You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Kalli cikinsa dayake jikinta ya sake tabbatarda ita tasace sai mutuwa Dan haka kai tsaye ya miqe baya ko gani sosai ya fito.

Yasan tana dakin fiddausi Dan haka kai tsaye can ya nufa yana isa kofar dakin kafin yayi knocking aka bude fiddausin ce zata je ta kawowa Jannah da har lokacin jikinta ke rawa ruwa.

Ganinsa tsaye idanuwansa jajir ya saka fiddausi janyewa daga kofar batace komaiba Shima baice komaiba ya saka hannu ya janyo Jannah din suka fice Bata tinaninta sosai itama sbd tsoron dayake sake jijjigata na kaddarar data tsallake.

Suna ficewa fiddausi ta koma dakin tareda rufewa tana hayewa gadonta.

Ganin tafiyanta kafafunta na hardewa ya sakasa juyowa ya dauketa cak yana barin bangaren da ita kwata kwata ya nufi Masa Wanda yake underground suna shige ya rufe kofar tareda ajiyeta bakin kofar ya zuba mata idanuwansa yana Jin duk ranar da wani yayiwa matarsa ko kallan shaawa ne zai iya zama makashinsa bare abinda aka fada din ya faru....

Ita Kanta zuba Masa idanuwa tayi hawaye masu zafi na tsiyayo mata batasan lokacinda ta fara godewa Allah daya saka aurenta da AZIZ din yana Nan ba hakama ayau taji Bata danasanin daya maidata cikakkiyar macensa da har ta dauki cikinsa ba.

Shi Kuwa dayaji jikinsa na tsananta rawan ciwonsa take ya manneta jikin kofar palon yana hade bakinsa da nata yana Bata wata fitinanniyar mahaukacin kiss yana yaga hijabinta ya jefar yana sake manneta jikin kofar.

Kuka takeson yi sbd halinda zuciyarta take ciki Amma ganin yanayinsa da lura da ciwonsa yana tashi ne ya sakata barinsa samun nutsuwar da ita.

Kwance suke tayi Shiru a jikinsa har lokacin Bata iya cewa komaiba.

Shima jikinsa a mace yake da kasalar dogon love din dayayi making da ita kafin ya bude Baki a sanyaye cikin nutsuwa yafara Bata hakurin kawo Nicky cikin rayuwansu da hakurin duka abinda ya faru tukuna ya bige da rarrashinta sbd kukan datake yi Masa ahankali na samun nutsuwa da sukuni a tareda mijinta a gidanta yanzu Kam.

Washe gari lafiya kalau suka tashi Kuma kowa ya cire tinani Da damuwan komai sbd su Ummah ma sun sake zama da Ayshan sun mata fada da nasiha ta iyaye mata tareda sake dorata a hanyar data kamata.

Har palon AZIZ Mama takai Ayshan ta basa hakuri sosai tareda nuna tubanta itama Mama ta sake basa hakuri akan nata kuskuren Jannah ma Aysha ta Bata hakuri ta Kuma hakura sbd ummanta data shige daki da ita itama ta sake mata fadan zaman aure da nasiha tareda Bata hakurin abinda Ayshan tayi suka watsar da komai aka ajiye.

Nicky Bata sake sanin kyan hali nada dadi ba Saida taga a cikin wunin kowa ya yafe mata suka ajiye komai kaman bai faru ba sbd Ummah dataiwa kowa nasihar yafiya na Mantawa tareda tinatar dasu Allah bai bari sun samu kansu a mummunan kaddarar ba ko Dan haka su gode Masa su manta komai Tinda Ayshan da Kanta tayi nadama.

Yanda kowa ya yafe mata aka ci gaba da Bata kulawanta da lafiyarta ya sakasa rasa Baki da idon da zatai musu godiya ga Kuma identity data samu a LIMBAs da batada shi a baya sbd a baya batada identity din daya wuce yayanta Wanda bama sa zaune qasa daya.

Dad kuwa a Daren suna komawa kasa nutsuwa yayi sbd tausayin Garba Da nasa Dana yayansa da dayanxu sun qarasa zama abin kwantance.

Muhammad Kuwa kwana yayi yana kukan baqin cikin da baisan Kuma wa zai fadawa ba sbd tamkar tonawa uwar 'yayansa asiri ne tinda koma menene shine yayi muamalar da ita bawai itace tayi dashi ba dan haka shima Mai lefin ne amma rayuwarsa ta cutatu matiqa.

