiba domin wannan aljanar kasheni zatayi...arazane Abba yamik'e Yana fad'ar innalillahi wa inna'ilaihi Raji'un aljana Kuma iya? Shikenan ya'isa Dan Allah kidena kukan yau Ahmad zezo yad'aukoki. "Kai rabanida zancen b'urr inji tusa Wani amadun Wanda ko kallan arziki bayayiwa mutane sokakeyi yazo yaja aljanar duk takashemuko to shikenan tinda bazakazoba idan kasamu gawata ai shikenan sekazuba ruwa ak'asa kasha. "Yi hak'uri iya zanzo dakaina yanzuma kuwa...Baki iya delu yabud'e zatayi magana kenan hajja tafito daga d'akin cikin fissarta ta asalin cikakkiyar budurwar tana fad'ar iya Ina kika shigene..waro Ido waje sukayi atare daga iya har nazeeru suna sakin Wani razanannen ihu atare Wanda wasa seda Abba yayasarda wayarda ke hannunshi cikin tashin hankali yak'ara d'aukar wayar yaga ta watse car key d'inshi yad'auka cikin sauri Yana fad'ar zanshiga Kano ammin Ahmad Sena dawo bejira cewartaba yafice daga gidan..itama maah batace komaiba se addu,ar sauka lpy datayi masa kana tamik'e ta tattare wurin da mayanda tayi anfanidasu...Abba na fita yabawa driver d'inshi key yace ya kaishi airport..!






JIKAR IYA DELU paid book ne akan nera 300 kacal πŸ‘Œ idan complete kikeso Kuma 500 zaki iya tura kud'inki ta wannan account d'in πŸ‘‰ 2276776261 Sha'awantu kasim UBA bank.....kana kitura shedar biyanki awannan nomber πŸ‘‰ 07037092176 on WhatsApp πŸ™







Autar alher ✍️

πŸ§šπŸ»β€β™‚οΈπŸ§šπŸ»β€β™‚οΈ *JIKAR IYA DELU*πŸ§šπŸ»β€β™‚οΈπŸ§šπŸ»β€β™‚οΈ

(Jinjirace🀱)



Romantic love 😘 story πŸ’ƒπŸ’ƒ


BY AUTAR ALHERI ✍️


JIKAR IYA DELU labarine na bar kwanci acikin sojoji soyayya da makirci kubiyoni dominjin yadda wannan lbrn zekasance πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ
______________AkabtaπŸ’ƒπŸ’ƒ

Page 7 & 8

"Tinkamin sukarasa airport d'in Abba yasiya ticket ta online cikinnko sa'a yasamu jirgindaze tashi zuwa kank yanzu,,suka k'arasawa airport yashiga jirgin yad'aga zuwa garin Kano....acan kuwa tinda hajja tafito dasukayi wannan ihun tare suka kankame juna suna rawar d'ari tsakanin iya delu da nazeeru Domin ko anty larai Yar kallo Takoma sabida batasan abunda kefaruwa ba sefamar bankawa hajja harara takeyi kamar Idonta zefad'o k'asa..itako hajja cikin mmki tace iya yau zubar gado kukeyine keda yaya nazeeru? Tafad'a cikin nishad'i tana k'arasowa wurinsu. Aiko Bata Ida zuwaba nazeeru yasaki iya tareda runtuma aguje yanufi k'ofar fita gidan ganinta akullene yasa yanufi Katanga domin yad'auka aljanarce tarufe k'ofar besan cewa tin lokacinda suka shigoba mlm Musa yarufota sabida mutane, dale katangar yayi kamar Wani biri yadira tabayan gidan tareda cika rigarshida iska ita zancen salla kam babuta.