Alwala yayi ya kwana yana fadawa Allah kukansa tareda neman zabi da mafita mafi alkhairi a cikin lamarin nasa da Aysha.

Dad ma daya kwana yana sallah washe gari bai fadawa kowa ba bayan modibbo dasu kawu daya kira a waya ya fada musu komai sbd su cire baqin cikin abinda suke tinanin garban yayi Susan ba laifinsa bane kaddara ce duka ta hau kanshi da ita Kanta Ayshan.

Hakan Kuwa da yayi ya saka zuciyar kawu isiya samun sukuni da saukar nauyin dayake danne da ita tin ranar da cikin ya bayyana sbd yanajin kaman tarbiyansa ce ta gaza amma yanzu ya yadda da kaddara ce bawai halin garban ba Dan haka yaji ya yafe Masa Kuma ya fara rokon idan aurensa da Ayshan alkhairi ne Allah ya tabbatar ya Kuma inganta Masa rayuwan garban da zuriarsa.

Shi kansa Muhammad din ko da gari ya waye Jin yayi damuwansa duka ta yaye bayajin komai face nutsuwa da sake aminta da hukuncin Allah Dan haka har cikin ransa yaji ya yafewa Ayshan tinda har ta iya fadan laifinta to tubanta tsaftatacciya ce.


Fatma da Maheer sai rana sosai suka tashi tana fitowa sama ta wuce ta sauya kaya sbd tayi wanka acan tana saka kaya ta sauko taje ta gaida Dad Wanda ta tadda Maheer din acan Dan haka a kunyace ta gama tafito.

Already an shirya dining Dan haka babu aikin datai kowa ya fito sukai breakfast masu fita suka fice ita Kuma ta koma sama ta kwanta a sbd batada kuzari ko kadan.
#MAMUH
07019691719

BOOKS BY MAMUHGEE
Buri daya 500
Kaunarmu 500
Min walk 500
Ubayd Maleek 500
Deen marshall 500
Noor Albi 500
Inayah 500
Idon Nera 500
Zafin Kai 500
Amatulmaleek 500
Ameenatou 500
Kalbim 500
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 82

A kwance fatma ta wuni sallah kawai take tada ita har yamma sai bayan magrib Maheer ya Kirata a waya akan ta shirya zasu fita.

Simple shiga tayi ta doguwan rigar abaya me tsada ba kwalliya a jikinta ta ziro takarmin original Versace ta sauko Shima ya fito suka fice ba kowa ma a gidan lokacin sai Dad Kuma yana Palonsa.

A LIMBAs ma Jannah fitan dare tayi da nata mijin Wanda basu dawoba sai dare sosai babu Wanda yasan dawowansu ma suka shige wanka kawai sukai suka kwanta bacci yana shigewa jikinta sosai kaman zai shiga cikinta tareda babynsa.

A kwanakin kowa dena zama yayi sun zama busy sbd Shirin tafiyan datake gaban kowa,

AZIZ LIMBA Greece zai tafi tareda matarsa wani aiki hakama zasu tafi da Nicky wadda Dr Nico ya roki akai Masa ita ta haihu acan.

Ammar ma Shirin tafiyarsa da Ummah yakeyi Umrah daga can zasu wuce India inda zaiga wani qwararen likita acan na tsawon wata biyu Wanda dashi kadai ne zai tafi Amma yanzu tareda Umman zasu tafi sbd tanason daga can zata turasa sauka port Harcourt ko yayane shi yaje yaga mahaifinsa Wanda bai taba nemansa ba sbd bai daukesa 'dansa ba.

Dad tinda yaji maganar tafiyar yaso joining nasu amma sbd yanason bawa ummah da Ammar din dama sbd alamu sun nuna Warakarsa taxo da yaddar Allah Dan haka sai ya kyalesu suyi tafiyar idan yaso daga India sai Ammar din ya wuce shikuma ya samu Umman acan su dawo.

Maheer ma tafiyarsa da tasa matar zuwa Poland ta gama shiryuwa Dan haka lokacin kawai suke jira.

Muhammad classes Dinsa na online sun karu sosai sbd yanda ya dage da Kuma yanda yake kokarin fuskantar Yayan Aysha Dr Nico idan yaje can ya saka ya sake zama busy Shima.

Ummah Bata dawo zaadens ba tana LIMBAs haryanzu sai ta dawo zata koma tukuna ga Kuma bikin fiddausi da Sayd da zaayi Wanda Fiddausinma ta koma garinsu tini sai an daura aure a daukota tukuna Dan haka kusan tafiyan kowa sai bayan daurin auren ne Wanda aketa hidimar biki.

Irin tarin dukiya da kudin da aka kashe a gurin lefen da akai na mutum hudu ya saka aka iringa yawo da dukiyar a media,

Lefe uku ne Wanda duka AZIZ LIMBA ne ya ware dukiyan gaske aka hada,

Na Jannah da Nicky Wanda yake tamkar na haihuwa sai na fiddausi da fatma Wanda yake na aurensu duk da itama Fatman da alama bugu daya ce Dan Kuwa tinda Maheer ya zare koyaushe yana manne da ita tin Bata saba ba harta saba koyaushe cikin zuba lafiyayyan soyayya da hot hot suke dan haka kafin Kace me ta debo ruwan dafa Kanta itama Dan haka koda aka fara bikin Fi su Ummah tini suka gano cikine a tattare da ita itama sabo.

Ba kunya Dad ya bugawa su modibbo ya sanar dasu albarkan da aka samu sbd farin cikinsa shikam jikokin da sai yanzu zai fara samu

Shima kawu jibo ba kunya ya ringa godewa Allah da akaiwa Fatman auren da yanzu Shima wannan cikin haka yanaji yana gani zasu qara rungumar 'dan gaban fatiha tinda dai yaran duk sun zare sai cikin haihuwa sukeyi kaman baa gaban iyayensu suke ba.

******An daura auren Sayd da fiddausi Wanda ya saka AZIZ LIMBA da mahaifiyarsa ziyartar gidan mahaifinsa da aka jima da mayarwa babban masallacin jumaar kauyen dama kauyukan zagayen Dan masallaci ne da aka Gina me girman gaske da solar datake haske kusan duka kauyen hakama tsarinsa kaman baa kauye ba Dan haka kaf nahiyar anan ake sallar idi da daurin auren kauyukan kusa duka kaf.

Anan aka daura auren Sayd da fiddausi sbd garin su fiddausin da Shima yake wannan bangaren.

Daurin auren yatara mutane sosai musamman zuwan manyan mutane kaman AZIZ LIMBA da jamaarsa sai zaadens da suma dukkaninsu suka halarta cikeda farin cikin kasancewansu ahali daya a yanzu.

Dangin mahaifin AZIZ LIMBA gabaki dayansu qwansu da kwarkwatansu haka suka Taho ganinsa sbd sunfi shekara nawa a garare suna nemansa da inda zasu gansa.

Basu samu ganinsa ba sbd ana gama daurin auren suka Kai ziyara kabarin Ummitah shi da Sayd da Zaadens wainda kowa jikinsa yayi sanyi suka bar kauyen.

Su Ummah aka bari dasu Mama sbd su taho da amarya Dan haka dangin baban nasa ummah kawai suka samu gani wadda ta musu alkhairin Daya ringa sakasu kuka suna rasa abin fada,

Tsohon Mijin Mama ma yazo dayaji ana rabon arziki Shi Kuma Jannah ce tayi Masa alkhairi sosai hakama ta qarawa dangin mahaifin AZIZ din.

Securities sosai aka bari a kauyen har lokacin tafiya da amaryan yayi suka baro kauyen a lafiyayyun motoci har cikin Capital inda suka hau jirgin Lagos suka wuce.

Ko da suka sauka 8 na dare Dan haka kowa a gajiye ya sauka.

Bangaren sayd da aka sauya komai zuwa sabo Mai dauke da babban lafiyayyan Palo da 2 bedrooms a ciki sai babban dining room dayake hade da kitchen duk da bawai girki zatai a cikinsa ba tinda akai main kitchen aka Kai amarya fiddausi.

Ummah jirginsu na sauka ita da fatma  drivern Zaadens ne yazo daukansu Dan haka tin daga airport suka rabu.