Iya kuwa tanajin nazeeru yasaketa tawaigo aiko tayi Ido hud'u da hajja Dake tsaye dab da ita, Ido tawaro domin ita haryanzu a siffar jaririya takeganin hajja Hakan yasa tsoron yayimata dirar mikiya takasa gaba balle baya tsayen kawai take wareda Ido takafe hajja dasu...itako hajja hankalinta yakoma kan yaya nazeeru daya zura agije ya Haye Katanga inbanda dariya Babu abunda take seda dariyar ta tsagaita matane kana tace "Wai miyafarune iya? Naga yaya nazeeru ya Haye Katanga kodai yau filin mushak'ata kukeyine tafad'a tana Kuma sakin dariyar tareda rik'o hannun iya,,sekawai sukaga tayi ba luuuu cikin sauri mlm Musa yatareta...itako hajja dariyar datakeyine tatsaya cakk tanabin iya delu data zube ajikin mlm Musa da kallo cikin mugun mmki da tashin hankali...shikuwa mlm Musa fad'ar yakeyi subahanallah innalillahi wa inna'ilaihi Raji'un iya delu! iya delu!! Amma shiru

Anty larai ma abunda take maimatawa kenan domin ita izuwa yanzu Tama mantada Wani ciwo Dake jikinta...itako hajja jiki amatuk'ar sanyaye taduk'a tana rik'o iya tana fad'ar "iyana miyasameki haka? Misukayi Miki? Kigayamin waya tab'aki iyan hajja? Hakan hajja ketayiwa iya tambayoyin da bazata iya amsa matsuba domin abunda Basu saniba tin lokacinda iya tayi Ido hud'u da hajja Kuma agabanta kowanne najin numfashin juna iya tayi suman tsaye.

Mlm Musa ne yarik'o Yana fad'ar sum..bank'arasaba sabida d'agowarda hajja tayi tawatsa mishi Idonta da suka Koma yellow sharrr tana dubanshi Kuma duk wannan abun datakeyi Babu ko d'igon hawaye cikin Idonta abushe suke tarrr....wasu yawu mlm Musa yahad'iye kamun yasake mata hannu sannu alekum yamik'e yanufi inda randar ruwansu take yad'ebo yazo yawatsawa iya delu Amma ko motsin kirki batayiba Hakan yasa ya tallabeta ahankali yakaita cikin barandar anty larai yakwantarda ita akan katifarda anty larai tashin fid'a Mata yanzu. "Kikula da ita kamun nanemo nazeeru yazo mukaita likita domin ba mutuwa tayiba dogon sumane yak'arasa zancen Yana duban anty larai. "To mlm Musa seka dawo tafad'a tareda janyo kujerar tsugunno atsakar gidan tazauna.


*Ina masu famada matsalar sihiri sammu ko Neman temako akan kasuwanci aiki ko ilimi Dama sauran buk'atu narayuwar yauda kullun to gadama tasamu akwai shahararriyar malama wadda kedaba temako ga irin way'annan abubuwan Kuma adace da abunda akeso da izinin Allah idan kanasan ganinta zaka nemi tabaka Rana dakuma lokaci Domin gudun karkayita zama bakasamu ganintaba yasa ta b'ulloda duk lokacinda tabaka idan kazo Zata saurari matsalarka cikin hukuncin allah Kuma tatemakama adace...gamasu buk'atar Neman temako Kuma sunyi Nisa basa iya zuwa wurinda take takan Basu nomber wayarta domin akwai lokacidata ware na musamman datake sauraran matsalolin mutane awaya idan mara lpy ne zata Saka ayimishi video aturo matashi tagani zatayiwa mejiyarahi tambayoyi yadda yadace domin yabata cikakkiyar amsa daga Nan zatasan temakonda zatamishi Kuma idan akwai maganin da yadace kayi anfanidashi zata turama hargarinda kake Kuma duk Wanda yazo wurin malama tabbas anasamun biyan muk'ata yadda akeso cikin hukuncin allah. Allah yasa mudace gamasu buk'atar Neman temako awurinta zaku iya yimata magana ta WhatsApp a wannan contact d'in πŸ‘‰08107819124 Amma akan WhatsApp kawai idan sak'o yayi mako d'aya tozata duba insha allah, Amma fa tace asanarda masu sonyimata magana idan bawani abun yakawo mutin dagaske ba ko beshiryaba to karyayi mata magana domin zeshiga hakkin wasune tinda abun dayawa Kuma kowa tashi lalurar takawoshi. Allah yasa mudace*πŸ™

_________


Shikuwa mlm Musa hanyar gonar garin yanufa domin atinaninshi can yaya nazeeru...sukuwa sunan zaune anty larai da hajja sunsaka iya delu agaba suna kallo Jimi,,Jimi anty larai tayi tsaki tareda dokawa hajja Dake dakanta harara domin Wani mugun haushinta takeji batasan daliliba, Kuma Sam Bata kulada yadda idanuwan hajja suka Komaba domin har black d'in Idonta yakoma yellow 🟑 sharrr ba iya farinba. Sunjima ahakan kamin hajja tafarajin Wani irin d'ari ajikinta kowacce k'ofa Dake fidda gashi ajikinta tabud'ewa, kanannad'e jikinta tafarayi wuri d'aya kamar ganwo tana tana k'ara shigewa kamar ana nad'eta,, nikaina Ido nazaro Ganin tana komawa y'ar k'arama harta Koma jaririya. Cikin mmki nake fad'ar ashedai hajja ce kekomawa jinjirar,Nan bawata bace kenan.

Itako anty larai d'agowarda zatayi tayi Ido hud'u da hajja Takoma jinjira danonuwanta atsaye kyam tagwalo mata way'annan idanuwan nata dasuka Koma yellow tana k'ifk'ifta matasu....Wani irin waro Ido anty larai tayi tareda kurma uban ihu tana fad'ar wayyyoo allah hajja Takoma jinjira tareda yunk'urawa zata mik'e aiko k'afarta tashige cikin kujerar datakai ta tuntsire tafad'i, wata irin k'ara Takoma saki kafin tasamu zarafin mik'ewa aiko taruntuma aguje tana ihun Kiran hajja Takoma jinjira jama akawo mana d'auki wayyyoo munbani mun lalace hajja Takoma jinjira gudu takeyi da iya k'arfin ta gabaki d'aya tafita hayya cinta domin batamasan Ina take jefa k'afartaba sabida tsoro da tashin hankali Sam tamantada raunin Dake jikinta,,aduk inda tawuce se anbita da kallo cikin mmki damasu tambayar lpy damusu zaginta domin ko mayafi batadashi balle wasu aba dakalmi.

Acan kan hanyar shigiwar k'auyen kuwa Abba ne ketafe shida me taxsi d'inda yad'auko domin duk hankalinshi atashe yake Sam yasara nutsuwarshi burinshi kawai yazo yaga mike faruwa da mahaifiyar tashi tafiya sukeyi Yana kwatantawa me taxsi d'in hanyarda zebi, kamar daga sama yahangi yaya nazeeru Yana tafe Yana rabka uban sauri se waiwaye yakeyi kamar zetashi sama kallo d'aya zaka mishi kasan cewa Yana cikin kishin hankali marar misaltuwa..Wani irin fad'uwa gaban Abba yayi Hakan yasa yace innalillahi wa inna'ilaihi Raji'un hasbinallah Wani imalwakin. Cikin sauri yacewa me taxsi d'in yatsaya, fititowa yayi cikin hanzari yatari gaban nazeeru Yana fad'ar "subahanallah nazeer lapiyarka kuwa? Arazane nazeeru yad'ago Yana fad'ar wayyyoo allah Dan Allah karki cutardani sabida Jin antari gabanshi bayan bega kowaba. "Innalillahi wa inna'ilaihi Raji'un Abba yafad'a Yana rik'o hannunshi yace "nazeeru miyasameka Hakan? "Abba Abba Kaine dagaske yafad'a cikin gid'ima..Ganin yadda duk yake arud'ene yada Abba Jan hannunshi kawai yasakashi motar batareda yak'ara cemishi komaiba me taxsi d'in yaja sukatafi, ak'ofar gidan yafaka motar duka fito Abba ya sallameshi Yanabin mutanen Dake sintiri ak'ofar gidan da kallo. Suko Ganinshi yasa duk suka watse masu gadaishi nayi masu guduwa way'anda Ganin k'wom nakawosu nayi sabida ihunda anty larai tafita tanayi...shidai Abba bece musu komaiba yaja hannun yaya nazeeru suka kutsakai cikin gidan...!