Jannah dake Jin kaman zata haihu sbd gajiya sallah kawai tayi ta kwanta bacci ya dauketa sai tsakiyar dare ta samu daman tashi cin abinci ta tada AZIZ din Wanda ya sauko gadon sanye da rigar bacci da bvlgari short qarami Daya manne jikinsa.

Basu fita ba kitchen din Palonsa suka tsaya ya hada mata iced coffee da shortbread cookies taci ta Koshi ya daukota suka dawo dakin suka kwanta tana lafewa jikinsa.

Washe gari haka suka tashi hankali kwance ba wani shirin duk da a Daren ranar jirginsu zai tashi subar qasar.

Bayan sallan magrib bada jimawa sosai ba motar Muhammad ta shigo harabar gidan yayi parking ya fito sanye da fararen Gucci wears fuskansa fresh ya sake samun kwanciyan hankali da nutsuwa ya nufo ciki.

Su Jammy ne suka tarbesa suna Masa barka da zuwa.

Mama ce tafito suka gaisa tana sake Masa gajiyan biki Shima yayi mata suka Dan tattauna sama sama kafin tace ya qarasa dakin Ayshan tana ciki.

Miqewa yayi ya qarasa yana sake Jin nutsuwan fuskantarta Dan haka yana isa kaitsaye yai sallama yaa bude dakin ya shiga.

Tana tsaye gaban mirro ta gama rufe handbag dinta data saka wayarta a ciki ne taji sallamarsa ta juyo ahankali jikinta na mutuwa ta kallesa tana Jin sanyin ganinsa kafin wucewata.

Zuba mata ido yayi kafin ya sauke ajiyan xuciya yana sake mata kyakkyawan murmushi me sanyi yana zaunawa yace

"Yaya jikinki?
Harkin gama Shirin tafiyan ne?

Zaunawa tayi tana kasa dauke idanuwanta daga murmushin dayake kan fuskansa kafin ta iya bude Baki tace

"Eh na gama shiryawa"

Numbernsa datake rubuce jikin card na zaadens Daya rubuta ya miqa mata yana cewa

"Idan Kun sauka kin nutsu kin huta pls ki kirani"

Karba tayi a Sanyaye tana cewa

"Kayi hakur.....

Girgiza mata kai yayi yana sake qayata fuskansa da murmushi me Kyau yace

"Ya wuce ki dena tada zancen Allah ya yafe mana gabaki daya,
Ki kula da kanki sosai idan kinje,
Kar kiyi tinanin komai sbd babyn"

Wani sanyin maganarsa taji ta dago tana kallansa har lokacin ta gyada kai tana kasa dena kallansa sbd tinanin babynta zai iya dauko sanyin halinsa da hakurinsa tareda Kyan fuskansa bayan kyan halinsa.

Shiru sukai kowannensu yana rasa abin fada shine ma yake Dan daurewa yana kokarin tambayarta yanda take jin babyn tana basa amsa a kunyace.

Anan yayi ishai har sai da time na tafiyansu airport yayi shine ya riqo handbag dinta bayan su Jammy sun gama fita da kayanta suka fito harabar gidan.

Saida kowa ya fito aka gama shirya komai har motocin an tayar kafin AZIZ LIMBA ya fito hannunsa riqe dana matarsa a gefensa dukkaninsu suna sanye da Ash Balenciaga wears da sneakers ita tayi rolling mayafi Mai laushi da handbag dinta qarama ta original LV bag shi Kuma p-cap ce a kansa haskensa na daukan ido.

Yana fitowa Kai gurin Mama sukaje sukai mata bankwana tayi musu addua kafin yayi bankwana da babynsa data maqale Masa kaman zata koma baby qarama suka fito suka shige mota.

Fi ma kaman kada ta rabu da Falaq Amma hakanan sukai bankwana suka shige mota take aka fice daga gidan dasu.

Aysha a lafiyayyar motarsa Muhammad ya dauketa daban suka jera zuwa airport.

Koda suka isa cikin saa Kuwa suka hade da Maheer da fatma Wanda Suma a Daren jirginsu zai tashi su Ummah da Ammar Kuma sai washe gari.

Su Jannah ne suka fara dagawa kafin su Maheer daga baya Dan haka kowa sabon babin rayuwa ta fara bude Masa daga nan.

*******Sun sauka washe gari Dan haka tin daga airport Dr Nico ne ya tarbesu Kuma yayi farin cikin ganin kanwarsa sosai da babynta dayake cikin koshin lafiya Dan haka tin daga nan suka rabu ya tafi da ita.