JIKAR IYA DELU paid book ne akan nera 300 kacal πŸ‘Œ idan complete kikeso Kuma 500 zaki iya tura kud'inki ta wannan account d'in πŸ‘‰ 2276776261 Sha'awantu kasim UBA bank....kana kitura shedar biyanki awannan nomber πŸ‘‰ 07037092176 on WhatsApp πŸ™






Autar alher ✍️

πŸ§šπŸ»β€β™‚οΈπŸ§šπŸ»β€β™‚οΈ *JIKAR IYA DELU*πŸ§šπŸ»β€β™‚οΈπŸ§šπŸ»β€β™‚οΈ

(Jinjirace🀱)



Romantic love 😘 story πŸ’ƒπŸ’ƒ



BY AUTAR ALHERI ✍️



JIKAR IYA DELU labarine na bar kwanci acikin sojoji soyayya da makirci kubiyoni dominjin yadda wannan lbrn zekasance πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ
_____________AkabtaπŸ’ƒπŸ’ƒ

Page 9 & 10

"Ainda anty larai tabar hajja anan suka sameta sedai asiffarta wadda kowa yasanta dashi, Abba ne agaba se yaya nazeeru Dake bayanshi, itako tana zaune tabuga tagumi tana kallan iya Dake kwance kamar gawa....shiko Abba Ganin iya ahakan seda gabanshi yafad'i arazane yace "innalillahi wa inna'ilaihi Raji'un...wannan muryar da hajja taji itasakata d'agowa aiko Taga lallai abbanne ba Waniba,, mik'ewa tayi da gudu Tayo Tayo kanshi tareda fad'awa jikinshi tana fad'ar oyoyo Abba katafi kabarni iya Kuma ta Mut...tinbata k'arasaba yarufe bakinta tareda girgiza mata Kai batareda yace komaiba yajanyeta gefe yazaunarda ita kana yajuya Yana duban inda zesamu ruwa seyaga wasu ajiye ajikin rubar Ferro, d'auka yayi tareda Bismillah yashafawa iya a fuska amma komotsi batayiba Abba bedamuba tindashi doctor ne Kuma ya tabbatar da Bata mutuba Hakan yasa yacigabada shafa mata ruwan yanad'an danna k'irjinta kozata Farka in Bata farkaba kuwa Doline suje hospital,, aiko cikin iKon allah Yana cikin yimata hakanne taja dogon numfashi me had'eda ihu lokaci d'aya tana fad'ar nashiga ukku ni delu nazeeru kakira mini auwalu tinbata kasheni ba.

"Subahanallah iya ninefa agabanki tashi kiga auwalu ne...Jin Hakan yasa iya bud'e Idonta data tanke gam tana kallanshi,aikuwadai shid'inne auwalunta,,cikin sauri tamik'e zaune kamarba tsohuwa ba tana fad'ar auwalu d'aukeni daga gidannan kamun karasani kaji auwaluna. "Ad'aukeki iya wai miyasamekine? Muryar hajja tadoki dodon kunnen iya.

Wai irin zaro Ido tayi agid'ime tazabura kamar zata kifa Takoma bayan Abba tana fad'ar kunekuke ganinmu bamu mukeganinku ba Dan girman allah kimun Rai karki kasheni tak'arasa zancen tana k'ank'ame Abba jikinta ko Ina rawa yakeyi.

Cikin mmki Abba kebin iya da hajja datasaki Baki da kallo Yana k'ara maimaita kalaman iya gashi yaga alamar tsoro firgici da tashin hankali duk sun bayyana atareda iya delu, aranshi yake fad'ar kadda Wani abun hajarah tayiwa iya domin yasantada muguwar k'iriniya darashinji inko hakane seya koya mata hankali awannan karon baze zuba mata Ido takashe masa uwaba yasan Wanda zeyi maganin rashin kunyarta.

Itako hajja cikin mmki take kallon iya kamun tace iya nice zan kasheki wai kike nufi kowaye? Tatambaya Idontana cikowada k'wallah domin allah yasani tana mugunson iyarta Amma yau iya tace zata kasheta...kanajintako auwalu nidai kabar gidannan Dani domin wannan ba hajjona bace aljanace akwai inda takaimun hajjo, sekuma tafasheda kuka tana fad'ar allah sarki hajjojona ko inatakaiki tazo zata kashe Miki iyarki oho wayyo hajjona auwalu wannan aljanar tad'auke hajjo Nima Kuma zata d'aukeni nashiga ukku..ya,Isa Hakan iya bawanda ze d'aukeki yanzu zamubar gidan insha allah barana kira akawo mana mota tinda ajirgi nazo nakuwasan bazaki hau jirgiba kozaki hau muje?? "Eh wlh zanhau yo Dade wannan aljanar takasheni aigara nahau jirgin inyaso namutu can asarararin samaniya nasan zanji k'amshim mala'ikun rahama sud'aukeni Amma Ina mafari Ina dalili namu ahannun aljana y'ar ruwa.

Iya na rufe bakinta hajja tazabura zata mik'e aiko a 360 yaya nazeeru ya arce ko waiwaye bek'arayiba..cikin mmki Abba yabishida kallo domin duk wannan abun mmki yake bashi yakasa yadda Sam da abunda sukesan fad'a mishi to idan yace ita delu rikicin tsufane ke d'ibarta to nazeer fa Anya kuwa wannan abun Babu Ayar tambaya aciki?


Itako hajja tana mik'ewar tanufi hanyar fita waje dagudu sabida kukanda yaciyota Sam takasa fahimtar mi iya da yaya nazeeru ke gudu akanta wai har iya na fad'ar zata kasheta..aiko tana fitowa waje y'an tsirarun mutanen Dakenan sune lekedan Ganin k'wam kowa yalashi nakare acewarsu masu gida sun gudu sumizasu tsayayi Koma miye yarutsa dasu..hajja kuwa kota kansu batabiba Takoma kan Wani itace da'aka ajiye ak'ofar masallaci tazauna tana kukanta abunda keda matuk'ar wahala arayuwar hajja kenan wato kuka domin bak'aramin abune kesakata kukaba....shikuwa Abba da kallo yabita kanshi na k'ara k'ullewa waito mike faruwane? Yakasa fahimta gashi nazeer daya dace ace yatsaya domin ya fahimtar dashi ya gudu iya kuwa ba'ako zancenta, yanazaune Yana tinanin mafitane yaji sallamar mlm Musa sundawo shida nazeeru Domin acan gona yasamu mlm Musa yanzu sabida gonar yanufa..amsa musu sallamar Abba yayi Yana bawa mlm Musa hannun suka gaisa cikin mutinta juna. Se acikin Abba ya Kalli nazeeru da kallo d'aya zaka mishi kasan cewa tabbas Yana cikin tashin hankali Shima da tsoro domin duk afirgice yake se kalle kalle yakeyi agidan. Girgiza Kai kawai Abba yayi kana yadubi mlm Musa Yana tambayarshi in akwai abunda yasani domin yasan ta Ina ze b'ullowa matsalar. Aiko Nan mlm Musa yashiga bashi lbrn iya abunda yasani tin sanda yafara juyi ihunsu acikin dare harshinshi dakuma abunda yafaru bayan yashigon da fitarshi. Seda yakai k'arshe kana Abba ya girgiza Kai afili yace idan na fahimta tsoratane kawai sukayi acikin gidan bawai Wani abunne yafaru ba Kuma inaga komiye ya tsoratasu to da fitar hajarah yayi anfani maybe shiyasa duke gudunta. Nisawa mlm Musa yayi kana yace hakane Alhaji Amma fa Ina gayama yadda idanuwan ita hajja suka Koma d'orawa sharr abun zabban mmki... murmushi Abba yayi kana yace duk naji mlm Musa ai wannan bawata matsalar bace domin akwai ciwonda kesaka Idon mutin sukama Hakan wato yellow fever sabida Hakan karka samu damuwa yanzu dai Dan Allah asamo mana motarda zata kaimu airport mutafi sabida lokacina nafiya kokafin munfita cikin gari aikine...shikenan Alhaji bara musamo suka fad'a tareda mik'ewa sukabar gidan.