Su Kuwa Kai tsaye masaukinsu suka nufa sbd Sam baa gida zasu sauka ba sbd gidan yana buqatan a sauya komai Tinda matan gidan zasu tare ne yanzu a matsayin amare.

Wani luxurious Tower hotel suka sauka Wanda dakin AZIZ din yake karshe na Sayd na Fi Kuma yana kusa dashi Dan haka babu tazara a tsakaninsu sbd yanason Sayd yaji dadin rayuwan aurensa da sabuwar macensa.

*****Baccin gajiya sosai sukai babu abinda yake tashinsu sai sallah wadda sunayi suke komawa bacci har sai yamma lis gajiya kowa ya sakesa tukuna sukai wanka suka fito balcony din dakinsu inda wata ni'imtacciyar iska take kada musu me sanyi da nutsuwa.

Abinci ya aka kawo musu Wanda sukai order aka Jeresa cike da table din dayake balcony din gaban qaramar swimming pool din dake daukan ido sbd tsaftar ruwan.

Wayoyi dukkaninsu sukeyi a natse hankali kwance har sai da sukai magrib tukuna suka zauna cin abincin tana kan qafafunsa daga ita sai wata fingilalliyar rigar da kusan duk cinyiyinta a fili Dan kadan ma da a sauka daga cikinta.

Shima short ne kawai a jikinsa Dan haka akan kafafunsa ta fara cin abincin bayan ta kashe wayarta gabaki daya.

Abincin yaci Shima yana gamawa sallar ishai sukai suka dawo ya zauna sai a lokacin ya zuba hot coffee dinsa me zafi sosai zai Sha.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 83
SECOND TO THE LAST.......

Qarasowa tayi itama ta zauna kan kafafunsa tana Daukan cup din coffee dinsa takai bakinta Kai tsaye Tasha batareda sanin yanada zafi sosai ba take ta saki qara tana ajiye cup din da sauri tana miqewa bakinta na mata wata irin azaba sbd Da yawa tasha.

Kamota yayi cikeda kulawa yana janyota jikinsa yafara hura mata bakin yana shafawa ahankali yana cewa

"Sorry,sorry Mrs LIMBA"

Hawaye idanuwanta suka ciko dashi tana cewa

"Meyasa baka fadamun yanada zafi sosai ba ni wlh na kone ma"

Sake shafa bakin yayi yana hura mata iskan bakinsa ahankali yana cewa

"Bansan zakisha bane Sorry baby"

Mita ta sake bude baki tanayi tanajin masifa na cinta wadda duk kwanakin haka kawai komai masifa take Masa.

Ganin tanata mita yana rarrashinta amma ta kasa denawa ya sakasa kama fuskanta ahankali yana Dora bakinsa kan nata ta fiddo harshensa yafara lashe lips dinta yana hurawa ahankali yana cewa ya dena??

Girgiza Kai tayi ya kama lips din ya fara tsotsa ahankali yana lumshe idanuwansa ya kalleta yace yanzu fa??

Girgiza Kai tayi tana kallansa.

Cikin bakinta ya saka harshensa ahankali yana laso kowane saqo na cikin bakin kafin ya fara tsotsa ahankali yana dauketa sama ahankali ya zauna da ita akan inda suka tashi tana Kan jikinsa yana ci gaba da tsotsanta tsawon mintina kafin ya zare bakinsa ya Kalli fuskanta itama shi ta bude idanuwan tana kalla ya bude Baki da wani mayen sautin rikita mata tinani yace

"Ya ya??

Da Kanta ta kama fuskansa ahankali tana Kai bakinta lips dinsu suka gogi juna ta sakar Masa numfashi me dumin Daya saka idanuwansa lumshewa suna sauyawa ta bude Baki da sautin daya jisa har cikin jijiyan kansa tace

"Idan nace da saura fa??

Hannunsa ya ziro ta qasan rigarta datake kama da babu ya shafi cinyarta kafin ya shafi cibiyarta data sakata lumshe ido yayi sama da hannunsa yana zare rigar ta fice gabaki daya daga jikinta ya jefar gefe yana kallan kirjinta da suke cikin Transparent underwired bra din da babu abinda baya gani a cikinsu..

Lips dinsa ya fidda harshe ahankali yayiwa wata lasa yana shafar saman bra din kafin ya saka hannunsa bayanta ya balleta ahankali yana jifa da ita gefe yakai bakinsa ya lashi gefen fuskanta yana fidda numfashi me sauti ya cika hannuwansa duka biyun da abinda yake sake kashesa a kirjinta yafara kissing bakinta passionately yana sake rikita jikinta da hannuwansa.

Kissing dinsa takeyi itama tana sake rikita lissafinsa daya gama lalacewa tana shafa kirjinsa zuwa cikinsa da mararsa take ya ringa fidda numfashi masu karfi suna rikita gurin da zazafafan numfashi da Nishin da jinsa kawai zai tada tsikar jikin mutum.

Sbd yanayi na cikinta daya fara tsufa ya saka salonsu sauyawa da dama Dan haka a inda suke din tana zaune kan kafafunsa ya gyara mata zama yana ware kafafunta dakyau akansa ya fara Bata rayuwan data kusan saka naquda kamata cikin wani irin lafiyayyar soyayya da iya binta ahankali harsuka samu nutsuwansu suka kwanta a gurin tana jikinsa suna Jin gabaki daya rayuwarsu na gama daidaita a yanzu.

A daidai wannan lokacin Says da Fi suna nasu dakin wadda Saida suka gama komai cin abinci sukai sallan ishai da nafila tukuna sukai Shirin bacci tana kokarin barin gaban mirror sanye da kayan baccinta riga da wando masu kyau tana fidda kamshi me sanyi ya kasa dauke idanuwansa daga Kanta yanajin hakurinsa ma gabaki daya ya gama qarawa sbd ko hannunta bai kama ba tin ranar da aka kawo Masa ita sbd zazzabin datake Dan kwana dashi kullum na gajiya da abubuwan da aka ringa bata a gida tana sha da ci shiyasa ya barta ta warke.

Tasowa yayi yana qarasowa bayanta ahankali ya rungumota ta bayan yana sauke ajiyan xuciya me sanyi da tsafta sbd son dayake mata a xuciyansa kaman bazai iya riqe kansa ba ayau din kwata kwata Dan haka ya sake qanqameta ahankali yana zira kansa wuyanta yana Jan kamshinta da duk ta sauya Masa.

Shiru tayi gabanta na Dan faduwa ta Dan kama hannunsa zata zame jikinta ya sake qanqameta yana girgiza mata kai sbd shi kwata kwata ma jin yake yana neman fita hayyacinsa tin baiyi mata komaiba.

Juyo da ita yayi suna fuskantar juna ya Kafeta da Kallo yana yiwa Allah godiyan Daya nuna Masa ya mallaketa dan gap yake da rasa kansa akanta Shima.

Jin kallan dayake mata ya sakata dagowa ta kallesa zatai magana ya girgiza mata kai yana cewa

"Don't say a word pls...ya Dora bakinsa akan nata yana fara kissing nata ahankali ahankali kafin yaji komai na loosing take yafara mata zazzafan kiss yana hadeta da madubi yana lumshe idanuwansa hannuwansa na shafa wuyanta dayake son gangarawa ga kirjinta dasuke a cike Kuma a kyam.

Kasancewan tanada wayewanta ya saka batai kokarin hanasa kantaba sedai fargaban datake cinta da ganin irin karfinsa dayake bayyana Dan daukanta yaji cak ya kwantar a gadonsu yana zare rigar jikinta ya jefar Shima yana karewa bridal bra din dake kirjinta Kallo yana hadiye wasu shegun yawun da Saida maqoshinsa yayi kukan wucewansu take ya juyata baya ya zare rigar ya shafi curve dinta tukuna yajefar yana kama na zahirin yana Jin kaman zai zuba ihun abinda yakeji.


Tsananta tsoron fiddausi yayi Jin yanda yake zafafa a cikin yanayinsa Wanda yake zuba mata zafafan romance din da jikinta take yayi dumi tafara rawar jikin Jinsa da girmansa kafin tayi wani yunqurin roko ko zamewa tini ya gyarata yana kama hanyar maidata macensa batasan lokacinda ta sake rikicewa ba da tsoro da zafin datakeji shikuma take fara hidimarsa cikin zaucewa yana fidda numfashi da Nishi masu karfi yana ambatar sunanta kama zai zare sbd abinda yake ji na yawo a kansa da kunnuwansa.

Sbd Jin kansa cikin sabuwar rayuwan daya manta dadinta zarewa yayi ya kasa tausaya Mata so biyu yana aikace ta Wanda dole da safe Saida aka Dan Nemo dr ta dubata sbd zazzabi me karfin data tashi dashi na rashin sabon abinda ya sameta.

Ita Kanta Jannah da suka kwana suna shiriritansu da kasala ta tashi Dan haka daga su harsu Sayd din Saida suka kwana biyu basuga juna ba duk da suna guri daya.

Sai da sukai sati biyu cif basu fita koina ba babu abinda kowannensu yakeyi sai hutawa da iyalinsa hakama acan Maheer Shima hutawa yakeyi da tasa matar kafin ya fara fita abinda ya kawosa.

AZIZ ma ranar da suka fara fita asibiti sukaje aka Duba Masa babynsa da matarsa kafin suka wuce wani gurin daban dagashi sai ita.

Fiddausi jinya takeyi kwana biyu sbd wutar da Sayd ya bude hutawansa kawai yakeyi Saida Tasha wuyan kwana biyu tukun ta saba itama tafara gogewa tana basa hadin Kai yanda ya kamata ai Kuwa Hakan ya qarasa kashesa akanta.

Sati uku kafin suka hadu da Fi suna fita nasu yawon shan iskan harma da Aysha da suke zuwa dauka sbd ta sake sakewa Dan ita tana kusan gap da haihuwa sbd cikin ya tsufa sosai ga Muhammad dinta Shima ya dage sosai yake kiranta yana Jin lafiyanta Dana babyn Wanda ganin hakan da yanda mazajen su Jannah din ke kulawa dasu suna soyewansu hankali kwance ya sakata fara shaawan nata auren da Muhammad din Wanda baya Nigeria Shima yana Malaysia gurin karatunsa daya fara karfi da yaji wanda Ammar ya gama samar Masa da komai Dan da gaske yakeso rayuwan Muhammad din ta inganta.


*******Watansu biyu a qasar nakuda ta tasowa Nicky Wanda ta saka hankalin Jannah tashi ganin halinda Ayshan ta shiga Dan haka duk da shiga damuwa da fargaba Saida AZIZ din ya rungumeta jikinsa yana kwantar mata da hankali suna jiran haihuwan duka suna asibiti.

Acan India ma su Ummah da Ammar sun shiga adduar Allah ya saukar da Ayshan lafiya.

Su Dad ma adduar sukeyi hakama su modibbo da aka sanarwa,

Maheer da fatma ma daketa laulayinta basu dawo ba Dan haka daga can ana haihuwa Greece din suka wuto.

Aysha Nicky ta haifi baby girl dinta Mai Kyau da lafiya sbd kamannin mahaifinta data dauko hasken Kuma da kusan na Nicky dinne duk da Shima Muhammad din fari ne amma kasancewan Nicky tafisa hasken kana gani kasan na Mamanta ne.

Farin ciki da murna aka ringa yi musamman Muhammad din wanda baida daman tahowa duk yanda yaso sbd karatun dayake riqe dashi babu dama ko kadan.

Anturo Masa 'yarsa ya gani yayi farin ciki yayi sujjada ya godewa Allah ya kuma ji har cikin ransa yana tsananin kaunarta da Mamanta.

Nicky tayi video call dashi yagansu itada babyn ya Kuma nuna musu kulawansa da tsananin son kasancewa tareda su sedai ba dama.

Cikin kulawa Nicky din tace Karya damu suna jiransa har lokacin da zai samu dama.

Gabaki daya duka families din mantawa sukai da yanda aka samu babyn Dan haka farin ciki da kaunarta sukeyi abinsu Wanda Ammar daya iso bayan isowansu Maheer Muhammad ya basa daman sakawa babyn suna.

KHADIJATUL KUBRA Ammar ya sakawa babyn wato sunan MIMI Kuma da sunan MIMIn zasu Kirata,

Aikuwa takwarar da akaiwa Mimi ya saka kaunar yarinyar sake shigar familyn zaadens din illai Kuwa ana sati biyu cif da haihuwa aka daura auren AYSHAN da MUHAMMAD GARBA Wanda

Please Login or Register in order to submit comment