*Ina masu famada matsalar sihiri sammu ko Neman temako akan kasuwanci aiki ko ilimi Dama sauran buk'atu narayuwar yauda kullun to gadama tasamu akwai shahararriyar malama wadda kedaba temako ga irin way'annan abubuwan Kuma adace da abunda akeso da izinin Allah idan kanasan ganinta zaka nemi tabaka Rana dakuma lokaci Domin gudun karkayita zama bakasamu ganintaba yasa ta b'ulloda duk lokacinda tabaka idan kazo Zata saurari matsalarka cikin hukuncin allah Kuma tatemakama adace...gamasu buk'atar Neman temako Kuma sunyi Nisa basa iya zuwa wurinda take takan Basu nomber wayarta domin akwai lokacidata ware na musamman datake sauraran matsalolin mutane awaya idan mara lpy ne zata Saka ayimishi video aturo matashi tagani zatayiwa mejiyarahi tambayoyi yadda yadace domin yabata cikakkiyar amsa daga Nan zatasan temakonda zatamishi Kuma idan akwai maganin da yadace kayi anfanidashi zata turama hargarinda kake Kuma duk Wanda yazo wurin malama tabbas anasamun biyan muk'ata yadda akeso cikin hukuncin allah. Allah yasa mudace gamasu buk'atar Neman temako awurinta zaku iya yimata magana ta WhatsApp a wannan contact d'in πŸ‘‰08107819124 Amma akan WhatsApp kawai idan sak'o yayi mako d'aya tozata duba insha allah, Amma fa tace asanarda masu sonyimata magana idan bawani abun yakawo mutin dagaske ba ko beshiryaba to karyayi mata magana domin zeshiga hakkin wasune tinda abun dayawa Kuma kowa tashi lalurar takawoshi. Allah yasa mudace*πŸ™

_________

Shiko Abba kallan iya kawai yakeyi datayi shiru kamar wata marainiyar tsohuwa tana karatun wasik'ar jaki..su mlm suma Basu jima da fitaba segasu sundawo..cikin mmki Abba yace lpy naga kundawo? "Lpy qalau Alhaji Dama akwai Wani mak'ocinmune dakeda mota shine muka kirashi yakaiku....okay to ai Hakan yayi Kai nazeer jekashirya mutafi kajiko Abba yafad'a alokacinda yamik'e shida iya suka nufi waje...shiko nazeer kallan mlm Musa yayi yace Dan Allah mlm Musa katsayamin nad'auko kayana..to shikenan d'auko mutafi mlm Musa yafad'a Yanabin bayanshi zuwa cikin bedroom d'insu. aisuna shiga ana d'auke wuta aiko suka kurma ihu atare suna rigi,rigen fitowa kamar zasu kifa sabida tsoro Sam Basuyi sunanin d'auke wutarne akayiba..Hakan yasa suka fito batareda nazeeru yad'auko komaiba.


Shiko Abba Yana Saka iya delu amota yanufi inda hajja ke dunk'ule tana rusar kuka,,dafata yayi cikin rarrashi yace "tashi kinji hajarah Babu abunda ze samu iyarki Kuma tasan bazaki kashetaba tsorone kawai taji Amma Hakan bazata k'ara faruwaba kinjiko taso muje Kinga yanzu iya ta yadda mutafi Legos sekici gabada karatunki acan ko hajaran Abba? D'agowa tayi tana kallan Abba Jin yace zasu tafi Legos domin aduniya hajja naso sukoma iya ce tahana itako shiyasa tadena zancen...Dan k'aramun bakinta tatura gaba kamun tabud'e Baki cikin shagwab'a tace Abba zanga yaya Ahmad na? Acan d'in...murmushi Abba yayi aranshi yace tab d'ijam aiko kinada aiki Indai Ahmad ne hajarah Wanda ke wahalardake kekuwa shi kike d'aukin Gani,,afili Kuma seyace sosaima kuwa zaki ganshi hadda su Amina da yaya Al'ameen. "Yeee to muje Abba inazuwa kuwa nagansu. Mik'ewa sukayi Abba narikeda hannunta zasubar wurin sega Ina uwane tak'araso tana fad'ar "Muna fuka bayan kin firgitamun yaro Kuma shine zaki gudu birni to wlh Baki Isaba shine hadda k'aryar wai kinkoma jinjira sabida Muna funci allah Bazata sab'uba wai bundiga aruwa domin duk k'awayenki sungayamin komi Dan kiji in gaya Miki....Baki hajja tatura gaba kana tace to ai shine yazo gabanmu Yana fitsari Kuma yaga aikinmu akayi bayan mutsaya jiranshi yagama yabamu hanya shine fa yak'i gamawa yazo Yana nuna mana abun fitsarinshi kamar majici shiyasa nikuwa nad'auko macijina muka Saka mishi awando gobema yak'ara yimana Hakan. "Ya salam shine abunda Abba yafad'a aranshi yace wannan ce matsalar zaman k'auye wlh..itako inna uwane kunyace duk Takamata Ganin cewa Ashe Dan natanema bashida gaskiya juyawa tayi kamar Muna fuka zatabar wurin,,cikjn sauri Abba ya tsayarda ita tareda d'ebo kud'i a aljihunshi dabesan konawa bane yamik'a mata..aiko tak'arb'a cikin farin caki tana zuba godiya tabar wurin..suko mota suka nufa datuni nazeeru yashiga Yana jiransu suna zuwa Abba yasaka hajja agaba Shima yashiga bayan gudun matsala Amma dudda Hakan seda nazeeru yarazana seda Abba yayi mishi Jan Ido tukunnah ya nutsu,,ahakan suka d'auki hanyar barin garin duka nufi airport.




JIKAR IYA DELU paid book ne Kuma akan nera 300 kacal πŸ‘Œ idan complete kikeso Kuma 500 zaki iya tura kud'inki ta wannan account d'in πŸ‘‰ 2276776261 Sha'awantu kasim UBA bank...kana kitura shedar biyanki awannan nomber πŸ‘‰ 07037092176 on WhatsApp πŸ™






Autar alher ✍️

πŸ§šπŸ»β€β™‚οΈπŸ§šπŸ»β€β™‚οΈ *JIKAR IYA DELU*πŸ§šπŸ»β€β™‚οΈπŸ§šπŸ»β€β™‚οΈ

(Jinjirace🀱)



Romantic love 😘 story πŸ’ƒπŸ’ƒ


BY AUTAR ALHERI ✍️



JIKAR IYA DELU labarine na bar kwanci acikin sojoji soyayya da makirci kubiyoni dominjin yadda wannan lbrn zekasance πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ
_______________AkabtaπŸ’ƒπŸ’ƒ

Page 11 & 12


Free page yak'are kiyi hanzari kinemi naki karkibari abaki lbr πŸ’ƒπŸ™


"Suna zuwa Basusha wata wahalaba kasancewar Abba sanannen mutin shiyasa akayimai komai yadda yakeso jirginsu yad'aga zuwa garin kona....anty larai kuwa tinda tafita tanaushi daji takecin hanya babuji Babu Gani gabaki d'aya batasan Ina take Saka k'afartaba tayi tafiya me Nisa gaske kamun Wani k'anen babanta yaganta acan cikin wata gona tana surfa uban gudunnan. Cikin mmki yaka kallanta ganindai wannan gudun bana lafiya bane yasa wasu daga cikin ma'aikatan gonan temaka mishi aka tareta tofa ahakan yasamu yadawo da ita gida Amma ba'asamu nutsuwarta tadawoba.

Lagos

Jirginsu Abba nasauka Al'ameen nazuwa d'aukarsu dominshi kawai Abba yakira yagaya masa sun iso, fitowa sukayi dukkansu inda Abba ke rungumeda iyarsa domin haryanzu batajin k'warin jikinta sosai sabida Bata sakuba, yaya nazeeru kuwa wurin sauri yafito kar abarshi da hajja kad'an yadokesu Hakan ya wuce kamar wata walk'iya gun Al'ameen yanufa kamar Wani zararre sefamar tana Ido yakeyi kamar Wanda yayi sarki k'arya. Shikuwa Al'ameen cikin mmki yake kallanshi kamun yak'araso wurinshi cikin sauri yakauda kanshi gefe domin yaya nazeeru tsamin zufa Dana kasari kawai yakeyi gaya duk jikinshi yalalace da kasarinda yafad'a ciki harya bushe ajikinshi. "Ya nazeer miyasameka Hakan? Cewar Al'ameen domin shi dai allah yagani yaji mugun mmkin Ganin nazeeru Hakan dudda kasancewar shi a kyauye Amma mutinneshi me tsabta dasan gayu. Kamun nazeeru yabashi amsa su iya sun k'araso wurin. Gaisardasu Al'ameen yayi Yana fad'ar Abba lpy kuwa? Ko iya ce bateda lpy? "Lpy qalau Al'ameen muje gidadai tukunnah cewar Abba yayinda iya kuwa ko bihi bataceba tana mak'ale ne kawai ajikin Abba....shina Al'ameen Jin abunda mahaifin nashi yace sebekara cewa kimaiba yabud'e motar Abba yasaka ita Amma Yana mmki aranshi yadda za'ace yau gashi ga iya Baki abun magana ace batace masa Komaiba Kuma ana fad'ar lpy qalau Anya kuwa?

Hajja ce tak'araso wurin tana tura Baki gaba kamar zata Saka kuka, aitinkamun tak'araso nazeeru yayi saurin shigewa motar Shima, girgiza Kai kawai Abba yayi...itako Al'ameen takallah kana tace ya ameen Ina ya Ahmad na?? "Tofa iKon allah πŸ€” bako gaisuwa hajjar iya setambayar ya Ahmad? Humm to bansan inda yakeba tinda baki iya gaisuwaba...ayya Yi hak'uri ya Ameen inawuni Dan Allah kagayamin Yana Ina. "iKon allah cewar Abba kamun Al'ameen yayi magana yace "hajarah Ahmad Yana wurin aiki kishigo mije gida zedawo ai yasameki. Batacewa Abba komaiba tak'araso gun Al'ameen tad'auko Dede kunnenshi tace "ya Ameen wurin aikin ya Ahmad zakakaini kaji...Ido Al'ameen yazaro kana yace wurin aikinshifa? "Eh mana...wai Al'ameen bazakazo mutafiba naja

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment