Downloaded From https://tknovels.com.ng [7/21, 5:14 PM] Mmn Bibo: JAYA FADO JA YA,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣11️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Wani lokaci mutum ya kanga kamar kaddaransa yafi na kowa girma a duniya saidai da zaran kaji shakuwar wani zaka dauki naka ai ba komai bane kadan ne bisa ga nawani haka duniya take dama. Irin hakan yakan damu Aeesha a kullum a zuciyanta dan har hakan yakan hanata fita wani lokaci don duk da anan ta taso gaban yan uwanguwa haka bai hana a kullum idan ta fita sai an nuna taba kamar yadda yake al,adan mutane ako ina indan sunga wani bakon al,amari ga mutum. Wanda hakan ba farko bane a gabanta ansha nuna ta ko taji ana bayar da labarinta a cikin kus kus wanda hakan yakan matukar bata mata rai wanan tasa ta tsani fita a rayuwanta sai yanzune kuma tasa dalilin hakan da mutane ke yawan mata. Asali dai zamu iya kiramta da diyar mace ce don irin yaran nan da matan muna arewa ke zuwa kasashen larabawa su samo cikin su ko bayan haihuwa sai su dawo gida su jibgesu a nan gaban iyayye ko wasu dangi suna walagigi da ganin taskon rayuwa a cikin al,umma don basune da laifin ba amma hukuncin laifin karshe saiya koma akansu su yayan. Mai karatu zaki san labarin irin yayan nan da basuji ba kuma basu gani ba don akwaisu a cikin kasashen mu harma da ta wajen sauran kabilun mu duk ana samun irinsu ta dalilin zuwa kasashen wasu neman kudi ko wani abin ita a Aeesh ta kasance a cikinsu nata kaddaran rayuwan ke nan da aka haifeta a hakan. Wanan yasa launinta yake daban da namu na bakake don ita ta kasance yar ruwa biyuce rabi bakar fata rabi kuma zamu iya kiranta a takaice da yar balarabiya. Aeesh ta kasance yarinya mai tarbiya da rikon addini don irin tarbiyan data taso a cikinsa tarbiyane tsatsan irin wanda akeson iyayye suba yayansu. Gata ta kasance yarinyace mai kwakwalwa a wajen ko wani irin karatu na boko dana arbiya bata da girman kai amma yawan kamun kanta yasa mutane ke mata hangen girman kai da jin kanta ita din watace a yanzu. Wanda ba hakana bane zalla kamun kaine yasa take mayar da kanta gefe cikin tsaranta akoda yaushe don gujewa gori ko wani abu makamancun hakan.l Bata taba sani asalin ta ba amma dai tasan duk yadda akayi akwai wani dalili data fito daban da mutanen nan nahiyar da take ciki don har yar balarabe wasu daga cikin yan makaranta suke kiranta dashi wanda hakan yaso batar da sunanta na asali a yanzu. Duk da hakan dai komai na Aeesha namu na hausawane don ba wani dabi,an larabawan da ake danganta ta dasu da takeyi illa kawai zamuce Launin fatane kadai ya banbantamu da ita. Batason hayaniya don in kaji muryan Aeesh lamari ya baci don bata iya fada ba idan ranta ya baci kuma tana da karfin zara saboda kaf unguwan cikin sa,annita ba wace ke iya kayar da ita hakan yasa ta dan samu sauki kan hattaran har yanzu data dan tasa take abokai a cikin unguwar duk da ba wasu abokai bane can data makalewa sai ma mutum daya zuwa biyu. Ta dawo daga school ta samu Ammah zaune tayi tagumi kamar a cikin yanayin tunane don sallaman tama kamar a cikin damuwa ta amsa mata shi a lokacin. Saida ta shiga daki ta kwabe tufafinta na islamiya ta fito ta zauna kusa da Ammah din tana fadin lafiya dai Ammah na ganki haka ? Kakar nata data kira da Ammah ta dago kai tana kako murmushin dole a fuskanta tace lafiya kalau Aeesh tunanen duniya nakeyi a nan ke dai. Nisawa tayi da har sautin sa yana iya fita take fadin Abbu bai dawo bane tace ai kinsan lokacin dawowansa da dan saura . Mikewa tayi don ta gyara madafinsu don jiran tsamanin dawowan dattijun data kira da Abbuh din wanda yake uba kuma kaka a wajenta yanzu. Don sai dattijun ya dawo in kasuwa tayi sa,a ya sayo masu dan abinda zasu dafa aci a gidan in kuma ranan ba sa,a suyi hamdala ayi dan dabaran mata aci kar a kwana da yunwa. Ta saba da wanan don kusan sai ince dashi ta bude ido kuma har ta saba da hakan maimakon suga Abbu da suke sakawa ran dawowanshi a lokacin sai sallaman bakuwa sukaji daga kofan shigowa gidan. Da murnanta take fadin lah maman Gwarzo ta mike zuwa taron ta ta karban mata kayan dake hannunta din a cikin murnanta tare da nuna jin dadin ganin bakuwan nasu. Wai yatace tayi wanan girma haka bakuwar data kira maman Gwarzo take fadan haka tare da dan murmusawa tana fadin tubarkhaka masha Allah ina angama karatun yanzu sai aure ? Karatu da saura kadan ta kusa kammalawan dai itama ta huta kamar kowa ai kayan ta karba ta shiga dakinta dashi tunda tasan a nan zata sauka don gidan nasu dakuna biyune kacal a cikinsa sai ban daki sai madafi dake can dan gefe daya na kwana da Abbune ya gyarashi haka saboda wahalan da sukeyi lokacin ruwan sama a gidan. Daki Aeesh ta shiga dan kudin taranta da bata kashe ba ta dauko ashirin ta tafi nan wajen mai shago ta karbo ruwa ta kawo mata tana fadin mama ga ruwa. Wace ta kira da mama din ta dago tana fadin yauwa yar albarka sanni da kokari Allah ya nuna muna mun ksiki dakinki lafiya a zuciya ta amsa da amin. Ta nufi kitchen din nasu ta fara shara don rage aiki yayin da matan duk suka bita da idanu lokacin matar ke fadin har yanzu dai Nana shiru ba labarin ta. Ammah cikin rage sautin muryanta take fadin bari anjima mayi zancen da dare da dabara ta hada wutan ta doras tukunyar ruwan zafi don tasan tuwo daine zasuyi a lokacin. Haka tayi ta yan aikace aikacenta har lokacin da Abbu din ya dawo anyi sa,a kasuws tayi kyau a ranan don haka da ledan cefanensa ya dawo gidan ? Ta taresa da murna ta karbi kayan takai gaban Ammah din yayin da shi kuma ya jingine kekensa yanawa bakuwarsu sannu da zuwa matar nasa kuma tacigaba da bude ledan da yarinyar ta kawo gabanta shimkafene ya auno sai kayan miya da yan kassa na tsotso da zasu watsa a miya aji dan zaki badon asan anci nama ba dai. Kafin wani lokaci ta hada girki da taimakon wanan matan gidan Ammah sun kwashe har ankaiwa bakuwa nasa Abbu kuwa ya fita zuwa masalaci bai dawo ba koda ya dawo din dabi,an nan na mutanen da har yanzu sunayinsa shida makwabtansa na kowa ya fito da abincin gidansa a saka hannu gaba daya aci . Wanan yasa makwabtakarsu har yanzun yake da karfi don al,adace ta rufawa juna asiri da mutanen baya sukeyi wanda a yanzu duk an watsar da wanan al,adan a cikin unguwa kowa yaci bidansa shi kadaine yanzu. Missalin tara da rabi a zaton matan yarinyar na barci don ta kwanta tun wajajen takwas da rabi a dakinta hakan yasa Ammah fadin . Dazun kina zance ina kauda kai kinsan har yanzu Aeesha bata san asalin ita wacece ba duk da nune da gorin da mutanen garin nan ke mata har yau ban fada mata komai akanta ba. Ita kuma Nana duk inda take inda rabon mu gana wataran zata tunomu ta dawo gida don har gobe ina kaiwa Allah kukana kan lamarita . Jin hakan yasa Aeesha din lafewa don ta dan tsunci wani abu daga bakin matan biyu saidai har lokacin da maigidan ya shigo zancensu akan wace suka kira da suna Nanace. Nan kuma taji Ammah nayiwa mijinta bayanin dalilin zuwar yar uwata din tazone kan saida filin gadonsu da yan uwan haihuwansu keson yi a kauye bada saninsu ba. Shine tazo suje ayi wada za,ayi kafin wajen ya salwanta ya fita hannunsu saboda an mayar dasu mata ana son yi masu yau hakan yasa taji Abbu yace goben nan ta shirya su isa kauyen asan fita kan zancen. Inma ya kama a sayarne abawa kowa kudinsa zaifi sauki sai su karbo nasu su ukku suzo nan cikin birni su samu filin da zasu saya a madadin wancan din. Hakan yasa washe gari bayan ta shiryane taji Ammah na fadin Aeesha koda zaki dawo zaki samu ban gida don zanyi tafiya a yau zuwa kauyen mu wani lalura ya taso min don haka. Ki shiga wajen tabawa nayi mata magana ki zauna a nan har zuwa yamma in malam ya dawo don ba lalai bane in dawo yau ko gobe saidai yadda abin ya kaya a can din. Dan marairaicewa tayi tana fadin Ammah baki zuwa dani inga garin ku kowafa yasan garinsu nice bansan nawa ba ko yan uwa ban san kowa ba. Kiyi hakkuri Aeesha da sannu zaki sansu nan gaba ai komai ya kusa zowa karshe nake gani a yanzu zaki dawo da yamma son girkawa malam Abinci kada ya zauna da yunwa kinsan halinsa dai. Hakan akayi ta fita daga gidan ranta a bace don gaskiya dolene hakan tunda Ammah bata zuwa ko ina ko garin nasu yanzu sau biyu ke nan taga taje wancan karkn gaisuwa ta tafi sai kuma yanzun din banda maman gwarzo bata san kowa ba a dangi dai da zata nuna ga dan uwanta. Haka takai makarantansu ranan dai har aka taso bata ganewa kanta ba makin tabi shawaran Ammah djn taje gidan tabawa sai ta kwamacewa ta zauna gida tayi yan gyare gyare gyaren gida a lokacin. Da tsakar gida ta fara har ta gangara zuwa bandaki madafi har wajen gidan dama gidan ba wani girma ke garesa ba don hakane taji saukin aikin har ta karasa yamma baiyi ba. Hakan yasa tayi shawaran gyaro dakin su Ammah din tarkace sosai ta fitar a dakin can kasan gadon amma din ta kwakwalo ta sharo wani leda da aka nadesa sosai harda dauri. Don haka taga ya dace ta bude ledan idan ba abin amfani bane a cikinsa ta hada da shara ta zubar saidai yadda akaiwa ledan dauri yasa tagane abune mai muhinmanci a cikinsa. Sannu a hankali ta warwale ledan taga alaman photunane ciki ta zarosu tana dubawa a hankali tabi na cikin hotunan da kallo. Wata macece rugume da yarta fara sol ta kurawa photon ido kafin ta juya bayasa taga rubutu a jikinsa da larabci kokarin karantawa tayi ilimjn ta na ajami baikai ta gane me aka rubuta a photon ba amma ta gane shekarun photon da akarubuta shima da larabci ana nufin 1982. Idan ta juya zuwa boko ta sake juya photon tana karewa matar da yar kallo kafin ta kawar zuwa dayan photon dashima saboda ajiya ya fara baki a lokacin. Wanan matar daice da yar nata tare da wani matshjn balarabe rugume da ita saidai wanan yana da bambanci da wacan don yarinyar photon ta dan tasa sosai a wanan lokacin girmanta yakai kimani yar wata takwas ko tara a lokacin don ga ribon din yara an mata dauri gida biyu irin mai zare dinban uwar tana saye da bakin jallabiya nada a jikinta hakan namijin shima farace sol irin na larabawa ya saka shima dai wanan hoton an masa rubutun larabcin a jikinsa. Tatattara ta mayar yadda ta sameshi har zata mayar a inda ta jawoshi sai kuma tayi wani tunane ta saita dorashi saman dan teburin da Ammah din ke dan ajiye ajiyenta. Ta samu ta karasa aikin dakin gudun kada malam ya dawo ya samu bata karasa ba ta makara wajen girki wutan abinci ta dora kamar kullum ta zauna jiran tsamani can taji kararawan keken yadda yake alama ya dawo. Da murnan ta ta tareshi ta karbi Aeesha ikon Allah tun daga waje naga wanan aikin naki ai nasan ba kowa bane kece. Abbu naga ban aikin komai yau kuma ba islamiya yasa nace bari kawai inyi yan gyare gyaren nan yace ikon Allah kin dai gado tsabtan nan kema Nana. Donshi da nana Aisha yake kiranta dashi sunan da uwarta tazo masu dashi ke nan tun farko kuma ya rike a bakinsa har yau dashi yake kiranta kuma a bakinsa. Allah ya gani yarinyar tausayi take basa a duk lokacin daya kalleta tun tana karamarta saidai ba yadda ya iya nata kaddaran a haka yazo mata ita. Duk da wahala da talaucin da yarinyar ke ciki hakan baisa hasketa na asali dushewa ba yanzun ma datake girman nan hasken yana dada kara fitowane a jikinta. Zuwa lokacin tana tankaden gari zatayi talge don yamma yayi sosai hakan yasa ya kewaya ya fito yana fadin nana bari na dan zagaya kafin yamma in dan samo icce a kara zube maku. Tayi masa Allah ya tsare ya fita kafin ya dawo ta gama komai ta gyara waje don sai ana kiran magariba ya dawo da daurin icce a bayan kekensa yana fadin kai kasan nan dan inda muke samu icen a yanzu duk a sare filin . Masu kudi sun saye wai zasu gina ma,aikata a wajen saida kyat na dan samo wanan ta gama alwala ta mike tana fadin Abbu sannu da dawowa ya amsa sannu da gida nana yanzu kan sai ku fara tatali don abin ya fara wuce tunanen mu. Saida ta taimaka masa suka kwashe don yayi saurin fita ya samu jam,i ta shiga daki ta tayarda sallah bayan ta saya kyauren gidan. Kamar yadda ya saba dawowa hakan ya shigo shifida ta dauka takai masa waje inda suke cin abincin dare kafin ta dawo ta zauna taci nata saidai ga gidan ba dadi rashin Ammah ga kuma zancen hoton nan data gani na matan nan don abin ya tsaya mata a rai sosai tun lokacin. Inba zato bane tabbas itace a jikin photon nan hakan kuma na nufin matarda ta gani itace mahaifiyarta ke nan tare da wanan namijin balaraben na jikjn photon. Don hakane ta yanke shawaran tambayab Abbu gaskiyan zancen aka mutanen cikin hoton don tasa da wuya yadda tasan halin Abbu din ya boye mata gaskiyan zancen. Yau Abbu bai dade wajen hiransu ba sanin su kadaine a gidan duk da yana zaton a yanzu nana din tayi barci ai don akwaita da saurin baci amma son rikon amana irin nasa yasa ya shigo gida a lokacin. Ganin hasken fitila a dakin nata yasa yana aje tabarman yake fadin nana ikon Allah har yanzu baki barci ba ashe tace yanzu nagama bitan karatuna Abbu. Ta karsa fitowa tana fadin a shimfidama tabarmane anan yace ehh dama tasani ko Ammah ke nan yana kai wani lokaci wajen gidan yana shan iska kwance a tsakar gida tunda ba fanka bane dasu a gidan irin mutanane masu sarin jin zafi a jikinsu. Saida ta gama shifidar har ruwan sha ta debo mashi ta aje a gefe ya zauna yana bissimillah ta juya ta shiga dakinsu ta fito da wanan hoton gefen shi ta samu ta zauna tana fadin Abbu tambayanka nazo yi don Allah idan ka sani kafada min gaskiya Abbu ko zanji sanyin abinda ke damun zuciyana a yau. Cikin mamaki ya kallota gabansa na fafuwa yace me kuma ya faru nana har yake damun zuciyarki amma baki fada muna ba muna a matsayin iyayyen ki cikin garin nan nana ? A,a Abbu ba hakan nake nufi ba ta fada cikin ladabi tare da fadin kasan Ammah taja min kunne da kada in kara zuwa mata da zancen nan ba gaskiya bane abinda ake fada akaina cewa ni din banda uba shine yau ina gyaran dakinku da rana naga wanan hoton ta dauko ledan da takardun dake cikinsa ta mika masa . Karba yayi ya kurawa photon ido na dan lokaci kafin yace bincike kikaiwa Ammah din a dakinta har kika gano wanan hoton ? Da sauri tace haram Abbu wallahi ina gyarane na daukosa har zan zubar saboda ledan dana gani haka a cikwaikwiye sai kuma nayi tunane na tsaya na bude shine naga wanan hoton a ciki. Yasa nace bari na tambaye ko kasan waye a cikin wanan hoton don Allah Abbu kada ka boye min duk da nasan Ammah zatayi fadan hakan idan ta sani amma ba zan taba barin ta sani ba insha Allah kome ko zaka fada min. Hannu ya kai ya kara dago photon ya kurawa hoton idona dan lokaci kafin ya sauke ajiyan zuciya ya kalleta duk da akwai duhu a lokacin hakan bai hana yaga yadda ta kafesa da idanunta ba . ZAINAB IDRIS MAKAWA [7/21, 10:28 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣22️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Mayar da kai yayi sauke daga kallonta kafin yace kinyi gaskiya Nana hakika wanan kece tare da mahaifanki na asali da suka haifeki suka kuma yi sanadin zuwanki duniya. Wanan da kike gani itace mahaifiyarki data haifeki sunanta Nana Asiya amma ana kiranta da nana a inkiya dashi mutane sukafi saninta dashi. Nana kanwace ga Ammah uwarsu daya ubansu daya gaskiyace keba yar jinsin bakake bane tunda mahaifinki gashi balarabe kina gani. Asalin faruwan hakan kuma ya samo asali da bayar da mahaifiyarki da mahaifanta sukayi riko ga wata hjy yar uwarsu daga karshe ta dauketa zuwa saudiya. Da sunan neman kudi a can bayan ta kwadaitawa iyayyensu irin makudan kudin da zata samo masu acan din idan ta dawo daga can . Mutanen kauye basu yarda ba harda ita mahaifiyar su ammah din amma da yake dangin ubane ita hjy ba yadda ita mahaifiyar tasu zatayi. Inda yarda da ita kuma gata yar uwa yasa mahaifansu maza suka dauki nanan suka kara danka mata ta tafi da ita kasa mai tsarki na tsawon shekaru. Ba a sake jin duriyansu ba sai labarai kala kala ke zuwa game dasu inda kowa ke fadan labari daban daban akan shirunsu a can din . Sai bayan shekaru masu yawa don har kowa ya fitar da rai ga sake ganin su saiga Nana ta dawo muna da goyonki kwatsam da rana tsaka. Wanan babban tashin hankalin ya dagawa mutane hankali tare kawo muna rudani da tashin hankali sosai a lokacin yan uwa da abokan arziki hankalinsu ya tashi ainun da gani haka . Nan tsegumi ya fara tashi haka kuma wa yanda sukai Sanadin abata nana ta tafi da ita a lokacin daga baya duk suka jaye hannunsu suka koma gulma da nune ga iyayyensu. An tutse nana aka tayi bayanin yadda ta samu ya amma ta kasa bayani ssboda kukan da take aiki yi hakan yasa mahaifinsu ya kwanta ciwo jinya mai tsanani yayi a lokacin duk sanadiyan hakan daya faru. A gidan mu kawai nanake samu kwanciyan hankali a duk fadin kauyen nan zatazo ta wuni taci tasha sai daren kwana zata koma gida. Haka kuma washe gari zata dawo nan tunda safe haka tayi ta faman yi a lokacin don yadda mutane har gungu sukeyi do zuwa ganin yar balarabiyan da tazo da ita a goye wace ta zamo abun kallo a wajen mu. Wanan dai in gajarece maki ciwon mahaifinsu ya kara tsananta sosai har yakai yayi ajalinsa ganin haka yan uwa suka kara hattaranta akan sanadintane mahaifinsu ya mutu don bakin cikin abun kunya dataja masa a gari. Suka kori nana daga gidan ta dawo nan gidan mu da zama a wajen mu ta zauna inda Ammah ke faman dawai niya da ita da yarta sannu a hankali tafara sakewa tana rage damuwa har yar uwarta Ammah ta samu jin labarin abinda ya faru zuwansu saudiya da taki ta fadawa kowa da farko. A yadda tace da suka je can sana,a take sosai kashe rika suna samun kudi amma kudin ba nata bane na hjy ce. Don har hjy ta gina gida anan kano da iri kudin da take turowa a nan gida Nageria kuma ashe ita hjy din takan shigo nageria tayi abinda zatayi ta koma ba tare data je kauyensu ba. Ana cikin haka da girma ya soma ita nana hankali ya fara zuwa mata ta nemi da ta koma gida amma hjyn ta hana don takarrdun da komai nata na wajen hjyn . Dama kuma haka sukeyi da anje can ance sai su karbe takardun tafiyan ka sai kagama masu bauta ka gama wahala zasu fito maka dashi a lokacin kaima zaka fara neman kudi ka. Suna hakane har Allah ya hada ita nana din da wani balaraben mutum shi wanan da kike gani a jikin photon dai da shakuwa yai shakuwa a tsakanun su har ya nemi auren ita nana a wajen mutanen su nacan. Wanda ba tunanen komai hjy din da sauran shuga banin su suka taru suka aurawa nana wanan mutumin acan suka sha bukinsu batare da kowa na ita nana ya sani ba ana gida. Yadda ta fada muna zama sukayi na so da kauna dashi na fi sabi lilah har Allah ya kawo masu rabonki aka samu cikinki a lokacin. Wanan mijin nata tace yayi murna sosai da samun karuwankidon ya gwada mata gata iya gata kamar yadda Allah ya umurta a nunawa iyali. Har Allah ya sauketa lafiya suka radawa yarinya sunan nana Aeesha ma,ana Aishatu a nan dai wajen mu. Ya kula dasu yadda ya dace sosai ko bayan haihuwanki din kwatsan suna nan ta fara ganin canji a gurinsa na wasu dabiun da bata sanshi dasu ba daga baya ya fara nuna hattara da tsana daga ita har yar nata. Abinda nana bata sani ba shine ashe auren contragi yayi da ita nawani dan lokaci dama sai kuma aka samu akasin hakan rabo ya shiga tsakani a lokacin. Shi aiki ya kawoshi saudiya yayi wanan aurene don kaucewa zina kamar yadda sukeyi acan din wanan yasama ya zabi bakar fata yayi auren hakan da ita. A nasa shirin idan zai koma gida kasansu saiya sallami ita nana din sai kuma rabonki tsakaninsu ya shiga ciki wanan ne ya daga masa hankali a lokacin. Har ya fara nunawa nana da yarta wanan halin gashi kuma kasansu sun fara matsa masa lamba ya dawo gida hakana son har ya kara lokaci a can. Kwatsam nana ta wayi gari bashi sai takarda da kudi masu yawa daya barmata wanan ya dagawa nana hankali sosai a lokacin. Mutanen su nacan ta fara nema ta sanar masu da abindake faruwa kinsan halin mutane sunga wurin cin kudi sai suka fara karban kudi a hannun nana da sunan suna taimaka mata a lokacin a gano inda Abduljalil ya shiga. Dadewa dasu yasa nana din ta farga da abinda suke mata kudinsu kawai sukeci suna mata karya bayan haka ba wani taimakon da suke mata a lokacin sai karairayi na yau daban nagobe daban. Don haka ta daure bakin aljihunta ta tsuke wanan ya kawo sukai mata sheri ganin ga dukiyan da miji ya bar mata ya gudu ya koma kasansu sai sukai shawaran yi mata cune ga askar dinsu nacen. Don idan ta baro can din su koma su mallake komai nata wace tayi shekaru mai yawa a cikinsu tasan hakan zai iya faruwa don hakane ko yaushe tana tafiya da dukiyanta a jikin ta da komai a cikin jikinta tace. Kwatsam kuwa rana daya sai gashi Askar din sun sallama mata akan suna tuhumarta ta hauro kasan ta kazamin hanya tazo nan tana aikata alfasha a kasansu. Wanan abin yayi sanadin da suka hada da ita da wasu da aka kama suka ingizo keyansu zuwa nan Najeriya shine ta nufo gida a lokacin kwatsam muka ganta. Kinji Nana duk abinda mutane ke fada a kanki cewa ke shegiyace baki da uba ba gaskiya bane kedin har halak ce kamar ko wani da a duniya illa akasin da aka samu naki kaddaran yazo a haka. Ya dago yana kallona zuwa lokacin hawaye ya gama bata min fuska don kuka nakeyi shafe shafe ya shiga lalashina a cikin tashin hankali yana fadin. Na dauka shekarun ki yakai na rugumar kaddara a yanzu yasa na yarda na fada maki asalinki da muke boye maki a yau ai nana da nasan ba zaki iya jure hakan ba da banyi gangancin baki wanan labarin ba a yanzu. Wanan kukan da kikeyi zai iya jawo hankalin makwabata su yi zaton ko wani mugun abin nayi maki gashi ni kadaine dagani saike a gidan nan yanzu. Jin hakan yasa ta tsagaita kukanta don gaskiya Abbun ya fada balle tumba ta aiko kan tazo gidan nasu kamar yadda uwarta Ammah ta fada. Tace anan zata kwana bata zuwa can din tuno hakan yasa ta mike zuwa dakin kwanta ta kwanta shima Abbu din bai kara cewa da ita komai ba a lokacin don zuciyarsa da ba dadi. Saboda tuno da abubuwan da suka faru a baya game da yarinyar yasan dole sai hakan ya faru dasu don tun suna boye mata dole wata rana zaizo da zasu fada mata gaskiya akan zancen ta. Haka kowan su ya kwanta da bacin rai ga Aeesha ba zancen barci a ranan haka ta kwana tana tunane akan mahaifanta dataji labarunsu a yanzu wanda abin ya tsaya mata a zuciya sosai. Sai tambayan kanta takeyi da meyasa ya rudi mahaifiyar ta har ta yarda da hakan yasan ba auren fissabillah yayi mata ba a lokacin. Da irin zancen nan ta kwana a zuciyanta idan tace tayi barci a wanan ranan karya ta fada yadda taga rana haka taga dare a wajenta dukko da dun,bin gajiyan dake jikinta ta nemeshi ta rasa a rana. Hakan yasa washegari ta tashi da wuri jin Abbu ya fita zuwa massalaci itama ta tashi tayi sallah bayan ta idarne ta fito ta hasa wuta don yin dumamen da zasu karya dashi. Koda ya dawo har kunu takai ga dama masu da dan guntun gumban da Ammah ta rage har ya saura zuwa wani lokaci Abbu ya dawo daga masallacin da tasbaha a hannunsa yana ja. Shimfida ta shiga ta dauko masa tayi mai a wajen da yake zama tare da dauko abun karyawan ta jera masa yadda Ammah dinta ke masa a kullun idan zai karya. Albarka da fatan alherin daya saba jero mata ya dinga saka mata duk da yasan a ranan hankalinta ba a kwance yake ba alama ya nuna tana cikin damuwa sosai a lokacin. Ta juya zata shiga dakinta taji muryanshi yana fadin nana zonan yaki yana nuna mata gefenshi da alaman tazo ta zauna zaiyi magana da ita lokacin. Kamar itama yasan da sauran zancen da take son tambayanshi a lokacin kasan zuciyanta ta dawo ta dan tsuguna a gefenshi don ta kasa zaman daidai yadda ta sabayi dashi a lokacin. Kafin yakai ga furta mata wani zance yaji ta jefo masa tambaya tana fadin Abbu dama nace yanzu ina ita wanan Nana din take da kace itace mahaifiyata ? Ya dan murmusa a fuskanshi yana kada kai tare da kai loman tuwon da ya yanko a bakinsa yace Nana nan insha Allahu muna sa ran hakan saida tana can kasa mai tsarki don can ta koma. Duk da dai bada yardan mu tayi hakan ba don data kawo shawaran komawa can din daga baya bamu yarda mata da hakan ba sai ta shamace mu ta sulale ta koma ba tare da sanin bu don ba zata iya rayuwan nan ba don acan ta taso tayi rayuwanta da komai. Hankali ya so ya tashi bayan batanta saida na zaunar da ita Ammah nan na bata magana don tafiyanta ya nuna tabar muna amananki a hannun mu nida Ammah din don wayiyar gari mukayi muka nemeta muka rasa a lokacin. Sai ke kadai a dankin kwanan kwace da yar takardan da wasu tarkace cikin leda data bari a gefen ki na daukeki Ammah ta bude ledan kudine a cikinsa masu yawa sai sarkan gwal guda biyu a cikin wani leda daure. Ganin batarta zai iya jawo magana tun kan mutane su farga da hakan yasa nayi shawara da ita Ammah washegari nazo nan cikin kano na saya muna wanan gidan nan a wanan unguwar a cikin kudin. Nakoma can kauye ba wanda yasanda hakan saiji sukayi kawai munce munbar gari zuwa nan cikin kano da kowa nawa wanan yasa kikaga ko dayan mu zaije gida bamu yarda muje dake har yau din nan don gujewa abinda zuwan naki zai haifar a kauyen mu din. Gudu tayi ta barni ke nan a wajen ku itama na fada ina kallon fuskan Abbu din da alokacin shima ransa a bace yake da tuno da abubuwan da suka faru a baya. Cikin murmushin yake yace dani ba zance gudun tayi ba kuma zan iya cewa hakan don hankalinta nacan kan nema maki inda zataji labarin mahaifinki daya tafi ya barku da kuma makomar dukiyanku data baro a can a lokacin. Wanan nake zargin ya mayar da ita wacan kasan a lokacin don mun taba samun labarinta wurin wani mutumin garin mu inda har tabada sako garemu yace taji dadin ganinsa kuma shima din yace bai ganta a mugun kama ba lokacin. Kinga ke nan duk inda nana take tana cikin koshin lafiya haka kuma muna a ranta musanman ma ke din nan da a yanzu tasan kin girma kin kai munzalin hakan a girma. Ba abinda muke kullum sai adduan Allah ya karkato muna hankalinta zuwa gida ta dawo cikin yan uwa kamar kowa wanan shine fatan mu a yanzu. Ki godewa Allah nana da kika taso a cikin mutuncin daba duk ya zata samu hakan duk da muke ba mu muka haifeki ba Allah ya dora muna kaunarki a zukatan mu fiye da yayan da muka haifama a ciki mu a yanzu. Don ke din kin kasance ammace a wurin mu idan munyi maki rikon daba daidai ba ranan gobe kiyama Allah zai tambaye mu wanan a bainan jama,a. Na sani Abbu banda kamar ku a fadin duniyan nan koda kuwa yau uwata da ubana zasuce zasu dawo gareni basu kaiku girma da daukaka ba a idanuna. Masha Allah tunda har kin san wanan to ina son ki cire duk wata damuwa dake kasan zuciyarki game da iyayyenki a yanzu haka kuma ki daina kwankwanto koke wacece daga wanan ranan . Don kema ya ce kamar kowa da aka samu ta hanyar halak banson in kara ganin ki a cikin damuwa wanan kaddarankice da Allah ya zano maki tun farko. Abbu yayi min magana da zasu kwantar min da hankali da wanda zaisa kada inga laifin mahaifana da suka haifoni kuma suka kasa rikona a hannunsu don saba lamba. Da haka Abbu ya fita zuwa kasuwa bayan ya ban dari yace insai taliyan hausa in sulala da rana inci komawa nayi daki naci gaba da tunanen duniya don har yanzu zuciyana ya kasa gaskanta labarin da Abbu ya ban game dani din ashe mutane sunyi gaakiya da suke dangantani da larabawa tabbas ni din yar balaraben asaline ashe . Jinin sune a jikina kamaninsune na kwaso nake ruwa dasu jinin su shiyafi karfi a jikina bisa ga na mahaifiyata wanan tunanen na wuni yi ni kadai a gida da haka har barci ya daukeni ban sani don idona dake da rankon barcin jiya da banyi ba. Koda ta falka karfe ukun rana ya gwauta a gagauce ta debo tuwa a randa ta shiga bayi ta watsa ruwa tafito tayi alwala zuwa sallah bayan ta idar wanan hoton dake gefenta ta kara jawowa ta zubawa matar jikin photon ido na dan lokaci tana nazarinta. Tabbas ko a cikin hoton rayuwa ya nuna tana cikin jin dadi da walwala a lokaci saboda yanayin da suka dauki photon ya nuna gidane hadade ko a dacan baya don akwai abubuwan more rayuwa a gidan da photon ya nuna. A fili take fadin don me zaki gudu ki barni cikin bakin ciki da takaici bayan kune sanadin zuwana duniya a haka ina kika shiga kika watsar dani haka kamar marainiya ? Idonta ta mayar kan wanan balaraben tun daga rawaninsa daya dan daura ga kai har zuwa fuskansa dake nuna tsawon dogon hancinsa zuwa dan gashin bakinsa kafinta mayar da idonta kan farar jallabiyan jikinsa tana runtse idanuwanta. Cikin jin kuna da wani irin tsanarsa a zuciyanta ba zan yafe maka ba ta furta a fili kayi sanadin zuwana duniya ta hanyar yaudara kuma ka wofintar dani a cikin duniya duk da kasan da ina raye a doron kasa. Hakana dinga sakin maganganu ni kadai a gidan kamar sabuwar mahaukaciya in na gaji in fashe da kuka inyi kuka saina gaji kuma in cigaba da magana. Har nagaji nayi barci a wurin saida almajiri yazo yana bara na falka sauran tuwon dana zubawa Abbu ya rage shina raba biyu na kirasa nabashi ya shiga jero min addua. Nan kofa na zauna bayan na debo ruwa a randa nake zauna na tasa abincin a gabana na kasaci da kyar nayi loma biyu naji tuwon bai wucewa hakan yasa na mike zuwa alwala nayi sallah. Haka na wuni ko wanka banyi ba a ranan sai zuwa yamma na dan samu zuciyana ya sake har na samu na dinga yan aiyukan daya dauke min hankali. Sauran garin tuwon daya rage na tuka muna don zai isa saboda daga bakina saina Abbu har miya na hada koda Abbu ya dawo da wasu kayan cefane yasanu ina kwasan tuwo. Tun daga kofa yake fadin nana ikon Allah a ina kika samo kayan girki na juyo ina fadin Abbu sannu da dawowa ya amsa da yauwa har lokacin da mamaki a fuskanshi. Ya sake maimaita min tambayan dayayi min da farko na bashi amsa da fadin Abbu sauran na jiyane daya rage na tuka muna. Allah yayi maki albarka nana ya fada nakanji dadi idan Abbu da Ammah suna min wanan adduan don duk sukai min nakanga fa,idan wanan abin ZAINAB IDRIS MAKAWA [7/23, 10:14 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣33️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Kwanan Ammah uku ta dawo cikin bacin rai hankali tashe na gane hakan ne ga yanayinta duk da hakan bai hana ta hango yar rama da nayi ba. Keko Aeesha wanan rama fa ko bakya cin abincin ne bayan tafiyana lokaci daya duk kin zube haka meke damunki haka ko kinyi ciwone a bayana take tambaya cikin damuwa ? Lafiyata kalau Ammah kawaidai kila kewanki ne yasani rama nake gani tafi can ja,ira saboda tafiyan kwana biyu ki zube haka ? Kodai malam ne baya kawo abinci ki dafa maku ta tambaya cikin nuna kulawanta a gareni nace abinci kan har sai mun ture ai. Gefenta na karasa isowa na zauna ina fadin da alama dai a gajiye kike Ammah ko in fita in nemo maki wani abu kici ta kalloni tana kako murmushin dole a fuskanta tana fadin dadina dake Aeesha tausayin da jinkai. Yanzu har kin fahinci damuwa a fuskana to kwantar da hankalinki gajiyace kinsan hanyar namu bakyaune dashi. Ina maman gwarzo don naga tare suka tafi ai da ita take fadin tun acan kowa ya shiga motar garinsu don tafiyan zai zama wahala idan tace sai ta biyo ta nan kuma. Nidai ban matsa mata ba naci gaba da aiyukana da nasan nice zanyi idan tana gida har lokacin Amma din tana zaune a inda take . Har lokacin Ammah na zaune a inda na barta cikin damu saida aikai kiran sallah la,asar na kawo mata ruwa a cikin buta a nan inda take din don tayi alwala ta samu ta mike ta zagaya ban dakin ta dawo tayi alwala ta shiga daki. Nima shinaje nayi bayan na idarne na fito a hankali nake jin sautin kukan Ammah din yana tashi daga dakinta na dan dade tsaye a cikin damuwa kafin na yunkura na shiga dakin tana ganina tayi saurin share hawayen dake fuskanta tana saita kanta. Don kada in gane halin da take ciki a lokacin da wayauna dole in gane ko ace ni karamace yau naga uwata tana kuka haka dole in shiga halin damuwa da tashin hankali. Balle a shekarun da nake lokacin ya kamata in fahinci wani abu yana damun Ammah din a lokacin kuma koma meye ba karamin abu bane wanan. Zubewa nayi akan gwiwana ina fadin Amma saboda nice kike kuka ko nice bacin ranki a yanzu na sani sani itama ta sani don tasan haka zai faru ta gudu ta barku dani kuna kumsan bakin cikin da ba laifin ku bane ya kawosa. Wani irin kallon mamaki Amma din ke mun a lokacin don bata taba zato ko tsamanin jin makamancin hakan a bakina ba don bata taba tsamanin har zansan ba ita ta haifeni ba. Ga irin nata hikimar fada sosai ta hauni dashi tana fadin wani zancen banzane haka nazo ina mata in tashi in bata wuri tunda bansan meke damunta ba in barta da abinda ke samun zuciyar ta. Simi simi na mike nima ina sharab kwala zuciyana a cunkushe ji nake dama na mutu in huta da wanan bakin ciki da nake gani a rayuwata tun ina kankanuwa dani haka . Itama Ammah din fitowa tayi tana fadin in bata aikin in wuce islamiya kada in makara hakan yasa na bi umurninta na shirya na nufi islamiya. Mai karatu da zaki hadu da ire iren mu diyan watsin kano da ake haifowa a saudiya a watso nan gida Africa a jibgemu zakiji labarin dayafi nawa daci a kunnen ki Don saikai da hakan ya shafa kasa abinda kake fuskanta daga gida da kuma wajen jama,an gari don kiri kira za a nuna maka rashin gata ko wani cin fuska a bainan jama,a. Haka na nufo makaranta na samu hat an soma karatu ka,idane ga duk wanda ya makara irin hakan a hukuntashi a kwaini da tsoron bulala duk da ba wani bulala bane mai yawa biyune zuwa ukku. Saidai nayi sa,a ina isowa malamin namu ke fadin yau ya akayi kika makara nan na marairaice ina fadin mahaifiyatace bata gari natsaya aiki na makara. Karyana ya karbu don cewa yayi ban sanki da halin makara ba don baki da wasa shige ki shiga ciki har da dan rusunnina ina godiya na shige da sauri cikin ajin na jona tare da sauran yan uwa akaci gaba da karatu dani. Koda muka taso na iso gida na samu har Abbu ya dawo yana waje yana yan gyare gyren wurin da suke zama karba naje yi da sauri yace barshi nana shige ciki ki huta kinji. Ammah na tsakar gida tana kawar da kaya nayi sallama idona kyam a kanta ina karewa yanayinta kallo tare da gaida ita da kallo. Cikin sakin fuska kamar ba ita na bari cikin wancan yanayin na damuwa ba tace Aeesha kin dawo ke nan ya hanya na amsa da lafiya Ammah . Ki dauko ledan can ki bude akwai dan tsaraba dana sayo maki a hanya da sauri na karasa ina fadin to mama na karasa wajen ledan. Na jawo ledan na kawo gabanta tace bude ki diba mai isan ki kije kici na duka na fara bude ledan da dan saurina ledan yalo na fara cirowa cikin murna da ganin yalo don ina son cin yalo arayuwata naci gaba da tona ledan nan ma naci karo ayya soyayya da gyada suya ruwa ko wani kuli daya na dauka sai yalo guda ukku. Na tura ledan agaban Ammah ta dago ta kalli hannuna kafinta maida kallonta ga ledan tana fadin kara mana donki na sayo kinsan malam in yayi ya debe yalo kawai a ciki. Nace Ammah bari inci wanan in Abbu ya dawo ya diba sai inzo in kara anjima batayi magana ba kai ta kawar daga gareni kawai Abbu bai shigo gida ba saida yazo daukan abincinsa. Bayan ya shigo din ina jinsa yana fadin ni zancen nan ya daure min kai mutane yanzu basu da tsoron Allah a zukatansu kiri kiri ku dannewa mutane hakkinsu saboda wani dalili naku can dabana addinini ba sai zalla son kai. Naji Ammah tace ka barsu kawai ai inba nan akwai can zasu bamu inda basu dashi hakki dai kowa yasan namune don muna da iko a acikinsa. Ba wanan bane damuwana ba malam yadda suke muna bugun kadanya baki dayan mu damu muka kashe mahaifin mu saboda bakin cikin dakin mu har mahafin mu ya mutu ai. Wanan ba hujja bane Amamatan koda hakan gaskiyane kuna da hakki akan dukiyasa ai abu daine son kai da rashin imani yaiwa mutane katutu a zukata yanzu. Idan ita nana bata kusa ku baku kusane ko ance kada aba diya mata hakkinsune ? Dama nasan komai dadewa sai irin hakan ya faru don mutane yanzu kiris suke jira su samu dama saisu fake a nan su zallunce ka don zalunci yanzu ya bar birni ya koma ga mutanen kauye garama na birni suna jin wa,azi yanzu daidaikune marasa imani kowa yana tsaye yana neman na kansa. Nana dai komai daren dadewa muddin tana raye zata dawo kasan nan wata rana dole ko su fito da dukiyan nan kamar kada ya fadi hakan naji Ammah din na fadin. Kaiya malam da zata dawo gida aida yanzu ta dawo din haka dai ta zabawa kanta rayuwan nisa damu naji yana fadin kaiya nakan rabaki da irin wanan zance Ammah . Idan haka ta zabawa kanta me zakice ga wa yanda sukayi sanadiyar fitanta gida tun tana kankanuwanta ko shima duk har lokacin abinda ta zabawa kanta ke nan a rayuwa. Sam banganin laifinta har gobe a idona don yarinyar nan ba itace ta jefa kanta cikin wanan halin ba kiyi tunanen hakan ko wani lokaci abin saidai istigifar kawai za a yi don shiya dace kawai yanzu. Gareku iyayye masu tura diya aikatau kada kuce baku da kamishon duk halinda yarinya ta shiga ku Allah yaba amanan rikonta ba wani ba. Yalon dake hannuna nake zumudin ci naji kamar ina taunar tsakuwane a bakina lokacin don yanayin dana shiga a lokacin. Saboda zargina ya zamo gaskiya duk abinda Ammah kewa kuka bai wuce zancene daya shifi mahaifiya ta wadda ta kawoni duniya ba a lokacin. Muryan Ammah ce ke fadin Aeesh me kikeyi a cikin daki daba zakizo ki dauki abincin ki ba sai yayi sanyi na fito jiki a sanyayye ina fadin na koshine Ammah. Dagowa tayi ta kalleni kafin tace har me kikaci kafin ta rufe baki nace yalo ta tabe baki tana fadin yalo abincine banda shirmen ki nidai dauko min kwanon can ki mikawa tabawa tsaraba. Kwanon data nuna min din na dauko nakawo gabanta ta bude ta diban masu lokacin na dauka zuwa gidan tabawa din dashi tunkan na shiga nake jiyo hayaniyarsu don haka sukesu da haniya kamar gidan dambe ko yaushe. Tana zaune tana raba abinci nayi sallama tare da gaida ita na mika mata ina fadin Ammah tace na kawo maki yan tsarabanta tace dazun nake jin ai ta dawo a wajen yaran nan. Juyewa tayi cikin wani kwarya dake gefenta tana fadin ai zan shigo yi mata sannu da safe ki gayar min da ita da dawowa na amsa da to na juya na fito kawai. Anan waje din na wuce su Abbu sunata hayaniyarsu ta maza akan siyasa kamar fada da yake akwai duhu a lokacin ban tsaya gaiyar dasu ba na shige gida ina mamakinsu. Ammah na daki lokacin don haka daga kofa na tsaya na fada mata nadawo da sakon ta bawa din na juya zuwa dakina. Kwanciya nayi don banda katabus a lokacin banda tunane da ba amsa da zuciyana ketayi akan zancen daya shafi mahaifiyata din. Wace fuskata yake min tsaye a hotonta dana gani wanda ban gajiya da kallo a ko yaushe ina faman ayyana abubuwa da yawa a zuciyana game da ita. Ina kwanciya naji Abbu ya shigo yana fadin kinga ikon Allah ko hadarine aka hada tako ina garin nan da alaman bana ruwan sama zaiyi saurin sauka garemu insha Allahu. Nima yanzu nake fadar haka a raina ai ganin yadda ko ina walkiya kawai ake sakewa sama makin ya shiga daki anan suka zauna suna hira a zatonsu nayi barci ko a lokacin. Tiryan tiryan Ammah din ke koro masa duk yadda sukayi acan din da abinda kowa ya fada akai sai faman fadin umm,umm ikon Allah dama shirinsu ke nan Abbu ke fadin. Kafin naji yace abinda nake so dake shine daga yau ki kawar da idonki acikin wanan zance don Allah ku bar masu suje suci in zasu iya in ba yau akwai gobe ai a wajen Allah. Kin ganni nan Ammah banson fitinan daya shafi gado ko kadan badai sun sayar da wajen ba to kuyi hakkuri kusa masu ido kuga ikon Allah ai inku matane suna ganin baku da yadda zakuyi akwai maza a cikin ku donshi dayyabu ba zai yarda ba haka kuma ba,a sab abinda gobe zai haifar ba ai ga bawa. Jikina ya kara sanyi da zancen su kamar ranan haka na kwana banyi barci ba duk iskan da akayi har aka gama ba ai ruwan sama ba idona biyu. Haka na shirya washegari na fita zuwa school kwana biyu sai rama ya shigeni na fara ramewa a tsaye don damuwa dana saka kaina. Saukin abin karama nake a lokacin amma ibada ya shigeni sosai a zuciyana haka nake fitowa a tsakar dare cikin sanda nakan fito nayi alwala in raba dare ina gaida Allah ina neman daukaka a wurin ubangiji. Yadda malaman islamiyan mu sukr koyar damu a kullum wanan sai banyi wasa da hakan a rayuwana ba na rike hakan sosai a zuciyana duk da bansan amfani hakan ba gareni. Aeesha nayi firgigit ina dagowa dagawa tare da kallon Ammah din ina fadin na,am Ammah itama kallon mamaki take min a . . Keko me kike tunane haka har kira ukku bakiji ba lafiyan ki kalau kuwa yar nan tunfa dawowana naga sauyi a gareki kardai wani abu ya faru dake a bayana kika kasa fada min Ammah din ta fada. Cikin damuwa da kulawa take min maganan tare da maida hankalinta gareni lokaci guda nace cikin sauri Ammah wallahi ba komai daya faru dani bayan ki . To meke damunki haka yar uutana yaki zo nan ki fada min ta fada tana nunamin kusa da inda take zaune a lokacin. Hakan yasa na karasa ina sakin hawaye nace Ammah a cikin muryan kuka sai kuma na kasa karasa maganan dana so fada saboda tuna gatgadin da Abbu yai min kafin ya ban tarihina din a ranan. Hankalinta ne ya tashi gashi kuma ina fadin ba komai saina fake da fadin mafalki kawai dai nakeyi akan wata mata. Mata kuma na gyada mata kai wace irin matace haka kuwa nashiga uku ni Ammah nidai inba manya bace ta sa min ke gaba haka ? Bari malam ya shigo ya bamu hayaki ayi insha Allahu inkin tirara ba zaki daina ganin ko wace muguwa ba cikin mafalkin da yardan ubangiji. Haka kawai ban damu da dan kowa ba balle wata muguwa tasa min ya a gaba don hassada da bakin ciki kurwanki kurrr wallahi. Sai ta jawoni tana shafan kaina tare da tambayana kanki dai bai ciwo ko na girgiza kai alamam a,a gareta. Nayi kukana ma,isha a saman jikinta kafin na tashi na fara aiyukana nagida don kada ta kara jefa kanta cikin firgici. Da Abbu ya dawone take fada mashi shidai murmushi yayi ya dauko hayakin ya bata ta tukaka min ina ji ina gani ba yadda na iya da Ammah don nina jawa kaina hakan a lokacin. Abbune ya zaunar dani yana min fada akan na natsu na cire tunanen komai a raina a yanzu in dai mayar da hankalina ga karatu in samu inci jerabawana yayi min alkawarin ina gamawa insha Allahu gaba zai kaini in karo karatu gaba da secondary da yar gidan malam iro ke zuwa. Wanan magana da mukayi da Abbu ya karfafa min gwiwa yasa har nasake na koma normal na watsar da zancen Nana a zuciyana ban mason in tuno da inada wata mahaifiya bayan Ammah. ZAINAB IDRIS MAKAWA [7/25, 9:54 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣44️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Duk wanan abindake faruwa azaton Ammah Aeesha bata sanda zancen uwarta ba duk ko da hannunka mai sanda da Aeesha din ta dinga munawa uwar nata amma. Hakan yasa dauke kai da zancen wata nana can a yanzu ta mayar da hankine kawai kan karatun da Abbu ya kwadaita mama zata gaba da secondary ta karo ilimi. Dama ta dade tana burjn hakan a ranta sai gashi yanzu Abbu da bakinsa ya kwadaitawa Aeesha din karatun a yanzu duk da ita yarinyar tasan abin yafi karfin Abbu din a yanzu. Don karatu ba wurin zuwan dan tallaka bane ba irinsune ke zuwa karatun boko ba don na diyan masu hali da fada,aji acikin kasa. Ance kwadayi mabudon wahala donko na kwadaita da zancen wanan karatun dashi nake kwana nake tashi tunda Abbu ya fada da bakinsa nasan da wuya bai cika min wanan alkawarin ba. Manya sunci da alkawari ga yaro gara kayiwa babba shimai fahinta ko hakan bai yuyu ba yasan kayi niya Allah ne bai bada ikon cikawa ba. Amma shi yaro har ya girma yana rike da wanan alkawarin a zuciyarsa bai taba mantawa da wanan alkawarin a rayuwansa. WANI GIDAN KUMA Matar gidance a zaune takewa wata mace baka maidan jiki kitso sana,ar wanan mace ke nan a wuni zata kitsewa matan unguwarsu kai a dan bata kudin da zai rufawa rayuwansu asiri a kulum. Kitsone da ake kira da kitson hannu na gargajiya na kasan hausa ko ince namu na yan Africa da yawancin matakeyi a kansu. Ita wanan mai kitson tas zata tsuncewa mutum kai ko waya ga kanka saiya tambayeka a ina akai maka wanan kitson wanan yasa take samun kasuwan sana,anta na kitson saboda matane na manya da yan kwalisa da suka amsa sunan su a gari suke zuwa irin wanan kitson duk daba banbanta kudin kitsonta takeyi ba amma don jin dadin kitson zasu iya daukan kudi mai yawa su bata duk da hakan bata fasa yiwa masu karamin karfi kitson ba a daidai kudinsu suma. Don kina matar wani idan kinzo kin samu koda yarinyace karama akan layi wanan ba zaisa taci maki layinki ba na kitson saidai ki tsaya akan layinki har azo kanki. Mace ta daban ita dukko da yawan surutu da akansan masu kitso dashi amma ita wanan kamar hakan sa,an kitson tane don idan ta kama kai bata taba magana. Saidai su yan kitson su yi ta hiransu suna zuba ana gulma wacan da waccan koda ba a san mutum ba don daukanwa kai nauyi za a zauna a tofa miyau baki a zance. Amma maman Aimana tana zaune gum da bakinta tana faman kwashe masu kawunansu tas in an gama a dunkule dan alherin da aka riko mata a mika mata a asirce. Yauma dai matane yan kwalisa sunkai bakwai akan layi gidan ya kaure da hirarakinsu daga can wata daga cikin matan ke fadin ke,,,, Sukai juyo suna kallonta take fadin yanzu naga wata ya a karshen layin nan saida gabana ya fadi don kyauwonta. Wata take tambaya halan wacece tace nima dai ban sani ba nan ta barni ina kallo zakice balarabiyace kai duk yadda akayi dai tana da hadi dasu saidai abinda ya daure min kai shine shiganta irin namu na hausawane zani da riga da dan kwali. Kila yar buzayece dai inji wata wata kuma ta karba da fadin kema ai kin sani ai duk zancen nan da sukeyi maman Aimana ta gane wa suke nufi amma batayi magana ba a lokacin. Aeesha cefa kila ta gani Aimana dage tsaye a kofan dakinsu ta fada matar ta dago tana fadin kin ganeta ke nan tace a unguwar nan suke aida zama. Yar buzayece ko sai lokacin uwar ta dago tayiwa yar kallo daya hakan yasa taja bakinta tayi shiru don kallon warning din da uwar ta jefa mata a lokacin. Duk da wasunsu sun gane hakan amma basuyi shiru ba don wace ta fara maganan take fadin gaskiya duk da ina mace saida na tsaya kallon wanan yatinyar yau. Wata kila yar wani mai kudine irin matan da mazan mu kan je niger su auro din nan tazo ta haifa mashisu haka dama abinda mazan mu keso ke nan ai. Gidan kitso ance gidan rakwato gidan tsincen mata anan zakiji labarin auren mijin ki ko ko zancen tarihin kishiyarki dama duk wani tarihin makiyin ki indai a gidan kitsone. Daya bayan daya take kitsewa matan kansu suna tafiya har akai ta karshe ita mai yawan zuba din nan ta kwashe mata kai tas tana sauri don ka,ida kitsonta karfe biyar zuwa biyar da rabi. Zata kakabe gidanta tas ta tsabtace ko ina yadda gashin kan matan kitsonta ba zai takura masu a girkinsu ba ko wani abinci. Wanan aikin Aimanace yanzu data girma ta saba da hakan don a cikkn hakan ta taso bisaga irin tarbiyan da uwar nata ta dorata a kai ke nan a kullum. Saboda ga kitso rufin asarinsu yake fitowa inda uwar ke samu tana masu yan lalurorinsu harma dana gida wani lokacin duba ga rashin karfin mijin da Allah bai hore masa ba sai dai shima bai zauna haka ba don yana da sana,ar yinsa da yake daukan nauyin iyalinsa dashi. Saida suka kare aiyunkansu yara sin zauna cin abinci maman ta fito daga daki tana fadin Aima ashe ba nahanki zuwa inda matan nan ke taruwa ba. Ban hanaki tsoma masu baki a zancen da zasuyi ba a cikin gidan nan ko kinga sa,ankine a cikinsu ? So kike kija min magana kin ganinan neman kudi da bukatansu ya kawosu wurinan da badon haka ba ba zaki gansu gidan nan ba donsu duka ba sa,oin yin mu bane kin sani. Donshi nake kama baki akoda yaushe kan ko wani irin zance da zasuyi a cikin gidan nan daga yau nayi maki kashe din karshe akan irin hakan. Kan yarinyar yana duke bata dago ba muryan uban ne daya shigo yake fadin meya faru yake jin muryan ta hakane don ita ta kasance mace da bata da son hayaniya dama. Dan dagowa tayi tana kallonsa tace ba komai sannu da zuwa ya amsa yana kallon inda yaran nasa suke zaune. Kafin ya shige daki juyawa tayi itama ta shiga dakin ta sameshi kaya yake kokarin sauyawa a lokacin saboda dare da yayi yake fadin kince ba komai kuma naji kina jawa aimana kunne ai ? Bata jine nayi warning dinta kan matan dake zuwa gidan nan kitso tabar shiga lamarinsu amma batajin hakan idan suna zancensu wani lokacin zakaji ta tsoma baki ita karama da ita ina ita ina shiga zancen manya don Allah ? Yace hakan ba kyau gaskiya ki dinga tsawata mata tundai irin matan nan da yanzu suka gane zuwa gidan nan ko ba a fada ba yan duniyane nima nayi tsoron hakan gaskiya. Amma da nayi tunanen halinki sai naga in dai kece ba za a samu matsalan komai ba kuma Allah ya kara karewa din ku dai bi komai a sannu. Tunda baku san inda suke fitowa ba haka kada azo watarana ace ai gidan nan wani jidali ya faru a dalilin zuwa kitso nan kinga sai anbi a sannu komai. Ya gama shirinsa ya fito waje inda tayi masa shimfida ya zauna yana magana da yaransa dake gefensa a zaune kafin ya mayar da hankalinsa kan yaran abincinsa. Yana budewa yaga tuwon shimkafa tayi lafiyayyen miya ya dago ya dan dubeta yana fadin yau ciniki yayi kyau ke nan haka banga abinda na kawo anyisa ba ? Nasan zakayi magana ai tukwicin kitso aka kawo min yakai kwano shida ko bakwai koma yafi hakan har da kudin kayan miya ta hada min wata hjy ce dattijuwa haka nayiwa kitson kullum tanawa Aimana ba,a tana kiranta da sarakuwar ta. To Allah ya saka mata da alherinsa shimkafa haka mai uban yawa har kwano shidda mama Aimana zatayi magana taji yaran sun kaure da fada a tsakaninsu. Wanan yasa ta dakatar da zancen dataso ta furta ta mike zuwa wajen yaran dake fada kan kashi tana raba masu gardama a lokacin. Ba komai sukewa fada ba dan kashin miyan data saka masune bakai nasu hudu ba wajen ta rabo shine dalilin wanan fada ta juya zuwa wajen telen miya ta dauko mai dan girma ta mikawa Aimana din da bataba da farko. Mijin na zaune yanaci gaba da cin abincinsa saidai hankalinsa na wajensu har lokacin kafin matar nasa ta dawo inda yake tana fadin. Naso in dan debawa Ammah koda kwano dayane daga cikin shikafan nan akai masu suma su dan sa albarka yace hakan yana da kyau shine zama tare ai. Ya fada yana taunan kashi don yasan koda matarshi taba aminiyar nata kuma uwar dakinta dan abinda ta samu batayi aikin banza ba. Don Ammah mutumiyar kirkice a wajensu dan zaman su tare zakace yar uwarsuce ta jini don abinsu a yanzu ya koma kamar zumunci a tsakaninsu. Don ko haihuwa tayi Ammah na tsaye da ita sai tayi arba,in zata zauna gidanta taga ta samu lafiya da karfi hankalin Ammah ke kwanciya hakan yasa itama Rakiya din ta dauki Ammah din tankar yar uwarta na jini a cikin unguwa duk kuma sanadiyar zaman unguwane kawai ya hadasu. Zan iya cewa dasu kawai suka yarda suke hurda na cancan a tsakaninsu har suna iya fadawa juna damuwansu wani lokacin wanan ke nan. Aeeshace take sauri don aiken da Ammah din tayi mata tana saurine don gudun fadan mahaifiyar nata don tasan aiken yana da muhinmanci. Duk kayan data jawo bai fita gareta don zama tsuman da kayan sukayi ko kuma suyi mata kadan sub dage mata a yanzu sakamakon girman da jikinta ya kara a yanzu. Sai wani bakin rigane wanda Ammah din tayi ta faman boyo shekara da shekaru sai yanzu kuma ta mannawa Aeesha din a yanzu don takai munzalin amfani da rigab a yanzu. Saidai tana jawoshi ta tsaya ta kurawa rigan ido na dan lokaci kamar tana tunane akai kafin zuciyarta ya bata amsa da kwarai tabbas sune din. Rigace wanda taga matar da Abbu ya ambata da nana kuma wai itace mahaifiyarta wace ta kawota duniya ta watsar da ita ta bata a cikin tsana da kyama a yanzu. Zakice matarce tsaye a gabanta a lokacin takewa kallon tsana da bakin ciki a zuciyarta lokacin wani hanzari tayi tana wurgar da rigan dake hannunta din tana cika tana batsewa tare da jera tunane a zuciyarta. Juyawa tayi bayan ta dauki rigan ta nufi kofan fita daga dakinta a lokacin saidai tana fitowa daga dakin tana jin muryan Aimana dake sallama tana shigowa gidan nasu a lokacin. Wanan yasa ta dagata daga yunkurin zuwa dakin mahaifiyar nata ja tayi ta tsaya dole tana amsa sallaman duk da zuciyarta ba dadi a lokacin tana fadin Anty Aimana kece. Ehh Aeesha ina Ammah tana dakinta ta fada sanin su ba bakin gidan nasu bane sun saba shiga dakunan nasu yasa ta fada masu haka kai tsaye. Tana tsaye da wanan rigan a hannnunta har lokacin bata koma dakinta ba taji Ammah na fadin Aeesha ina kikene wai dauko min kwano daga nan waje. Hakan yasa ta yada rigan a kofanta ta nufi inda roban yake ta dauka tana nufar dakin mahaifiyar nata a lokacin. Tana shiga dakin idonta ya sauka saman shikafan gwaunatin dake cikin roban da sukazo dashi din mikawa Ammah roban tayi ta karba ta juya ta fita daga dakin ba tare data tsaya nuna wani damuwa da abindake wakana a dakin ba. Miskilanci da izza da isa irin na Aeesha yana damun amma sin yarinyar duk yadda tayi ta rage wanan halin sai ya zamanto kamar tana kara ingizatane a lokacin yadda take haka ta saka hijjab dinta saman kayan ta fita zuwa aiken nata a lokacin. Sai bayan tafiyan yaran Ammah ta fito rakasu ta dawo ta hango wanan rigar da Aeesha din ta jefar a wajen cikin mamaki Ammah ta karasa wajen rigar tana dauka. Bin rigan tayi tana tuno da abubuwa da dama dasuka faru a sanadiyar wanan rigar da yar nata ta yasar a kasa a yanzu rigace mai dibin tarihi a wajen su don ya zamo rigace dake tuna masu da abubuwa da dama dasuka faru a baya. Da wanan rigan yar uwarsu ta baiyana a garesu cikin kunci da bacin rai rugume da kaddaran rayuwanta Aeesha da suke kyautata zaton da yau ba Aeesha a raye da yanzu suna rayuwa da yar uwarsu a cikin sallama. A hankali ta duka tana daukan riga a kasa tare da furta kayya wanan yar da ace kinsan mahinmancin wanan rigan a gareki Aeesha ba zaki taba gangancin yada rigan nan a kasa ba a yanzu. Bayan daukan rigan a cikin karfin hali sannu a hankali takai rigan a hancinta tana sunsuna don tabbatar da shakan abinda take sonji a hancinta lokacin. Kamar ta kadu don yadda tayi saurin cire rigan a hancinta cikin sauri bayan shakarsa da tayi na dan lokaci. Ba komai yasata hakan ba saijin har wanan tsawon lokacin wanan rigan yana kamshin yar uwarta da ta bata tsawon shekaru da dama. Wanan kamshin Nana ta dawo masu dashi tanayi wanan kamshin ita kanta yarta keyi wanda kamshine na daban wanan turare yakeyi kamshine da banda wajen yar uwar nasu a lokacin basu taba jin wanan kamshin ba sai kanta. Hawayene suka taru mata a idanunta lokaci guda don tuno da yar uwar nata tare kuma da irin bakin ciki da takaicin da dawowanta garesu ya kumsa masu a zuciya wanda har yau ya kasance tana girbansa ita a zuciyarta [7/30, 11:00 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣55️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Murmushin takaici ta sauke ta kara kame rigan a jikinta kamar hakan zaisa ta jin saukin abinda ke kunar zjciyar ta tunane ta fada na dan lokaci akan hakan. Lokacin nashigo da sallamata idonane ya sauka akan rigan dake rike a hannunta rugume kamar mai tunane a lokacin. Cikin karfin hali idona akanta nake fadin Ammah na dawo tace ingaidake ta gode kaita dago ta sauke min kallo da idanunta da suka kada sukai ja a lokaci guda ba yadda na barta ba da zan fita. Na juya zan shiga daki naji muryanta tana fadin Aeesha yaki zo nan hakan yasa na juyo na dawo inda take rigan dake hannunta ta jefo min kafin na karaso gareta tana fadin. Kinsan daraja da muhinmancin wanan rigan a wajen mu kuwa da kika watsar dashi a nan wajen kanki daya kuwa idan baki sani ba yau ki sani wanan riga da kike gani darajarta tana da yawa a garemu. Saidana dan kara kallon rigan da take kokarin miko min na mika hannu na karba a hannunta makin na nufi dakina dashi saina nufi dakinta dashi a lokacin. Bina Ammah din tayi da kallo cikin mamaki tana fadin ina zaki dashi cikin sanyin jiki na juyo ina fadin dakin ki zan mayat don ni ban komai da kayanta. Galala tayi tana kallona a cikin mamaki kafin tace itawa ke nan banyi magana ba kawai nasa kai na fada dakin na aje rigan na fito. Har lokacin sai faman kallon mamaki take min don yadda na daure fuskana akan zance ba kuma iya fuska ba gaba daya raina a bace yake don zancen rigan nan data dauko min din a lokacin. Hijjab na dora saman kofa ban shiga daki ba na nufi wirin girkin mu mamaki ya hanata wani kyakyawan motsi a lokacin don na barta da fargaba da tsoro dayasa take zargin duk yadda akayi na dan san wani abu a yanzu kan yar uwarta ke nan. Wata zuciya ta keabeta da fadin ina zataji halin dan yaune kawai da bakin wayau irin nasu nufi nakeyi da bansa kayan da wani yai amfani dashi kila don tasan halina da tsandan tsiya. Aikina nakeyi cikin lumana yayin da har na kai ga hasa wuta ita kuma tana zaune kamar an shukata cikin tunane sai muryanane ya dawo da ita da nake fadin. Ammah akwai sauran gari ko nake tambayarta don tun lokacin nan da sukai tafiya ya kasance gari bai katse muna a gidan har sai mun tsaya jiran Abbu ya dawo daga kasuwa don muna dan ragewa a yanzu din sai hakan yake muna amfani wani lokacin kafin ya kawo din munyi amfani da dan wanda ke nan kuma ya ishemu a gida. Saida ta dan dauki lokaci kamar ba zatayi magana ba kafin naji ta sauke ajiyan zuciya da dan karfi tana fadin wanan shimkafan da maman Aimana ta aiko dashi nake son a dan sulala da wake mu dan canza abincin yau tunda Allah ya kawomunashi. Dakin na nufa don nasan inda kayan suke wake na dauko don in gyara can daga gefe daya na koma na fara gyaran waken nima dai zuwa lokacin a cunkushe zuciyana yake. Don tun sanda nasan da zancen mahaifiyana nake faman dakon bakin cikin daya yafi na baya a zuciyana sanin koni waye a yanzu yafi tayar min da hankalina. Don zuciyana tana min wasi wasin akoda yaushe akan koni yar halakce kamar yadda nana din ta fadawa yan uwanta saidai ni zuciyana yafi karkata da cewa ni din ba yar sunna bace gaskiya. Duk da hankalina a lokacin ba zai iya hango min gaskiyar zancen da Abbu ya fada min sai nafi hasashen Abbu din ya saya min zancen nasane don in yarda dasu din. Wai baki sauri Aeesha ki daga kanki ki dubi gabas tab yake da dari daya hadu yana shirin game gari kin zauna kina tunane haka . Hakan yasa na mayar da hankalina ga abinda nakeyi a lokacin bani kadai ba har ita Ammah ina kule da jikinta a mace yake har lokacin nasan kuma sanadin rigar nan dana fito dashi daga wajena nayasar a wajene yasata shiga wanan tunanen haka. A raina nace lalai Ammah da nana din nan da Abbu yace itace mahaifiyata akwai wani abu mai karfi a tsakaninsu don yadda Ammah din take shiga cikin damuwa haka. Zuciyanace ta bata amsa da fadin gaki kuwa baidai wuce matsalanki Aeesha don rikon dan da baka san asalinsa ba yanada wahala. A take naji idanuwana sun ciko da ruwa a lokaci guda tausayin kanmune ya mamaye zuciyana a wajen don nasan nikan a yanzu mara gatace duk da kokarin gatan da Abbu da Ammah ke nuna min sai wanan lokacin nake jin hakan bai wadatar dani ba a gaskiya. Ba malam bahaushe ba ko wani kabila nason ace yau ga asalinsa nikan a yanzu nagama sanin banda wani asali ko gata a duniyan nan kuma. Tunda ba wanda yau zan nuna ace dan uwan mahaifinane mace kona miji ina wanan tunanen ni dakaina naba kaina amsa da fadin No wander yan uwan Abbu suke min abu issa issa idan nashiga cikin su. Daga yara kuma har manya haka zasuyi ta hattarana kamar ba yan uwana ba har yakai idan munje wani taro nasu na daina nisa da Ammah duk inda take anan zaka sameni . Sai ya kasance yanzuma dana girma bani sha,awan bin Ammah zuwa sha,aninsu saidai taje ita kadai ta dawo na dauki shekaru a yanzu ban zuwa sha,anin su. Kauye kuma da take zuwa tun ina saka rai har na fahinci bata son zuwa danine kauye sai nafi daukan zancenta a lokacin da tace dani don mayu sunyi yawa a garin nasu yasa bata son zuwa dani wanan yasa na debe rai a lokacin. Amma yanzu da naji tarihina a wajen Abbu na gane kuma na fahinci abinda yasa Ammah din take min hakan don haka ya zamo wajibi in debe raina a dukka bangarensu biyun ga baki daya. Ba kuma don komai saboda in tsirar da mutuncina gare don daga yara har manya duk sun san asalina nake gani akan me zan matsawa kaina yanzu shigarsu bayan nasan asalina a yanzu cikin al,umma. Asalin Abbu dan cikin kanone dama nomane ya mayar da iyayyensu kauyen su Ammah har suka zama yan gari amma kowa nasu yana a cikin kano har kuma wasu daga cikin yan uwansa mata sunyi aure a kauye don can mahaifinsu ya maida rayuwansa a lokacin. Ko a bakinsu zasu iya jin tarihina a lokacin sai a yanzu da wayau yazo min kuma nasan asalin nawa wanan tunanen yake zo min a raina don haka a yanzu gaba daya saina share wanan gabaki daya a raina. Ina fada maki hakane mai karatu don jin da nayi da Abbu ya dawo yana fadawa Ammah zancen bukin wani dan uwasa da zai ma dansa aure. Gashi kuma idan ana bukin a can Ammah take kwanaki kusan biyu ko ukku saboda tazaran dake akwai a tsakanin mu don Abbu bai yarda ya sai gida ako kusa da unguwarsu ba a lokacin. Can yaje nesa sosai dasu yasai wanan gidan da muke ciki don rikona da ya dawo wajensu yayo kaura a kauye zuwa nan kano don rayuwana ya inganta ba tsamgwama . Saidai duk da hakan ba a tsira ba don anyo gudun garane aka fada zago saboda kallo daya zakiyi min dani da iyayyen nawa babu wani kamanceceni da nayi dasu don haka ba sai an tsaya bata bakin fadin su din ba iyayyena bane na asali. Don haka tunda wanan zance yazo kunnena na yankewa kaina shawaran ba zanbi Ammah zuwa bukin nan duk yadda ta taya min zuwa saboda yadda a yanzu na tsani shiga cikin mutane saboda haka nake daukan kaina kamar wata muji a gaban mutane idan na shiga waje. Daga inda nake jin Ammah na yanka fadan rashin fada masu bukin da wuri da ba,ayi ba don gashi jibinr ita ko wani shirin kirki bata dashi a yanzu don haka an mata girshi a bukin. Dariya yaso kamani nake fadi a raina su Ammah ho wanan wajen ko kinje da shirinki na gaske wa zaisan ma kinzo mutanen da suka goge suka waye idonsu na a bude. Karshema su ke zama yan aiki don angansu na kauye a wajen duk da gaskiya kira da tsarin su Ammah ba abin kushewa a cikinsa don mutanene tsayayyu ga diri da ake bukata a wajen mace Allah ya hore masu. Irin wanan kamar itama nana din nan tana da wanan halittan nasu a yadda naga zubinta a cikin hoton don ba inda ta rago Ammah din wajen kama saima ince kamar ta fisu cikar halitta ko don ita ta wayene fiye dasu yasa hakan oho bandai san komai a game da rayuwanta ba har lokacin. Aiko ban kai ga karshen tunane ba naji bayan Abbu ya fita Ammah din tana kwala min kira hakan yasa na amsa kamar a tsorace na fito lokaci guda daga dakin. Ashema har Abbu ya fita ban farga ita kadai na samu a zaune a tsakar gida take fadin abinci fa nace yanzu zanci Ammah. Na juya zuwa inda abincin yake na dan debo kadan gefenta na dawo in zauna ina shirin zaman naji tana fadin kinji min mutanen Aeesha ? Don rainin wayau da an mayar damu tallaka wai sai yau din nan ake sanar da malam zancen bukin dan gidan Alh sale don kawai sun raina mutane inbashi ba iyayye uwa daya uba daya ace sai yau din nan malam zaiji wanan zancen don Allah ? Mafarin in ba ajeba suce an ki zuwa ni yanzu na rasa data ina zan fara ma tunda nasan zuwa dole tunda banji yace dani komai ba. Shirun da taji nayine tana magana yasa ta dago ta dan dubeni tana fadin bakiji mena fada bane wai ina magana kinyi shiru haka ? Idonta data sauke ga abincin nawa yasa kuma ta canza akalan zancen bukin da fadin wai meke damunkine yanzu Aeesha ? Ina kule dake fa a yan kwanakin nan da kamar akwai abindake damun zuciyarki ace wai wanan dan abincin kamarki zataci kamar za abawa jariri dan watanni haka ? Dan murmushi nayi ina fadin amma malamin mu yace yawan cin tuwo haka da yawa yana sa mutum kiba lokaci guda ni kuma banson kiba wallahi na wayance da fadin hakan gareta. Dakuwa tayi min tana fadin kaiya yaro dai yarone wanan bokon na karanto maku karya a rayuwa kiba kan idan kin gada ai sai kinyi dama kin sani ki daina wahal da kanki don mu zurian mu bamu da gadon kiba can din nan bandai sani ba ko can cikin zurian ubanki idan su sun gaji kiba wata kila. Ai a Nasarawa banga mai kiba ba cikinsu suma duk da ba zubinsu na kwaso ba ban sani ba ko dangin mahaifin nawa can akwai mai kiba dai .? Wani kallo Ammah din tayi min lokaci guda kuma na fuske kamar ban san abinda na fada ba a lokacin sai cin abincin nakeyi a hankali a lokacin cikin daure fuska. Yayin da Ammah din ta danyi dan shiru na dan lokaci tare da zuba min ido kamar tana tunane sai kuma naji ta nisa tana fadin. Kai anya Aeesha sai kuma naji tayi shiru fasa fadin abinda tayi niyar fada a lokacin don dan tunanen da tayi a wajen a zuciyarta. Takai wani lokaci kafin naji ta sauke nauyayyen a jiyar zuciya tana fadin Allah ya kyauta ta tashi ta daga zuwa daki ta barni a wajen har na karasa cin abinci ina gab da tashi ta fito tana fadin. Ni mutanen nan su dagula min lissa na rasama ko dame zan fara a yanzu ni gani ba sabon dinki ba ko takalma kirki bandashi a gidan nan balle sabon zani duk yan tufafin nawa sun sani dashi a baya tun wancan bukin na kwanaki. Ammah meyasa kike son matsama kanki kan wanan zancene wai kiyi amfani da abindake gareki mana irin wanan wajen wasan ma ka saka balle yasama ido mutanen da duk yadda ka iya dasu ganinka suke dan kauye . Sai naji Amma din ta katseni da fadin aini bani nake jiwa ba Aeesha a yanzu kece tunda kinkai munzalin budurwa a yanzu dole ki dan bukaci abin da zai dan sauya ai bari malam ya dawo. Inji ya za ayi da wanan zancen ance da wuri wuri ake fara shiri ba sai tafiya yazo ba inji manya da sauri na dan kallota ina fadin ba inda zani Ammah a gida zan zauna . Kafin in rufe baki naji tace dani akan me wai nifa yanzu na rasa ganr inda kika dosa Aeesha cikin kwana biyun nan komai sai ki dinga jan kanki a baya. Bukin dan hjy karime din ne zakice baki zuwa matar da idan ta ganki take rasa inda zata sakaki tana fadin ke yartane yanzu kice wai baki zuwa sha,aninta wanan ma wasa kikeyi don ko malam ba zaiji dadin hakan ba ai ace bukin dan dan uwansa zakice kr ba zakije ba Aeesha ? Baki na turo gaba ina bata rai nace Ammah ni wanan irin abinda suke min a cikinsu bana so sai a dinga nuna mutum haka kuma duk inda kabi idon mutane yana kanka wananne bana so wallahi . Yo me ruwanki dasu din kedai kiyi sha,aninki kawai kibar mutane don ba,a iya masu makin in bata amsa ko in tsaya saurarenta don ma ta gane ban son zuwa din ai yasa na mike din na barta a wajen. Ina ji can dare da Abbu ya shigo Ammah din ta kara tayar da zancen bukin kuma tundai inajinsu har barci ya daukeni a haka sai washe garine na tashi naga Ammah din tayi kumshi ashe a cikin daren don fara rage hanyar tafiyan dake gabanta duk a cikin garine bukin amma ai kwana zatayi a can har biyu ko ukku. Na fito da shirina tsab na school tana zaune tana saka taki a kafanta ta dago ta kalleni tana fadin aina zata yau zaki huta ki danyi gyaran jiki kije gun maman Aimana kiyi sammakon bin layin kitso ? Shiru nayi nan ma banyi maganan ba hakan ya dan harzukata tana fadin amma kinji mena fada kon kyale kinyi shiru ni wanan takama da izzan naki ya fara isata wallahi. Yarinya a magana sai faman miskilanci kike zubawa kamar bakijina don wullakanci jin hakan yasa na juyi ina fadin nifa sai asabar zan tafi kitso inna kada inyi yanzu ya walwale min a kai kinsan kitso baya kwana biyu a kaina bai tashi ba. Ikon Allah ana gabas kina yamma yar nan ko kin manta da zancen bukine wai yau da gobene kadai muke da lokci a gidan nan. Ammah nace fa ban zuwa kuje sai kun dawo amma ni ba zanje ba gaskiya don,,,,,,, dakuwa data miko min tana fadin karbi naki ni kike mussu dani haka Aeesha ? Muryan Abbune dake fitowa a daki yake fadin haba wai meke faruwa hakane tsakaninki da yarkine tace bata zuwa ki barta mana tunda bata ra,ayin hakan. Koke ai don zuwan naki ya zamo kamar dolene da bakije ba don ba lokacin hakan amma hjyce nasan yadda kuke da ita yasa zan barki badon shiba babu mai zuwa a gidan nan gabaki daya tunda bamuji a cikin lokaci. Amma dai malam za ace hjy tana bukin danta yadda muke ace yarinyar nan tace va zata taka ba duk yadda muke naji Abbu din yace Ammamatan ina gargadin ki da ki kyale yarinyar nan don Allah tunda tace ba zataje ba ki barta. Ya juyo gareni yana fadin jeki ke ki shirya kada ki makara don lokaci na kurewa maki ya juya ya shiga dakin kuma tsaye tayi cikin mamaki tana bin bayansa da kallo a cikin mamakin kafin ta maido kallonta gareni tana fadin kiji dashi. Wanan yar ga baki daya kin sauya min a yan kwanakin nan na rasa inda kika dosa Aeesha yarinya da izza da jinkai kamar wata yar basarke haka ? Nikan a gurguje na shirya da saurina na shiga daki na dauko jakkata banko tsaya karya ba kodana fito na samu Abbu a tsaye kofan dakin yana dakon fitowa ya miko min dari na na karyawa na rusunna har kasa da hannu bibiyu ina karba tare da godiya . Na juya na fita na barsu nasan a bayana zasuyi zance a yadda na barsu din don kowa dai ransa ya baci a lokacin kan zance . Inda niko iyakar gaskiyana ke nan na fada masu ba zanje ba don in ban manta ba zuwa na karshe sha,aninsu da kukana na dawo gidan kan abinda akai min lokacin. Muna fada irin na yara na dan duki abokiyar wasan tawa tasa kuka ranan yan gidan su Abbu suka taso min kamar zasu cinyeni danya Amma sai hakkkuri take basu suko inda suke shiga ba nan suke fita ba a lokacin . Wanan yasa banji marmarin komawa ba sha,aninsu lokacin ban ma san asalina bake balle yanzu din dana sani cewa ni din ba yar kowa bace ashe. ZAINAB IDRIS MAKAWA[7/31, 10:10 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣66️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Ammah naji tana gani haka ta tafi wanan sha,anin ta barni duk da bata so hakan ba amma ba yadda ta iya tunda na kafe akan ba zanje ba yasa Abbu yayi mata fada sosai akan matsa min din da tayi a lokacin. Taso zuwa dani din ne tayi kwanakin da take sonyi acan din sai naki zuwa dole yanzu in angama ta juyo don hankalinta ba zai kwanta ba a can din ni ina gida. Gashi a can din kuma yara da manya suna tambayanta ina Aeesha maman Aeesha saita labe da cewa bata zo dani bane don ana makaranta don hakane ta barni gida. Sai kuma bata samu kan ita uwar bukin ba a wanan karon don uwar bukin kowa yana complain din fuskanta a daure yake lokacin sha,anin yasa an gama buki washe gari karfe biyu sai ga Ammah din ta shigo gida dawowana ke nan daga school ina zaune ni kadai a tsakar gida nayi tagumi ina faman tunanen duniya ta shigo. Na mike da fara,ara ina taron ta itama fuska a sake da murnan ganina ta rugumeni yadda nayi mata na dauki kayan ta nasa daki kafin in firo in karbo mata ruwa na kawo mata tasha. Tun a nan ta fara bani labarin kan bukin tana fada min abubuwan da suka faru inda ta dora da fadin ai gara da bakije bama Aeesha . Saina koma ban ganin laifinki kuma na matsa makin da nayi sai muje tare don muma da mukaje din munyi dana sanin zuwan tunda damu da babu mu a wajen uwarsu daya. Ke bari yar nan hjy ta ban mamaki wallahi matuka don banyi zaton hakan a wajenta ba sai lokacin na bude baki nace Ammah kuma ke nan balle ni da duk da sun saba ganina amma haka zasu samin baki da ido suna tambaya a kaina wanan yasa ban son shiga mutane yanzu wallahi. Budan bakin Ammah din tace aiko sai ki zama kofin rijiya don ko mutane haka su a ko ina da saka ido kan abinda bai shafesu ba yanzu. An daiyi bidiri kan gaskiya an kumaci an sha gaskiya tubarkallah wallahi don buki yayi kyau amarya kuma sun iso tun jiya daga yola. Shima Allah mai tangaram ance nan da wata ukkune bukin yayansa anma so a hada da wanan gidan iyayyen ita wanan yarinyar suka matsa ayi don su sun shirya sukace. Na dago ina fadin gidan su anty mami ke nan tace aisu mami din nake jin za aiwa auren ko kuma dai bada ita ba amma dai cikinsune su ukkun . Allah sarki sun karasa karatun nasu ke nan nidai suna birgeni wallahi don babu ruwansu da daukan kai faran faran dasu ko wani lokaci. Amma ita wanan da akace yar matarsa na yanzun ce itakan saboda itace ma banson shiga gidan su wallahi. Keko ai dole tunda uwata ke mulki a gidan su uwarsu ta rasu tun suna kanana shine ya auro hjy Binta din itama ta dinga haihuwa kamar tururuwa masa. Dariya zancen ya bani har yasa na dan murmusa ina fadin kamar tururuwa kuma tace ehh mana kin san mu mata ai wani lokaci kan kishi kishi ma harda wanda bai duniya in aka hadu da marasa tsoron Allah sai kiga anyisa ai. Mun kai wani lokaci a wajen zaune muna hira saida akai sallah la,asar ne muka shiga daki bayan mun fito ne ina shirin islamiya tacigaba da min hiran. Don nice dai abokiyan hiran Ammah din a gidan don Abbu ba zama yakeyi ba ko yaushe kasuwarshi yake zuwa yaci sai yamma yake dawowa gida ko yadawo din kuma yana waje gun abokan hiransa suna rage dare a wajen. Ankai wasu yan kwanaki aikin ke nan bada wanan labarin bukin a bakin Ammah din duk da tace an masu wullakanci hjy ta nuna kamar bata sansu ba wanan karon amma kuma tana yaba kyau bukin. Jerabawan mu na karshe yazo haka muka zanashi cikin yardan Allah muka koma kuma zaman gida zaman jira jin sakamakon daga Allah don jerabawa dai irin wanan dacene sai wanda Allah yabawa sa,an cinyeta yake hayewa. Duk wanan zaman dakon kuma da mikeyi ban taba jin Abbu yayi min maganan makarantana ba da yaimin alkawarin karasawa gaba a lokacin. Niko zamcen yana a kasan raina don gaskiya ina sha,awar karatu nikan a rayuwanta duk da nasan iyayyena basu da halin hakan don karatu na masu karfine. Ga zaman gidan dana sawa kaina a yanzu ya fara isata nima banda wajen zuwa sai dan aiken daba,a rasa ba da nakan jewa Ammah a makwabta shine kadai zance yana sani fita. Gashi kamar kada ace na kare karatun nan wani irin girma yazo min a lokacin halittana na asali ya kara baiyana a fili sosai har yasa idan zan fita a yanzu na tsiro saka nikaf a fuskana don bat da kamana saboda ido akaina yake ko wani lokaci nake gani. Ranan na dawo daga islamiya wajen hadda na samu Abbu a gida nayi mamaki kwarai haka kuma a yadda na sameshi yana dauke tabarma da buta da kofin ruwa yasa nagane yayi bako a lokacin. Don gaskiya ba lokacin dawowanshi bane a lokaci haka kuma dana shiga gidan na samu yanayin Ammah acikin damuwa zan ma iya fadin har kuka tayi a lokacin haka kuma gata saye da hijjabi a jikinta yasa gabana kara faduwa. Saidai banyi magana ba bayan gaisheta daki na nashiga na aje jakata na dan jima ban fito daga dakin ba sai can naji Abbu ya shigo daga baya sun shiga daki suna zance kus kus kus a tsakaninsu. Duk da kasa kunnen da nayi don in fahunci kome ke faruwa ban gane komai ba cikin zancesu hakan yasa nima na koma sukuku a ranan. Ban taba kawo zancen Nana ba araina lokacin yo ina zan kawota ma kusa matarda ba wanda yasan ina ta shiga ko a saudiyan zanyi zaton daga wurinta hakan ya fito. Wai asheko itace tayowa su Abbu sakon kudi masu yawa a lokacin kuma mai sakon yazo da albishir din cewa tana nan lafiya a wani gari tana aure har ta haifi yara biyu a lokacin shi shedan hakane don sun jima dasu a cikin masallaci a madina a nan suka hadu dashi har ta yaba da hankalinshi mutumin ta yarda ta bashi sako zuwa wajen iyayyen nawa na yanzu. Wanan yasaka Ammah kuka a lokacin don jin labarin yar uwarta da kuma tarin sakon data bashi yazo muna dashi abin mamaki kuma shine. Ita tana da labarinsu su daine basu da nata a yanzu amma har inda suka koma ta sani don itace tayowa mutumin ma kwatancen gidan namu yazo. A yadda mutumin ke fadi ita nana din a yanzu tayi karfi a can itama don tana business dinta tana samun kudi sosai yadda ta bashi labari har ya bukaci ya ganeni akace dashi ina islamiya. Bayan fitan Abbu gidan kawai ina bakin murhu ina hasa wuta naji Ammah ta saki wani irin kuka daya tayar min da hankali lokaci guda har bansan sanda na fada dakin ba a razane cikin tashin hankali. Wurin Ammah din dake durkushe ta zubawa wasu kaya idanu na nufa ina tambayanta a gigice da Ammah waya mutu meya faru anyi wani abune ? Duk lokaci daya nake wanan babatun cikin tashin hankali a gareta kafin idona yakai ga kayan dake gabanta a take zuciyana yayi wani irin ras ras a wajen . Hakan yasa nakai durkushe a hankali ina bin kayan da kallo da ido abinda ya fito bakina lokacin shine Nanace ko Ammah ? Wani irin kallo Ammah din ta watso min a lokacin sai kawai na mike na fice daga dakin lokaci guda cikin karfin hali na nufi wajen aikin dana soma naci gaba ba tare dana sake waigen dakin Ammah din ba kuma. Fitowanta cikin mamaki yayi daidai da shigowan Abbu gidan dauke da kayan cefanen daya sawo muna na dago da idanuna da sukai ja ina masa sannu ya amsa da fadin dama nasan haka Nana ina sauri da Allah Allah karkiyi talge kafin na karaso. Kayan da Ammah ta karba a hannunsa nabi da kallo da dan buhun daya nuna abincine a cikinsa daya aje gefe daya sai kuma na kawar da idona da sauri akan kayan na juya zuwa aikina ina jin Ammah na fadin malam zo nan ya bita zuwa daki. Abbu bai karasa shiga dakin ba Ammah din ke fadin yau naji abin mamaki a bakin yarinyar nan da sauri ya juya ya kalleni yaga ina gyaran wuta ya juyo gareta yana fadin meya faru kuma ? Tayi ajiyan zuciya mai nauyi ta sake kafin tace sunan uwarta naji ta ambato min a bakin ta kamar a mafalki fa malam da cewa Nana ko ? Dan murmushi yayi kafin yace kin dauka duk tsayin nan bata san komai bane ta sani tasan komai game da uwarta don har hotonta ta gani a dakin nan ai ranan. Kirji ta dafe tana fadin na shiga uku malam garin yaya haka ya faru yace ban san ya akayi ba amma ta gani ta kuma san komai zaune takai saman dan gadonsu na katako lokaci guda tana dafe kai. Wai meye hakan data sani tayi wanin abin asshane a gareki ki natsu kibi yarinyar nan a yadda ta bimu ban son tashin tashin da zai kawo bacin rai a yanzu kuma. Hakan bai sa Ammah shiru ba sai bayan sallah insha,i Abbu ya dawo daga sallah ya fita ta zauna a inda muke zama nan tasa min kira daga daki na amsa na fito zuwa gareta. Tana zaune a cikin damuwa har lokacin nafito ina fadin gani Ammah ta dago tana fadin barci zakiyi bakici abinci bane Aeesha ? Na koshi na fada a razane ta dago kai tana sauke min wani kallo tare da fadin me kikaci kika koshi dashi ba komai na fada ciki ciki a wani irin yanayi na damuwa. Waime ke damun rayuwankine haka kika sakawa kanki wanan damuwa haka to ki jini da kyau wallahi Allahma shedanane Aeesha dani da bawan Allah nan don bamu rageki da komai ba a rayuwan ki . Yau abinda bawan Allah nan ke dauka a kanki kodashi ya haifeki ya tsaya a nan amma kin bi kin damu kanki kin tsiro da wasu halaiya na daban a yanzu akan abinda bashi bane gareki. Yau dai nasan duk abinda wani zai fada maki a duniyan nan mukace dake ga gaskiya dole ki yarda da hakan a kanki don shine gaskiyan gareki. Don ba zamu fada maki abinda zai dawo ya cutawa rayuwanki ba daga baya muma ya cutar damu don muke tare dake ako wani lokaci. Kuka na dan farayi naji ta sake min tsaya tana fadin ba kuka na zaunar dake nan ki mun ba kiranki nayi inji waya fada maki wani labari a game damu ko ke ? Kaina girgiza mata a lokaci alaman ba komai a rayuwana saidai ina mai jin wani iri kasan zuciyana kamar in kashe kaina don bakin ciki. Nake ji a lokacin abinda yasani dagowa shine muryan Ammah din dake fadin duk da kin kasa tambayana labarin da kikewa bakin cikin kike wanan rama to ni nan nasan kin sani. Saidai ina kwankwanton a inda kikaji wanan labarin shine ya daure min kai a yanzu ba wani abuba so nike insan me aka fada maki game da mahaifiyar ki ? Da alaman tsoro a fuskana na dago ina kallonta sai kuma na dukar da kai ina tunane tsokin takaici naji taja tana fadin. Ga kayan can da taba wani bawan Allah tare da kudade masu yawa ya kawo maki har damu don haka sai ki tashi ki duba idan zaki iya don naga kin sakawa zuciyar ki abinda bashi ba a yanzu. Kaina girgiza nace ko tsinke bana so Ammah abawa wanda duk ya dace nagode ai bankai karshe ba naji saukan hannun Ammah a fuskana saida naje tangal tangal daga zaunen da nake don zafi. Fada ta fara tana fadin ni zaki kawowa diban albarka Aeesha sakaiyar da zaki min ke nan a yanzu ace na hinjiraki ban maki rikon gaskiya na tsakani da Allah ba. Idan Nana da mahaifinki sun maki laifi da farko idan kin kula yanzu ita Nana kokarin take ta burgeki ai taga ta wanke maki zuciyar ki. Ina laifinta ga hakan tunda duk wani abu donko take turoshi a garemu saboda rayuwanki ya inganta ai kada ki dauke mu bamu san abinda mukeyi ba mana. Ko duniya Nana ta mallaka a yanzu wanan bai tsone min ido ko in kalla balle raina ya biya da ace aikin banza takeyi a can mutumin nan saida ya rantse muna kamar yadda itama ta rantse masa da aure ta daura a can din bayan ta koma saudiyan. Don haka ki shiga taitaoyin ki dani kafin ranki ya baci kada ki dauko min wani surfa banza ki dagwala min lissafi dashi yanzu kuma. Sautin kukanane ya karu a lokacin akan nace ban karban kayan da Nana ta turo muna Ammah ke min wanan fadan da baida tushe haka har duka abinda bata taba min a rayuwana ba tunda na tashi. Gyaran muryan Abbu alaman zai shigo gidan a lokacin yana sanar muna hakan baisa na rage sautin kukan da nakeyi ba wiwi ina jan majina ta hanci don zuciya daya kawo min. Tundaga kofan gida yake fadin wai yayane meke faruwa hakane wai daga Ammah har ni ba wanda yai masa magana a lokacin. Sai ya cigaba da fadin tambaya fa nakeyi anyi shiru meya kawo haka kuma yanzu Ammamatan ya juya kanta ya kureta da ido yana son jin amsa . Haba malam kamar Aeesha zata zauna tana gardama dani yau don wani ya rutsata ya fada mata maganan daba shiba ta dauka tana kokarin rainawa mutane wayau. Juyawa yayi gareni saida ya kare min kallo a cikin tausayi yace haba Ammah kibi yarinyar nan sannu mana don Allah yau ko me tayi tayisane akan kurciya da dacin rai. Don ko an tabata dole tayi hakan ina hakkurin ki ya shiga da zaki biyewa yarinya kuna saida hali a cikin shiya muryan kukanta har waje na tsinkayoshi. Ai dole in biye mata malam da wani yarinyar nan ke son inji a yanzu da nata iya shegen da takeyi yanzu ko da wanda muke fama dashi kan rashin yar uwarmu. Duk yadda take ji mumafa muna jinsa a yanzu aiko inga dubaiya ban cancaci hakan a gareta ba a yanzu me muka rage yarinyat nan dashi don Allah malam a yanzu ? Umm,ummm Ammamatan ki duba lamarin nan ki auna shekaru ba daya bafa yau ace kaine hakan ya rutsa dakai ko babban kanka ke ya zakaji abin don Allah. Shi yaro a sannu ake fahintar dashi ya gane bada garaje ba irin hakan ya juyo gareni yana fadin ke nana rufe min bakin ki a yanzu idan kina son muyi magana a tsanake dake ko kuma in fasa hakan inyi fushi nima in baki baya in fita a zanceb in barki da Ammamata din kuyi tayi. Jin abinda Abbu din ya fada yasa na sassauta kukan nawa sannu a hankali yana ganin hakan ya juya ya fice daga gidan ban jima ba na mike na shige daki na barta a wajen cikin bina da kallo. Ya dan jima bai shigo ba sai can naji shigowansa yana rufe gida kafin kuma naji muryansa a kofana yana kwala ma sunana kira da ke nana fito ki karba nan . Jin hakan yasa na fito daga dakin ya bini da kallo kafin yace ungu jeki randa ki debi ruwa ki daureye fuska da baki kizo ki zauna kici. Na koshi na fada a sanyayye wani tsawa ya buga min da yasa na nufi sashen randan ruwab namu da sauri ina diban ruwan . Zama yayi saman shimfidan da yayi a tsakat gida kodana dawo gefensa ya nuna min yana fadin zauna nan a kusa dani . Ba mussu nakai zaune kamar yadda yace din ya miko min leda da tun kan in bude nasan meye a cikin ledan don kamshin dake fita a cikin takardan ga kuma nutrients milk mai sanyi har guda biyu. Bayan na karbane ya fara kwalawa Ammah kira itama ta fito ya mika mata ledan yana fadin karbi bude muna nan ya mika mata itama zama tayi cikin damuwa tana bude ledan daya miko mata din a lokacin. Dan juyowa yayi yana sauke min kallo tare da fadin bissimillah mana Nana nakine wanan gani nayi yau rayukanku sun baci bakuci abinci ba zaku kwana da yunwa daga karshe hakan ya zamo maku matsala. Maza ki bude ki somaci kikuma saurari abinda zan fada a yanzu ina son kowa ya bani kunnuwansa ya saurari abinda zan fada a yanzu wurin nan. Don zancene da zanyi a matsayina na uba kuma maigida a gidansa don haka kai tsaye umurni zanba ko wani ku a nan ko kuma doka a gidana don haka ina son kowan ku ya ban hankalinsa yanzu ya saurareni. Ke Nana dake zan fara don haka ina son ki saurara kiji abinda zan fada a yanzu a kanki don a yanzu kece wace kika saura da wanan zance kuma idan kinyi hakan ba laifi bane don kinyi a wajen kowa. Ko ita uwarki gata zaune bacin raine da damuwa ya saka tayi maki wanan boren a yanzu amma ba don taso hakan a gareki ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/1, 9:03 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣77️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Nana na dauka ilimin ki da wayaun ki tare da tarbiyan ki zai saki natsuwa ki fahinci gabar da muke son dora rayuwan ki a yanzu ? Sai gashi kuma na hango ba hakaba a wajen ki don nayi zaton yadda ake zuzuta ilimin da kwazo a yanzu zaisa ki hango matakin da muke shirin doraki. Idan kinyi tunane da babu dan dana taba bari yai zurfin ilimi a gidan nan kamar yadda ke muka barki a yanzu kina samun ilimi shin azaton ki yanzu nayi hakan ne saboda ban haifeki ba ko me ? Da sauri na dago kai ina kallonsa cikin hawaye ina girgirza kaina a gareshi da nufin ba hakan bane yace kamar hakane Nana a ganina. Bari kiji dalili a yanzu na hango ilimin nan shine tsanin takawa a duniya shine matakalan cinma burin rayuwa ga dan adam yanzu. Inkai manomine sai da ilimin nan na zamani yake bunkasa haka in kai malamine saida ilimi kake samun cigaba a rayuwa ke komai yanzu da zakayi hatta kasuwanci yau ya koma idan baka da ilimi hakan bai bunkasa yadda ya kamata ga bawa. Hakan yasa nayi amfani da wanan daman na ke kokarin ganin mun inganta rayuwanki don gabarki ki samu makoma mai kyau a cikin rayuwa. Alhamdullahi kuma donke din yarinyace mai natsuwa yare da tarbiya yasa muke maki hangen hakan a kanki a yanzu don ba zanso mu tauyeki ba mu durkusheki nan gaba ba zaki fahinci mun maki rikon tsakani da Allah ba. Amma da ilimin nan na zamani zaki fahinci komai a rayuwa a yadda muke fata haka kuma keda kanki zaki warware ma rayuwanki dana iyayyen ki hukunci in muna da rai da lafiya. Idona na runtse cikin dacin rai daga inda nake zaune ina maijin yadda zuciyana yake tafarfasa lokaci guda don ambatosu da yayi a zancensa. Ya dora da fadin to don hakane nake son in baki dama daman da ban taba ba wani yaro ba a gidan nan don ki samu ilimi mai inganci da zaki taka kafarki dashi har hakan ya zamo maki bangon dafawa a rayuwan don akwai rai akwai mutuwa ga bawa in mune yau ba mune gobe ba a duniyan nan. Amma fa duk wanan dole saina saka daga wanan arzikin da ita mahaifiyarki take turo muna hakan zai yuyu don ke shedace banda halin wanan hasashen da nake maki a yanzu. Don haka zancen ace kince ba zakiyi amfani da dukiyar da mahaifiyarki ta turo ba baiko taso a garemu ba yanzu wajen ki nana. Don koda rantsuwa nayi a wajen ban kaffara ta turo munane don inganta rayuwanki a gaba don ba Ammamatan bane kadai ta bari ai nan najeriya suna da yawa meyasa bata turawa sauran yan uwa kudina idan sun mata yawa ne kike gani. Don haka banso ki zalunci kanki da kanki nana in ma wani abu kike tunane a yadda nasan Nana Asma,u sai naga ya girgiza kai ya kare da fadin nana tafi wayau da dabara a duk wajen nan. Don tasan inda ta fito tasan darajan iyayyenta dana yan uwa ba zata bari wani abin asha ya shigo rayuwanta ba a can wanan yasa ina cikin wa yanda suka yarda da abindata fada dari bisa dari da wanan kaddaran rabonki ya gittamata a lokacin. Nasan ko waye nana a lokacin don a wajen mu ta fara zama kafin a kulla karbanta daga hannun mu abawa hajiya Naito rikon da ya zamo sanadin komai a yanzu daga baya kuma kowa ya dare ya koma gefe yana gulman hakan. Ki godewa Allah Nana kina cikin gatanki da rufin asiri akwai dubunki da hakan ya rutsa dasu nana basu san kowa nasu ba a duniya sunan nan suna walagigi da tangaririya a cikin duniya. Ke ko uwarki tayi maki gata bata barki ba sai da ta tabbatar da ta barki a hannun yar uwarta daba zaki taba kukan tanshita a kusa dake ba. Don haka in dai har na isa dake ina kuma da kima a idanunki daga yau din nan na kawar da zancen Nana As,mau a gareki har zuwa dawowanta haka kuma duk abinda ta turo da sunan naki ki dauka kiyi amfani dashi Aeesha. Ke kuma Ammamatan daga yau din nan bason a kara tayar da zancen nan don Allah har hakan yaba wani daman shigowa ya dauki sirin da muke faman dannewa shekara da shekuru a zukatan mu. Akwai sarka guda biyu da nana ta bari a lokacin suna wajen mu har yanzu mun masu boyon da ba mahalunki da zaisan dashi a gidan nan bayan mu. Don haka zan fito dashi a yanzu akai kasuwa a auna a tabbatar da kudinsa albashin in yaso idan sayarwa zamuyi sai a sayar a fara shirin karatunki da kudin ni nawa shawaran ke nan a yanzu . Sai naji Ammah ta nisa a hankali tana fadin to amma malam sai naga zancen karatun nan nidai gaskiya bai kwanta min kawai a sayar ta fito da miji anyi mata aure kawai shiyafi a daina wanan zance ko zata samu natsuwa itama. Dan murmushi Abbu ya sauke tare da fadin kaiya ana baki kina roko amma na fahinci kina ganin wanan shawaran nawa baiyi ba akan yarki ke nan ko ? Yata kuma yau malam to Allah ya baka hakkuri in abin har yakai can amma ni bada wata manufa ai na fadi hakan ba don kace inda mai magana yayine yasa na tofa nima. Kayi hakkuri bana rainawa tsarinka bane a yanzu gaskiya don nasan kafimu tunane ai dagani har ita kawai dai ina ganin auren kamar shine mafita a yanzu. Ammah ina son karatu don Allah na fada cikin sanyin murya don jikina ya gama mutuwa a lokacin da zantukan Abbu din dayakeyi akaina don a kainane zance ita Ammah nata mai saukine ai. Nice dai bawan Allah keson ingatawa rayuwana a wanan zaman kuma iya abinda ya rage ke nan suyi min a yanzu din har incinwa burukana na duniya a yanzu. Yadda yace hakan ya faru don washegari da safe yai kirana da kansa ya mika min tulin kayan da nake gani kamar wani shara a lokacin a hannuna ya kuma kara min nasiha akan rayuwa. Don gaskiya Abbu ya fada ba wanda ya isa ya kaucewa kaddaransa sai in Allah yaso hakan ga bawa haka kuma ko wace kaddara tana da wata manufa ga bawa Allah kadai ya barwa kansa sanin dalilin hakan. Yadda nakai kayan daki na watsa ban dago na sake waiyayansu ba duk da zuciyata tayi laushi a lokacin amma nake ganin kayan wani mugun abu a gabana. Don haka zan iya cewa ban bude ko leda daya na duba inga yaya kayan suke bama balle insan kallarsu kayane kuma masu yawa da zasukai kala goma ko fiye da hakan ajiye. Saidai kamshinsu daya ciki min dakin don kamshi sukeyi irin na turaren yan nahiyar can ta larabawa hakan ya fara sa kaina yana dan sarawa a lokacin. A hankali har na kai kwance ban fadawa kowa banjin dadin jikina ba a gidan sai Abbune da zai fita yake kwala min kiran da nazo nagani . Wanan yasa na taso a dunkule cikin hijjab din islamiyata ina dan kaduwa na nufoshi a hankali ya fara walwale min sarkankokin a gabana inda nake tsugune yana fadin. Kinga wanan biyun tun barin nana kasan nan data tafi ta barmu dake suke boye a hannuna wanan kuma sune ta aiko daga bayan nan. Saidai gun Alh sani zani dasu don akwai shagon sarkoki a kusa da shagonsa su auna su fada muna nauyi su in yaso sai mu in dawo asan abinyi dasu din kamar yadda na fada a jiya. Kai kawai na dukar tunda nayiwa sarkokin kallo guda ban sake dago kai na kallesu ba kuma saida na amsa masa dakai kawai hakan yasa ya dago don ya kalleni anan ya fahinci yanayin da nake ciki lokacin. Da sauri yake furta subbahanallahi meke damun ki haka nanata nan hankalin Ammah dake kokarin kauda kayansu gefe daya ya dawo gareni. Tasowa tayi tana tamba jikina ta juya wurin Abbu tana fadin jikin gaba daya ya gashe kamar garwashin wuta kina ciwo Aeesh ba zaki fada kika kokarin halaka kanki haka ba gaira ba dalili saboda mugun abunda kikasawa zuciyar ki. Hannu Abbu ya daga mata ya mike da sauri yana fadin tashi muje chemist haka na daure naje chemist din tare dashi akai min allurori masu karfi na maleria tare da magani muka dawo gida lokacin idona ya gaba rufewa sai barci ya daukeni. Duk suna zaune sun tsureni da idanuwansu ganin na samu barci mai nauyi yasa Abbu fitowa daga dakin yanawa Ammah hannu da alaman ta biyushi. Batayi sanya ba ta mike ta biyoshi din zuwa wajen cikin tausa murya ya soma magana da fadin Ammamatan meyasa baki amfani da hankalinki ? Wani kallo ta watso masa yace kwarai ko so kike yarinyar nan ta bijere muna a yadda muka santa a baya ? Yanzun ne tafi bukatanki yanzunne kema zaki nuna mata kauna da kulawan ki a gareta don ga baki daya a yanzu bakin mu take gani a wanan gabar. Dole sai kin kara janta a ciki sosai fiyema da da can baya ki nuna mata itama yace kamar kowa tunda tana damu a duniya koba nana a kusa balle mahaifinta damuma ba mu sanshi ba. Wanan abin naki zai kara saka yarinyar a wani mugun yanayi da ba zamuso ba ki kwatanta a gareki yau ke haka ya sama a duniya ya zakiji zuciyar ki a lokacin da kika sanda haka ?. Nan dai ya lurar da ita halin da nake ciki kuma ta gane gaskiya Abbu ke fada hakan yada dana falko naga sauyi sosai a gun Ammah din duk da bada wani manufa take min hakan duk cikin tsawatawan su na manya ne a lokacin. A hankali na yaye hijjab din dana rufu dashi har kai ina kai dubana ga Ammah din dake zaune a gefena tana yankan kubewa. Sannu tayi min tana fadin sannu Aeesha kin falka ya jikin naki na dan juya dara daran idanuwana kafin in koma lumshesu ina fadin da sauki Ammah. Kokarin mikewa nakeyi zaune naga ta tashi da sauri tana kamani tare da fadin ina zaki da kyat na bude baki ina fadin bayi a takaice. Zaki iya ko in kamaki ta fada cikin kulawa nace cikin karfin hali zan iya Ammah na mike na fita kodana fito na samu ta fito daga dakin ta dauki tsintsiya a hannunta. Alwala na duka na dauro don duban yanayi da nayi ya nuna min an dade da sallah axahar a lokacin hakan yasa cikin karfin hali na daura alwala. Nazo nayi sallolina don tun ina alwala aka kira sallah la,asar duk da yau sauri saurine amma dai nasan lokaci tane yayi don basu muke bi sallah ba a gidan sai hudu daidai muke la,asar. Na dade a zaune ina mika kukana ga sarki Allah wanda yafi kowa sanin dumbin damuwan tattare dani a zuciya wanda ba kowa zai fahinci hakan ba sai wanda kaddaransa yazo daya da nawa din. Don ace baka da uba kasan hakan da girmaka ba karamin tashin hankali bane a wajen mutum saidai Allah ya kyauta kawai. A inda nayi sallah nakai kwance a hankali ina bin dan dakin nawa da ba komai na rayuwa a cikinsa sai dan tsohon katifana da akaiwa cikon ragga gefe daya kuma dan tarkacen ghana most go din kayanane a ciki wanda idan ya lalace nakan fadawa Abbu ya sayo min wani in canza a lokacin. Naso in koma barcin saboda jikin bai sakeni ba amma sai hakan ya gagareni sunayen Allah mai girma na ringa kira don na samu natsuwa a zuciyana a haka barcin ya soma daukana kuma. Saida naji muryan Ammah a kaina tana fadin haba Aeesha duk da ciwone ki dan tashi zaune barcin yamma baida kyau aiga musulmi. Hakan yasa na mike na zauna na jingina da bangon dakin nawa ina faman raraban ido tare da tunane kala kala a zuciyana don ji nake na gudu naje saudiyan ayi wadda za ayi acan din nida Nana idan naje. Amma a take zuciyana ta tambayeni da wani kudi zan tafi din nida banda ko dubun dayan kaina a jikina nake zancen zuwa saudiya a yanzu. Wasa wasa kwana biyu nayi ina fama da wanan zazzabin na karaf daya kuma nasha allurai gareshi na samu na mike kacar majar daga zazzabin. Son gaskiya gun iyayyena na samu kulawa sosai har ina mamakin hakan saidai sanin halinsu na kirki yasa banyi wani shakkun hakan da yawa ba. A dan wanan takin kuma nayi iya bakin kokarina da shawaran da zuciyana ke ban na watsar da zancen Nana da wani mahaifina wanda ma kowa bai sanshi ba a yan uwa. Ya zama dole gareni in rugumi iyayyena dana taso na sani a matsayin iyayyen haihuwana din don sune dai sanyin idanuwana a duniya. Don a duniya sun min komai a rayuwana banga abunda zaisa a yanzu in nuna masu wani halin banza ba in tayar masu da hankali alhalin su basu gujeni a yadda nake ba. Musanman ma Abbu da ban hada komai dashi ba amma ya rikeni riko na fissabillahi in ace ita ammah yar uwatace shiko fa mena hada dashi kuma cikin hakan kuma bai kasa dani ba. Zance Alhamdullahi a dan takin don yawan addua da kuma kulawan iyayyena yasa na daina wanan tunanen na rugumi kaddara a zuciyana duk da dai ba zan taba manta hakan gareni ba a rayuwa. Sai hakan yaiwa iyayyen nawa dadi don sun nuna min hakan zaki samemu zaune da Ammah muna hiran mu ta duniya gwanin ban sha,awa duk da ba fita dai nakeyi ba ta gaji ta saka min ido tunda haka na zabawa rayuwana ta barni. In Abbu yaji tana min fada yakan ce ikon Allah wasu na neman nasu su zauna a gida haka ke Allah ya baki salihar ya kina fada akan fita kuma ? Ammah din kance malam ace ya mace kullum kumshe a gida ina zata samu manema da zasuso aurenta haka ? Yakanyi murmushi yace wata rana kyace nace don sai kin kore a gidan nan hakan bai kan gamsar da Ammah din don takan amsa masa da Allah yasa kawai. Ko jikina ka kalla zaki san hankalina ya kwanta a yanzu don har dan jiki na fara girkawa alaman kwanciyar hankali dai a tare dani din lokacin. Saidai kullum ina a cikin zullumi da tunanen makoma na haka wani abu dake tsaya min a rai shine wanan kudin da nana take turo ma su Amma din akan meye shi ? Ita tasani ni dai ban bukatan komai nasu na iyayyena ya wadatar dani a yanzu nakan fada a zuciyana idan nayi wanan tunanen. Damuwata alokacin jerabawana ya fito yayi kyau in samu zuwa gaba da Abbu yayi min alkawari kullum hiran mu dashi ke nan isan mun zauna. A wata rana naje islamiya nake jin labarin fitowan jerabawan mu din na dawo gida da murna ina fadawa Ammah itama murnan tayi tare da min fatan alheri. Haka yasa na kwana ina addun,a da rokon Allah samun nasara akan jerabawan namu don tsoro daya kamani kuma don jerabawa sa,ace akace ba wai iya kokarin kaba. Banyi sanyi a gwiwa ba washe gari na shirya zuwa duba don an fada min yadda zanyi saukin abin tare da Abbu zamu tafi duba don haka yake da kula akan komai na iyalinshi. Tun shigan mu school din Abbu ya shedawa kansa yadda na kasa damu suke murnan ganina suna fadin ga anty Shu,wa ga anty social don nina rike wanan mukamin saboda tsabata a lokacin. Ba wanan ne a gabana ba sai addua nake faman yi a zuciyana tunda muka tunkari office din examiner da yar fa,asab ya tarbemu yana fadin. Mahaifinki kega nace masa ehh naji yana fadin baba Allah yasa kubar yarku nan taci gaba da karatu don nan gaba insha Allahu akwai alheri idan taci gaba da hakan . Yakai zaune yana zaro wani dogon takarda a gabanshi yana dubawa tare da fadin saidai muce alhamdullahi baba don bana jerabawa yayi kyau gaskiya munyi alfahari sosai da yaran nan. Sunana ya dago yana tambaya na fada masa har lokacin jikina yana dan rawa ya dan tsaya dubawa kafin ya sake dagowa cikin fara,ansa yana fadin Alhamdullahi. Sunanta ya fito a cikin special list baba yanzu zaka biya kudi sai kuje kuyi print out a wancan malamin ya nuna muna inda zamu. Abbu sai hamdallah yakeyi yana samin albarka kafin ya maida kallonsa ga malami yake fadin malam nace ba wai da naso ta danci gabane a karatunta kafin miji ya samu. Shawara nake nema gareka wani makaranta jerabawan nan nata ya dace taje don Allah kasan ba sanin kai nayi ba ni . Baba a cikin fadin kasan nan yanzu wanan jerabawan nata za a iya daukanta a ko ina kuka nema don jerabawa yayi kyau sosai gaskiya. Ehh to ai alhamdullahi amma karin haske nake so dai tunda na fadama ba sanin kai nayi ba nan malam din yace dashi ehh to baba saidai bansan ra,ayinta ba ita yana kallona. Na danyi kasa da kai nace teacher nake son zama Abbu malamin ya kwashe da yar dariya yana fadin irin mu kike son zama ke nan a rayuwa. Hakan ba laifi bane gaskiya amma zan baki shawara da ki dan canza wani ra,ayi ga hakan don jerabawanki gaskiya tayi kyau sosai zaki iya yin litanci ko aikin jarida ko lauya ko dai gasu nan dai da yawa ana neman mata masu kwazo a wanan fannin. Lauya nake so na fada sai naji malamin yana fadin hakan ba laifi bane ya danganta da abinda suka baki dai a can din . Nan Abbu ya kara fadin a inane yace ko nan jami,an gari ai zaki iya zuwa don yanayi bayan haka kuma idan akwai hali akwai sauran jami,oi a sauran jahohin kasan nan haka kuma nan ma makwabtan mu akwaisu yanzu kuje dai can ku karbi sakamakon inyaso daga baya baba zaka iya nemana idan akwai wani taimako da zan maka bayan wanan. Yadda yace haka mukayi din don bamu dawo gida ba saida muka karbo komai a ranan muka dawo gidan namu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/2, 10:15 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣88️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Duk wani fadi da Abbu yayi a kaina wanan bawan Allah ya taimaka hakan ya samu har Allah ya nufa na samu gurbi a jami,an BUK anan kano. Saidai matsala dayace yai mun nisa da gida sosai gaskiya ga kuma Abbu yace shi bai yarda da kwana a can ba yafi amincewa jeka ka dawo. Hakan ya jawo dan cecekuce da tsaiko ga tafiyan nawa saidai ina zuwa yin abubuwan da suka dace wanda kafin a fara karatu akeyi. Saidai ina shan barazanan kallo a wajen mutane wajen bama maza ba har gun mata yan uwana wanda abinda na tsarga ke nan a rayuwata yawan kallo din nan ga mutane. Yadda abin ya faro a rana ta ukkune da naje school din hijjab dina tare da face mark dina like a fuskana don bata da kama. Amma sai wanda zan gani din ya sawa takardan nawa hannu akace ya fita baya nan don haka saina jira har na dan zauna inda sauran dalibai irina ke zama na suna ta hiransu har na kusa dani suka dauko zancen mutumin da zamu gani din duk abinda suke fada akunnuwana. Hakan yasa naji na kagu don tsoroma saina bar wajen kawai na koma can wajajen da motocine aka jera birjit masu kyau da ma marasa kyau don kada in bata jikina na hari wajen wata mota dake rufe nasan ko maishi yayi hakan ne don yawan kuran da akeyi da iska a lokacin. Durkushe nakai a wajen kaina kasa yayin da hijjab dina ya baje a kasa ya rufe min kafafuwa sam banji zuwan mutum ba na daiji kamshin turare a gabana kamar an kura min ido wanan yasa na dago darara daran idanuwana mai suffam na juda na sauke saman kafan maishi ina dago da kaina zuwa kallon shi tun daga kafa har zuwa kai. Hakan yasa na mike zubur tsaye yayin da naga mai shi ya danja baya ya fara waige waige kafin ya mayar da kallonsa a takardan dake hannuna yana fadin. Excuse me a dan siririn murya da bai fita kamar a cikin izza da isa da takama meka fada yace bakiji bane kauce a nan ki ban waje please ni ai ban tare ma waje ba na sake fada. Ina jan tsuki cikin takaici nake fadin in badon wanan mugun mutumin mai izzan tsiya ba da akace ni bakako ganina wajen nan ai. Kamar yana son tantace wani abu naga yakai kallo ga kafana da hannayena ya koma fadin zan shiga mota hakan yasa na juya da sauri ina kallon motan sai kuma nace yi hakkuri fa hauahin wanan bawan Allah daya shanya mu tun safe yasa na dan dumaice na jaye kadan daga gefensa naga wani yana yaye mai motar wa iyazu billah na fada a raina ashe gun motan manya naje na tsaya ban sani ba. Hakan yasa na juya na fara takawa a hankali raina a bace sanin yau jumma,ace kuraren lokacine gashi monday ake son mu fara daukan lecture din mu don har ance wai wasu sun fara attending ko. Motar naji an tayar don ni har na juya zan bar wajen cikin mutuwan jiki kafin naji dayan mutumin na fadin ke kawo takardan a gani hakan yasa na dan juyo na kallesa ina fadin waini ? Ke mana bakiji me nace bane tunane na dan tsayayi kafin kuma na daga kafa zuwa inda suken don ban sani ba ko zai iya taimaka min ga hakan. Karba yayi don har lokacin shi yana tsaye waje bai shiga motar ba tunda na mika mai naga ya kalla yayi murmushi kafin ya mikawa na cikin motan. Ina nan tsaye jin kaina a kasa can ya kara miko min yana fadin karbi zance ya kare ko inji dayan mutumin dake waje tsaye shima farine sol kamar dayan a cikinsu bansan wa yafi wani haske ba a idona tunda ba kallon kurulla nayi masu ba. Karban takardana nayi na juya ina kunkumi cewa gulma yanzu har da maza kunsa ba taimakona zakuyi ba kuka tsaya min tsegumi da sa ido. Ke ya sake fada na juyo cire face mark din nan naki ban tsaya ba na furta akan me zan cire abuna kaji mai kai da wani magana kuma ? A rainon Ammace da Abbu fa shagwaba har sari don ma ban da time din shiga mutane balle yanzu da nasa a raina kowa yaimin zan masa don in tsira da raina wajen mutane masu bibikon kan asalina. Daga cikin motan naji anyi min wani tsawa daya firgitani nakai hannu na sabule dan facemark din kadan ina murguda baki baifi second ba na mayar da sauri yadda yake sai karan tashin motar naji a kunnuwana da sauri sun bar wajen. Bin bayan motar nayi da kallo number kano ce a motar saidai special number ce a motar nagani hakan yasa naja kafata a raunane zuwa inda na baro sauran dalibai irina zaune suna dakon mutumin. Dan wuri na samu nisa dasu kadan na tsaya nakai minti goma kamar ance in sake kallon takardan dake hannuna sai naga is signed abin ya ban mamaki matuka har ina furta la,illah a fili. Dan tunane na tsaya nayi kafin na nufi inda zanyi surmitting na mika ta dan kusuwa naga da sauri maishi ya lekoni haka sauran ke bina da kallo yace dankari kinyi sa,a ke ashe ? Haka na fito duk suka bini da ido suna kallo ganin an karbi takardan nawa alaman ke nan an saka min hannu a nawa naja zulunbun hijjab dina na bar wajen a hankali duk da nasan idanuwasu a kaina yake. Titi na nufa na tari abin hawa sai gida a gajiye nake kamar nayi wani aiki don wahalan da nake sintirin yi a yan kwanakin Ammah kawai na gayar da gida na shige daki na kwanta ban falka ba sai bayan la,asar koshi yunwa ya tayar dani. Fitowa nayi na debi ruwa a bucket na daureye jikina tunda ina fashin sallah a lokacin har brush saida nayi kafin in nemi abinci. Abinci naci sosai inaba Ammah labarin na samu na kammala komai a cikin sauki ba yadda nayi tunane tace Aeesha kin fita da albarkan iyayye fa akafanki . Addu,an mu iyayye an fada maki yana faduwa kasa banzane ni dai ki kara tsare kanki don Allah wanan wurin da zaki wurine daya tara mutane daban daban daga yayan manya har tallakawa don haka ki zamo mai natsuwa da kula da wa yanda zakiyi hurda dasu don Allah. Nan nace ni zan baki labari yau Ammah ba iya yina ya kwasheni zuwa wajen daba jama,a ba na tsaya nan na kwashe labarin kaf na bata. Tana dariya kuma ga tsoro a fuskanta tace dama nasani kabu kabunki da ji dai kai din nan naki sai ya kaiki da haka to shi wanda kika zaga din gabanshi har yasa maki hannu ba mamaki ma shi dinne ya saka maki hannu ai. Shi kuma na fada a zabure tace kwarai in bashi ba haka kawai zai karbi takardan ya saka maki hannu akan wani dalili kuma su karba bayan kin kai ? Na shiga ukku indai shine Ammah din na zagesu tas a gabansu nikan shiyasa nake cewa ki rage wanan girman kan naki malam yace wai in barki a jinin ki yake na sani ko ke din yar sarautane ? Allah sarki kilama yar mai wanki da gugane nacen din wani dan sarauta zai auri bakar fata a can hakan yasa Amma dagowa tana kallona niko na fuske. Sai naji tace koma dai waye ai dadin abin ta hanyar halas aka haifeki Aeesha kuma Allah maji rokon bawansane ako yaushe . Abbu ya dawo da yamma da ledojinsa niki niki ina daki ina jin muryansa na fito ina taroshi kayan na karba yana a hannunsa. Ya miko min leda biyu daya fara saukewa sama kekensa nakai dakin Ammah zan shiga ya juyo yana fadin yaki Nana ajeshi nan waje inzo don haka na dire a inda yace din na aje na koma na dauko sauran nakawo na juya zan shiga daki yace yaki zo nan ai. Hakan yasa na juyo zuwa gareshi Ammah ce a lokacin take shimfida masa tabarma tare da gyara kayan nan dai na dawo na karba a hannunta kafin mu dukka ukkun mu samu wuri mu zauna. Ammahce ce take fadin arziki haka malam jabe jabe daga ina nunani yayi yana fadin duk na yatace ga baki daya don shirin karatun ta da zata soma jibi. Ikon Allah har haka malam anya ba bata yarinyar nan zakayi ba da hakan kai ya girgirza tare da fadin assha Ammamatan banyi zaton jin hakan a gareki ba kan yata. Da sauri Ammah din ke fadin sam malam ba hakan nake nufi ba gaskiya to banda abinki Ammah nana shiyafa yaro ga iyayyensa ya kamata ace ya dogara. Su tsare mai komai na rayuwa da karfin su ba sai yaje yana hange a waje ba wanan wajen wajene na mabanbanta mutane zata shiga a yanzu. Yau in mun tsare yar mu da dan abinda Allah ya hore muna wanan zaisa hankalinta ya kau akan duk wani abinda zata hango a wani zata tsaya iya karfin mu ta goga da kowa a wanan wajen haka kuma zata fita daga kaidin tarkon dake dakon ta a can sunan jami,a ke kikeji a baki Ammamatan a yanzu. Hakan yasa naje gun yarinyar nan mai dinki na gaban shagon mu nayi mata bayani da yake yar arzikine kudin yadi dana kayan aiki kadai ta karba a waje sai gashi yau wai har ta gama komai ta miko min kin gansu nan sune nan data dinkawa yar mu nana ya fara jawo kayan yana fitarwa daga ledan. Dan murmushin jin dadin nake fitarwa daga fuskana don Abbu ya gama min komai a rayuwata kuma gaskiya ya fada kan tsarinsa. Murnushina ya dakatane a daidao lokacin da ya furta kinga idan ta hada da wanan da wanda nana ta turo mata nasan zasu kaita wani dan lokaci tana ja. Take naji fuskana ya tsuke lokaci guda don ambantan sunan wanan matar da yayi a lokacin gaba bansan sanda bakina ya bude ba nace. Abbu wanan ma ai zai isheni ko ban hada da wancan ba,,,, nanata da wancan nake son ki hada Abbu ya juyo yana fada min a cikin wani murya a kausashe wanda saita baci yake irinsa. Da sauri nace yi hakkuri Abbu ya juya baice dani komai ba sai ransa da bai sake ba har lokacin Ammah na zaune ta saka muna ido ba tare data tsunka ba. Sai zuwa can take fadin kafiya irin na yarinyar nan ni yana ban mamaki kafin ta karasa hannu kawai Abbu ya daga mata taja bakinta tayi shiru a zancen. Mikewa nayi da sauri ina tattara kayan don ganin ya dauki buta ya fara alwala a lokacin ina furta nagode Abbuna. Jeki kawai Allah yai maki albarka na amsa da amin Abbu na shige dakina da kayan naji yana fadin na bata kudi ta sayo maki takalma da jakka da zakiyi amfani dasu. Saidai matsalan ba a san girman kafanki ba tace kafan na juyo tare da dakatawa ina fada nagode Abbu Allah ya kara girma da nisan kwana Allah ya barmi ku Abbu nagode. Sai lokacin na daga murmushi a gefen fuskanshi ya juya yaci gaba da alwala da sauri na fada daki ina budan kayan ganin kayan ina mamakin yadda Abbu ya iya fidda kudi yai min wanan sayayyan haka? Dude naji kayi shiru mana tun dazun salman ya fada daga inda yake zaune yana kallon abokin tafiyan nasa dan nisawa yayi kafin yace mai kake son ince dakai yanzu . Wanan yarinyar mana data tarowa kanta much ni tsoro ma ta ban wallahi don na dauka gamo mukayi wallahi. Kasan yau jumma,a ance suma mutanen boye suna fitowa sallah ranan jumma,a saina dauka mun faka mota a gidansune ai. Kaji dan iska ai bakai kadai ba nima kafanta na kalla yasa kaga ban girgiza ba ai suka kwashe da dariya kafin wanda ya soma magana yace. Yar gidan waye hakan wai da badon naji hausa a bakin yarinyar nan ba wallahi zan rantse ita din ba bahaushiya bace duk da shigan hausawane a jikin ta. Nan ma shiru yayi ba tanka masa ba saiki ke faman zuba shi kadai ya jawo wanan ya sake ya kamo wanan ya kare da fadin kila yar gidan wani masha huri ne dai don bata da tsoro sam a zuciyarta. Ka fa dameni don Allah ya fada hakan yasa ya kwashe da dariya yana fadin ai dole idona yau ya gano min mamaki Allah har yanzu ina tantama akan yarinyar. Ya juyo yana fadin saboda me yana dan kallon dan uwan nasa yace da gani fa diyar wani kusace wanan tsuki yaja ya juya tare da maida hankali akan motar da yake tuki kafin can ya juyo yace to ba yar gidan kowa bace dai wanan da ganin tsarjn shiganta tafi kama da irin ustanzan nan dai. Ga wani zullum bun hijjab ga kuma face mark a fuska ba wanan a yanzune kafin ta zamo yar hannu ba Allah ya kyauta za adaiyi abu dai kan. Ba students ba ba kuma lecturals din ba sai lokacin ya kara juyowa yana fadin kake gani Allah ya kyauta ni mugunta da zan mata data ambata min nake tunane a yanzu. Kai baka da dama wallahi aiba ita ta fadi ba abinda tajine ta fada ita kan ina ta sanka haka fa har malaman wasu ke fada a kanka din. Shiru yayi suka karasa shiga katon get din gidan nasu da maigadi ya bude masa tunda yaji karan motarsa tafe tare da daga hannu yana jinjina masa shima yayi masa horn alaman amsawa a gareshi. Malam idi ke nan sarkin gaisuwa sai lokacin ya juyo yana fadin don Allah ya isa haka salman kai baka san lokacin da ran mutum yake bace ba ka damesa da surutun banza haka. Wai har zancen yarinyar nan ya tsayawa a rai kake nufi Bashir banga abin damuwa ba tunda kai ka zabi hakan ance ga aiki kace sai koyarwan nan to dole ko ka fuskanci haka ga dalibai dama. Bude mota yayi ya fito ya shareshi ba tare daya tsaya kara saurarenshi ba ya shige ciki kai tsaye ko kannensa dake falo bai tsaya duba ba da suke gaidashi. Sai salmanu din ne ya shigo da baya da tarkacensa a daidai lokacin ne kuma hjy ke saukowa daga sama tana binsa da kallo don rashin ganin danta a tare dashi. Gaza hakkuri tayi tana fadin ina Bashir din kuma ya nuna mata hanyar dakinsa taja numfashi tana zama tare da fadin kunyi halin naku ke nan ma yau ? A,a wallahi mami daga can dai yazo da bacin ransa tace kaiya ni dama na sani haka za akai ai amma yallabai ya tsaya biyewa yaron nan shirmen sa. Barin samesa salman din ya fada ta tabe baki bata iya amsa mashi ba a lokacin don ranta daya dan sosu da maganan ta dago tana cewa yan matan ke dauko min drinks dina don Allah. Ko daya bude dakin ya shiga bai same ba yana bayi yana watsa ruwa don shirin jumma,a daya gabato shima bai tsaya ba ya zube masa takardun nasa a wajen ya fita zuwa nasa shirin. Sun fito a cikin shiga irin ta hausawan asali da hakan ya kara fito masa da suransa dakyau ga wani shadda sun saka a jiki faril sol sai maiko yake da yauki a jikinsu. Har lokacin uwar tana zaune a falo fuska daure shima ganin hakan yasa ya dan gaida ita sama sama yasa kai ya fita bayan yayi mata sai sundawo. Basu dawo gidan ba a yadda suka saba sai sun tafi sun kaiwa kakaninsu dake raye gaisuwan jumma,a muddin suna gari akace jumma,a tayi sun saba da hakan. Sai dare suka dawo nan falo suka samesu lokacin Abbansu ya dawo daga tafiya shima suka zauna suna gaisawa dashi cikin fara,a yakewa dan nasa ba,a da fadin malami yau yaya kuma ? Mamin ku tace ka dawo hasale kana masu cicika ba gaira ba dalili jin hakan yasa ya kawar da kansa gefe daya kafin kuma ya juyo yana kallon salma din . Da sauri ya girgiza kai yana fadin mami na fada maki wani abu don Allah da muka shigo ta kallosa cikin takaici tana fadin koka fada fa aishi yajawa kansa koma meye. My friend bani labari yaya akayi kallon Bashir din yayi yana matse dariyansa kafin Bashir din ya dauki filo yana jefa masa ganin hakan yasa ya cabe filon yana fadin ka jefeni to saina fada kuwa. Yauwa fada muna mu tayashi fushin muma muji kowa ya taba min besty na baisan ba,a tabawa yallabai kakansa ba a zauna lafiya ? Abba gamo fa yayi da aljana yau muna batun dawowa gida shirin jumma,a muka ganta tsaye a wajen motarta jin hakan yasa kowa dagowa yana fadin Aljana kuma ? Yace a itace ta bashi tsoro Abba wallahi koni na firgice da farko nan mami din tace wai tsaya wasa ko gaskiya don Allah ? Yace mami saura kiris in kawo maki shi gida shame shame aiyau saidai nima a tsorace din nake a lokacin nan ya kwashe komai ya fada masu daya faru dasu. Sukace me zasuyi in ba dariya ba suma har uwar da da fuskanta ke a daure a lokacin take fadin kagani ko kaga abinda nake fadi ko. Ni wanan tsarin sam bai mun ba wallahi mami Allah da farko na tsorata lokacin data dago wasu manyan idanuwa nata tana kallona dasu. Sai dai dana tuna da labarin Alh da yace inda ake gane aljani a wurin kafa yasa nayi saurin kai idona akan kafanta na kalla naga shegiya kafarta sumul suke yasa ban razana ba. Yallabai kajima sunan da suka nada masa ashe a school din mahaifin yace toba lectural bane sunan komai ai zakiji a garesa yanzu balle yadda suke ganinsa haka duk bat da kamasa sai sun zargi wani abu a kansa ai. Z [8/3, 9:18 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 00️⃣99️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Ya kasance Assabar yau tunda safe nayi wankan tsariki don ina fashin sallah dama ban dade da farawa a yan kwanakin nan don Allah ya rufa min asiri na fito cikin irin matan da basu saurin fara al,ada da wuri saboda banyi sauri fitar da nono ba da wuri. Sumana ma,ana gashin kai yakan dameni don tsayinsa haka bakan damu Ammah data yanke min da farko tana yanke min din yakai sau biyu ranan Abbu ya tsaya ya haukace mata cikin gida kanwai tana bin ra,ayin yarinya kamar tana kafirtani. Ba Allahne yaso ganina a hakan ba yai min wanan baiwan wasu na nema ni Allah ya ban kuma tana nuna masa rashin godiya. Haka ya juyo kaina yayi min nasiha sosai mai kashe jiki tun ina yarinya nakuma rike wanan nasihan nasa a raina don yace a gobe kiyama sai wanan suman da aka yanke yayi shati,a damu akan Allah ya turosa bauta mun hanasa a duniya wanan ya kara firgitani. Yasa a yanzuma da sumar yai min bala,in yawa ako yaushe saidai na dunkuleshi cikin wani tsohon ribon nawa na daure bakima sanin tsayinsa yadda nake tattarasa. Shi kuma giran ido dole na barshi hakana don tsoron tabawan da nakeyi kamar yadda Abbu ya tsorata mu tun farko gaskiya Abbu dattijon arzikine mai mutunci kawaici halarci kai bansan ya zan suffanta maki shi ba don kare hakkin iyalinsa dama na makwabta da yan uwa. Don ko yanzuma din da na gama sallah ina zaune a daki na barbaza suman kaina don yasha iska ina son zuwa gidan maman Aimana don ita kadaice ke min kitso a unguwar idan na tashi kitse kaina randa naga dama don sai inyi wata ukku ban yarda an taba min kai ba tun amma na fadan haka insha duka da muzanci a school har suka gaji suka kyaleni don idan nayi kitso sai nayi ciwon kai sosai daga baya. Amma yanzu da nakan danyi kalaba ya rage min ciwo yasa nake son zuwa gun maman Aimana ta kwashe min kan nawa din. Duk hakan na cikin zumudin zuwa school a gareni yadda naga yan matan wajen acan acan dasu kowa na nuna banjintarta a wajen da baiwan da Allah yai mata. Duk da ba hakan a raina har ga Allah amma ba zanso tsayi a muzance ba nima tunda nima yar adam ce kamar kowa . Muryan Abbune nake ji daga dakinsu yana fadin da farko abinda na fara tsikaya shine nayi tunane mai yawa wallahi akan zancen nan Ammamatan . Jeka ka dawon yarinyar nan yayi nisa da yawa donshine nayi tunane da in saida gidan nan in koma can kusa da makarantar nasu in samu dan fili ko dakuna biyune in saya. To kinsan mutane sai banji sun taya gidan nan da amarshi ba gashi naga wani gida mai kyau an karasashi da dakuna hudu ke gida ga kitchen ga bayi ako wani daki koda na saida wanan din sai nayi ciko sosai zan sameshi amma gaskiya da zamu sameshi mun keta rainin sa,oin mu mun shigo zamani muma amma ina hannu bai kai ba. Ammah naji tana fadin haba malam yanzu duk akan Aeesha ka hana zuciyarka shakat haka har kana zancen saida gida haba dai fissabilillah abin yayi yawa ai. Yawa fa kikace Ammah yawa fa ko kin manta rayuwan mu a karkashin innuwar yarinyar nan ya takalla,ane ko kin manta wanan ma da muke ciki ta dalilinta muka sameshi ne ? Ko so kike gobe kiyama mu tashi Allah yana tuhumarmu da kasa rike amanan daya bamu nata don ni nasan an haifo nanane saboda mu a yadda na yanke a zuciyana. Don baki san hikimar ubangiji na zamanta a wajen mu ba a yanzu don me zamuyi sakaci da baiwan da amanan da ubangiji ya bamu kuma ? Yau in bamu shayar da yarinyar nan dadi daga atzikinta ba sai yaushene zamuyi hakan a rayuwan mu idan mune yau bamune gobe fa Ammah. Wani tausayi da kaunar Abbu na kara jin yana shiga min rayuwa da hakan yasa nakai kwance ba shiri nama manta da saurarensu don da nakeyi don dama ba komai nakeji ba sai wanda iska ya koro min. Sai can har barci ya fara dibata naji muryanshi yana fadin nana ta kina inane Abbuki fa zai fita ko yau ba cin taliyar hausance. Zubur na mike na fito ina kokarin saka hijjab nake gaidashi da kwana duk da tun safe mun gaisa amma ka,idanr in kara gaidashi don har ya saba da halina. Abbu yau ba taliya nake so ba zan je kitsone kudin kitso za a bani na fada ina kai kaina kasa naji suna hada baki wajen fadin a,a,a yau din ? Nayi murmushi nima da har gefen kumatuna yake dan lutsawa a hankali ya fara lalaban aljihunsa yana neman kudi kafin ya zaro yar dari biyar da dari biyu yana miko min yace wanan na kitso wanan kuma na taliya ai ina zai isa ko ? A, malam kaida Aeesha dai sai Allah yanzu fa na gama tambayanka kayi mirsisi ka hana min amma ita yanzu fada daya ka dauko ka bata to Allah ya kara budi da nisan kwana angode sarkin da aikawa ya sani. Yanzu kika gyara maganarki da sai ince ko kina kishinku na matane kuma kan yarki yanzu tunda kinga kin hanani karo maki abokiyar zama na hanu kuma. Waceni aiko me kaiwa nanan taka yau nikaiwa don wacan nana din da aka rabamu da ita da karfi da yaji wananma ta samu gurbi a wajenka. To bagashi ubangiji ya musaya muna ba da wanan da mukai hakkuri tace haka har ya soma tafiya yake fadin kinsan arzkkin da zamuci nan gaba gun yar nan tawa kuwa . Dadin hakan Ammah taji har ta kasa boye farin cikinta tace Allah dai yaja nisan kwana ya nuna muna lokaci lafiya muka amsa da amin. Tsaye yake a bakin window dakin ya kurwa haraban gidan nasu ido yana nazari kafin ya taka zuwa tako daya yana sake labulen tagan don ganin motar data doso gidan a lokacin. Dan guntun tsuki yaja ya juya ya nufi bandaki ya dauki lokaci a ciki kafin ya fito a natse yake komai nasa kamar baiso har karfe taran safe yakai wai a hakan sammako yake sonyi zuwa aikin dashi kadai yasan abinda zai kaisa a yau din. Kusan duk weekend hakan yakanyi yaje gun aikin nasu yakan jima a office dinshi da mahaifinsa yasa aka tsara masa komai najin dadi ba wanda govenment ta bayar ba kawai. Ko office din daga can bayane inda ba wani hayaniyan mutane da yawa wajen don haka ba kowa bane mai zuwa wajen sai yan tsirarun mutane don ba kowa ma yasan da office din nasa ba a wajen. Kamshinsa yasa duk suka juyo lokaci guda suna kallonsa tare da fara gaidashi da kwana yan kanninsa sukeyi kafin bakuwar nasu tace wai dama Bashir na gidan nan ? Yana nan hjy Kura mami ta fada a dan dakile ya juyo yana fadin ina kwana bai jira amsanta ba ya fice mami na fadin ina zaka baka ko karya ba yake fadin na makara mami ana jirana a office. Yasa kai ya fice uwar tana fadin salman din fa ganin baiko juyo ba yasata jan guntun tsuki tana fadin wanan halinsa sai a barshi yaro da kafiyan tsiya haka ? Ki barsa hjy Hindu halin ubannasa ya kwaso kinsan fa jinin nan nasu na sarauta dole yana yawo a jikinsu ko mu mata wani lokaci ai kinga yadda muke dai balle n su ?x,,d7z rj Salman din daya fitobb ed4e7se7sns7 737 ja cikin sauri saidai ganinsuf, ,,4j 7 a falon yasa yaja b tsw2asss#*#2aya yana gaidasu da kwana kafins mami tace dasmmd.i,ix.x.4id.hi kays 7u tafikkr55gr kar ya wuce daivk kasan halinsa dai. Ai ina jin ya tafi ma mami zan sameshi na dan makarane yau salman din ya fada to ka zauna ka karya mana tunda ya fita no mami bari dai in samesa ya fada. Ke husna hada masu breakfast din su tafi dashi can cikin basket da sauri wace aka ambata da husnah din ta mike don hada masu yadda mami din ta fada tayi. Shi kuma salman din ya koma ya dauko key din motarsa daya baro a dakinshi kodaya fito ya samu yarinyar ta gama hada komai a basket zai dauka yaran sukace bari mukai maka yaya suka dauka suka bi bayansa. Bayan sun saka mai a bayan mota nan Azima ta marairaice tana fadin ya salman ka sawo muna tsaraban hanya don Allah. Ya saba da hakan indai ba tare da yayan nasu zai fita ba zasu labe susa ya sawo masu tsaraban hanya shine irin masara gassa ko dafafe yalo mangoro agwalama duk dai abin yayi a lokacin ko rake tunda ba samun sukeyi ba kuma suna da sha,awansu tunda ba,a sayowa gidan shi kuma sai ya kwaso masu shi da yawa har sai ya lalace an zubar. Nayi sa,a mace daya na samu a gidan duk da uban sammakon dana bugo itama din saura biyu a karasa mata zakice uban sammako ta bugowa maman Aimana din. Bayan mun gaisane da ita take fadin Aeeshace ina an aikokine ko na girgiza kai tare da neman waje nakai zaune ina fadin kitso nazo mama. Cikin mamaki take fadin yau wace rana Aeesha yaushe rabonki da kanki ya samu kitso yau anga dama ke nan dai ? Murmushi kawai nayi mata take fadin ina maman Aeesha nace tana gaidake lekowa Aimana tayi tana fadin Aeesha ce a gidan hakan yasa na mike zuwa dakinsu din kamar ba nice tazo gidan mu ranan nayi banza da ita ba a namu gidan . Duk dai muna haduwa ai kullum islamiya dasu zan iya cewa dasu kawai ma nayi sabo akaf unguwarmu din a yanzu. A cikin zance nake fada mata ranan monday zan fara shiga school daukan karatu aiko tayi zubur zuwa wajen maman nata tana fadin gashi har Aeesha an gama mata komai zata fara shiga makaranta ranan monday ita shekara biyu ke nan tana zaune gida zuwa lokacin sun karasa kitson uwar na tukewa matar kai . Hakan yasa matar ta dago ta kalloni da sauri take fadin maman Aima wanan yar bahaushiyace kuwa maman Aimana tace hjy bagata kina jin muna hausa ba da ita. Tubarkhallah masha Allah ta fada bayan ta mike na zauna ina fadin kalaba mama din tace ai dama na sani kitson ki bai wuce wanan ke ta dora da fadin manya ko kanana ? Da sauri nace manya mama ina tuke hijjab din kaina dama shi kadai na saka a kaina ba hula ko dan kwali tunda kan a banye yake min. Nan matan ta sake kaiwa zaune tana faman zuzuta kan nawa da ace ta sani da bata zauna din ba don ni abinda na tsana a rayuwana ke nan. Haka kuma ga zafi da nake ji har nakan kamawa mama din hannu don zafi wani lokaci sam banson abinda zai taba min rayuwata don haka nake akoda yaushe . Dan abu kadan zai tabeni yanzunne jikina zai ja a gurin da abin ya dan tabani donshine ko yaushe zaki saamu dakina tas don hakan yakan ban wahala. Shigowar wata da suke da ssanaiya da matar farko yasa gaba dayansu suka tsaya sharfi akan nawa kafin su gaji dayan tayi sallama ta wuce ya saura macen dakebi mun ta rage a gidan. Ina Allah Allah in tashi saiga wasu har mutum biyu sun shigo a lokacin da kyat na samu mama ta tsaya kama min kan na fito na barsu ko sallama bamu samuyi dai Aimana ba a lokacin. Ban shiga gida ba na biya gidan da ake murda taliya a unguwarmu na sayo na nufo gida da kyat na gama sulala taliyan nawa saidai bankai ga ciba dole na kwanta don kaina dake min ciwo. Ammah data zaci nagama bataji nayi magana ba ta dauka don ta kishingidane lokacin ina zaton barci takeyi ta fito tana fadin kin gamane Aeesha ? Taji shiru hakan yasa ta nufi wajen da ta hago tukuyar aje na sauke na aje budewa tayi taga ban taba ba yana yadda na dafashi aje. Hakan ya bata mamaki ta taka zuwa kofana tana magana sai ranta ya bata ina bayi kila kamar zata tafi ta dan leka hangoni tayi a kwance nayi rub da ciki kwance din. Salati ta soma tana fadin yau ga tsiya ki gama abinci makin ki zauna kici sai ki dawo daki ki kwanta kuma don shashanci. Ke Aeesha fa ta ambaci sunana da dan karfi hakan yasa na dago na dan kalleta da idanuwana da suka kade sukai jawur a lokacin. Subbahanallahi badai kitson bane yaja maki ciwon kai kuma yanzu kasa magana nayi sai kai dana kada mata kawai. Ikon Allah ta fada hankali tashe ta koma ta shiga dakinta sauran magani ta dauko min kwara biyu na panadol daya rage ta debo ruwa a randa ta tsureni saida taga na shanye ta juya tana fadin . Daga ciran kaya sai ya zamo kari ni tunda nagane hakan na daina damuwa da zancen kitsonki Aeesha ayi mace ace ba gyara ni na taba ganin hakan inba gareki ba ? Allah sarki duhun kai da jahilci ya hana Ammah ta gane cewa har yanzu jikina da nasu halittansa akwai bambamci sai take ganin hakan kamar wani surface kawai jikina keyi don ko nan din akwai ai wace bakace amma hakan yana faruwa dasu sai ya kasance mace bata son abinda zai taba lafiyan kanta din. Shan maganin a sannu kan ya fara lafa min jin yadda Ammah ta matsa min ne kan in tashi inci abinci yasa na dan fito na tsankwara zuwa dakina ina dan loma biyu bakina ba dadi don haka na koma na kwanta. Koda salman ya shigo office din kai ya dago ya dan kallesa sau daya yaci gaba da aikin da yakeyi ba tare da yai mashi magana ba. Basket din abincin da ya shigo dashi ya aje a gefe yana kallon wanda ke tsaye gabanshi a lokacin kafin yaji ya furta mai zaka iya tafiya amma ka maida hankali sosai don Allah ga aikinka . Don kasan mutumin nan ya iya takon saka sosai da mutane ta yadda zai bat da kamanshi yayi aikinsa ba tare da an gane hakan ba yace yes sir ya sara mashi ya fita. Sai lokacin salman din yakai zaune yana fadin good morning bai damu da amsawanshi ba yace a zuba breakfast ne yana dan kallonshi. Kasa yaga yakai yana dan kwantar da kansa saman hannayesa da yayi makari kamar filo dasu don yaji taushi alokacin. Ganin yadda ya kwanta yasa ya dan zuba masa ido kadan kafin yace dashi akwai matsalane yana mai kafeshi da idanuwansa. Hannu ya karkada masa kafin ya gane nufinsa ya mike tsaye yana shirin fita jin dan uwan nasa yaja tsuki yana dagowa yasa ya dan juyo garesa yana fadin ka zauna kayi break din ka niba yanzu ba kasani. Barin dawo akwai abinda zanyi a waje yanzun nan bai iya amsa mashi ba don kansa dake damunsa da ciwo ya kara kaiwa kwance din yadda yake da farko din. Salman din yana fita yabi wani dogon corridor dake wajen da yake weekend ne yasa ba mutane da yawa a cikin school din . Dan nisa kadan ya zauna yana fuskantar wani waje kafin can da sauri ya tura hannunsa a cikin alhijihunsa ya ciro wayansa kiran iPhone yana daukan wani photo ya mayar da wayan a aljihunsa. Yakai wani lokaci a zaune wajen kafin ya mike ya bar wajen bai koma office din dan uwan nasa ba kai tsaye ya nufi cikin haraban makaranta tafiya ya danyi mai nisa zuwa wani lungu yayi abinda zaiyi a can ya juyo koda ya dawo har lokacin dan uwan nasa na a yadda ya barshi dan barci ya samu a lokacin da har yai mai nisa kadan jin an shigo masa office din yasa ya dago ksi yana kallon maishi. Nan salman din ke fadin lafiya dai ko ya nuna masa kansa alamun shike damunsa dan shiru a lokacin hakan yasa ya zauna yana fadin ko zamu gidane don ina ganin ai kamar mun gama da yau. Saida ya dago da kyau ya tsurawa dan uwan nasa ido kafin yace dashi akwai wani abinda ka samu ne a yau yace ba za a rasa ba amma sai nan gaba kadan zakaji komai. Bai yarda da shirmen dan uwan nasa ba a yanzu don hakane ya kawar da kansa gefe daya kawai donshi baya son ma ya sako shi a zancen aikinsa ya dai fi barinsa a matsayin yaronsa kawai anan din. Basu jima ba ya mike don tafiya gida har yakai kofa ya juyo yana fadin kazo da mota ke nan yace ehh ko dai na kaika gidane sai in dawo in dauki motar tawa. No muje dai kawai ya fada dan haka daga shi har dan uwan ba wanda yaci abincin saida ya kai get yaba wanan yaron nasa ya karba yana godiya. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/3, 9:28 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 1️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Murna yaran suka soma hanin tarin raken daya kwaso masu shi a zatonshima zasuce basa son rake din sai gashi suna zanga masa godiya. Yake tambayan su ko Bashir ya shigo don baiga motarshi a waje ba kuma yana gabanshi don shi ya tsaya yayi dan tsaye tsaye hanya. Ya dawo dayan ta fada part din nasu ya nufa kai tsaye duk da kofan yana rufe a lokacin hakan bai hanasa shiga ba ya murda kofan ya hangoshi kwance haka yasa ya juya shima tare da mamakin dan uwar nasa. Sai lokacin ya tuna da bai karya ba fa nan ya fito neman abinda zaici yayi sa,a sun gama abincin rana shiya zauna yaci ya koshi fita ya sakeyi . Don shi ba irin dan uwarsa bane da kullum daga wajen aiki sai gida yana da abokai da yake yawan hurda dasu a cikin gari. Wasa wasa har washegari ina fama da ciwon kai dole zuwa yamma na gyagije don kada Ammah tace banda lafiya ba inda zanje washe gari don na fahinci ita karatun ma bai kwanta mata a rai ba. Dole cikin dakiya na samu jikin ya dan kara warware mun washe gari ko Abbu na dukan kofana na fito waje da sauri nayi haraman sallah. Bayan na idar na hau murhu don banson bari Ammah da aiki da yawa don haka nice nayi muna abin karyawan safe. Karfe bakwai saura har na shirya kamar yadda aka sanar min kuma yana a jikin timetable din da na saya ina tsaye kofan Abbu ina fadin Ammah na shirya. Jin hakan yasa ta fito tana fadin yanzu yar kan bokon nan kike rawan jiki haka don Allah kamar wace akaiwa wahayin wani alheri. Dan murmushi nayi ina fadin banson in fara da makarane Ammah gyara muryan da Abbu yayi yasa ta kauce mashi a hanya ta dan karasa fitowa wajen. Ya dan kalloni yana fadin kin shirya ke nan nanata zakiko iya shiga yau ko a bari sai gobe tunda jikin naki bai karasa warware ba. Da sauri nake fadin zan iya Abbu insha Allah shike nan aikin kare zance ya fada tare da fadin muje nayiwa sale dan gidan wazan magana zai kaiki har school din naku inyaso sai ki dawo da kanki garin dawowa don iya kaikine kawai mukai magana dashi. Na juyo don inyiwa Ammah sallama na samu ta rike haba tana kallona don cikin tufafin da Abbu ya dinko min ne na saka kuma kayan sun min daidai kamar an aunani matsala dai wrapper tayi min da atamfan yasa nake dan hardewa tunda ban saba sakashi ba. A kofansu muka hangoshi yana goge babur din nasa har can muka taka Abbu na gaba ina biye dashi a bayanshi muka kai ya dago yana gaida Abbu din. Kafin naji Abbu yace to gata nan sale don Allah ka tabbatar da ka kaita har ciki don Allah ya amsa da to baba insha Allahu. Daga bayan baba na dan leko ina masa ina wuni ya amsa min cikin fara,a tare da fadin yau za,a fara shiga ke nan nace ehh Abbu yana tsaye kofan gidan nasu saida yaga tashin mu ya juya zuwa gida. Yana mai min adduan fatan alheri da neman kariya daga Allah shiko nan Sale sai yan faman gyare gyare yakeyi a cikin motansa kafin yace yi hakkuri fa kinsan ban gama gugabane kuka fito kada baba yaga na dan tsaya nawa gashi tsaye na amsa da babu komai Allah dai ya kaimu lafiya. Cikin yardan Allah muka shiga lafiya har inda madakatar mu yake nan ya fita yana dan waige waige har ya hango wanda yake nema a wajen ya yafitoshi tare da kiran sunarsa ya juyo. Ya iso inda muke yace dama nasan zuwa yanzu kafito don Allah wanan kanwatace unguwar mu daya ina son in nuna maka itane idan tana neman wani taimako. Kai sale kanwarka ina wanan ai da ganinta yar haure ce saidai da yake ka gyara zancen ka fadi gaskiya zan yarda to yaya zan karasa da itane yace kaima ka sani ai yana zaro yan canji ya bashi yace barshi kawai mu samu ciko mu karasa ciki. Jeki kanwa ga mota can ki shiga ya nuna min motarshi din don akwai tazara daga inda sale ya ajeni zuwa cikin haraban school din don bako wani mai mashin ake bari ya shiga ba har ciki ba. Da yake safiyane saiga wasu mutum uku sunzo tare nan muka garzaya zuwa cikin school din dasu har kofan science department ya kaini ya aje zan fita yake fadin to kanwa ko zan anshi lambarkine idan kun tashi inji ? Banda waya na bashi amsa kai tsaye a zatonsa gatse nayi masa don budurwa kamata za ace banda waya hakan yaba sauran daliban dariya sai lokacin nasan na kwafsa ma son dariyan da sukayi din. Ya juya yana fadin to idan kin fito anyi dace na shigo na karasa dake waje ai ina nan ko yaushe sai yamma nake barin nan din. Godiya nayi mai na juya nacigaba da tafiya gabana sai faduwa yakeyi a lokacin kai tsaye na kusa kai ajin yan tsirarun dalibaine zaune maza da mata don lokacin ba a gama registration ba. Kuma gashi safiyane ba a taru ba hakan yasa na danyi siririyar sallama ina rabon ido mm a hango gefen wani taga can baya ba kowa na nufi can na zauna a takure. Ni ba waya ba balle in kalla kuma ni ba littafai ba balle nace zan danyi karatu a lokacin hakan yasa na duka kawai kamar mai tunane. Ina a haka naji ajin yayi wani tsit lokaci guda da sauri na dago kai dan ganin meye yake faruwa wanda nagani a gaban aji tsayene ya sa gabana faduwa lokaci guda. Yana saye cikin suith din maza dark blue tayi masa kyau sosai ko wancan ranan a cikin irinsu na gansa saidai wancan bakakene suna da kuma bambanci da wanan. Lalai ya tabbata magana Ammah ya fito ashe shi din malamine dama a wajen da farko ban fahintar me yake fada saida na kwantar da hankalina na fara gane bayani yakeyi wai zaiyi test idan ya gama. Don turancinsa zaki rantse da baturen gaskiyane shi yadda yake kara harshen shi a lokacin don hakane idan baka natsu ba baka iya fahintar shi. Kalon kalo naga daliban sun fara a tsakaninsu don ban gane me hakan ke nufi ba yasa ban wani damuwa ba abunda da dai na sani zan rubuta ai in mika mai. Yawancin abinda akai muna ne a secondry ya maimaita muna kafin ya fara rubutu da dan sauri sauri lokaci guda nida ko pepper banda na fara tunane sai gashi ya raba muna pepper's da kanshi . Har answer wanda zamu rubuta fasahan mu tunda na duka ina karatu question pepper din ban dago ba sai da zan fara rubutu na tsaya dauko biro dina ba tare da wani fargaba ba na duka na fara rubutu yana tsaye kyam yana rabon idonsa ga kowan mu a gaban aji fuska murtuk a lokacin. Badai nice ta dayan kaiwa ba amma zan iya cewa ina cikin na farko da muka mika kowa kuma ya mika zai fita wajene kai tsaye. Fita nayi na samu sauran wa yanda suka fara fitowa din na samu can dan nisa dasu na tsaya ina bin ko ina da kallo don dai ni sabon shiga ce zance ga komai. Allah ya rufa min asiri yawancin abinda ya tambayemu na dan sansu don yawan bitan littatafai da nakeyi nawa textbook hakan ne ya taimaka min. Nan nake jin halaiyansa wajen su daga inda nake zaune din kamar ban tare dasu sunan malamin dai yakai ukku ko hudu shine malam bash ko malam dan kwalisa ko bakin bature mai wuyar sha,ani duk dai naji sunan ne a dan tsayin da nayi a nan a takure nake zaune naji kamshin turarensa ya daki hancina ashe shine ya fito zai tafi hakan yasa na dago kai in kallesa caraf idon mu ya sarke dana juna nayi saurin sauke kaina kasa da sauri. Har yazo da dan saurinsa ya shige wani lungu nan kan ranan yasha zagi kowa da abinda yake fadi a kansa lokacin son sun fahinci makyatacine shi daga zuwa sai test haka don Allah ? In turanci yake ji ko wani abu meyasa ya buge ga koyarwa yana abu kamar wani boss can wata mace ta fada a bayana. Shigowan wani malamin yasa aka nutsu don daukan darasi lissafine tsatsanta bayan na wacan da muka buga don haka koda muka fito kaina ya gama daurewa a lokacin. Don yanzu nasan na shiga karatu wanda bana secondry ba balle primary don haka na dawo gida a matukat gajiya sai da dan huta na mike na fito taya Ammah aikin gidan har zuwa lokacin da Abbu ya dawo daga kasuwa. Ranan zaune yayi ina bashi labarin abinda ya faru a school din yake fasin dama karatu sai an dake Nanata Allah yasa kina da himma da kwazo kan hakan saiki kara maida hankali sosai don Allah. Matsalan da yanzu naga Abbu yana fuskanta shine na yawan cacan kudin abun hauwa da yake min inda har ya fara korafin hakan naji. Ba wai Abbu ya nuna ya gaji da hakan bane a kaina neman mafita dai yakeyi yadda abin zaizo masa da saukin Allah saboda yana korafin wurin yayi nisa damu sosai don ma wanan dan abokin nasa ya tausaya masa ya dan rage masa kudi yadda sukai ciniki. Allah yasa ina zaune a wajen da yake magana ba kasafai nake yawan tsoma masu baki ba bansan ya akayi ba ranan nayi subul da baka ina fadin Abbu ka fitar da sarkokin nan mana ka cika kudin gidan da kayi magana kwanaki. Kafin in rufe baki naji Ammah na fadin ji mun yarinya akan karatun naki za a sa sarka a kasuwa aje sayen gida dashi ? Kai naga Abbu ya dan girgiza kafin yace da ita mayar da yukanki kube Ammamatan nima ba zanyi hakan ba ai don nasan abinda nake yi karatu kuma yarki ta fara ke nan sai ta zamo wani abu a rayuwanta insha Allah hakan nake fata ko bayan raina. Nauyi da kunyar abinda Ammah tayi taji ta koma fadin ni malam aiba nace wani abu bane kada dai ita nana din ta dawo kuma babu kayanta an batar dasu kaga hakan ba zataji dadi ba ta bamu amana munci ke nan. Din wa take turo wanan kayan a nan yanzu ina dai don yarinyar nance amfanin karatunta baifi na ajiyan sarkokin nan ba ashe Ammah? Tayi shiru hakan yasa na mike tsam na koma daki sarka dai guda ukkune banga dalilin aje wanan kayan ba ga bukatansu ya taso mutumin nan yana iya kokarinsa wajen ganin ya ban kula da karfinsa da abinda Allah ya hore masa amma kamar Ammah bata duban hakan ita. Irin wanan tunanen na kwana dashi a raina da safe da Abbu zai fita rakani na dauko maganan inda na kara bashi shawara yace zai duba insha Allahu. Don sam baison kan abin duniya ya samu matsala da uwayena Allah zai bashi mafita insha Allahu duk da hakan ban dadara ba na daiyi shirune a lokacin. Bayan na dawo kuma na kara tuntuban Ammah kan zancen sai cewa da tayi dani ta gane ina son hadata da mijintane da yar uwarta. Nakan zauna inyi mamakin irin tsoron da Ammah ke ji akan nana wani lokaci Abbu dai bai taba kayansu ba kuma bansam yadda akayi ya samu kudi ya saida gidan nan da muke ciki ya cika ba duk a cikin dan kakanin lokaci. Sai ji nake ana fadin wai zamu tashi daga unguwar nan da muke ciki hakan yasa muka kara matsa kusa da unguwar yan uwansu Abbu don zan iya cewa a unguwa dayama muke yanzu dasu. Abbu sam bai iya mikani daya daga cikin gidajen yan uwansa in zauna yace don yan uwansane shiya san halaiyan kowa da ace ni yarsane ta cikinsa da zai iya yin hakan gareni. Da dai wasu dalilai daya barwa kansa sani ya sayar da gidan nasa muka koma sabon wuri amma Ammah kance wai akan dalilin karatuna da baida amfani karatun mace da yake ragage gareta tunda aure zatayi. Sai gashi dawowan mu nan sabon wajen a yanzu Ammah din tafi kowa jin dadin hakan saboda sana,anta takeyi sosai a unguwar kuma ya karbu don tana saida kayan miya. Tana dahon taliya tunda safe kuma tayi na rana haka na marance yara harda manya suna shigowa sosai saye sai ya kasance kamar mun shigo da sa,anmune cikin unguwar. Karatuna yanzu kuma yana cigaba sosai don kaina a kullum kara budewa yakeyi don banda wasa haka nake raba dare ina karatu sosai don kare mutuncina. Nan yan uwa suka fara dan kus kus akan dawowan mu nan din don sunyi mamakin yadda za ace Abbune ya sayi wanan gidan da kudinsa wai kullum yana yawo akan keke. Shi dai Abbu din yakayi murmushi kawai idan suna zancen a gabanshi don ba huruminsu bane da dole sai ya zauna ya fada masu illa iyaka shidai ya barwa Allah sani don baiwane daga Allah hakan gareshi. Cikin haka mukai hutu makaranta don dama koda naje an danyi nisa ga karatu lokacin don hakane nayi dan watani muka samu hutu. Sai lokacin na fara tunanen wani makaranta zan jona islamiya don ci gaban karatuna a lokacin akwai gidan wani tsohon mai kudi dake da wani babban islamiya can nacewa Abbu ina son a kaini naci gaba. Inda Abbu yaji dadi sosai da wanan shawaran tawa baiyi sanyi a gwiwa ba ya kaini saidai irin kalubalin dana samu a wacan unguwar shina samu a nan din na yawan kallon da nake sha gun mutane balle a yanzu dana zamo yar matshiyar budurwa. Ko a jami,a hakan nake samun wanan matsalan dasu wasuma a gabana zasu dinga gulmana saukin abin banda abokiya ko wani kungiya ni kadai nake karatuna da komai . Gashi ko wani malami yayi aiki zan haye don maida kai da nakeyi har sauran yan uwan karatuna suka fara zargi waiko dai suna banine wani malamin mu dan dattijone ranan da yai muna aiki na samu yace bai yarda ba saina fito na wanke kaina gareshi . Haka na fito din nayi solving a gaban kowa tun daga wanan ranan suka daina zargina ga malamai na samu saukin hakan garesu. ZAINAB IDRIS MAKAWA[8/14, 10:55 PM] Zainab Idris Makawa Writer: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Gurfane nake gaban Abbu dan nisa kadan da India yai shimfidansa daidai shigowa gidan don haka ba kowane zai iya jin mu ba a lokacin. Ban boyewa Abbu komai ba saidai na danyi gyaran zancen yadda zai fahinceni har zuwa photona dana samu anzana da case din da akayi da wayan da aka kawo min da yamma na mika mashi. Nisawa naji yayi kafin ya ce to Nanata ai aikon gama ya gama saidai kiyi hankali gaba kuma din mutane yanzu ba abin yarda bane shiya kike ganin taimako yayi karanci a yanzu Allah ya kyauta ya tsare gaba. Ki dai kara kula da rayuwanki Nana donke amanace a wajen my yanzu don haka ki kara kulawa kinji ba komai mutum zai jefa kansa a yanzu da sunan taimako don sai abin ya rufta dakai a karshe kazo kana da ansani kuma don haka kibi a hankali da kowa nana. Shikuma wanan alherin daya aiko muna Allah saka da alheri garesa don ba kowa zai tuna kamai halarci ba haka alamu sun nuna shi din mutumin arzikine tunda yasan kiyi masa har ya iya tunanen me zai saka maki dashi ya fito muna ta nan to mun gode Allah ya tsare gaba tashi kije ki . Bayan nabar wajen naji yasawa Ammah kira dams suna zaune da yayan anty har anty ana hayaniyar cin abincin dare. Wanda hayaniyar ya batawa Aimana da task taji tataunawan mu da Abbu din amma bataji komai ba son hayaniyar tasu donsu basu iya abu cikin hankali ba. Nan na zauna wajen su na debi abinci na fara ci kafin yaron anty yace min anty ban nuna making takalman dana sayo ba ya mike naji uwar na fadin takalman da yai ma kadan ya matse da yawa yaushe zaka more mai ? Ina ruwan su anty ba anty ba anta samira ta fada daga gefen uwar sai ta biyun mai bi mata tace kedai samira na rasa mi tayi maki baki son zancen ta mama hwa tace itama zaman uwa take garemu. Nan ta hayayoko kanwar da fadin a,a wallah Allah ya tsari gatari da saran kashi wa a uwata can dai gasu gada uwata kan gata nan kowa ya Santa. Ke ke manta tace haushi taka bata inta ganta waka kallonta in Aeesha na waje kwab naji uwar ta buge bakin karamar yarinya lokaci guda. Haba anty ki barta mana ya da duka haka kuma don suna shirmensu tsiya a bani so yanzu fisabillahi ya dace su hwadi wanga magana a gabaki Aeesha ? Kukan data saka yasa Abbu da Ammah tambayan meke faruwa uwar tace ba komai nan ta biyun saratu tace in an mu ta bugeta don' tace samira tace haushin anty Aeesha takaji ranan wai ta hwaye kyau da tsiwa. To ai sai ta yankata kafira mai mugun aniya samiran nan ba samiran arziki bace ina fadi ina kari Ammah ke fadan haka . Taci gaba da fadin banda yar banza mai baki kamar bakin zunubi Aeesha ba kanwar uwarki bace like fadan haka gareta ina nan da safe kudinta ta dauka taba kanin ki inba nakaba wa zaima haka ? Ta nuna ita nakune ta sadaukar da kanta ga Dan uwarku dan abindake gareta ta dauka ta mika masa ai naga ga uwar naku nan gida ta kasa bashi kwandala ya cika. Abincin nake ci yayin da nake jinsa kamar madaci a bakina haka nake kokarin turawa don kada in kwana da yunwa don sam ban yarda da inci abinda Aimana ke dafawa daki ba don a sani dai gidansu baifi gidan mu arziki ba da zata kawo min rainin wayau. Yo rainin wayau mana haka kawai zata zo gidan mu cin arziki ta nemi ta rainawa mutane hankali don wullakanci wanan yasa tunda ta fara hakan make bar mata dakin ga baki daya. Yau ace nice nake gudun abincin gidan mu duo kokarin iyayyena akaina tunda na taso har kawo yau Abbu bai taba kasawa damu ba wurin ciyar damu abinci koda ba dadi kuwa zamu daici ba za a kwana da yunwa ba. Saidana daidaici ta gama na mike zuwa daki don har lokacin duo muna tsakar gida ana shan iska kodana shiga akwance na sameta saidai batayi barci ba. Shirin kwanciya na soma kafin naji muryanta tana fadin dadin abindai mutum yasan asalinsa hakan yasa na dan juyo na kalleta kafin nace wanda baisan asalinsa ba sai a hanasa rayuwa ko ? Aida sauki tunda ba icce ya kawo mutum duniya ba iyayye suka kawoshi kuma ba a yanke kauna a zuciyan mumuni. Waike malama daga jin magana kin zake haka kina ta zuba nace wai tayaki nakeyi naga kinayi me kadaine dama mutum daya ai bai magana shi kadai data haka kowa yaja bakinsa yai shiru. Na kula da Aimana a yan kwanakin nan da take ikirarin cewa tayi saurayi dan kasan wake uwarsa tayiwa mamanta magana zata hadasu sure sai wani jiji da kai da daukan kanta so higher ya taso mata. Tana ganin tafi kowa tana jin ita wani tsiyace a yanzu don dan kudin da take ganin ta fara rikewa a hannunta abu kadan zatace hjy tace hjy tayi kaza. Dama nasanta da kyashi da hassada mai karatu inbaki manta ba tunda na fara Jami,a ta matsa saida tazo itama tafara haka kuma da muka taso unguwarsu suka matsa suma zasu taso da hakan bai samu ba lokacin shine ta dawo gidan mu da zama. Sai gashi kuma tana son zama min wani kaddara a cikin rayuwata a yanzu don hakane datayi min nake bata amsa a take kamar yadda tayi min din. Washegari kafin in gama shiri har ta fice gidan ita bata tsaya mun fita yadda muka saba fita ba a tare saidana gama na sallami Ammah don't Abbu na waje lokacin. A nan na sameshi nake fadin Abbu zan tafi Sam na manta da zancen man bashir a raina munyi sallama yana kokarin miko min kudi mota ta tsaya kofar gidan mu. Dani dashi muka bi motar da kallo don ganin wanene acikin motar har ya bude motar ya fito matashine dan karfafa dashi haka ya nufo inda muke yanawa Abbu sallama tare da gaidashi. Kafin ya kalloni yace nine aka turo in dinga kaiki makaranta da safe in dawo dake da gamma jiya nazo don jiya ya kamata in fara aikina saina samu bakya nan a lokacin. Kallon juna mukayi nida Abbu kafin nayi kasa da kaina sai naji Abbu yace amma bawan Allah waya turoka haka yana tambayan matashin ? Dan murmushi ya sake a fuskanshi cikin ladabi yana fadin baba ni aikinane amma ita tasan da zancen ai don kamar hakan kariyane da gata a gareta wajen ogan mu. Waye ogan naku Abbu ya tambaya cikin kafesa da ido sai naji yace man bashir jika a wajen mai martaba sarkin gabas maici yanzu. Kai Abbu ya fara dan kadawa yana fadin na,am na,am shike nan ya turoka ka dinga yiwa yata wanan hidimar koda yaushe? Kwarai baba ko ina take son zuwa nine zan diga kaita in har ta sanar min insha Allahu zanzo in kaita don shine aikina a yanzu. Don haka baba don Allah karkuce a,a ga hakan don idan kunyi hakan tankar kun hanani hanyar samunane saboda aikin nan ba karamin dadin samunsa nayi ba kasan iyayye suna bukatan hutu a yanzu tunda mun kawo karfi. Kallon Abbu nasakeyi don inji ya koresa da fada amma sai naji Abbu din yace cikin mutuwar jiki jeki Nana ya saukeki ban fatan sanadin mu ka rasa abin farautawa iyayyenka rai yarona saidai amana don Allah duk da bansanka ba amma lafazinka ya kwanta min a rai daka fada min gaskiya akanka . To nima ga amanan yata nan a yanzu na danka a hannunka ka dinga sa ido a motsinta da komai ka kula min da ita bisa ga amana son Allah. Insha Allahu baba zan rike nakuma kula kamar yadda ka bani amana in Allah ya yarda addu,an kudai muke nema ko yaushe garemu. Hakane Allah yai maku albarka dakai da sauran diyan musulmin Allah ga baki daya ya amsa da amin ya kalloni yana fadin muje ko ? Sake kallon Abbu nayi naji yace jeki Nana ta Allah yana tare dake aduk Indi kike Allah ya tsare muna ke ya kare yakai lafiya a dawo lafiya kuma. Amin Abbu na fada tare da mike nabi bayan mutumin kafin na iso ya bude min bayan mota nashiga na zauna ina mai runtse idanuna a hankali don bakon yanayin da yazo min a bazata. Tunda muka kama hanya dashi ba wanda yai magana a cikin mu har muka kawo ejection din da muke hawa mota da zai karasa damu school Aimana na hango cikin dandazon dalibai dake jiran abin hawa har lokacin bata karasa school ba ashe . Har ciki ya shiga dani ya aje nayi mai nagode ba yawa hjy aikinane a fito lafiya ya fada hakan baisa na juyo ba na shiga ciki. Ashe a gaban wanan Hindu ce da kawayenta mota ya ajeni nan suke tambaya wai wacece ni saidai ba wanda zai basu amsa har shiga aji akan idonsu nashiga suna tsaye suna gulma akaina lokacin. Masu zugata na zugata masu cewa tunda taga haka tafi harkata kawai zaifi amma tana tsaye bakin ciki ya hana tama magana taimakona dana kara batar masu dakoni wacece sai irin rigunan nan da nake sakawa da bai bari taga tufafina na asali da tunanen ta ya bata sanin ni din ba kowa bace a lokacin. Yayin da Aimana ta shigo school wata kawarta data ga fitana a motar take fada mata yau ba tare muka shigo bane ai taga mota ya ajeni sai hakan ya bata mamaki da har na rigata shigowa makaranta a lokacin. Sam na manta da zancen sabon wayan da akace in kunna za ayi magana dani a lokacin sai Dana zauna zancen wayan ya fado min a rai a hankali na mika hannu na dauko wayan daga cikin jakata dake gefena. Cikin hikima na kunna tayi karan da har ya jawo hankalin wasu a kaina amma na fuske don duk zamana dasu basu taba ganin wayata ba dama balle su dauka wani abune. Sakone har ukku ya shigo min na farko daga mtn suna min tallan mono dinsu sai na biyu bangane number maishi ba an rubuta call me back when you are online. Na kara maimaita sakon kafin naje na yaya sulaiman da tafiya ya kamashi zuwa Kaduna tsawon kwana hudu ke nan baya gari. Ya rubuto yana tambayana lafiyan mu tare da nuna yadda yayi kewan rashin mu a lokacin wanda hakan yasa na dan saki gutun murmushi . Ba laifi gaskiya kinsan yadda saurayin farko ake ji dashi hakane ya kasance tsakanina da ya Suleiman din don tun muna daukan abin matsayin wa da kanwa har yanzu mukai muna nunawa juna matukar kauna a tsakanin saidai a waya hakan yafi kasancewa a fili har yanzu muna da nauyin juna don muna da sauran yarinta gaba dayan mu a lokacin soyayyan dai akeyi hakana. Shigowan malam Lawal yasa ni natsuwa kamar yadda ya saba muna lecture yauma hakan ne rabi da rabi hira a haka kuma yana gamawa zai iya cewa test zaiwa mutane. Don haka wanda ya gane halinsa zai maida hankali kada ya shamace mu yau ma dai hiran wata batutiya a inda yai karatu yai muna a harkan computer inda a cikin hiran nasa ya bada labarin yadda ta hada wani waya by mistake saidai bai kai karshe ba yace ya bamu assignment akan labarin nan kan kowa ya daure da zancen. Yana fita wayan nan sabuwa da shaf na manta dashi yana daukan kara sai can na tuna ai tawace na dauka da sauri Man bashir nagani rubuce. Dakyat nagane received na dauka ina kaiwa a kunnena saidai anyi shiru ba magana nima kuma banyi magana ba kamar yadda maishi bai min ba. Still wayan na a hannuna hakana kuma ba a kashe ba daga wancan bangaren ga hayaniyar ajin yana ji nima kuma ban kashe ba a bangare na. Ta gefena take tambayana ya question din yake na juya ina sanar mata sam na manta da zancen wani waya can saida muka gama rubuta question din na farga wayan na running har lokacin da sauri na kashe baifi second ba wani kiran ya kara shigo min still dai daga maishi. Wanan karon ina dauka na kara a kunnena ina sallama naji anyi kamar ajiyan zuciya tare da fadin kina da lokacin amsa wayan yanzu ke nan ? Nima tambaya nayi da fadin waye mai kira a yanzu ina aji wurin karatune fa don Allah kayi hakkuri don' ni matar aurece a daina kirana na kashe da sauri. Bashi ba har salman dake zaune yanaji saida ya sake dariya ba shirinsa shiko ido ya fitar waje yana fadin kai wanan ni zata rainawa hankali. Hi meet me in my office now d marriage woman dan abinda ya rubuta ke nan ina kokarin mayar da wayan sakon ya shigo na dukar dakai ina tunane sai can na mike na hada takarduna waje daya na tura a jakkata na saba na fita don amsa kiran nasa. A hankali nake tafe zakice ni din ko zo in kasheki cikin Hausa ban sani don yadda na fito balarabiyata sak don bakaken kayan dake jikina sun amshi kalana sun min kyau baki ganin komai sai dan round face dina dana bari sai kuma face masks dake hanjina nayi takunkumi dashi. Tsayawa nayi kwankwasawa kamar yadda ka,idan shiga waje yake muryan salman ne ke fadin in shigo nasa kai na shiga da sallamata idan zaki shiga shine mutum na farko da zaki gani yana facing din kofan. Ranan saye yake da shirt na maza longsilf mai dogon hannu da aninaiya har kasa saidai yayi stocking ya dan bude aninaiyar rigan daga sama. Kanshi a duke yana faman rubuce rubuce a farar takardan dake gaban shi muryana tar na fara gaida salman din kafin na mika masa nasa gaisuwan daga baya. Amma ko gezau kamar baisan da shigowana ba salman din yace min in zauna hakan yasa na dan daga kai na saci kallonsa caraf idon mu ya sarke Dana juna. Ya zakacewa matar mutane ta zauna bayan kaji tace ita matar aurece yanzu ko so kake mijinta yazo yai muna ihun kwarata a office kuma . Kasa nayi da kaina lokaci guda sai naji salman din yace ai bata sanda wanda take magana bane No ka barta tsaye shine punishment din ta nakin bin umurnin dana bata. Nifa na dauka irin masu hada number din nan ne suna kiran mutum dashi yasa na fadi hakan ko dagowa baiyi ba ya kallemu duk da salman yace yayi hakkuri mantawa nayi ya daga mai hannu tare da mai kallon warning a gareshi. Shiru yayi cikin bin umurninsa ya duka yana dariya kafin ya karkare shan shayin dake aje saman table din yana gamawa ya mike tsaye yana kallonsa yace zan tafi amma zan biya can wajen Samsun na karbo sakon. Nan ma kai kawai ya gyada masa kafin ya dan ja kujera yana fitowa yace OK miss Aeesha see you next sai kin fito idan kin gama punishment din . Daga haka ya fita yana dariya sunansa naji ya kira ya juyo ya nuna mai basket din dake gefensa yace dashi two cup ? Wani kallo yai masa again ya duka yana dariya ya fara zuba masa ruwan black tea din ya aje gabansa kana ya dauko wani ya tsiyaya kafin ya kalloni yana fadin. Akwai madara a zuba makine ko kema haka zakisha no sir nagode ba zansha ba yau Thursday ina azumin nafila jin hakan yasa ya dago kai ya dan dubeni. Sai kuma ya dauke kai yaci gaba da rubutunsa salman din ya gama ya fita ya barmu mu biyu dagani sai shi a office din nakai minti biyar kafin ya dago yana fadin have your sit zaki iya zama. Next time idan kika kara barin saina kiraki kina fada min rubish waike matar aurece don baki da kunya kin iya karya see your eyes don Allah makaryaciya kawai. Dan turo baki nayi ina fadin ni ba makaryaciya bace na fadane saboda mayaudara masu batawa mutum lokacinsa da yaudara. Ido waje yake kallona kafin naji yace ways Suleiman a wajenki da sauri na dago kai na kallesa kafin in kasa da idona son irin kallon da yake min har ya dakatar da rubutun da yakeyi don son jin amsata da zan bashi. Yayanane na fada ina kasa da kaina daga kallonshi yace yayan ki as how desame father kuke dashi na girgiza kai alaman a,a kafin nace dan yayan babanane shi. Murmushi naga yayi kafin yace no wander kuke kalamin soyayya a tsakanin ku yanzu nasan ko ya kuke dashi makaryaciya kawai. Niba makaryaciya bace na fada kasa kasa azatona ba zai jini ba lokacin sai naji yace me azumi baya karya ko kin manta da azumi a bakinki ? To ai gaskiya na fada ko yanzu ni ba karya nakeyi ba gaskiyar ke nan na fada shi din yayanane kuma yana kula da duk wani lamarina dana yan uwana. Ina question din da aka baku a class saida na dan kalloshi nace gashi na jawo jakkata a kafadana ina fito da question din na dan daga na tura mai kafin najawo baya. Naga yabi pepper da kallo kafin ya ja zuwa gaban shi na dan lokaci yana nazari ya jawo wani pepper ya fara zanawa yana min bayani yadda zan fahince shi. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/15, 10:23 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Sam ban san abindake wakana a wajen makaranta ba ashe kamar yadda yaba masu zane umurni haka sukaci gaba da zanamu saidai ba cin zarafi ko daya a ciki kamar yadda suka dauko da farkoyi. Wanan zanen labarinshine ya karade ko ina yayinda wasu da basu san muba abin bai damesu ba wanda kuma suka san mu suna tofa albarkacin bakinsu akai duba ga yanzu yadda ya takura min dole kullum saina zo office dinsu din nan yasa komai yake a baiyane ga kowa halakan mu yanzu ba abin tsayawa tsegumi bane sai wanda so sawa kansa hakan zai tsaya tsegumin wanan. Saidai kowa da yadda yake fassara alakantamu wasu naganin ai mun dace wash kuma suna ganin sallon yaudarene kawai irin ta maza idan mun watse shike nan ya gudu ya barni. Shi dai a bangareshi yana jin duk surantan da akeyi kan mu don har zama sunyi da committing makaranta kan yadda zancen yai yawa a satin ya nuna masu babu ruwansu a tare suka ganmu don haka ba matsalansu bace wanan . Abinka da masu fada aji akai shiru kan zancen don ba mai yarda ya rasa aikinsa kan abinda bai shafesa ba ya zamo mai matsala a wajen aikinshi tunda ya fadi hakan garesu dole akwai abinda ya taka kan zancen ke nan. Don yaron takadarine suma tsoronsa suke ji duk da basu san meya taka ba a lokacin amma shakkunsa ya darsu a zukatansu na dan wani lokaci. Friday ban jima ba na fito da niyar komawa gida kamar kullum don bamu kai yamma ranan Friday din da an fito da safe shike nan kowa zai kama gabansa don yana da wuya ayi wani aikin kirki kuma. Saidai ina doso wajen driven nan nawa na alaikakai nagani a bakin department din mu yana zaune saman mota ganin na fito ya soma washe min baki tundaga nisa yana fadin. Ashe na kusa makara hjy said a oga ya kirani ya sanar dani hakan na tuna yanzuma daga wajenshi nake ya ban sako akwai wace zamu dauka a hanya zata kaimu wani waje. Kallon mamaki nayi masa ya dan sosa kai yana fadin umurnine hjy bai rufe baki ba ya tsayar da motan wata dake tsaye gefen titi ta bude gidan gaba ta shigo motan yaci gaba da tafiya. Shopping center ta fada kafin ta juyo ta sauke kallonta gareni tana fadin sunana Kharat ni kanwace ga salman dake tare da ya bashir zamu danje shopping ne dake kamar yadda suka umurceni. Kinsan yanzu dole shigarki da takonki ya banbanta dana saura don kin,san akwai mahassada masu saka ido don shine ma ake so ki fito clean zuwa jibi da kowa zai gama San in ki. Ina fatan ba matsala ga hakan ni kanwace a garesu dukkansu biyun don haka ki saki jikinki dani don Allah kamar kina tare da yar uwarki ta jini. Baida matsala hakan ma yayi tunda ai muna tare kinsan hjy mahaifita amanan ta ya danka min ita kinsan nauyin amma ga dan Adam a wajen Allah donshine nake kokarin kiyayyewa. Murmushi tayi kafin tace dashi kama kwantar da hankalinka idan sune na tabbatar da ba abinda zai faru insha Allah kasan shi man bash babban mutum ne yana da wata manufar yin hakan da yakeyi a yanzu. Bakin wani shago muka tsaya na daga kaina na kalli manyan rubutun da akayi shopping coplex dan tallaka ina zansan wanan ni garin ma da muke bi ganinsa nakeyi kamar ba garin da nake a zaune ba don iyakata unguwarmu zuwa inda nake shiga motan dake karasamu saiko tsohon uguwarmu da muka taso bandashi ban san ko ina ba a garin tunda ban fita zuwa gidan kowa. Dama gidan dangin Abbu ne kuma yanzu gamu a unguwa daya dasu don haka banda sauran wajen zuwa kuma ke nan. Bissimillah fito mu shiga ta fada hakan yasa na dago kai daga dogon tunanen dana shiga Ina kallonta kafin na bude motar na fito tace shima ya fito don kada yaga mun dade bamu fito ba. Tare muka shiga ciki mu ukku sai naga kamar mafalki nakeyi a lokacin bagaskiya bane nice a zahiri cikin wanan shagon. Ta fara da shiga dani bangaren takalma da jakkuna tace ki duba yar uwa koda wanda zaki so anan namasan zusuyi maki kyau don kayansu qualities ne. Da ido nabi kayan wajen da kallo rasa nayi me zance sai nace ki zaba min kawai ba matsala tako zabo din don yan wasu jakkuna ta zaba masu kya tare da takalmansu daidai kafata. Lokacin ta juyo ga Auwal tana fadin yanzu aikinka zai soma dan miko kekencan in zuba ciki ya garo mata keken ta zuba a ciki. In takaice maki kusan sums nayi da mamaki yadda ta loda kaya don kawai na bata go ahead din zaba nasa a raina wajen biyan kudi nan za,a kwasa ai ashe nike haukana in kadai a lokacin. Har yaran anty safiya saida na daukowa kowa saidai da jikinsa zannuwa kuma ta zabo sunkai kala barkatai da za a dinka ga remade dinkanku daga company data zabo kayan kamshi man gyaran kai tun ina mamaki har yakai na dankare wajen muka fito ta mika card zara kawai sukayi suna fada muna kudin. Nan tace tayi mantuwa ta koma ta hado kayan shayi masu tsada akai packing din kayan tare da hadamu da Wanda zasukai muna a mota. Ita kan wayayyace don banda dan kwalin ganyen shayi data riko ba abinda ta dauka a ciki saida muka kai dinki kafin Auwal ya sauketa gidansu. Tayi muna sai anjima har ta juya sai kuma ta tsaya tana fadin in saka mata number ta a wayar ta na kira ta loda tace zata kirani muka tafi. Ammah na zaune sai ganin Auwal na shigowa da Maya niki niki bayana tayi ina nuna masa inda zai zube min gashi anyi sa,a it's kadaice a gidan duk sun fita balaguro daga uwar har yayata. Aimana kuma wai ta dawo ta dauki kaya tace gida zata ya gama shigo min dasu Ammah na zaune cikin mamaki saida na dawo take fadin Aeesha wanan tarin ledojin meye haka ba iyaka ? Kayane Ammah barin gama shiga dasu zan baki labari na fada dakina nakai kaf kayan na zube kafin na fito na soma fada mata abinda wanan kharait din ta sanar dani. Anya Aishatu baki kai kanki inda Allah bai kaiki ba kuwa ni fitinane banso wallahi irin gidajen manyan nan babu komai a cikinsa idan ba fitina. Ke kuma gaki ga yadda kike sai nake ganin kamar yaron nan ba sa,an yinki bane Aeesha amma Ammah ba rokonsa nayi ba nasani Aeesha ba zaki taba aikata hakan ba ai. To kuma anface rabon kwado baya hawa sama Allah ya tsaga da rabonki a aljihunsa shine kike ganin dabara ta kubce masa amma ruwa aiba sa,an kwando bane. Mikewa nayi don zancen Ammah inda sabo na saba dashi tun akan halakata da yaya Suleiman' naji ta fara fadan hakan balle yanzu ga wanan da batako sanshi bama. Aimana nashiga gida mahaifiyarta tana zaune tawa wasu yara kitso tace kamar kince satin nan ba zaki shigo ba sai wani satin zakizo ? Mama gara dai in dawo din zaifi min yanzu duk tazo da korafin da zata zowa iyayyen nata dashi akan anyi mata jin hakan yasa uwar fadin ki daibi sannu don mutanen nan basu da maraina a wajen mu kin sani. Kina son dauko wani halin da bashi ba kidorawa kanki kuma yanzu fadan uwar yasa ta shige daki ta kwanta barcine ya dauketa bata falka ba sai wajajen La,asar da yake jumma,ace ba yan kitso ranan da yawa sosai haka yasa ta gama da wuri. Saida Aimanan ta fito ta nemi abinda zataci ta zauna a kofansu tana ci take fadin mama na dawone inkai dinkin turamen nan da hjy tazo min dasu dama. Wasu turame Aimana tayi kasa da kai daga kallon uwar kafin uwar dora da cewa Aimana kifa bi zancan nan sannu . Mama to ya zanyi high intuition fa nake amma ina fama da ragga tunda Allah ya kawo aban abina in saka mana nina in fito kamar kowa. Daga kofa mahaifinta ke fadin yayayane wai damashi irin mummunin cikin shirin fatakene ba ruwanshi tsohon dan kwallone shi don haka yake abu kamar na yara kananu gashi kuma yayi zamani da tabar iblis ya barine yanzu da girma ya kama amma kamannin hakan na nan garesa don basu bace ga wanda yasan su. Nace wai yayane daga dawowan yarinya zaki hauta da fitina kuma ya fada yana zazaro masu idanunsa Aimanance ta mayar masa da dalilin zuwanta ta dora da fadin har Aeesha yanzu tafini sutura arziki daddy. Kibata kayan ta mana maryam ko sakawa zakiyine da kika boye yanzune daidai tayi amfani da abinta ai tunda ko gobe turo mata da wani zaiyi. Baban Aimana nifa tsoro nakeji zancen nan bai zaunu ba tsakaninsu azo zance baiyi ba sace a basu kayansu me zamu fada masu karshe ta riga data dinke kuma ? Ikon Allah wayace su kawo kin rokesune da zasuce a basu kayansu kwaso abinta ki bata ta dinka kayanta don Allah ke yanzu ba dadinki bane Allah ya rufa muna asiri a nan. Badon uwar task ba tana kallo Aimana takai dinkin turamen har hudu akayi mata dinkin express akan zata dawo dasu monday ta nuna min kwaruru ba tsaran wake bane . Don tayi gaba dani ba zan taba cin mata ba a yanzu cikin irin hiran da takeyine uwar ta fahinci akwai matsala a zaman mu yanzu hakan yasa da dare uwar ta sameta da zancen. Saida ta gama zuba uwar race asha Aimana banyi zaton jin wanan daga bakinki ba na san ko waye Aeesha don a gabana ta task kuma kema kinsman karyanki kice zakija da Aeesha wani wajen. Gara run wuri ki cire wanan a zuciyar ki game da yarinyar nan Ku zauna lafiya kamar yadda kuke ada nasan duk wanan abin daga garekine Aimana saboda nasan halin kowan Ku don shinema tunkan su bar unguwan nan ta daina shigowa gidan nan . Menene matsalanki da Aeesha bayan iyayyenta basu raina muna ba Aimana, fada sosai tayi mata ta fito zuwa dakinta. Hankalina bai tashi ba said a na fitar da kayan naga yawan uban kayan da muka kwaso shagon duk da kudin man Bashir akai wanan uban sayayyan haka dolene nasan yayi fada idan ya farga. Amma saime da gamma saiga Auwal naming sallama har ciki ya shigo don yana ganin ya zama dan gida yanzu shi da akwati baba niki niki a hannusa da wasu tarkace ya kawo min don't gulma har daki ya shiga min dasu ranan kamar an kada kan yan gidamu sun fita wai sunje talla da uwarsu. Tare muka fita kofan gida dashi bayan nayiwa kofana key nan yake fada min yana gida aka kirashi yazo gidansu kharat ya dauki wanan din shine yaje ya dauko. Ai hjy Aeesha in fada making harka da masu kudi akwai dadi wallahi don nima yau a cikin farin cikin jimma,an nan nake don na samu alheri ba kadan ba gaskiya. Tun banson sakewa dashi da farko har yakai yanzu na soma sakewa dashi don ko yanzu dana jingina da mota INA saurarenshi nace malam Auwal yace that's my name koki kirani da Awilo lo gomba. Hakan ya dan ban dariya kafin ince dashi tsoron abubuwan dake ta faruwa nake a zuciyana Auwal ina jin tsoron idan ba wani tarko aka hada min ba don ina yar talkawana nazo na fada ciki a karshe. Dan shiru yayi yana tunane kafin yace dani to gaskiyane amma kuma banjin hakan gaskiya ni dai abinda na dauka shine yana son ki fito kamar kowa tunda kina tare dashi ta yadda babu inda wani ko wata zai iya rains masa akanki. Kinsan fa yaran masu kudin nan dason jan aji nidai gaskiya abinda nafi tunane ke nan amma duk da haka hakan zan saka maki ido akan komai wanan alkawari na daukar maki na hakan. Kinsan mu a barga aka haifemu anan kuma na taso cikin gidan sarki don iyayyena anan suke rayuwa har yanzu mu daine diya maza idan mun tasa saimu koma gidan mu nagado mu zauna ciki amma har gobe ina shiga gidan duk lokacin da nake son hakan anan ma muka shaku dashi idan yazo har sabo ya shiga tsakanina dasu tun muna kanana. Na tare da fadin ashe dai duk ku din ne yan saka masa ido kan komai yace gaskiya ko wanan aikin cancantana aka duba aka dorani a kai kuma ina jin dadin hakan wallahi. Saboda kina da mutukar saukin kai da sanin darajan dan adam Aeesha hakan yasa nake maki fatan ku kasance a tare duk da naji yana fadan ke din kawarshine kawai na dan lokaci. Naso ya fada min wani abu fiye da hakan amma sai yace yamma yayi zaije ya faka mota kada ya makara ko a hakan na fahinci wasu hiran da yai min din game da shi man bashir din kamar yadda suke kiransa malam bashir amma sai suka sauya da man bash ko man bashir. Saida dare na zauna na jera komai yadda ya dace haka kuma na ware wanda nazabowa yaran gidan mu dama iyayyena na kuma fitar da tsofin kayana da nake amfani dasu wanda Abbu yake min zanbawa su samira su duk da ban sani ba ko zasu karba din. Kayan kwalam dina kuma na hada su waje daya bayan na ware wanda zan ba iyayyena suyi amfani dashi don kome na zama banda kamarsu a duniyan nan koda kuwa yau ga uwata da ubana suna sani don dasu na bude ido nayi sabo. Washe gari weekend ne don haka na tiki barcina don ban fito wani aikin girkin abinda zamuci ba dama Abbu ya hanani hakan nice dai naga ya kamata in fito inyi din. Don in banyi ba haka zai fita da yunwa bai karya ba don Anty dai ko yaranta ba fitowa zasuyi ba suyi tunda ance wai insuyi bai kyau koba dadi yasa tace daga ita har yaran basu kara taba abinci da sunan yi kaji sakarai. Nasan kawai dai don ganinane yasa hakan duk da yanzu ba kullum nake girki ba wani lokacin idan na dawo sai in zama saboda gajiya. Duk da nasan dan sauyin rayuwan dana fara samune yake son jawo min hakan a yanzu idan ban girka ba Abbu zai fitane ya kawo min abinda zanci nida sama,Ila dashi da yakan hado da Aimana sai taking karba. Saina fada mashi tana girka abincintane kada ya damu da rashin karban nata yaso yin fadan hakan kome ya tuna kuma yayi shiru aka tafi a hakan. Yanzun din ma muryansane ya falkar dani daga barcin inda yake fadan rashin fitowa a girka abin karyawa a gidan shine na mike na fito da wanan ledan kayan shayin ina fadin Abbu ina kwana daga bayansa. Nana kin taso ke nan an tashi lafiya na amsa da lafiya kalau Abbu jiya nayi barci koda ka dawo yake fadin munjimane bamu shigo ba jiya mun samu aiki sosai wallahi ya kaimu har dare. Ledan na aje a gabansa ina fadin kayan shayine Abbu jiya muka shiga kasuwa da kanwar mutumin nan shine tayo min sayayya masu yawa ta kumace in dauki duk abinda nake sai na dauko maku kayan shayi da wasu kaya suna daki. Baki Abbu ya bude cikin mamaki yana fadin kanwarsa ma Nana bako shi ba ta saya maki wanan kaya haka nace wallahi Abbu tare wanan drivern nasu ya dauko mu shine tace a tsaya zatayi sayaya a wani shago . Karyan dana shatawa Abbu ke nan ya hau ya yarda dani akan ba zan masa karya ba don ya sanni farin sani kuma ban iya karya ba saidai kash Abbu bai san da na fara shiga system ba nima a yanzu. Na sake dawowa dauke da kaya niki niki a hannuna kafin na soma bayani da tace in dauki duk abunda nakeso kada inji nauyi ko kunya Abbu shine na dauko maka wanan jallabiyar don naga kanaso wanda Nana ta aiko maka ya tsufa. Ammah kuma turmin zani gashi gana su anty safiya da yan matanta juyawa yayi ya kalli Ammah tace to nima dai jiya ina nan nagansu da kaya niki niki ita da yaron nan dake daukanta yanzu sun shigo ashe ba karamin kaya suka dauko ba. Anya Nanata wanan kayan sayayyan mace be kuwa bafa karamin kudi aka kashe wajan nan ba wallahi Abbu macece ta saya min idan baka yarda ba muje dakai gidansu ka tambayeta kaji. Baba mekakewa mamaki indan ance macece ai idan mace nada kudi tafima namiji kashewa kawa abu don ta burge mutane. Allah ya kyauta yau Nana ba don ke bace wallahi ba zan taba yarda cewa mace tabaki wanan alherin ba haka to nasanki Nana ta baki iya karya ba tun kina karamar ki wanan yasa na yarda. Ita kuma inda niyar alheri tayi maki Allah ya saka mata da alherinsa ya biya mata bukatunta na alheri. Muka amsa da amin kafin anty safiya ta matso tana fadin mukan waga mata Allah ya saka mata da alheri wallahi nace anty ba matan aure bacema fa dalibace itama kamarni kudin daine akwasu kawai. Kinji arziki ba anty din ta fada nace ni ai jiya naga duniya banza da wofi haka zata dauka sai matsamin da take ki dauki duk abinda kikeso fa Aeesha kada kiji nauyi ko kunya Dana zabo was yan nan dariya ta saka min shine ta zaba min wasu riguna masu kyau da takalma da jakka. Bayan wanan kuma nace wallahi Ammah saida muka sauketa min kamo hanya wanan driver yake fadin ai haka take da alheri ita. A,a ashe haline yanzu naji magana Abbu ya fada nan aka sayo bread ga murnan kaya ga kuma murnan shayi da bread da za,asha ranan Allah sarki tallaka. Sai bayan fitan Abbune na kira Asmau yar anty safiya nace su kwashi kayan dana ware masu na kara masu son ina son in kara gyara dakin mu din kafin Aimana ta dawo na shirya komai yadda nakeso. Hakan ne ya faru kuwa dakin ya fito tsab kamar yadda na keson sa matsala dayace katifan kwarai da bandashi a dakin har yanzu. Amma dakin ya fito min tsab dashi ba laifi ranan yan arzikin yan gidan mu yana kai yar anty safiyace Samira tayi min kitson kalaba manya masu kyau da suka fito min da fuskana shar a lokaci. Wanan yasa muka fara shiri da samira ba kamar yadda muke kamar Annabi da kafiri ba don wayata yana hannuta suna kallon carton saida caji ya kare suka dawo min dashi. Tsohon wayata na bata a ranan don su samu na kallo a ciki tunda gidan mu ba kayan kallo yaro kuma akwai son kallo ko can haka uwar tace tana fama dasu kan kallo. Washegari ma tare mukai abin karyawa da ita din saidai ni ban maci ba na kwanta don in huta kafin rana lokacin ne Ammah ke masu fada tace koke fa da kika shirya da yar uwarki bakiji dadin kanji ba don't Allah ? Amma haka kawai kin dauki bakin rai kin sakawa kanki ga year mutane dubeku yau gwanin ban sha,away daku na fada maku run farko Aeesha bata da matsala yanayintane na shiru shiru haka ita. Zaku iya kai dare da ita batayiwa kowa magana ba gidan nan sai task to ai na fada mata a daki nima mai son ka shike damuwa akan ka dama shi sama,ila ai kinga tuni ya watsar da shirmensu dama anty sama anty kasa kuma yana samun alherinta . Daren Sunday din muna zaune tsakar gida muna shan iska kwance nake saman shimfidan Ammah Samira tana gefena a zaune da yar wayan dana bata tana kallo. Sai su Asmau dake bayanta sun gwagwafe sums kallo sukeyi a lokacin mukaji sallaman Aimana kamar an jefota a lokacin gashi munsan ka,idan dawowanta sai safiyan Monday idan ta shiga school daga can muyo gida. Ranan zumudi yasa ta dawo tun lahadi a cikin dare inda ta fake da karyan ta dawo tayi assignment ne ta manta bataje dashi gida ba . Nan ko zuwa tayi da safe ta nuna min ita din ta wuce sanina kan komai don taje ta shiryowa hakan a yanzu saita ban mamaki da safe idan zamu fita. Nikan tunda muka gaisa na mayar da kaina saman tabarman naci gaba da charting da nakeyi ban koma ta kanta ba ta nufi ciki da jakar vaccon data shigo dashi din. Ganin dakin a rufe yasa ta juyo tana fadin Aeesha key yana wajenkine nace Asmau ta mika mata key din ta karba ta tafi ta bude dakin. Saida ta kadu ganin saitin akwatuna a jere gefe daya ga sauran yan tarkace dana aje a gefe daya she was shock da abinda ta gani din. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/16, 9:16 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Tunda muka tashi sallah ban koma na kwanta ba ina waje ina rage yan aiyukan gida kamar yadda na saba yi duk safe irin shara wanke wanke da hasawa Ammah wuta. Sai bayan nagamane na debi ruwa nayi wankana can ban dawo daki ba bayan nafito na kara gyara wutan na nufi dakina na samu Aimana da ta koma cool tana kokarin saka wasu tufafi a jikinta a lokacin. Jakata na jawo na dauko maina na fara shafawa katon rubane da aka hadashi da yayan itatuna na asali mai suna naturalseness . Yana cikin manda Kharat ta zabo min bai kara haske saidai jiki ya kara sumul fata na asali ya murje ya kara baiya ga mutum shine aikinsa ga kamshin diyan iccen da aka hadashi yana tashi sosai don a take ya hade dakin lokaci guda. Brezyer na saka sai dan short tiet da pant fuska na tsaya gyarawa lokacin Aimana dake nuna tana fushi dani na ba gyara ba dalili a yan kwanakin nan naji muryanta tana fadin Aeesha ni zan tafi. Ashe ta fadi hakan ne a gareni don in juyo inga shiganta a lokacin sai kuma aka samu akasi ban juyo din ba na dai ce da ita ki bari Auwal yazo ya sauke mu mana. Ta maimaita sunan Auwal nace eeh har lokacin ban juyo na kalleta ba a zatona zatayi gardama ta wuce sai gashi naga ta koma ta zauna tana wani tsabga kuma. A tsanake nake shirina tsab already kayan da zan saka dama suna fili na ajesu wani charculet less ne dinkin remade bubu da akabi da stone shina saka na dan lakato oud na murza ga gyale da dan kwali kafin in tsaya daura dan kwalin da baso nakeyi ba amma idan na daura zakice na koyi daurine dama a wani wajen koyon daurin. Takalma na jawo half cover da dan jakar hadasu har inda nake naji sautin ajiyan zuciyarta a kunnuwana hakan yasa na juyo lokaci guda ina kallonta. Wani iron kaduwa da razana nagani a fuskanta lokaci guda kamar ma ta manta a zaune take lokacin data ja baya kadan tana gyara zamanta. Karamin dan kunne na manna a kunnuwana lokaci wayata ta dauki kara nasan Auwalne ya iso ke nan nace da ita muje ko ? Ta mike kamar zonbi muka gyaro komai muka fito saidana tsaya wajen Ammah dake bakin murhu mukai magana kafin in mata sai mun dawo muka tafi. Zaune muka sameshi wurin Abbu suna hira shida Abbu dake zaune yana jan tasbaha a hannubsa na zagaya zuwa wajen Abbu na tsuguna ina gaidashi da kwana tare da fadin zan tafi Abbu. Nanata har an fito to akula da kai da mutunci kinji Allah ya tsare muna ku yana magana yana kokarin ciro dan kudin daya saba aje min duk safe ya miko min. Kaina kada nace a,a Abbu yanzu kuma in ban taimaka maka ba ba zan karbi naka ba kuma Allah ya rufa wanan asirin cikin hikimarsa ya kawo muna sauki a saukake. Hakane tabbas Nanata Allah ya kara tsare muna ku dama ance garin kwarai baya ruwa wajen damashi balle ya sake ki dai rike Allah da Annabinsa a zuciyarki kiga fiye da hakan a rayuwanki. Aimana dake tsaye ta daskare tana kallon motar da Auwal Awilo ya bude yana dan gogewa saida Abbu yace Aimana yaya wajen su baban naki kuma ta juyo tana sauke ajiyan zuciya tace suna gaidaku Abbu. Muka mike kafin ma mu iso Auwal din ya nude baya inda zan zauna ya kallota yace ke zauna gaba ko kibar hjyn mu a baya ita kadai. Hakan tayi nidai ce mai nayi Auwal sister dinace fa don Baku taba haduwa bane gidan mu daya dakin mu daya da ita itama a nan Jami,a take karatu ai. Oh ita wanan din amma gaskiya ba za ace ba don ba hadin kifi da kaska ko daya tsuki taja tana kawar da kai sai lokacin nace indai Auwalne ki gani ai Aimana wanan sarkin barkwancin. Ai hjyta in fada maki jiya ogana ya dawo kinsan me a cikin daren nan ya saida ya tambayeni ke wallahi duk da gajiyan daya debo kuwa. Duo hiran da mukeyi Aimana tana can ta lula a cikin duniyan tunane ba jin mu takeyi ba a lokacin don ita abinda take gani kamar a mafakine yake zo mata. Ita da tayo dinke dinken da zata razanani sai gashi nina zaranata a karshe bayan hakan kuma wai har mai kaini school ke gareni yanzu cikin wanan uban motan mai bala,in kyau. To wanan da taji ina kira Auwal shine saurayin nawa ko kuma wanine can na samu mai kudin da shine mafalkinta koda tsohone ko mumuna. Tsab ya shirya ya fito yana kallon lokaci jikin agogon fake daure a hannusa kofa yaji an turo ko bai dubaba yasan salman ne don shi kadaine wanda ke shigo masa daki haka kai tsaye ko wani lokaci yaga dama. Saidai muryan mami dinsune yaji sabanin na salman din da yake saka ranji a lokacin tana fadin dama nasan zaka iya fita da safen nan bamu gaisa ba dakai. Yasa na hana idona barcin safe yau don in ganka tunda kai baka damu damu ba a yanzu sai kai ficewanka ba tare da mun gaisa ba . Dan murmushi ya saki yana fadin mami ba haka bane wallahi koda nake fita lokacin baku tashi daga barci ba haka kuma in nace zan kara lokaci sai in makara. Tsuki taja tana zama race na rasa dadin me kakeji a wanan koyarwan da kasa kanka a yanzu wallahi me zaka tsunta a rayuwanka cikin koyarwan kasan nan magaji ? Kai ya dago yana murmushi kafin yace mami ba zaki gane bane ko nayi maki bayani amma ai kinsan bawai koyarwan bace manufata dole akwai dalilin hakan gareni. Kwarai kuwa ina zan gane kuwa magaji tunda yar kwara din da ta dauke maka hankali har kake son muzanta yar uwarka tana wajen inako zan gane komai a yanzu. Cikin mamaki ya maimaita sunan yar kwara din da Mamin ta fada yace wacece hakan kuma mami ban fahinceki bane fa ? Ina kuwa zaka fahinceni tunda kana son dauko min magana wajen hjy dake ganin nice ummul,aba,isin daurema gindi kakeyin komai. Saidai ka sani shi sure wani lokaci akan yisane don't nasaba ko asali ba wai abinda zuciya ta nace was so ba karka manta da gidan da kafito shine fadakarwana a gareka. Yau koda yarinyar nan yar wani hamshakine ko wani kusan gwaunati idan ita din ba jinin sarauta bace hakan ya zamo ragage a cikin family din nan . Duk da naga mahaifinku ya kamama ya hana ayi ma magana toni dolene in tunasar dakai hakan magaji son abinda ka iya ye ya komo gareka wata rana. Idan har kana son kanka da arziki kayi biyayya ga hjy ku shirya da yarinyar nan da tace zabitace gareka ka zauna lafiya kamar kowa da ita. Sai lokacin ya gane inda zancen Mami din nasa ya dosa akan hjy mai isa take magana da Hindu watau ke nan har yanzu suna nan kan bakarsu na sai ya auri Hindu din shida ba zancen aure yanzu a zuciyarsa. Wanan tsohuwar bata sanni bane wallahi dare guda zan turo a sace min ita in koya mata hankalin da gobe bata kara shiga min hanci ko wani yace tayi hakan gareni. Don't dare try that noses in your life don nasan ba hankali gareka ba zaka iya nan ba turai bane kada ka jawo muna la,anta don Allah a wajen mutane. To ku fada mata ta fita harkata wallahi tunda ba haihuwana tayi ba tsohuwar nan ta fara isata a rayuwa wallahi why zata sani a ido hakane ? Ido uwar ta rufe ta haushi da fada sosai don kada ya dauko masu magana saboda sanin halinsa da tayi sam baida dabi,um malam bashe a rayuwansa sai ya aikata abinda ya fada din yaja masu zagi a banza wajen yan uwa. Haka salman ya samesa rai bace saidai baiyi magana ba don yasan shigowan Mami din ne sanadin hakan daya samu dan uwar nasa din. Har suka kai school baiyi maganan komai da kowa ba duk kwarin gwiwan days dawo dashi sai yaji komai ya tsaya masa cak mami ta dagula mashi lissafinsa. Kan son sai yabi umurnin hjy don kawai a zauna lafiya akan me zai bi ra,ayin abinda baiso bai kauna a rayuwansa shi don kawai wasu suji dadi zai batawa kansa lokacinsa a banza. Tunda Salman ya fahinci hakan baiyi kokarin yi masa maganan komai a lokacin ba don hakama ya fice ya barshi office din don ya dan sarara shi kadai. Baka jin komai a office din sai karan na,Iran sanyaya waje dake aiki sai kuma na fridge dake nasa aiki saiki dauka ba kowa a office din lokacin. Murda kofan nayi na shigo office din cikin mamaki duk da banji alaman wani a ciki ba haka kuma yasa nake mamakin fitarsu subar kofansu a bude ranan don koda wasa basa hakan tsakaninsu saboda muhinmancin kayan dake cikin office din. Hangosa nayi ya kifa kansa saman table din kamar yana barci a wajen yasa na dan Dade tsaye ina kurawa sumar kanshi idanu dake sheki tsakiya yayi dan wani round dashi ya kwanta mai gwanin sha,awa kamar anzana mai su hakan. Saida na kare masa kallo na dan lokaci na juya ina kokarin fita daga office din lokacin naji muryan shi kasa kasa yana fadin come here. Tare da dagowa daga yadda taken yana bina da wani irin kallo kamar ranan ya fara ganina a duniya kasa nayi da kaina da sauri ina fadin sannu da dawowa. Is that the way da zakiyi welcoming dina haka kerere dake come and have your seat ya fada tare da dora takardan dake hannusa saman table din. Na turo baki ina zagayo ga kujeran dake kusa dashi na zauna idona saman takardan daya aje din a lokacin wanda heading din takardan an rubuta in vestige on MADINA SALIU. Takardan da yaga na tsurawa ido kamar ina nazari yakai hannu ya jaye daga gani yana turawa a drawer table din kafin ya dago yana fadin ya karatu ? Dan farrr nayi da gwala gwalan idanuna kafin na nisa ina fadi kasa kasa da karatun ba dadi wallahi yanzu tunda baka nan ban samun karin haske. Au tunda ban nan sai karatun ya zamo maki wasa ke nan a yanzu baki mayar da hankaliki ga karatu ke nan a yanzu don kawai ban nan Aeesha ? You're not serious ke nan ga karatun a haka kika zabi wanan course dama an fada maki software engineering course din wasane ? Ni ban zaba ba bani dai sukayi law nakeso a rayuwata ko doctoring amma suka laka min wanan dole na karba da yanzune ba zan karbeshi ba wallahi . Dariya na bashi sosai saidai shi ba mutum bane ma,abucin darawa da yawa hakan yasa ya murmusa yana juyawa saman kujeran da yake kai aka turo kofan. Salman ne ganin mu hakan yasa ya dan tsaya data kofa yana fadin sorry to interrupter please bansan kina ciki ba ai. Haba ya salman ko ina ciki meye kamar wasu munafukai da basa son a shigo kuma no haba dai ba haka nake nufi ba kanwata kawai dai banjo dadin katse maku da nayi bane ya dan saci kallon Bashir din ta gefen idanunsa. Wani ta kardan ya ajema man bashir din a gabansa dake dauke da sunan Madina din kamar na farko yana fadin she attended this school before but a karshe aka nemeta aka rasa kuma. Kallonsa yayi ya kalloni hakan yasa na mike ina fadin barin barku kuyi aikinku don naga kamar kuna son tataunawa tsakanin Ku kan wanan madina din. Kallon juna sukayi kafin salman yace No ki zauna abinki ko har kinyi break ne da zaki taxi na girgiza masa kai ina fadin ina rike yau Monday ne na fada ina mikewa tsaye. Kafin ku tafi kizo ki sameni ya fada ya mike tsaye shima na amsa da insha Allahu sir don yanzu ba sauran nauyi ko kunya su don yadda suke jana a jikinsu din ko yaushe tundai shi salman shi ya saba min da magana a gabansu yanzu. Ina fita salman din yace she is so cute a yanzu da saidai zancen umma da inna tuna yakan Dan sare min gwiwa datace wanan dattijon ba mahaifinta bane dole akwai dai. Hindu takai case din yarinyar nan gaban hjy don akansa yau Mami ta sameni daki da safe she is trying to a spoil this innocent girl a wajena har tana kiranta da wani suna a gabana. Mami zatayi kuskure idan tace zata rabaku a yanzu da shakuwa ya shiga tsakanin ku haka da ita kun dace sosai da juna saboda yarinyar bata da hayani ta samu tarbiya yadda akeson mace ta samu ko yanzun nan da nasameku haka abin ba karamin burgeni yayi ba wallahi. Saboda na fita na barka cikin bacin rai na dawo kuma na samu kana dariya haka a cikin sauki sai abin ya burgeni don tasan kanta tunda har ta sakaka yin dariya ke nan. Salman ya fada da dan karfi salman din ya amsa da na,am ya Bash kona fadi wani abinda ba daidai bane a yanzu. Kofa ya nuna mashi da hannu alaman ya fita ba mussu ya fita yana mashi dariya, shima murmusawa yayi yana shafa fuskansa don ya rasa abinda zaice da dan uwan nasa. Sakone ya shigo mai a waya ya dan jima bai duba sakon ba har saida salman ya dawo yana karyawa bayan ya zuba masu ruwan shayi suna sha ya mika hannu ya dauki wayan nasa dake nuna alaman sako ya shigo masa a lokacin. STAR GIRL yaga ta turo sakon yadda yayi serving sunan a wayar shi hakan yasa ya bude sakon guntun rubutune aka turo masa dashi kamar haka . Who is she Madina Saliu ? Cup din dake hannusa ya aje saman table ya fara rubutu yana murmushi ya rubuta kamar haka Do you want now about her ? Fuskan salman yana kansa don ranan abin mamaki yake gani a gun dan uwan nasa kuma ba daman yayi magana ko yanzu bai iya raba dayan biyun cewa bada Aeesha yake charting ba a lokacin. Shiko ya mayar da hankalinsa sosai a wayan yana murmushi tare da bani amsa danace eeh ina son sanin wacece ita. Sai ya rubutu min idan kin sani zancenta zai shafeki kin yarda da hakan na turo masa da ehmana indai ya shafeku nima ai ya shafeni . Sai ya turo min da kizo office kiji koyewa ita yanzun nan na turo mashi da gani tafe insha Allah don ina son sanin ta din a karshe ya turo me wai. Are you jealous on me ? Alaman dariya na turo mashi kafin kuma in rubuta mai akan wani dalili zanyi kishinka ? Zoki fadi hakan a gabana da salman in baki amsa ya kashe wayan yana murmushi ya dago kai salman dake zaune ya zuba mashi ido suka hada ido dashi sai ya basar yana fadin. Har ka gamane koka tsaya gulma dole inyi gulma yau ina ganin abin mamaki a wajen dan uwana da alama dai tarko ya kama mutum biyu yau din nan. Wayar nasa ya garo masa zuwa gabashi ya cabe yake fadin meye na tarko acikin nan salman din yana dariya ya mayar da wayan yana fadin ai bance a wayanka ba yallabai. Kawai dai magana nakeyi ya dan shako iska kafin ya furzar yana fadin na rasa meyesa mata duk suke haka now ita wanan tana tambayana akan madina who is she to me ? Cab zancen ashe bana wasa bane har ta gano hakan yace the girl is talent tana da saurin fahinta yana daga cikin abinda yasa nake sonta a raina. Nima na fahinci hakan don nasan baka hurda da dakiki abinda na fara dauka ke nan yanzu kuma sai wasan yake son ya sauya a ganina. Bai sauya ba yana nan yadda yake kawai dai yanayine hakan zancen umma da lafazinta kan yarinyar nan yasa na fara tausayawa rayuwanta har naji ina son in taimaka matan. Sai gashi itace ta rigamu hakan ta fara taimakon mu lokacin da bamu zata ba a hannun makiya wanan yasa na kara jinta a raina sosai har zuwa yanzu. Sun dauki lokaci kafin sufita sallah don ya fahinci ba zai shiga ajiba ranan saidai kasan zuciyarsa ya rasa meyasa naki zuwa din bayan kuma da zan fita ya sanar min da in dawo. Daga wajen sallah suka bar school din don sakon Moses daya shigo masa hakan yasa suka fita zuwa inda Moses din yayo masu kwantace. Ga azumi ga rikemu da Mrs Naomi's tayi cikin aji har zuwa wani lokaci wanan yasa na fito a galabaice department din su Aimana na nufa nake fada mata zanje gida banjin dadin jikina. Tace mu tafi ita bata tashiba tukunna Auwal na kira yazo ya daukeni muka bar school din wajenshi nake jin basu cikin haraban school din a lokacin. Har ya saukeni na tuna ban sayo lemu ba yasa nake fada mashi ko zai sayo min yace in bari anjima idan gamma tayi masu kayan fruit sunfi fitowa a lokacin. Kodana shiga gida alwala nayi nayi sallolin dake kaina na samu wuri na kwanta duk da gamma yayi a lokacin amma abu ga mai azumi sai barci ya daukeni. Auwal ya kira yana tambayanshi ka dauko tane yace tun dazun na mayar da ita gida ai naga kamar azumine ko bata jin dadi saidai zan koma tace tana son lemun buda baki. Kafin ka koma ka sameni a gida ya fada mashi salman ya lumshe idanunsa don suna tarene had lokacin bayan ya gama yake fadin sai kaje da kanka salman kaji meke damunta kafin nan Ku biya ka said mata abubuwan shan ruwa. Kamar me ke nan ya tambayeshi shiru yayi bai bashi amsa ba ba,a jima ba kuma Auwal din ya iso nan salman ke masa sheri da Auwal driver hjy. Auwal din yakai zaune yana fadin ai aikin nan ina jin dadinsa sosai salman saidai yau din nan na daukosu da wata bakar yarinya da ita Aeesha din tace min wai yar uwartace ita. Amma ina suspecting din yarinyar kamar akwai yar tsama a tsakaninsu da Aeesha din irin kallon da take mata na daban be gaskiya. Zaka sa ido akantane ka fahinci ko wacece ita ina tsoron kada su cutawa yar mutane saboda dani don ko INA yanzu zasuyi kokarin kawo min hari akaina . Angama yallabai zanje na kai mata kada akira sallah don yamma ya soma tare da salman zakuje zai saya mata abubuwa zaije ya ganta yaji meke damunta din. Ina gida kwance Ammah tasa min kira da natashi magariba ya soma karatowa hakan yasa na fito waje da zumar na aika Asmau ta amso min kankara da multina don' ni na manta da zancen Auwal ma a lokacin. Yaro ya shigo yana sallama dauke da kaya niki niki cikin manyan ledoji yana fadin ance nashigowa Aeesha dashi na shan ruwa. Ledane cike tab da lemun danace sai daya da shima abarbane sai kwalayen watermillos zasu kai biyar ko fiye da hakan sai wasu bakaken ledoji dake dauke da kayan sanyi na kwali dayan ledan kuma ke mai karatu kin canka. Nan nabar su anty safiya ana fadin kaga masuyi don jalla komai a gadarance akeyinsa a raina nace yau ba habaicin ke nan kuma ba zancen kwaraya tabi kwaraya da ake fadi. Ina fita naga salman ne da Auwal hakan yasa na kako murmushi a fuskana ina fadin Sir kaine ashe da kanka ? Murmushi yayi tare da fadin kin hana min yaya zaman lafiya hjy Aeesha ai dole mu taso mu duba shine ko ya ya kike yace sai nazo na duba masa ke ko lafiya kike ? Haba dai shima ai yasan lafiyata kalau tunda dazun muka rabu dashi Aimana dake tafe har tana tuntube wajen kallon mu kanta ya kara daurewa sosai batace damu kallaba ta shige gida suma sallama sukai min suka shiga mota suka tafi. Ammah dakewa Aimana sannu da zuwa tayi tsaye tana bin kayan da suka zageye din da kallo kafin Samira tace duk garan azumine haka aka kawowa mummy Aeesha su. Wai waye wanan ta samu cikin lokaci guda haka yake wanan kashe kai kamar baisan zafin kudi ba ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/17, 9:01 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Abbu ne ya dubi kayan ya girgiza kai yana nisawa yace anya Ammamatan bamuyi sakaci ba duba ga irin zarahin da yaron nan yake kashewa kan yarinyar nan cikin dan kwanakin nan ? Daga abinci zuwa suturun yarinyar nan har ma komai wanan zancen adubane fa kada shedan ya rudemu idon mu yarufe akan abin duniya har yarinyar nan ta fada a halaka ba tare da mun ankara ba. Saukin abin dai da Allah yasa ita Nana akwai natsuwa da sanin ya kamata komai da takeyi bata gaban kanta ta aiwata sai tasa an nemi izinin mu amma ni ina gudun abinda zaije ya dawo kuma nan gaba idan iyayyensa suka sani bayan da mun saba da wanan daulan nasa. Naso ace zancen nan yakai ga iyayye sun sanni sunda abinda ke tsakaninsu a yanzu kada aje a dawo ana kaiwaye ke waye a karshe. Duk da banyi kasa a gwiwa ba saida na binciko nagane shi din jikane na maimartaba sarkin gabas maici yanzu kinga ko yayi wanan yana da zarfin yin haka ba rikici ko wani abin asha yakeyi ba amma . Ina gudun wani abu wanda ba lailai bane kuyi wanan tunanen ku a yanzu ba komai Allah ya shige muna gaba baki dayan my sai ku dauka a raba don ba za barshi ya lalace ba ai. Ammah da tayi zurfi ga tunane lokacin nisawa tayi tana fadin aini malam jikina ya mutu kan zancen nan dakayi yanzu don gaskiya hakan abin dubawane bawai a zauna aita murkusan kayansa ba haka. Yanzu dai ya riga da ya kawo wanan zan gansa muyi magana dashi ta fahinta yadda zai fahinci me muke tunane kan zancen wanan dai a dauka a dibi naci saura Ku gyara ayi amfani dashi gaba kuma tunda ba za a zauna acisa haka kamar abinci ba. Dan tsokan rago hudu na dauka sai cinyar kaza nace ya isheni kayan marmari daine nasha lemu sosai da abarba sai kankanan da anty safiya ta bare ta yanko min. Aimana kan ranan bata runtsa ba haka da safe kiri kiri tace ba zata bimu ba ban dora ba ta tafi Auwal yazo nafito muka tafi ranan kan muna da lectures sosai har dashi ya shigo ajin mu ya bamu darasi saidai bamu hadu ba sai washegari dashi. Nice naje office din god so kind baya nan ya fita lokacin sai security dinsune ya fada min cewa ai sun fita tunda safe wajajen eight yanzu hakane bana yawan ganinsu son basu zama. Said dai a waya zamu kai wani lokaci tare dashi muna hira amma ko hakan ta hanyar charting ba wai ta voice ba zakice bashi bane idan muna charting din amma da zamu hadu da rana sai ya rikide ya koma Man Bashir dinsa na gaskiya. Yakan yawan fada min a wanan lokutan idan muna hira yana mamakin yadda na shigo rayuwansa a lokaci guda abin yakan bashi mamaki yakan fada min. Saidai nayi dariya idan yana wanan zancen don na fahinci hakan saboda dagani har shi ba wait gwanewa kowan mu yayi da iya soyayya ba don alama ya nuna hakan. Alheri kuma ko yaushe cikin yi min yake bai fasa hakan ba gareni ba zato zanga Auwal ya kawo min kyauta daga wajen shi haka ya matsa min saida na bude account acewansa ba a dalibi ba account wata rana alherin gwaunati zai iya wuceni idan an bayar ba account. Hakan yasa naje na bude ranan tare da Auwal dayasa ya rakani ya kuma tsaya min har na kammala na dawo gida shiya kira yana tambaya na fada mai sai cewa yayi in turo mashi account din ya gwada ya gani ko ya fara aiki. Kudi ya turo min masu yawa abinka da dan baka saba ba saida na nunawa Aimana ta yanka ihu tare da fadin amount din kudin ta bini da kallo kafin ta dora da fadin anya Aeesha wanan kuwa yasan abinda yakeyi wanan mahaukacin kudi haka ? Nayi dana sanin nuns mata din da nayi son hassadace karara a tsakani da ita tun lokacin ya karu har yakai a sannu ta kwashe kayanta kaf tabar gidan mu wai ta koma hostels da zama. Nakan yi dariya idan Auwal yace ogansa yace a koya min mota nakance ina yar tallaka ina mota saidai banki ba cikin sati biyu na iya komai yakan ban daga school har zuwa unguwar mu. Yau tun safe dana tashi nake jin raina a bace nayi tunanen rashin Man Bash kasan ne don kwana biyu ina cikin kewarshi sosai da rashin ganinsa . Saidai wani lokaci mukan dan zanta a waya ko hakan jefi jefi ranan dai nake tambayan Auwal don' a yanzu na fahinci shima na hannun damarsane ashe tako kawai sukai min tun farko nida Abbu don' su kusanceni. Auwal din ke fadin hajjaju oga fa babban mutum ne a turai don yanzu haka mutane da yawa suna mamakin kasance warsa nan don abin yana daure masu kai sosai. Yanzu haka yaje buga wani game ne acan zai dawo kuma sai gashi an gayaceshi wasan tseren mota da sukeyi duk shekara wanan yasa ya dakata sai next week zai dawo. Amma fa sirine wanan tsakanina dake don Allah kada ki fadawa kowa zancen nab if not zaiyi fushi dani sosai nace insha Allahu babu maijin zancen a bakina. Saidai a ranan na kwana da mamakin hakan a zuciyana sosai ban yards nayi wanan hiran kuma da wani ba. To na dawo din gida na samu ran Ammah abace ga kuma Abbu a gida duk da nasan lokacin dawowansa baiyi ba idan ba karya zuciyana ta ban ba zan iya cewa har kuka Ammah tayi don idonta ya nuna hakan. Saidai ba wanda yai min bayanin komai daga cikinsu hakan yasa nima shan jinin jikina sai a wajen samira dake kwarmata min abinda ya faru nake jin komai. Wai wasu mata hajiyoyine sukazo gidan namu bayan sun gaisa Ammah ta kawo masu shimfida sun zauna sukace iyayyena suke son gani Ammah ta tura Samira din tazo da Abbu. Amma sukace a,a sufa iyayyena nagaskiya sukazo gani bawai marikana ba koko dama in din yar tsuntuwace banda asali na lekewa dansu don' a bata masu irin gidansu. Nan Abbu yace dash don Allah meya kawosu in cin mutuncine su fita ba gadon hakan a nan sai kashedi sukaiwa Abbu cewa yayiwa shegiyar yarsa tsaraban Arab magana tafita harkan dansu run suna sheda juna dashi . Abbu yace suje su farawa dansu daya lake min kashedi akan ya rabu mashi da ya tunkan ya lalata mata ita ya bata mata suna. Bata dai ban labarin exactly yadda zancen yake ba don tana jin tsoro saboda Abbu yaja masu kunne kan kada wanda ya fada min sai bayan yayi bincike a maganan. Ranan nayi kuka sosai a rayuwata ga wata zuciya na fada min in rabu da Man Bashir kawai shiyafi min alheri da rufin asiri wani bangare kuma na zuciya nace min meyayi maki shi da zaki rabu dashi ? Don ko wani kika samu hakan ne zai faru a karshe tsakanin ku gara kawai ki jira kiji a bakinsa idan shi yace ya hakkura dake sai kiyi hakkuri. Wani lokacin kuma zuciyan nawa na saka min indai kula kowa ga baki daya tunda anyi biyu ke nan haka yaya Suleiman' kiri kiri umma ta raba tsakanin mu ta turashi kaduna wajen yan uwanta an samo mashi aiki a gidan gwaunatinsu yanzu can yake aiki sai a dade bamuyi ways dashi ba. Yanzuma yafi wata biyu bai kirani ba nima ban kirashi ba saidai mutunci ya rage kawai a tsakanin mu dashi na yan uwantaka yanzu. Gidan nasu tunda umma ta dauko yi min wullakanci kan danta na daina shiga sai jefi jefi ko wani Abu kwakwara ke kaini cikinsa a yanzu. Haka na kwana ina jin kamar in kashe kains in huta da wanan rayuwan kaskancin da nake gani wajen jama,a. Yau da ace agidan marayu na taso hakan zai min saukin tozarcin da nake gani wajan jams,a tunda kowa zaisan asalina na gaskiya ba boyo ko sakayawa don za ace yar gidan marayuce kai tsaye. Amma yanzu fa ni inga tozaraci masu rikona sugar tozarci haba dai wanan alhakin ina za a kaishi jamma,a saboda na tabbatar ranan kamar yadda banyi barci ba haka Abbu da Ammah ba zasuyi ba dole zukatansu na a cikin kunci kamar nawa din game da zancen. . Haka yasa washegari na tashi da ciwon kai da Dan zazzabi shiru gidan namu kowa da abinda keci masa zuciyarsa kan zancen. Har ciki Auwal ya shigo yana kwada sallama Asmau ta fito ta gaidashi yace tayi mai magana dani lokacin Abbu da dawowansa daga massalaci me nan yayi mai magana yace bata fito bane ko me ? Daidai lokacin Asmau ta dawo tana fada mashi tace wai ka tafi yau bata zuwa bata jin dadin jikintane. Subbahanallahi don Allah kiyi mata sannu ya fada ya wuce Abbu ya shigo ciki yana tambaya wai Nanata bata da lafiya yanzu nake jin hakan gun Asmau. Lafiyarta dai kalau ina jin yaran nan sun kwarmata mata abinda ya farune tun jiya dama nasan yana da wuya basu fada mataba indai wa yan nan yarane. Baiyi magana ba ya nufi kofan dakin nawa yana kiran sunana bakina yai nauyin amsawa a lokacin dakyat na samu na amsa bayan kira da yayi min yakai uku na fito fuskana kawai ya kalla ya some kansa kasa. Tambaya naji ya jefo min da meyasa ba zaki school ba yau naga yaron nan yazo daukanki kince ya tafi bakya jin dadi. Ban zuwane kawai Abbu yasa nace ya taxi kawai banjin dadi Abbu yace saboda me Nanata nayi kasa da kai cikin hawaye nace saboda INA son rabuwa da Man Bashir ga baki daya Abbu. Ba zan juri iyayyensa ko yan uwansa na zuwa gidan nan suna ciwa iyayyena mutunci ba saboda shi gara kawai na hakkura dashi Abbu. Kaiyya kurciya hoo Nana in kin hakkura dashi damu zaki tabbata a gida sure ko wani urine aisai an samu wanan kalubalin acikinsa dama . Tunda ko mun haifa dole ko mu shanye ko wani irin wullakancin gun mutane dama shine rayuwan idan ba ai hakan ba hausawa sunce aure baya karko ya dade. A cikin nazarin dana soma shi uban ganyan da alama baiko San da zuwan matan nan ba gidan nan tunda gashi yau ya turo a daukeki yadda aka saba. Kinga ke nan bada masaniyasa bane zuwansu nan abinda kuma nake sonki dashi shine hakkuri abi komai a sannu duk wanan abinda kike gani a rayuwa wata rana sai labari insha Allahu. Don haka ki tashi ki shirya kije bokonki don't su basu da hasaran hakan kece da hara kings kuwa gara kije din kada ki rasa na yau din donsu ba hasarar bace hakan takice damu. To Ammah malam sai nake ganin Aeesha nada gaskiya anan gara kawai ta kiyayyi yaron nan run wuri tunda abin ya soma da haka maganin abin kar ayi kar a soma tunda sun nuna hakan tun yanzu. Kaiya mata ke nan ku tunanen ku ke nan idan mun hanata kulashi jikata zamuyi gida mu aje muna kallone Ammamatan ina wanine zai fito shima da kalan nasa tsarkon zaizo. Ai gara dai wanan din a gwada a gani tunda ba,asan inda rana zai fadi ba sai ya fadin sallaman da Auwal ke kwadawa daga kofa ya tsayar da Abbu din ya fita wajenshi . Nan yake dan masa bayanin zuwan su hjy Amina kura din gidan mu da batancin da sukai muna a gida cikin mamaki Auwal yace sam oga baisan da zuwansu ba gaskiya. Don yanzuma shiyace in dawo in dauketa zuwa asibiti idan abin ya tsanantane mata ba asibitin da zaku ta dai shirya ka sauketa makaranta kawai. Abbu ya dawo yasa na shirya dole Auwal ya daukeni zuwa makaranta kamar yadda muka saba a mota yake fadin shima gobe ko jibi zai dawo ai. Dama yana asibitine ashe ya dan jimu a kafasa yace amma da sauki zai dawo gobe insha Allahu kasan nan ko jibi. Shi Man Bashir din ne baida lafiya na fada cikin muryan rauni irin na wanda yasha fama da kuka murya ya dakushe saiga wayata na kara na dauka lambar kasan waje nagani. Na dauka da sallamata naji yana fadin my GF meke damunki haka kikace baki Shiga school yau sai nayi shiru don yadda nake jin sautin muryansa na ratsa kunnuwata kamar a cikin dauriya yake magana a lokacin. M Bash wai baka da lafiya akace shine baka fada min ba murmushi naji yayi yana fadin ciwon nawane yasaki ciwo ke nan yanzu nima murmushin nayi ina fadin a,a. Kawai dai daurowace hakan sai naji yace kina gida da matan sukazo gidan ku a,a nace dashi naji ya danyi shiru kafin yace bansan ko suwaye ba amma zan bicika hakan nagonosu. Yanzu dai ki bari na dawo gobe zamuyi magana Allah ya dawo dakai lafiya na fada naji ya kashe wayar ina kokarin tura wayata a jakkana naji sako yashigo min na duba wasu kudine masu yawa ya turo min lokaci guda haka saida abin ya kadani. Tuna binda ya faru wancan karon tsakanina da Aimana yasa banyiwa Auwal magana ba naja bakina nayi shiru ina mamaki kasan zuciyana kawai. Zama nayi a ina bayan mun taso daga school ina tunane akan kudin sai shawara nakeyi a raina daki na samu Ammah nakai zaune ina fadin . Yau ba a dafa taliya bane Amma ta kalloni tana fadin bari yar nan sana,arce ko nayi bani gane kanshi yanzu yaran nan sai su taru su cinye komai a karshe sai ciko ya biyoni baya. Samira da yar wayarta da take fama tazo ta zauna suna kallo zuwa can nace samira gobe ba school ki shirya mu Shiva kasuwa ina son sayan abune . Allah ya kaimu mummy ta fada Auwal na kira mukai magana washe gari sai gashi yazo ya sameni gida shiya dauke mu zuwa kasuwan. Bayanin inda zai kaimu nayi mai sai gamu wajen yan electronic fridge muka taya babba na kwance sai na tsaye sai injimin murda taliya guda ukku sai buhun filawa biyu sai cefane da nayo mai yawa da za ayi amfani dashi gidan wake tare da waken suya sai waya da naba Auwal ya sayo guda biyu tun a gabanshi na mikawa Asmau daya samira daya nace taba sama,ila wanda ke hannuta. Saida dariya ya kamashi yadda suka rungumeni a wajen shiyasa kayan mota muka nufo gida niki niko da kayan mu sai ganin ana shigo da kaya kawai Ammah tayi. Sai bayan angama shiga dasune na fita wajen Auwal da zaki dauka yanzu shi din wani Dan uwanane na jini ko kuma saurayina don shakuwa dake tsakanin mu a yanzu. Godiya nayi masa yake fadin aiba damuwa dama aikinsane ya kulla dani har zai tafi nake fadin Man Bashir dai bai dawo yau din ba Auwal kamar yadda yace ? Wata kila ko zuwa dare su sauka don su tafiya ba aiki bane a wajensu ai zaki iya jin ya sauka ko cikin darene tunda aikin jirgine ba mota ba. Ajiyan zuciya mai nuna damuwa na sauke a hankali tare da furta Allah ya dawo muna dashi lafiya Allah kuma yasa yaji saukin kafar nasa ya amsa min da amin ya tafi. Koda na koma cikin gida na samu su Ammah na bubude fridge din suna kallo kafin ta juyo ta dubeni tana fadin wanan kayan haka Aeesha ? Eh Ammah so nake mu fara sana,a dashi a yanzu tunda gamu da yawa a gidan kinga idan an gane zamu samu abin dogaro anan kuma tunda wacan sana,an yanzu bai shiga kamar da. Amma yar nan kina da abin mamaki yanzu wanan sabon abin zamuyi sana,a dashi nace Ammah shi wanan kinga yadda ake neman kankara dinnan da ansa kwana biyu ba a budeshi ba duo kankarewa zaiyi. Haka shima wanan cikinsa zamu fara sana,an kunnun ayya zobo da soya milki said a raba tsakanin nida Asmau da samira da anty safiya kowa ya dauki nasa sana,an ke kuma mubar making wancan babban kina loda kankaran ruwa a cikinsa. Ihun murna suka saka nace ga kayan aya da zobo da soya beans sai kayan hadi komai mun sayo shi wanan engines din taliya zamu barwa anty safiya da yaranta su dinga murdawa suna sayarwa shima ga filawa nan da zasu fara munayi kuma duk sati anawa fridge zubin adashensa gidan jujama har a fitar da kudin fridge din . Malam yayi gaskiya da yake fadin wanzuwarki cikin mu alherine watarana yau na yarda da hakan tunda abinki bai rufe maki ido akan mu ba Aeesha. Kowa a cikin mu cikin hikima kin masa tanadi yanzu da zai daina zaman banza zaman kashe zani tunda kowa nada abinyi idan gari ya waye. Abbu ya nuna far in cikinsa sosai da wanan abin da nayi bayan yaji bayanin kudin na fada masa Man Bashir ne ya turo naje asibiti dash shine nayi dabara na kashesu anan. Yau da Abbu zai san yawan kudin dake account dina da kila ya hanani halaka da Man Bashir ga baki daya son rudewa zaiyi da ganin hakan da yayi min din. Bai dawo ba kamar yadda yace din sai bayan kwana uku ya sauko kasan koshi da karfen taimakon tsaya ya iso gida. Wanan yasa yan uwa da abokan arziki na jiki da sukaji labari tururuwan zuwa gidan gaidashi saboda alherinsa ga yan uwa . Wanda kafin hakan na katse maki labari zeey mun sayo kayan nan kasuwa washe gari ina gidan akwai ashe Auwal wai yazo da kaya a gidan mu har ya kafa a ko wani daki tv sai katifu da labulaya . Don ya tambaya me na sayo kasuwan yayi masa bayani yadda nayi mai kan zaman banzan da mukeyi a gidan shine ta tambayeshi yanzu meya rage ya fada mai ya turo kudi akai muna wanan sayayya harda wangamemen falon mu da yai shekaru ba komai a cikinsa ya samu set din kujeru da kayan kallo ban San meke faruwa ba ina can gidan akwai dakin su farida ina barci. Said a na falka naga ashe barci sosai nayi son suna ta aikawa inzo mu fitar da ankon gidan Rabakaya da za ayi ban samu shiga ba har yakai sun barwa Ammah sako don Allah in nadawo inzo muyi magana shine dalilin zuwa don yanzu ban sakewa yadda na saba a baya gidan. Saboda yadda muka koma da umma uwar dakina kan danta yace yana sona ita kuma ta nuna bai isa ba don banda asali kamar kowa kada in bata mata zurian ta gaba. Umma tasan nasan zancen bani ba har iyayyena tunda fada akayi kan hakan har ta fada a bainan jama,a hakan bai hana inna Shiva inje har daki ingaida ita kamar kullum dantane dai naja masa baya ga halakan mu yanzu dashi muna dai Dan gaisawa sama sama kawai dashi din yanzu. Bayan na tashi nayi sallah azahar lokacin aka shigo da abincin ranansu sunyi sunyi inci nace a,a gida zan tafi tunda matar bata shigo ba idan tazo sai a kirani. Faridace ta rakoni saidai a inda muka tsaya muna magana na hango wata mota tana barin kofan gidan mu azatona masuyi kwana a wajen wani lokacine don haka ban damu da sanin ko waye ba a lokacin. Saidai tun a kofan gida na fara mamaki don ledojin dana fara karo dasu a kofan gidan namu daidai zan karasa shiga naji massage Arlan dina yayi kara amma ban tsaya ta Kansas ba na karasa shiga gidan kai tsaye ina sallama. Daga cikin falon mu da yasha sabon labule nakewa kallon wanan ba gidan my bane fa Asmau ta sheko da gudu ta rungumeni tana fadin yau kinga yadda gidan mu ya koma saboda ke mummy Ammah harda kukan dadi tayi yau a gidan nan. Da mamaki na karasa falon suna zaune suna kallo a TV sai naga tankar dai ba gidan mu bane wanan gidan a yau kowa fuskanshi da fara,a suke ce min. Ashe kinsan abinda za,ayi kika gudu zuwa gidan akwai yau kan ai kin kashemu da mamaki Aeesha yanzu mutumin ki Auwal ya tafi da masu aikin wai amma suna da saurin aiki gaskiya duka duka fa basu fi away uku ba gidan nan sun kammala komai. Mummy ni yau sai nake ganin gidan nan kamar ba gidan baban kano ba wallahi gaba daya gidan ya sauya min duk mamaki ya hanani magana samira data karbi uwarta data fara zuba ke fadin hakan gareni. Gaskiya kudi yayi kinji shiyasa masu kudi suke jin dadin rayuwansu macen da baka aura ba kake kashewa wanan galarin haka ? Jiya mun kwana da mamakin kayan can yau sai ga uwa uba anyi muna kayan kallo ta ko ina yanzu gidan nan mai kallon waya saita huta Anty safiya ta dora da fadin hakan. Anty wallahi duk zancen nan idan nace dake bansan komai ba kada kiyi mamakin hakan don bansan za ayi duk wanan abin ba wallahi asalima sai yanzu nake gani nima kamar yadda kuka gani din. Ke yar nan yaron nan yace da saninki mana akai hakan ko don' kada ai maki fada zaki wani nuna baki san da zancen ba aiba abin fada a nan don wanan yafi karfin fada yanzu kuma ? Yau yaron nan ya nuna muna shi dan babban gidane na zahiri son mu shedane ga hakan yau na kara tabbatar da zancen malam kai tun ma jiya zance wallahi. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/18, 9:57 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Mam Bashir mam bashi me lake nema da boyar Allah nan haka kada ka zuzuta yar mutane a banza wanan abin ashe baiyi yawa ba. Kada kasa a jefawa yarinyar nan zargi fa kasan mutane da rashin fahinta wanan kasan ba a hakan dan yanzune mutane zasu camfawa yarinya zargi saukin abin ma ka faro daga iyayyenta shi tsohon ya yarda dakai tun farko sanin kai waye. Zeey zakice bada shi salman yake magana ba a lokacin yadda yai biris sai waya yake dakila a lokacin saida yai murmushi ya tura sakon daya rubuta ya dago yana fadin. Me kake fadane wai salman sam banji ka ba malam sake maimaita abinda ka fada saidai naji kamar kana dan zancen hassada cikin zancen ka ? Murmushi salman din yayi ya mike tsaye son yasan yaji komai amsa daine baida niyar bashi a lokacin don haka dole ya kyaleshi tunda haka zuciyarsa ta bashi yi kan yarinyar. Saida ya kusa kai kofa yaji yana fadin that is the worst I can do for now don haka shi kadai zan mata a yanzu da zaisa ba zata manta ta taba sanina a rayuwa ba. Lokacin ya juyo yana masa kallon mamaki ya kada masa kai alaman ehh haka nake nufi to amma baka ganin yin hakan kamar kuskure a yanzu gareku ? After all idan ka tafi wa zai dinga bata kudi haka a rayuwanta shiyasa nake hakan ai gareta ya fada kafin salman din ya bada amsa mami tashigo tare da baki falon nasa. Duk da ba wasu baki bane na daban yan gidane su umman salman yan uwa a gareta suka fara gaisawa hakan yasa salman din ya dawo ya zauna shima. Sun dan jima kafin suyi masa sallama su tafi suna masa Allah ya tsare gaba ya amsa da amin umma alma baki zo min da wanan abin ba yau ? Dariya tayi kafin tace gobe insha Allah zan yo maka in kawo ma da kaina tunda kana so yana jin dadin kasancewar umma yar mahaifiyasa don matace mai mutunci da kula duk inda akace wanan jinintane a waje. Sai bayan fitansune ya mike kafar nasa dake nade da bandages kusan duk an nade kafan nasa har zuwa saman wuyar da kyat ya dan mike kafar dakyau saman table din dake gabasa cikin karfin hali yana bata fuska don zafi. Kallon salman din dake kallonsa yayi ya furta gobe GF zatazo gidan nan bansan me zan fadawa mami ba idan tazo ban ma fatan su hadu da ita a lokacin. Haba dai kana haukane da zaka gaiyato ta nan idonsa ya lumshe kafin yace tana son zuwa ganina tunda tasan na dawo ni kuma ba zan iya hata zuwa ba. Don nima ina son ganin ta a yanzu saboda nayi missing dinta nima ya fada yana gyara balance saman kujera tare da kallon darking din dakin kafin ya lumshe idanunsa. Malam in zaka fito fili ka fada kawai ka kamu da so a yanzu kun tsaya kunawa mutane yawo da hankali daga kai har ita dukkan Ku algungumai nagama fahintar hakan gako wanin ku a yanzu. Salman kaima kasan bani wanan shirmen abinda ka sanine ko yanzun ma hakan daurowa tayi a yanzu din don kawai na fitar da zargi a kaina. Kuma ita wanan yarinyar tausayine da jin kai yasa na fada wanan a yanzu nasan ba so bane kawai zalla tsusayine hakan. Wani kallo yaiwa dan uwan nasa na ehh aina gane tausayine basai ka fada ba ya mike ya fice daga dakin murmushi ya bishi dashi yana kada kai kafin ya sauke ajiyan zuciya yana lumshe idanuwansa lokaci guda. Don wani yanayi da yakeji na daban yana sauka masa a lokacin tabbas zancen salman yana da dan kamshin gaskiya don ya fara jin yarinyar nan a zuciyarsa. Saboda a yanzu bai iya awa bai wani abu daga wajenta ba wajen Auwal daya dankawa wanan ragamar kula da duk wani motsi nata a yanzu. Sai bayan fitan salman din ya fara duk wan nan tunane shida kansa wani lokaci yana mamakin kansa akan yarinyar yadda ya damu da lamuranta daga tausayi abin nason ya juya ya zamo wani abu na daban wanda bai tashi yinsa a yanzu ba a rayuwansa yasan ya saba hurda da mata kyawawa jinsi jinsi yana shiga cikinsu kuma suna kawo masa hari ya kaucewa tarkonsu don aikinsa baison wasa yasani. Idan mutum bason cigaban rayuwa kada ya yarda ya fada tarkon mata alokacin da duk yasa wani abu mai muhinmanci a gabansa. Don mace zata iya sanadin da komai nasa zai ruguje plan dinsa ya zamo tarihi a sanadin mace yasan abinda salman din ke kokarin lurar dashi a yanzu kan wanan yarinyar ba wai don baya son halakarsu bace a,a don yasan shi ko yaushe yana iya tafiya ya barta ako wani lokaci shima kansa salman din dake da dan tarihin yarinyar a yanzu wanda tare umma ta basu labarin komai daya shafi Aeesha din tun farko. Wanan yaji tausayin yarinyar akaron farko ya mamaye masa zuciya taya yarinya kamar wanan iyayye zasuyi watsi da ita cikin duniya haka su barta tana walagigi a wani nahiya ta daban yayi alkawari tun wanan lokacin zai taimakawa yarinyar ta yadda ba zata wullakanta ba kamar baya a idon al,umma. Amma tun farko yayi tunanen ta yaya ta wanan hangar daya fito matane kadai zai iya kusantata har ya taimakawa rayuwanta din amma kuma abin a karshe yana son ya juya zuwa wani abu Abu na daban tsakanin su yanzu. Ido ya lumshe karo na barkatai yana tuno da yanayinta murmushinta dariyata tsiwarta fushinta da yawan shiru shiru dinta gaban kowa da yake hango dabi,untane hakan yawan wanan shiru shiru din don ko umma ta fada a zancenta a taikaice dai yarinyar nada kyakyawan zuciya zaice. Murmushi yayi a yadda yaken yana ayyanawa a zuciyarsa keba kowa bace Aeesha amma kuma kina da komai da ko wani namiji yake son mace dashi. Lokaci daya kin yaudari zuciyata da dabi,unki Aeesha dariyan ta da murmushinta kadai ya canza dukkan rayuwata a yanzu ga baki daya lokaci guda. Anya zan iya jure rashin mace irin ki a rayuwata yanzu don kallo daya idan nayiwa yarinyar nan yana wanke duk wani matsalan rayuwansa a yanzu duk akwai yarinta da kurciya a yarinyar haryanzu saidai tana Abu kamar babba saboda tarbiyan data samu run farko. Ya sauke kai a karshe yana anyana kota tsiya kota arziki malaki Aeesha a rayuwansa don sai ya kauda duk wani tsarko da zai kawo masa cikas a rayuwansu. Ajiyan zuciya ya sauke yana bude ido suka hada ido da mami dake tsaye tana kare mai kallo cikin yanayin mamakin ganin yadda ta sameshi a lokacin shi kadai yana faman murmushi tare da sauke bacin rai a karshen tunanensa. Fuska ya tsuke lokaci guda don ganin mami din kada ta fahinceshi ta masa kan wani dalili nata da baison ji a yanzu wanda kusan yana son kawo baraka a tsakanin suma ko har ya kawo din zaice. Uwar ta gane sauyin fuskan nasa a lokacin hakan yasa itama ta hade nata fuskan ta zagayo da abin awon data shigo don' ta aunashi tana fadin da alama na katsema jin dadin ka ko ? Ina jin dadi ga wanda ke zaune ya fada cikin bacin rai yanayinka ya nuna kana cikin shauki da damuwa wani abu da kake gap da rasawa ko ta jawo kafan nasa tana fadin hakan. Dan kara ya sake kafin ya kalli fuskanta yana fadin ni dai zanso daddy ya canza min wani likita mai tausayina a yanzu gaskiya. Bissimillah ko yanzu kana iya kiransa ya sauyama din nima nagaji da duban wanda baijin maganata wanda bai san na isa dashi ba. Mami ke nan indai akan wanan yasa ake min keta a kafata yanzu ki daina donni nagama abinda ya kawoni nan very soon zan barku in koma inda na fito. Wani kallo tayi masa cikin shock tana fadin watau dai har yanzu kana da ra,ayin komawa kasan nan ke nan duk da mai martaba ya nuns maka baison hakan garemu yanzu. Rayuwansa daban tawa daban don haka ba abinda ya shafesu dani saiku yayansu ni ban cikin tsarinsu nasha fadan hakan ko yaushe. Dan matse kafan nasa tayi da gangan tana fadin ina tausayinka yaron nan da kafiyan nan naka ka amsa da yes kawai zance ya kare asha buki ka dauki matarka ku tafi taje can ta idda karatunta wazai takurama ga hakan kuma ? Bai kara magana ba har tagama mai dressing ta fita yana zaune ya rike habarsa ko gezau bai kara mata ba tasan halin miskilin dan nata hakan yana nuna yayi fushi da zancen da take masa a lokacin. Ta fita tana mamakin hali irin na hjy kura da zatasa su takura wa yaron nasu kan wani dalili nata duk dai haka all,adan masarauta yake dama kusan sums duk hadine irin ta masaurata akansu din. Amma yanzu zamani yazo da ko wani da yake da right din zabawa kansa abinda yake gani daidai a garesa ba tare da takura irin na baya ba. Ita kanta saboda halin hjy kura bata son wanan hadin da sukeson yi a yanzu din taxi bukatan abinda danta keso amma ba halin ta mara masa baya ya zamo na farko wajen bijerawa iyayyen nasu a tarihin gidan. Ina shiga dakina tsaye nayi ina mamaki yadda ya koma cikin dan kankanin lokaci kamar rufe ido a bude komai ya sauya a dakin ga baki daya lokaci guda haka. Dan madaidaicin gadon mai ban sha,away da komai nasa set gaba daya nabi da kallo ga akwataiyana dana aje gefe an sauya masu waje a yanzu. Kalmanshi ya fado min a rai da yake fadin nerve given up in life rayuwa zata iya sauyawa bawa ko wani lokaci yau gashi na sheda hakan kuwa. Ya sauya min rayuwa dani dani da iyayyena har da yan uwan dana sani a lokaci guda. Hakan yasa na sauke ajiyan zuciya tare da zama a bakin gadon karo na farko a rayuwata da zan zauna a saman gado cikin gidan mu run tasowana a rayuwata ke nan yasa na zauna da bissimillah a lokaci a zuciyana. Ajiyan zuciyana sauke ina dago wayata dake hannuna wanda tun shiga gidan akwai yake hannun farida sai da zan shigo gida ta mika minshi. Bude wayar nayi sai ga soko nagani na bankina na bude sakon daga MB kamar yadda nayi serving din sunansa nagani ya turo min da kudi daidai adadin yawan abinda na kashe a jiya din wajen electronic din da muka sayo. Mamakine ya kasheni da sauri na duba massage dinsa ya rubuto ba nauyiki bane yin hakan nauyin bawan Allah nan ne duk wani jindadin ku a yanzu wanan nauyinane ga kudinki nan na dawo maki dashi da sauran abinda na manta nayi maki na rayuwa. Shine na rubuta masa why MB zakayi min haka kada ka manta ni yar tallakace kada ka saba min da dadin da ba zan juri gushewansa ba fa ? Dadi kin kama jinsa ke nan a rayuwanki tunda kina tare da MB a yanzu sai kince yayi maki yawa zan daina. Kada kasa iyayyenka suyi kuka dani a yanzu fa kan hakan suce ina kwashewa dansu kudi ina kaiwa gidan mu mb yana ciyar damu da komai nasa. Ki sani MB ki ba rago bane daya dogara ga a bin iyayyensa nashi yake nema ta hanyar halakan irin ku dubu Mb zai iya kula dasu yarinya a yanzu. Niba kudi ko kyalkyal banza nake son gani ba mb nake son gani gaba da gaba naga halinda yake ciki a idanuwana . Karki damu da hakan gone Auwal zai kawoki nan har wajen mb sai ki shirya haduwa da mb din shine na mayar masa da amsa da yasashi dariya har salman din ya fahinci dani yake online a lokacin. Wanan ya kawo badakala a tsakaninsu har mami ta shigo ta samresu saidai bata fahinci kan musayar bakimsu ba lokacin harshi salman din ya fita Babu komai a zuciyana ranan sai farin ciki kusan duk wanda ke gidan mu ranan da abinda ke cikin zuciyarshi a lokacin musan man nida iyayyena da abin ya shafa kowa da abindake yawo a zuciyarsa. Ni dai a bangarena ina ganin nayi dace a lokacin don ba kowace mace bace zatayi sa,an dace irin wanda nayi na haduwa da MB a lokacin. Sai har na kasa hango matsalan dake akwai a tsakaninmu wanda zai iya haifar mana da matsalolin da ba a so masu muni daga baya saboda idona ya rufe a lokacin na fada tarkon soyayya lokaci guda nake ganin ba abinda zai iya kawo muna tsaiko a rayuwa. Yayin da Abbu da Ammah su kuma da zullumin hakan suka kwana don sunsan yana da wuya iyayyen Man Bashir su yarda da auren mu ba tare da sunsan waye takamaimai din mahaifina ba. Abu daine idan rabon mutum ya ratsa a jikinka sai kaci rabonka don haka wanan abubuwan da yake min a yanzu yana yin sune akan rabonane naci dani dasu daga gareshi kawai. Don sun dade a daren jiya suna tataunawa a tsakaninsu karshe dai sukai min adduan fatan alheri da samun sauki a rayuwa na mafita mai kyau. Washegari kan ban fadawa kowa komai ba na shirya tsab da zuman fita school amma a zahiri kwaliyan zuwa wajen MB nayi in dubashi idan mun fito break kafin mu koma Auwal zaizo ya kaini ingaidashi. Anty safiya kasa daurewa tayi saida tayi magana nace kinsan yau Monday ce anty ko bature yana girmama ranan ai. Yan aji dai sai satan kallona sukeyi ban kula kowa ba ina Allah Allah lokaci yayi in ware saima naga lokacin yai tsawo a ranan daya da wani Abu kuwa Auwal yazo ya daukeni shima sai sheri yake min bandaiyi magana ba na kyaleshi. Komai na jikina marching color ne shigar ya tafi daidai nasan gidan wancan zuwan da mukayi in group da sauran course mate dina don haka wanan karon ban tsaya mamakin mansion din ba saboda nayi a wacan karon da mukazo a cikin taro. Saidai motocin da muka ganine a haraban gidan yasa Auwal fadin akwai baki a gidan bari na kirashi muji saidai yayi kira bai dauka ba yasa yace mu shiga kawai ciki kai tsaye. Wani hanya muka bi ba wancan da muka shiga wacan karon ba wanan ta baya yake wajen lanbunsu muka bi. Sai gamu a katon falon dayake mallakinsa . Falon daya sha kayan alatun zamani iri iri farare kal dasu ga kayan motsa jikinsa nan a gefe daya zube . Yana bude kofan ya tura dariyansune ya shiga kunnuwan mu a lokacin yayin da su kuma suka juyo lokaci guda garemu. Kasa hade dariyan dake fuskansa a lokacin yayi yana mai zubo muna idanusa yana bin mu da kallon a cikin mamaki fuskansa daya baiyana karara a lokacin. Sannu a hankali duk suka juyo suna sauke kallonsu a kan mu suma don suga meya dauke masa hankali haka har ya sake kafan daya hana mami tabawa a lokacin. Inda nima kallon kafan nasa nakeyi cikin tashin hankali don ban dauka har ciwon yakai haka ba ashe ban damu da duban ko suwaye tare dashi ba a lokacin ga damuwa karara a fuskata dana nuna lokaci guda ina bin kafar tasa da kallo. Sai mahaifin nasane yace ku karaso daga ciki mana sannu ku da zuwa Aeesha ko dalibar man bashir ashe kin samu labarin abinda ya samesa ? Lokacin naga matan dake falon tare dash cikin shiga ta alfarma duk sun sake kalloni da yar kunya na karasa dan takowa saidai har lokacin banyi nisa da kofan shigowan ba don girshin da mukai masu. Au ko itace yar kwara din tasa data dauke masa hankali take kokarin hanasa yi muna biyyaya a,a lalai ? Lokacin na dago ido daga kallon kafan nasa dana shagala dayi tun shigowan mu na sauke kan wace ke magana din bakace yar karfafa da ita ga kuma alaman hutu ya nuna a jikinta. Amma hakan bai hana aga bakinta na asali daya baiyana ba a jikinta duk da gyaran da jikin ke samu na gata. Dan tattara natsuwana nayi na fara gaidasu ina fadin ina wunin ku ya mai jiki kuma cikin jin kunya tare da girmamawa ? Jiki Alhamdullahi ai da sauki gashima ana daga dashi ya taka yanzu yana shagwaba abu ga dan dangi dan asali. Au ko kece Aeesha da nake jin labarinki a wajensu lalai tubarkallah masha Allah, ashe kuna tafe kin samu labarin gwarzon naki ba lafiya ke nan umman salman dake gefen kafadan shi zaune take fada na dan fadada murmushi nace jiya nake jin abinda ya faru cikin sanyin murya. Karaso ciki mana ku zauna Auwal ka tsaya da ita daga kofa kuma tana nuna muna kujeran da ba kowa a sama dake gefe daya. Wai hjy hafsat dama haka kuke barin ko wani banza na shigowa gidan yadda sukaga dama ko wani lokaci babu kwabo ko security a kansa? Dayan matan da tunda muka shigo batayi magana ba sai bina da kallon banza tana watsarwa da takeyi run shigowan mu. Wanan dai da gani kin san barbaran yanyayawace ba tarbiya garesu ba hjy kubura irin yayan nan ne na tsaraban saudiya saiko dai idan ubantane ya auro yar gantalin Arab yazo da ita oho ? Dayan tace kinsan maza da son farar mace wanan inba fari ba meya gani a wajenta shi zamanta kwara din ne ya baka sha,awa kome ? Dadin abin dai dan asali sai yar asali ko mutum yaki kuwa don mu da asali muke ado ka rike wanan kalman tawa ka aje. Ta fada tana mikewa wanan dai matar dake magana a gadarance ta sake fadan hakan ta mike tsaye tana gyara gyalen jikinta. Har zan kai zaune saina fasa da sauri ina mikewa sai naji umman salman na fadin haba dai da girmanki kuma kike wanan abin gaban yarinya karama hjy kura. Nan daddysa ya dauka da fadin no bansan yaushe zakuyi girma da wanan halin naku na nunawa dan adam Shiba komai bane. Common, come here, naji ya fada ba kuma kunyan hakan a gabansu yasa na danyi kasa da kaina lokaci guda son kunya. Come closer, come and have you sit here ya sake fada wanan karon tare da dan dagowa yana nuns alaman dani take tare da nuna min wajen da mahaifiyarsa itama ta mike daga zaunen da take gabanshi saman Stoll. Gashi ya tsureni da idonsa akaina alaman dai dani yake a lokacin kan in taho inda ya nuns min in zauna. Kije Auwal ya rada min hakan yasa nabi umurninsa na taka zuwa garesa din na zauna a Inda ya nuna min ba tsoron komai a zuciyana lokacin. She is my girl friend and this my aunt's ya nuna min su da hannu sai hjy my lovely umma and my mami too you already know Dad before na dan gyada kai alaman eeh sai kuma ya juya wajen umma din yana fadin. Hjy wanan ce Aeesha daliban da tafi kowa hazaka a fanin mu kuma nake ji da it'a sosai a ,,,,,,, Kai dakata da wanan iya shegen naka na banza kaji ni da kyau ke ki jini da kyau in kina jin hausa in kuma sai turanci ko larabci ki samu wanda zai fassara maki hakan. Wanan da kike gani ke ba hadin kifi da kaska don yafi karfin ki wanan maimakon taga fushi a fuskana sai murmushi na sake cikin karfin hali a fuskata. A cikin harshen larabacin dana matsa kaina na koya don bacin rana irin wanan tun ina karama na koyi larabci kuma na iya. Umma since take magana tace na dauka duk abinda suke min a wasane don haka kada in damu dasu na gyada mata kai da na,am. Sai naji suka mike fice da ita da mami din nasa ganin abinda yan uwan mijinta ke shirin aikatawa a lokacin. Suna fita naji daddy din yayi wata tsawa tare da fadin hjy Amina bazan dauki cin zarafin kowa a gidana ba Damage nasani ai yaya da saninka make komai dake faruwa ta juya ta fita tana sababi tana aibantani haka yar uwar ta watsa min kallon tsana itama ta fice daga falon. Sai lokacin na kula da wanan hindatun da suke zaune ashe falon sums kamar basu cikin falon a lokacin . Naji mamaki kwarai yadda yayi mata tsawa ta fice da sauri tare da yar uwar ta lokaci guda har suna hada kafa wajen fita. Dan shirune ya biyo bayan fitansu kafin daddy nasa yace kada wanan abin ya dameku Ku barni dasu kawai zanyi maganin su shima ya fita. Shi ko dan nasa sai faman murmushi da yakeyi a fuskansa baice komai ba har daddy din nasa dana ga alamun so karara yakewa dan nasa ya fita. Sai can ya kalloni ina zaune na sada kaina kasa zuciyata tana min suya da kokarin rufewa lokaci guda kan abinda ya faru din. Muryan shi yane naji ya ratsa min kunnena da fadin . Are you OK hakan yasa na dago naga yana kallona na daga masa kai alaman eeh iam OK din kamar yadda ya tambaya . Sai naji yace right yana kokarin daga kafar ya sauke ta kasa yacewa Auwal ya dauko min abin sha lokacin nace dashi. No iam going dama nazo naga jikin nakane kuma Alhamdullahi naga da sauki so ni zan koma don ina da lectures three . So yanzu kin gani hankaliki ya kwanta ko na dan kara murmushin karfin hali ina fadin gaskiya hakane na mike tsaye ina karasa fadin hakan. It's means kin dauki zancen su da zafi ke nan ko na ji ya jefo min tambayan a bazata. Da Saudi na girgiza masa kaina cikin alaman dakewa nace ba komai ai Allah ya kara lafiya na juya ta hanyar da muka shigo na fita da sauri Auwal ma ya biyoni yana kirana saidai ban kara juyowa ba. Saida na fita na hango fitar matan tare da yaran nasu gidan sai lokaci naji hawayen bakin ciki yana sauka min a fuskata lokaci guda ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/19, 9:03 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Hjy kura dake tuki a haukace cikin tashin hankalin abinda idonta ya gano mata ta juyo tana fadin watau hjy Nasare matukar ba rabashi da yarinyar nan akayi ba babu yadda yaron nan zai lankwasu muna a yanzu matukar wanan tana cikin rayuwansa. Abune mai wuya hjy kura rabashi da ita yadda like nufi farat daya haka don ni kaina badon na daure ba ba zan iya ciwa yar nan mutunci haka a gabanta ba don' yarinyar nada kwarjini matuka a idon mutum. Gumi taji ya zubo mata kamar wace aka watsawa ruwan zafi ta dankai hannu ta share kafin Dan juyo kallo year uwar nata tana fadin . Nasare ki duba fa yaron nan tunda ya kyala ido yaga yarinyar nan gaba daya lokaci guda ya birkice har ya manta ko suwaye a tare dashi hankalinsa gaba daya ya koma gareta. Amma aisu iyayyen nasa basu kula da hakan ba basu san babban illa bace jefo iron su a cikin zuria don a karshe gaba daya zata jaye masa hankalinne ga kowa sai ita da yan uwanta ai mugun abin a cikin jini yake masu rabu da mace maikyau kinji hjy balle wanan din da idonta ya bude haka lokaci guda . Ki duba sai wani nuna yakeyi tankar baisa damu a wajen ba tunda tazo fara,a ya sauka a fuskanshi danice ke kawai hakkura zanyi da zancen hadin nan yaje ya karata da ita shi zai yabawa aya zaki ai akarshe. Wasa kokeyi ko ba,a hjy Nasare ai tunda nayi niyar hadashi da Hindu kuma na dace itama tana sonsa angama in baki labari yayi kuskure data fado a komata don ko wayayi masa tsaye a duniyan nan sai ya auri Hindu. Shi kuma yaya nasan yadda zanbi dash har ita hjy mami din don saina dasa kiyayya da gaba a tsakaninsu da dan in raba tsakaninsu muga ta tsiya son da kuma. A,a yaya kura ki bar masu dansu don Allah kada kiyi hakan tunda kema nakine yaron nan yaya bai cancanci hakan agareki ba yanzu gaskiya karki manta alherinsa garemu fiye da sauran yan uwa. Wani kina ganin zan jaye a niyatace Nasare ai yanzu aka soma ina ganin baki san baiwa da arzikin yaron nan bane har like ban shawara a yanzu injaye . Da wata ta shigo gidan nan taci banza mu kara komawa yan amshi gara ina ganin tawa gidan duk hanyan da zabin a yanzu na shirya sai ya dawo yana bin Hindu da kafarshi wallahi. Wanan fa ba yakina ni kadai bane Nasare yakin kan mune ga baki daya nake muna harsu iyayyen nasa haka kawai in zauna kallon ruwa ,,,, Shiru hjy Nasare din tayi tana tunane a zuciya kafin ta furta a fili yanzu na fahinciki yaya tace koke fa kin tsaya ana baki kina roko. Ido rufe na nufi get da zumar fita daga gidan yayinda Auwal ke bina a baya yana kwala min kira har ya cin min ja nayi na tsaya yake fadin kar kiyi haka man's Aeesha ki tsaya in dauko mota mu tafi. Yadda ya marairaice yana magana yasa naja na tsaya din ina bin bayansa da kallon yadda yake wani sauri a lokacin Atake naji zuciyana yana wani irin bugawa da karfin gaske lokaci guda sai wani abu nake jin yana yawo ajikina wanda na rasa meye wanan din don yafi gaban damuwa a lokacin. Tambayan kaina nayi meya kawoni irin gidan nan meye hadina dasu dama kome suka fada a kaina aigaskiya suka fada din don bankai matsayin bin dasu ba ai. Daidai nan Auwal ya karaso ya bude min mota don in shiga banyi musu ba son inaki ko tafiya ya isheni kafin nakai bskin titi nan da get ma na kasa kai kaina balle inda zan samu mota da zai karasani. Ina zama ya rufe ya shigo ya soma ja dagani har shi ba wanda yai magana na dan lokaci sai can naji yace hjy kura ke nan itace kebiwa daddyn oga wajen haihuwa. Amma tafi kowa fitina da izza a dakinsu fitinaniyace ta gaske komai nata a gadarance takeyisa da mijinta mai kudine sosai amma tunda ya mutu ta kama dukiyan ta kumushe ita da babban danta yanzu sai yan dabaru . Duk kuma wanan bai isheta darasi ba kowa a wullakance take kallonsa har gobe ko mu nan saboda ita saida muka dauke kafan mu wani lokaci gidan nan saboda cin mutuncin da tayi muna. Saida Man Bashir ya dawo shine ya dawo damu ba yadda zatayi don kamar tana tsoronsa kuma fa dashi Salman dash Abu dayane iyayyensu son kawai dai shi salman ya fito a gidan maluntane alma duk da hakan ba tayi masa kallon daraja a idonta. Balle ni da tasan iyayyena a Barga suke zama cikin fadawa ai banda ko digon daraja a idanunta kawai su ahalin daddy ne kawai suka fita daban a cikinsu. Auwal ai gaskiya ta fada ina ni ina Man Bash dama ai kowa yasan yafi karfina kawai dai haduwan mu dashi gamon jinine na dauka amma bawai nakai level din da zan tsaya dashi bane. Balle har suyi zargin ko ina soyayya dashine ko wani watsewa don kawai ina yar tallakawa Auwal zaisa su dauka banda gata ko tarbiya shin laifine don nazo duba wanda ya damu da damuta sai hakan ya zamo laifi a wajensu na dauka kana kula wanda ya damu da naka ne ai. Kar kice haka Aeesha donsu a zaton su soyayya kukeyi da Man Bashir zama dake zaki iya hana ya auri yarta kamar yadda suke fatan hadusu bakiji meta fada a cikin zancen ta ba. Shiko a yadda na san sa yana da wuyama ya auri yar nata kamar yadda suke fatan hadasu auren don banga alaman wani kaunanta ba gareshi. A school dinku take itama amma ko sau daya kin taba ganin ya tsaya kulata balle yasan da tana nan sudai me sukr haukansu kawai a kan sa don sam bai zancenta da kowa. Idona na lumshe tare da cigaba da tunane ina duban sakamako wanan wani irin abune shiya akeson musulmi da biyayya ga ubangiji da manzonsa akan duk abinda suka hani bawa dayi don rashin yinsa yafi sauki ga bawa akan ya aikata abin ki din. Don yanzu gashi ni da banji ban kuma gani akarshe nice da uwayen rikona muke girban wahalan dake cikin hakan duk da Abbu yana kan jadda min ni din ba shegiya bace ina da ubana saidai balarabene kuma ba,an inda yake ba. Yanzu mai gari ya waya agareni sunan ina da uba wazai taba yarda da hakan cewa ni mai ubace wai tunda ba,aga uban nawa ba a zahirance ? Hakan dole na nufin bandashi ke nan tunda ko kudi aka zube babu mai kawo uban nawa yanzu kawai makomana da mara uba yanzu dayane. Bansan lokacin dana fashe da wani irin kuka ba mai tsuma rai da yasa Auwal cin burki da sauri yana tambayana ko lafiya karshe dai ya samu wuri ya packer motar ya shiga lalashina fita yayi zuwa wajen wani shago ya also min goran ruwa ya kawo min wai insha. Kai na girgiza masa alaman ya barshi yace karbi ki wanke fuskanki dashi to kada ki shiga mutane a gane kinyi kuka. Zancensa gaskiyane dole na karba din na Dan sauke kafata ta waje na wanken fuskan nawa da ruwan kana na danji sauki ina ajiyan zuciya. Auwal din yana tsaye cikin damuwa da nuna kulawansa akaina kafin yace dani mu tafine ? Na gyada masa kai a hankali alaman eeh yana tsaye saidana zaune ya rufe kofan ya zagayo ya shiga ya tayar da motan saida muka kai kamar five second a motan ba wanda yai magana kafin can inji yace addua da sadaka ya kamata kiyi Aeesha. Addua yana kau da komai ga bawan daya yarda Allah shikeyi a duo lokacin da yaso sai kiga abin yazo maki a cikin sauki ba anbinda ya gagari ubangiji matsawan ka dogara gareshi. Can kamar ba zan yi magana ba sai yaji nace Auwal tawa kaddaran ta riga data faru a kaina ko gaskiya suka fada Auwal dan asali sai yar asali nima rigimace yasa nayi saurin yarda da malam a yanzu. Don matsayina baikai ga ko dan tallakansu ba ballesu diyan sarakuna masu kuma fada aji a gari irinsu komai sun hada a wajensu ilimi sarauta kudi mulki duo akwaishi wajensu . Inani ina gwamatsuwar irin wanan ahalin nida banko san asalina ba balle makomata sai bayin Allah nan dake rike dani suna gatana da komai nawa Auwal Don Allah kibar fadin hakan akanki Aeesha ki godewa Allah daya baki masu rikeki din wasu na can kamarki ga gata ga komai amma sun taso a gidan marayu basu da kowa a duniya sai Allah da manzonsa kuma haka suke rayuwa suna my,amula da kowa cikin salama. A hankali na gyada masa kai kafin nace kwarai hakane Auwal tabbas akwaisu yace kin gani ashe ke naki mai saukine tunda yau kina da wa yanda zaki nun a matsayin iyayye a gareki. Sosai naji maganansa ya kwanta min a rai tabbas dole in kara godewa Allah bisa ni,imar da yai min da bai barmi hakana ba cikin duniya kara zube kamar yadda yabar wasu . Da sauri na furta astagarullah a fili yace haka ya dace dake a yanzu shawara da zan baki shine ki cire zancen kowa a zuciyar ki yanzu ki maida hankali ga karatun ki koshi kika kama ya isheki a rayuwa. Haka kuma zaki samu madogara mai kyau da kowa zai manta da asalin naki kiga an koma ana binki son abinki wanan haka duniya ta gada a yanzu ko ba,a soka don komai ba za a soka don abin hannun ka. Na tabbatar tunda kika shigo rayuwan Man bashir yana da wuya ki tabe a rayuwan ki haka kara zube don yadda kike tsamani din nan donshi mutum me mai kaifi daya ga duk abinda yasa a gabanshi. Ko bashi ba na tabbatar har daddy a yanzu sun tunzurashi a kanki yau Allah kadai yasan abinda zai biyo bayan hakan zakice na fada maki wannan watarana ki dai dage da addua ki yawaita sada kuma kina tawakali ga ubangiji. Nagode Auwal na fada a sanyayye ina ajiyan zuciya lokaci guda saida naga yakai hanyan da zai dauka zuwa school nace dashi kaini gida kawai ba zan koma school din ba yau. Hakan yasa bai min musu ba ya dauki hanya kai tsaye sai gidan mu nayi masa godiya ya kara yi min nasiha nafito zuwa cikin gida a falo na samesu suna kallo . Sukai min sannu da dawowa na amsa tare da tambayan Ammah samira tace yanzu ta shiga sallah la,asar sai lokacin na kula da lokaci yaja sosai garama dana dawo gida don anshiga lectures ko da dadewa a lokacin ana batun fitowama. Zaune take a falonta ta tasa abinci a gaba tana tunanen zancen yar uwarta da suka rabu dazun gaskiya dole tasan abinyi don sanin halin yar uwar nata da tayi ba kyau gareta ba. Komai zata iya yi kan abinda ta furta din amma ta yaya hjy Nasare ta tambayi kanta hakan gashi zancene ba Wanda zakayi da wani kai tsaye ba sai su da abin ya shafa amma dawa zata soma zancen kenan a cikinsu ? Duk wanda ta lalabo a zuciyarta sai taji ai hjy kura taji ta gama don't wasu na iya tunkaranta kai tsaye don zafin zuciya. Zuciyanta ya tsaya akan hjy umma don lokaci da dama takan sameta da zance kuma ya tsaya iya su din babu mai jin sunyi a tsakaninsu sai Allah. Dole taje ta samu umma din su tatauna akan matsalan tunkan wani abu da ba,aso yazo ya faru daga baya kuma a koma dana sani. Da wanan zance ta samu taci abinci duk da dai bata iya ci sosai ba sai faman sakawa take tana warwarewa yadda zata fitowa umma da zancen don ta fahince ta. Yayin da nikuma tunda na Shiva daki ba wanda ya kula da ya bi bayana ko ya tambayeni dalilin dawowana a lokacin sai shewa sukeyi akan film din da suke kallo. Can Asmau ta shigo tana fadin mummy lafiya kuwa run dazun naga baki fito ba naji dadin hakan kwarai amma cikin dakiya na dago kai na dan kalleta nace lafiya lau Asmau. Tayi dan shiru kafin tace in debo maki abincine maida yajine sai ganyen salad naga kina son shi ban iya cin abinci Asmau ina so amma ban iya ci yanzu. Kallona tayi yanayi nadata gani ta sake fadin baki da lafiyane mummy naga idanunki sunyi ja ja jaarr mana ? Gani dai Asmau lafiya ta kalau kawai yanayine na maida kaina saman filo na sake kwantawa yadda ta sameni da farko. Zama naji tayi a gefena saidai bata kara magana ba dukkan mu mukai shiru na dan lokaci can tace mummy gaki da kayan shayi in dora ruwa mana ko shayi kisha don't Allah ? Nagode Asmau na fada hakan yasa ta mike taje dora ruwan zafin bata jima ba sai gata ta dawo dashi tana fadin ga ruwan mummy saidai naga kamar ba bread ko in fita in sayo makine ? Jin hakan yasa na dago nace tea kawai zansha nagode na nuna mata kayan tea ta hada min mai kauri tana miko min samira ta shigo tana fadin yau mun kalli wani film mai kyau mummy bakya nan . Sai kuma tayi shiru tana duban yanayina kafin takai zaune a sanyayaye tana fadin bata da lafiya ne ? Kai Asmau ta girgiza mata tana fadin tace lafiyanta kalau kawai yanayine amma shine kikai kuka haka har idonki yai ja ? Wasu hawayen he suka zubo min jeki kira Ammah ta fada da sauri na girgiza mata kai alaman a,a ta barta kawai na dan kako murmushin dole nace lafiyata kalau fa. Shiru sukayi suna bina da kallon rashin yarda da abinda na fada a lokacin kiyi hakkuri mummy in wani abu ya bata maki rai Asma,u ta kara fada nagode nace mata ina mikewa zaune. Kafin in nisa ince dasu duniya kowa keda iyayye ya godewa Allah koyaya suke kuwa Asmau don' babu mai kallonshi yace dashi baida asali. Ballema ke me asalice ai mummy tunda kina da su baban kano da Ammah damuwa wani irin gata yahi wanan kuma walle da nita yau sai mashi ya gane kurene wajena don zagin barnan mansha zanyi mai ta uwa ta uba in samo kazafin dayahi wanda yai min in lakaka mashi me duniyace ai ba lahira ba . Kai amma dai mummy shi kinka zaunawa kina wagga ciki dama kakarai ki tai can zuciyarki ta harba ga banza maishi baida damu dama shi akaso again gareki. Tunda anga kin kilance kin zamo tauraruwa mai wutsiya a yanzu duk wanda ya tareki da maganan banza fada mai asalin uwatai da ubanai cikin sheri gobe wani bai mafalkon hwada maki hakan . Mutanen duniya yanzu baka da gadon mutum amma kana da gadon magana tai su masu uban mi sunka tsitsina wanda yahhi naki ga iyayyen nasu samirace ke wanan maganan a cikin fada. Hakan yasa na murmusa tace awo gaskiya mummy ai duk kinka tsaya zubar da hawaye sunka gani gobema hwada making wanda yyahi haka zafi zasuyi. Ai ba a shege sai mai uba suddiya,I an masu uban abinda sukai yanzu ba gara asan babu ubaba mu nan banda Allah ya taromu munka dawo nan da yanzu halan aikin gama bai gama ankan mu ba ? Tunda ba a taimakon mutum don Allah sai ya bada jikinai ko wani abin banza can ba gara ma marasa uban ba yanzu sunsan zafin kansu. Wai halan mummy was heads maki wanga magana Asmau take tambayana nace wata hjy ce akan danta. Tace wai barkado halan yayan masu kudin nakwaraine wasu da aurensu suka biyan maza suna haihuwan diyan siti,alharni cikin duniya su dawo su zamowa mutane bala,I Hiran su yasa na sake suna ta ban labari ni abin ma mamaki yake ban yadda macen aure zata dinga bin maza a waje da aurenta samira tace a daiyi sha,ani kawai wai an cuci na kauye waye ba waye ba yanzu. Hiransu sosai ya min dadi duk da zagine yafi yawa amma saina shagala da hiran nasu har na manta da abin dake zuciyana lokacin. Wayana dake a jakkata silent tana ta ringing bamu ji ba sai bayan sallah magariba sun fita wajen hada sana,ar su dana dauko waya miscalled ratata a wayan daga MB da kuma wasu sabbin number biyu dana Auwal. Sako na tura mashi da ban kusa da waya a lokacin kamar jiran sakon yake dama sai gashi ya turo min da wani sako cewa da baiji gareni ba yanzu yake zancen salman ko Auwal sukayi shi gidan mu. Na mayar masa da amsa ya rufa min asiri don Allah kada yasa daddy ma ya fara zargina kan dansa. Ko kina mussun hakan ne ban iya zuwa din da sauri na mayar masa da amsa nasan zaka iya ai amma don Allah kayi hakkuri. Don me bakya son ganinane ya rubuto min aina ganka dazun na rubuta ni ban ganki ba tunda kinki tsayawa mu gaisa. Lah ba haka bane amma dai nina san mun gaisa dakai, kin dai gaisa da mutanen da kika sama a wajen . Murmushi na tura mai yace ni zakiwa wayau nace gobe zanzo mu gaisa amma huta yanzu kin tabbata nace kwarai kuwa . Sai yai murmushi dago kan da zaiyi sai a fuskan mami idonsa ya sauka ta karaso tana aje flask dake hannunta tare da fadin . Zancen hjy kura dai ya zamo gaskiya da wanan kwara din kake hira ke nan har kana murmushi kai kada zaune. Ai bata fadi karya ba mami yau da kece kikai min hakan sai inji haushi don ban iya ramawa amma ita aikanta tasan bashi taci a wajena don ba kyaleta zanyi ba kan abinda tayi min. Don ba yarinyar ta muzanta ba ai ni tayi humility tana dauka kowa kamar yayantane da basu da kamun kai ko tarbiya ba gara yarinyar nan sau dubu ba akan yarta dake yawo kusan tsirara kowa na kallonta wai wayewa a haka take son a hada da ita kome ? Au yanzu nagane uwar ta fada tana zama kusa dashi bayan ta dauko cup tace magaji wai har kasan kishi kan mace ni ina fada baka isa aure ba ? Ko da yake ai ka isa tunda har yan mata sun fara kara kaina akanka zuwa gida ga Hindu ga yar kwara don ma hjy kura ta Kore su salman yaya hanifa ne ai daka zamo dan madubin mata ke nan . Mami ba kwara bace fa don Allah kubar batawa yar mutane suna to ba kwara bace mecece ita don dai tafi kama gaskiya da laraba don ba za ace da ita baturiya ba. Wacece ke nan daddy daya shigo yake tambaya wai yarinyar dazun da hjy kura tayiwa tas kai ya girgiza yana zama yace kura,kura halinta baiyi ba wallahi. Yanzun hjy ta kirani kan zancen nace ta bari sai nazo don ban son zancen ba tare dana San komai akan yarinyar ba ko kana da masaniya kai akanta. Kai ya girgiza kafin yace bansan komai akanta ba daddy iya dai wanan dattijon mai rikonta ban jin kuma shi din mahaifintane gaskiya. Amma zan tambayeta wataran naji to amma meye na tambayama daddy very soon zan bar kasan nan tambayan ma baida amfani yanzu ai. Kaji shirme ai gara ka tambaya dai kaji din zaifi don nima na yaba da hankalin yarinyar gaskiya yau da wata fitsarariyace da a gaban mu zata yi kokarin kare kanta garesu amma Sam batayi hakan ba. Kaga ko hakan alaman tana da tatbiya da hakkuri ta nuna a gaban kowa dazun din ni wani zagin saida Addah ke fada min ma don ban tsaya saurarensu ba. Ko hjy ta hana mu,amulan Man Bashir da yarinyar nan don rashi asali ba zan taba yarda ya auri yar gidan kura ba muddin ina raye sai dai duk abinda zai faru ya faru amma ba zan yarda da hadin da zai dawo ana da an sani akansa ba. Daddy waini nerve koda ina da ra,ayin aure ba a nan zanyi aure ba Dad don bana son wace zata tsaya terrorting din wani akidan gidan su hjy. Au mu ke nan bamu san komai ba kome tunda muna bin akidar gida gaskiya mami akwai gyara sosai inba haka ba bakuwarku fa akaciwa mutunci a gaban ki kuma baki dauki wani mataki ba ? Good my son inna fada tace yaya zatayi yau gashi ka fada kaima a gaban mu gaban kowa kuma ita ya kamata tafara magana kafin nayi. Gaskiya ina son mace wace zata tsaya a right dinta ba ta yarda da irin wanan cin fuskan da akaiwa yarinyar nan ba yau. Akan yarta ta nuna muba kowa bane akan yarta ta nuna duk gidan nan bamu san mema mukeyi ba itace ta sani why mami da zaki dauki irin rainin nan tsoron su akeji halan . Magaji so kake in biye masu mu zama daidai mu zubar da kimar mu a gaban yar mutane tasan irin halaiyan mu ta dauka iyayyenka duk haka muke ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/20, 10:48 PM] Zainab Idris Makawa Writer: https://www.facebook.com/groups/293543855250655/permalink/1171299937475038/[8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣7️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Karfe sha biyun rana yaiwa hjy Nasare gidan shehi suna falon hjy din a zaune sai hidima Kharat keyi da zuwan yar uwar mahaifiyan nata da ba kasafai take zuwa gidan nasu ba alma dai takan zo din jefi jefi. Hjy Yabi sai kuma kika ganni yau gidan ki hjy Nasare ta fadi hakan daidai kharat na shigo mata da kayan sanyi kunun ayyace sai lemun kwali kafin ta koma dauko dambun shimkafa dayaji ganye wanda suka hadawa Shehi ya rage saiga bakuwa ta debo mata tunda abin marmarine zata so. Dan murmushi tayi kafin tace ai ban mamaki hjy Nasare Allah ne ya kawo min ke mu raya zumunci kuma yau. Bari hjy Yabi kwana nayi da tunane a zuciyana shine naga kece ya dace in tukaran da zancen nan kaf a cikin dangi don' mu san yadda zamu bullowa zancen. Kinsan hjy Kura ba imanine da ita ba mu kan mu ba barin mu tayi ba kai har hjy magajiya bata barmu ba mai babban daki shine abin ya ban tsoro na haroki. To meya faru kuma ina jiya duk muna tare gidan Mahmud wajen duban yaron nan Bashir Dan akasin da aka samu na zuwan yarinyar nan yasa aka watse bada dadin raiba ? Shine ai saboda zancen nazo nan don sani waye hjy kura hjy kura yar uwatace amma halin mu ba daya ba zama a cikin kabilu yasa ta sauya a yanzu ga baki daya wallahi. Na rasa ya akayi ta samo wanan kafirin zuciyan nata haka don ta illanta mutum ba a bakin komai bane wajen ta yanzu kan zancen yaron nan fa Bashirne Hjy mai babban daki tayi kashedi tabar zancen wajenta tasan yadda zata bullo masu amma jiya ganin wanan yarinyar ya daga mata hankali da har take ikirari kan cewa kan cewa daga bashir har wanan yar sai ta nakasa su . Kinsan zata iya karamin aikine wanan a wajenta abinda nake tsoro shine ta juya kan yaron nan ta mayar masu da da wani kala iyayyensa su kasa gane masa. Wanan yasa na nufo wajen ki yanzu da zancen don bansan wanda zan nufa da wanan maganan ba a yanzu. Allah sarki rashin sank zaisa ta taba Bashir ai dama ta hakkura tabi zancen hjy din kila tacinwa manufarsu a saukake. Alma Bashir da take gani ai dafa,in jikinsa saidai Allah ba mutum ba in kuma tace zatayi ta gwada kanta zai koma duk abinda ta aika da sunansa. Ai kaji kinji abinda ake gudu ita abinda ya samu Rabiu bai isheta ishara ba duk ta tashi zance akan sheri da mugun nufine . Wanda keda mai lalura a daki haka amma baisa zuciyarta karaya da Sheri ba tun wuri dai idan ba alheri zata aikawa Bashir ba gara ta kara rufawa kanta asiri zaifi mata sauki. Ni banga wani dalili da zaisa ta nace akan yaron ba ita yar nata Hindu manema ta rasa ne da zaka nace da yaro sai ka hada hadin gida tunda an daina haka yanzu sosai muba gamu da yaran ba amma ban takurawa kowa kan auren gida yanzu. Ke kika san wanan hjy Yabi amma ita kura abinda yarta keso shi take so ita babu kunya ko tunane yaron nan yace bayayi har wurin hjy yaje yai mata baraza amma baisa ta jaye zancen nan ba sai matsawa hjy da takeyi. Kinsan halin kura yanzune kema ta camfaki cikin zancen nan karamin aikine a gareta hakan da sauri hjy Nasare tace shi nakewa gudu ai hjy. Sun kai wani lokaci har dai suka kai ga mafita suka dan taba hira tsakaninsu kafin suyi sallama ta bar gidan India kharat ta jaye wayanta da tayi recordings din hiransu. Kai tsaye ba tare da tunane ba ta turawa dan uwanta suna zaune yaga sako daga kanwarshi ya bude tashi yayi zuwa waje inda ba kowa ya saurara kaf. Kafin ya dawo ya zauna inda ya tashi da farko akaci gaba da hira da abokansu bayan tafiyansune yake cewa salman yau GF tace zata zo gidan nan. Da sauri Salman din ya dago yace what yace munyi hakan da ita jiya don na nuna mata fushina kan bata tsaya mun gaisa ba jiyan. Gaskiya hakan yana da wuya Man Bashir jiya jiyafa accident din nan ya faru da ita komai rashin zuciyarta kuma aiba zata dawo gidan nan ba a yau kuma. Haka kake gani ko to we should see zata zo yadda mukayi da ita din ganin yanayin salman din ya karanceshi tsab tun dagawan da yayi ya sauya jikinsa yayi sanyi. Shine yake fadin meke faruwane naga ka sauya bayan daukan sakon da kayi salman din ya dago kai yana fadin ba komai wani shirmeme kharat ta aiko min . Kharat kuma yace eeh yau hjy Nasare taje gidan mu shine ta dauki Hiram su da umma ta turo min a kainane ko ya tambaya cikin tsareshi da idanu. Ya gyada masa kai alaman eh ya mika mai wayan tas ya gama jin abinda suka tatauna din dariya ya kwashe dashi yana fadin ko ita Nasare din ba yarda da ita nayi ba tunda suna tare kullum. Amma kada ka dauki abin nan da wasa donshi makiyi bai barci akanka kullum idonsa da kunnuwasa yana kan abin harinsane. Yau in akace mutum mugune kaji tsoron wanan mutum kawai ka barshi ka nisanta kanka dashi a cikin sauki shine mafita. Amma kaji ai amsan da umma ta bata ni kaina nasan ina da dafa,I jikina da wani abin ko ance inyisa ai banyi nasan Allah ne ke kareni kawai. Wanan Harbin da Simon yai min yayine akan in mutu amma sai Allah ya kare ya tsaya inya nan kallonsa yayi da sauri yace yes ka dauka a wajen Races naji ciwo kaida gaske aiko da rana ta baci ranan. Munyi kankan dasune arangamar batayi dadi ba don sun kashe min ma,aikatana biyu amma munyi nasara sosai a kansu shima musa din zakaji komai zuwa next week don har yanzu yana cikin kasan nan. Amma kace wajen race kaji wanan ciwon yace daurowane amma daddy yasan komai don na kirasa a lokacin da abin ya faru. Binsa salman yayi da kallo yana mamakin yawan kusantansa da mahaifinsa haka kafin ya dauko masa wani zance kuma akan yarinyar da Moses ya tura last waje da kwayoyi har suka bita a dalilin hakan asirinsa ya tonu. Mikewa yayi ya sara masa ya girgiza kai yana fadin Moses ya cuci yara da dama ya yaudari addini kuma amma karshensa yazo insha Allahu. Tun dare na kwanta da wuri don kaina dake ciwo Asmauce ta kwana dani dakin wanda naji dadin hakan don ta taimaka min sosai a cikin dare. Hakan ya hanani shiga school washe gari koda Auwal yazo ta fita ta fada mai banda lafiya yanzu na samu barci nakeyi don da dare kai ya matsa min da ciwo ban samu barci ba. Yace inna falka tayi min sannu ta fada mashi na school ya nufa ya nemi class rep ya fada mai banda lafiya ban samun shigowa akan shi yayanane yaje masa. Koda na falka rana tayi don har goma saura a lokacin na dan jima kafin na daga zuwa bandaki bayan nafitone na saka tufafi a jikina . Tsakar gida na fito na samu Ammah zaune saman kujeran mata yar tsuguno Ammah ina kwana na fada daga bayan ta hakan yasa ta juyo gareni tana fadin . Aeesha kin tashi yaya kan naki ya lafa ko da sauki Ammah na fada ina zama gefenta ta zubawa yaron dake tsaye taliya ta sake juyowa gareni tana fadin. Yanzu Abbu kin ya fita ya tsaya dakon ki tashi baki falka ba dole ya fita nasan ba zai jima ba zaki ga ya dawo gidan nan ai haka yaron nan da kuke tafiya makaranta tare yazo shima Asmau ta fada mai yau kina jin jiki ya tafi. Auwal yazo ashe na fada ai kema kinsan baida fashi kamar wanda akewa albashi kan hakan maza suna ban mamaki yanzu haka gidansu ba asan yana wanan ba. Murmushi nayi don na fahinci Ammah bata san komai ba Abbu ya boye mata asalin zancen ke nan ko zakici taliyan in zubo maki ta fada cikin juyowa tana kallona ? Kai na girgiza banjin cin komai yanzu Ammah inda akwai koko da sai insha magani dashi saidai a karbo maki waje wajen sadiya mai koko ko na darine tunda kina so. Asmau tasawa kira tazo ta mika mata Dari daya tana fadin karbowa Aeesha kunu don Allah waje tasha magani ta karbi kudin ta fita. Banson ciwon kan nan naki Aeesha don baisan ya tsaya ba cikin lokaci kankani dama yanzu naga kin rage yinsa sosai don kin jima bakiyisa ba . Mummy wayanki fa nata kara a daki samira ke fadin hakan yasa na mike zuwa dakin don dauko wayan three miscalled na samu a wayan dan zamana wajen Ammah din. Class rep din mune farko sai Auwal na ukkun kuma kharat ne kanwar Sir salman yadda na rubuta mun kwana biyu bamu gaisa ba da ita nasan akansa shine ta kirani lokacin. Ban kara fitowa ba na kwanta bayan nasha magani sai wani barci kuma yinin ranan dai haka nayisa ba lakka a jikina kwana biyu ban fita zuwa school haka kuma wayana yana kashe. Sai Auwal nema yazo ya shigo har cikin gida muka gaisa dashi yayi min ya jiki satin haka ya kare min ban samu shiga school ba. Kafin Monday naji sauki sosai nafito munyi lectures lafiya misalin biyu da wani abune naga sakonshi yana nemana office dinsu. Nayi mamaki kwarai da naga hakan don yadda naga kafan nasa a rana na zata sai ya kwana biyu a zaune yana jinya ai abin mamaki amma sai gashi har ya fito. Banje amsa kiran nasa ba don muna da lectures Monday ce ko wani malami yana nan yana baje muna fahintarsa don haka na zauna sauraren lectures din. Sai wajajen four sai gashi ya kirani a waya nazo office din su in same shi zai fita. Banyi sanyi a gwiwa ba na mike don amsa kiransa din wanda a lokacin nima ina son ganinsa saboda wani topic da yai min tsauri gashi kuma kwana biyu bamu hadu ba baya ga hakan ina kewarsa nima. Duk da yanzu ina son ja baya da lamarinsa don ance kwaruru ba tsaran wake bane tunda anyi min kashedi a kansa gara in ba kaina lafiya zaifi. Sallama nayi daga kofa yana duke yana rubuta a wani farin takarda haka ya amsa min duken da yake bai dago ba nima data tsayen nace good day Sir. Ya dago tare da amsawa a lokaci guda yana dan kallona kafin ya duka ya mayar da hankali ga rubutu ba tare da yayi magana ko ya kara dagowa ba. Kujera ya nuna min in zauna nace nagode nakai zaune bai bar rubuta abinda yake yi ba kafin ya dago ya kalleni yana aje biron hannunsa saman takardan. Saida ya dan hada hannayesa waje daya ya lankwasa suka bada dan kara ya soma fadin. Two days kin boye ba a ganin ki kuma baki daukan waya kin hada fushin da kikeyi da kowa da sauri na dago kai na dan kalleshi yace yes hakane mana. Zancen su hjy kika dauka ko ya fada yana kallona kafin yace gashi ni kuma time din bari na nan yayi ina ganin soon zan tafi insha Allah . Da sauri na dago kai na dan kalleshi duk da bangane me yake nufi ba a lokacin saidai nafi zaton tafiya zaiyi kila mai dan tsayi yasa yace hakan dani. Kai ya gyada tare da dan juya idanunsa alaman eeh zan tafi ko baki yarda da hakan bane? Da sauri na taresa da fadin sir kwanan nan kaima kasan banda lafiya ne ai Auwal yazo gidan mu yagan ni zuwansa biyu yana duba ni. Na sani don nina turoshi ya duba min ke ya kuma fada min halinda kike ciki da sauri na kara kallonshi muka hada ido na sauke kaina kasa. A kaina kikai wanan ciwon nasani don me ba zan damu da ciwon ki ba tunda kinki zuwa asibiti a duba ki kada likita ya gane meke damun ki ? Ba haka bane na fada aiko da baka nan zuwa nan kusan kullum mu gaisa da malam salman. An fada min rashin zaman nawa yana da alaka da zancen da nake fada maki yanzu na kammala aikin daya kawoni Jami,an nan zan koma America very soon. Wani irin kallo na mamaki na sake dago kai da sauri ina masa kafin kuma naji kunyan hakan nayi kasa da kaina ina fadin sir dama bawai nan kake ba dindin da zama ? Kai ya kada min alaman eeh yace aiki nazo yi dasu dams kuma na kammala niba lectura bane . A kan wanan sunan da kika taba gani a table dina nake nan kuma na kammala na gama tara duk wani abinda muke bukata a yanzu so ni zan barku may be sati mai zuwa ko kuma upper one. Abinda yasa na kiraki a yanzu don muyi sallama dake may be ba zan kara shigowa school din nan ba kuma saida wani dalili mai karfi don yau yan team din mu zasu sauka zamu kama abin harin mu Sai dai abinda ke damuna gashi har zamu rabu bansan komai akanki ba Aeesha don me yuyuwane idan mun rabu ba zamu sake haduwa ba wata kila kafin na dawo kinyi aure ko kuma kina da matsaya a lokacin. Kaina dago da zumar bashi amsa amma na kasa sai naji yace dani why crying saboda zan tafi ko me kike hawaye haka kuma ? Meyasa ka saba min da kai yanzu kuma kace zaka tafi ka barni sir idan ka barni a ina zan samu farin cikin rayuwan daka saba min dashi yanzu. Dama ka barni a yadda nake Aeeshata ta farko da zaifi min sauki dama baka shigo rayuwata a dan wanan takin ba da hakan yafi min dadi a yanzu. Cool down ki saurareni kiji don nace zan tafi bashi ke nufin ai na tafi har abada ba Aeesha farko ki amsa min tambayana ki daure ki dan ban labarinki ko kadan ne don Allah kafin nasan abinyi yanzu akai. Kukana na tsananta sama da farko kafin ya dago inda yake zaune zuwa wajena ya miko min kyale na gane me yake nufi na karba ina goge fuska a hankali kafin na dago kai na dan kalleshi nace cikin muryan kuka . Sir me kake son ji a gareni yanzu cikin dakewa yace komai ki fada min ke wacece ina iyayyenki me kikeyi anan garin ke ? Banda iyayye sir na bashi amsa a takaice sai naga yayi murmushi yana gyara zama saman table din daya jingina da farko yace. Baki da iyayye Aeesha a sama kika fado kome dole dai haihuwanki akayi kuma nasan ba wanan dattijon ya haifeki ba don baki da kama dashi tako wani hanya. Su waye bylogical parents naki nake son sani a yanzu kuma suna ina a yanzu shine nake son sank daga wajen ki ya fada ba wasa a fuskanshi lokacin. Abbu ya fada min mahaifiyata tana saudiya a yanzu haka mahaifina kuma run bayan ta haifeni ya gudu ya koma kasansa na haihuwa ya barta dani. I know ya fada na dan kallesa yace Abbu bai fada making komai bayan wanan ba nan na bashi labari kamar yadda Abbu ya fada min ranan. Yace photon da kika gani har yanzu yana nan koya bata nace yana wajena na boye a yanzu haka su Abbu basu San photon yana gurina ba a yanzu. Kuma kin tabbatar da mahaifiyar ki tana Raye na gyada masa kai nace tana raye tana turo da kudi ana muna sayayya da komai ko wanan gidan da muke zaune Abbu yace itace ta saya muna shi don mu zauna. Komai ban boye masa ba na fada mai game dani lokacin ya koma ya zauna saman kujeransa sai faman dan juyawa yake yana saurarena. Da kuka na karasa ina kaico da rayuwata da irin gori da zagin da nake fuskanta a yanzu gun mutane. Bayana naji ya dan bubuga a hankali yana fadin kuka bashine abinyi ba gareki yanzu nasan you deserve it amma lokacin kuka ya wuce agareki yanzu. Cool down GF kina jina yanzu ba lokacin kuka bane akan wanan lokacine da zaki gina kanki ki zamo wani abu a rayuwanki da zaikai har an manta da past dinki. Hakan kuma ba zai samu gareki ba ayanzu sai kinba kanki taimako ke da kanki zaki samu biyan bukatanki. Kaina dake duke nake kokarin dagowa don in fahinci me kalamansa yake nufi da saini da kaina na taimaki kaina as how ta yaya me hakan ke nufi. Yana tsaye a inda yake har dago baiko motsa ba kusa dani muna gab da gab da juna dashi a zatona zancen banza zaji daga bakinsa yasa na dan kura masa ido cikin mamaki. Shima kallon ido da ido yake min bai kawar da nasa idon yace yes sai kin taimaki kanki kafin burin ki ya cika zaki kau da kowa da komai a yanzu a rayuwanki including me da zancen su Abbu kiyi facing din studies dinki kawai a rayuwanki. Idan kinyi hakan non taimakawa rayuwanki dana duk wanda yake kaunarki da alheri ajiyan zuciya na sauke lokaci guda. Saboda nasan tundaga level one har yanzu da nake zancen shiga uku shine ya biya min kaf don ko naje biya zasu ce dani ai anbiya har an bada resist akan biyan. Muryan shi da yake fadin kin min alkawarin hakan a yanzu yasa na dawo ga dan dogon tunanen dana shiga cikin dan lokaci na kalloshi ya kura min idonsa a kaina. Samun kaina nayi da daga masa kai alaman eeh a lokaci guda yace good idan kiyi hakan kin taimakawa kanki. Ya juya zai koma wajen zamansa yana fadin kasan nan na bukatan mata a wanan fannin na karatunki musanman matan arewan nan namu. Karatun ki shi zai kaiki ga matakin da ido ko keya ba zai iya fuskantanki da wani challenges din rayuwa ba zaki gane me nake nufi dake a nan gaba. Motar da Auwal ke kai ki school dashi nasa a canza maki iyakar Auwal dake satin nan kece zaki dinga driving da kanki baki da matsala akan karatun ki matukar zaki daure kiyi kamar yadda na bukace ki dayi a yanzu. Abbu dinki kafin na bar kasan nan za,a fadada masa shagonsa ki dauki wanan abin a matsayin tukwici ga zaman mu dake yadda kona tafi ba zaki shiga wani damuwa ba akaina. Yanzu kan kuka sosai nayi a lokacin wanda ba zance ga dalilin yinsa ba kuka na halarcinsa gareni ko na rabuwa dashi ? Dams haka yayan mask kudi Duke ashe koshi wanan rayuwansa take daban dana saura ashe dama nike haukana kamar yadda bai taba nuna min soyayyaba ko da wasa haka abin yake har cikin zuciyarsa ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/22, 9:49 AM] Zainab Idris Makawa Writer: https://www.facebook.com/groups/293543855250655/permalink/1171299937475038/[8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftP Kaina kife saman tabel din ina mai fitar da sautin kukana sosai banjo yai magana ba kuma ban fasa kukan da nakeyi din ba . Muryan shi naji yana fadin ga Auwal nan waje yana jiranki zaikai ki gida akwai aikin da zamuyi yanzu . Kaina dago a hankali da zumar in kalleshi don jinshi bai damu da irin damuwar dani nayi ba ko nake ciki na rabuwan daya zo min a bazata cikin rashin sani. A daidai lokacin da na sakakankace dashi ina mafalkan dabana gaskiya ba a kansa Ashe shi nasa shirin daban ne a kaina shima share hawayen yakeyi a lokacin a daidai lokacin salman ya turo kofa ya shigo. Tsaye yayi turus yana kallon mu daya bayan daya kafin ya iya bude baki yace tasan komai ke nan naji ya bashi amsa da ta sani kira Auwal ya tafi da ita yanzun nan don Allah. Ya juya da Saudi don ya kira Auwal din baifi second ba saigasu yakecewa Auwal din kaita gida zamuyi magana daga baya GF ya fada da dan sauri yana harhada kayansa tare da soka wani bindiga da nagani a hannunsa kamar a mafalki. Hakan yasa na mike cikin tsoro da sauri na danja kujera don inji dadin fita kafin kuma in tsaya na kara juyowa na dan sake kallonshi ina jin wani abu na sukan zuciyana lokaci guda. Anyi sa,a shima din niyake kallo cikin wani yanayi mai ban tausayi da sauri na karasa wajensa kamar zan rugumeshi sai kuma na kasa na zube kasa a gabansa ina kuka. Dan tsuki salman yaja ya fita daga office din Auwal ya bishi a baya lokacin naji ya kamoni yana fadin tashi a kaiki gida muna gab da fara aikin mu kada ya rutsa dake zan zo gidan ku insha Allah jin hakan yasa na mike ya kamoni har zuwa dan waje yana kiran Auwal yazo da sauri muka fice wajen baiko kara bi ta kaina ba kuma. Ba kuka yakamata kiyi ba yanzu addua ya dace kiwa yallabai don shi yafi bukata a yanzu Allah ya fitar da su wanan takon a cikin sauki inkin duba duk school din nan a zageye yake da jamian tsaro yau tun karfe hudun yamma. Hakan yasa na dago kai ina bin ko ina da kallo yake fadin akwai wani malami bamaguje dake amfani da sunan musa yana yaudaran yara akanshine su yallabai sukazo aiki kasan nan. Shi din kuma ya kware wajen safara tare da tura su fita masa da kwayoyi waje bayan ya kwadai masu maku dan kudi a ransu. A wanan school din na tambaya cikin mamaki yace kwarai kuwa yana sajewa da mutanen kirki yana barna ba tare da an sani ba shiya kawo yallabai kasan ga aiki kuma yau insha Allahu dubusa ya cika. Sadin a ganosa kuma shine wata yarinya Madina da ya tura aka kama ashe tana da halaka da wani babba a cikin kasan nan nanne asirinsa ya fara tonuwa. Ba fahintan zancen nakeyi ba dakyau a lokacin don haka ban damu da na san komai ba a yanzu don abinda yazo min kamar a mafalki bashiri ba tsamanin hakan. Yana ajeni a kofan gidamu ganin mota na tsayawa na fito da sauri zuwa cikin gidan banko tsaya nayi mai sallama ba yadda muka saba shima din yana cikin damuwa kamata don haka bai damu ba yaja mota da karfi yabar wajen. Anyi arangama kafin a kamashi wannan musa din Wanda ainihim sunansa Moses ne ya juya zuwa musa sai ki rantse shi din musulmi ne saboda ya iya bata sau dinshi ga mutane. A bazata suka dira mashi daidai lokacin da yake kokarin fita da yara hudu da aka gama shiryasu biyu yan mata biyu maza saiga Jami,an tsaro sun shigo masu a bazata data shi har yaran aka kamasu aka taxi dasu dama shi mai laifine nemansa ake a can turai ya dawo nan ya fake da sunan aiki yana cutan diyan jama,a a fakaice saidai a nemi yarinya ko yaro a rasa daga karshe kuma a rufe babin su. Yanzu Allah ya tona mashi asiri kan wata madina days tura aka kamata da kwayoyi da zata kai masa can shine tace shiya bata sai basu fitar da zancen ba don suna son kamashi. Asamau ce kusan abokiyar sirina yanzu a gidan ko yanzu ma da nashigo ita ta kula da yadda nake a birkice ta sameni daki. Mummy lafiya ta fada tana tsaye a kaina ta zuba min ido ina kife saman gado ina darzan kuka da ni kadai nasan abinda nake ji a zuciyana lokacin. Ganin kukan da nakeyi ta juya ta rufo kofa data bari a bude ta dawo gareni zaune takai bakin gado ta sake maimaita tambayanta a kaina. Da kyat na dago ina fadin Asmau Man Bashir ya tafi ashe yaudarata yayi Asmau dama ba soyayya yake dani ba bada saune kawai nasu na yansanda yayi amfani dani. Mummy ban gane me like fadi ba fa hakan yasa na dago ina fadin Man Bashir nace dake ya tafi ya koma inda ya fito Asmau ashe shi dan sandan leken asirine aiki ya kawoshi nan dama kuma ya gama ya tafi. Kinsan yan sokoto koba kaso sai sun baka dariya don hakan ya faru dani da Asmau a lokacin saboda cewa tayi. Har da uwatai da ubanai duk sunka bar kasan mummy kallonta na tsaya yi kafin in girgiza mata kai nace a,a Asmau shi kadai ya tafi. Ban yarda ba walls keji na hwada maki ban yarda ya tafi ke nan ba baki kara ganinshi saidai in wani abu yaka nuhi. Amma tunda uwatai da ubanai duo suna garin nan dolena ya dawo watarana indai yace ya rabu daketa daga yanzu na yarda da hakan . Abinda ta fada yasa na juyo ina kallonta tace to haka dai zikau yaka hwadin ya rabu dake babu komai ni walle ban yarda ba ko yanzu wani plan ne ya koma shirya maki irin nasu wayayyu. Mummy kema kiyi tunane mana wagga zance ba gaskiya bata akwai dai akwai abinda yasa yace haka. Asmau bada wasa ya fada ba dama na dade ina zargin hakan a raina don ba wani abin soyayya da yake nunawa a kaina zalla mutunci ce kawai a tsakanin mu wanda bansan dalilishi ba . Alma nafi daukan hakan da rabonane ya tsaga aljihunshi yasa muke tare dashi har haka amma zancen soyayya sam babushi Asmau. Yanzu dai koma meye ai shiya sani in nine me mummy nuna zanyi nima haka take garan in gyagiji in kilance inyi clean sosai fiye da yanzu in mayar da hankali ga karatun da yace tunda shi at burine gareki. Aji komai mummy kiyi facing din karatun naki don gaskiyana ba a San abinda gone zaiyi ba ga bawa ai kega ya baki shawaran kwarai. Shiru nayi ina nazarin zancenta don Asmau da tayi book akwai kaifin basira a tare da ita taxi uwar da yarta samira hangen nesa in tana magana zakice wata tsohuwace ke magana. Kamar wasa sai gashi zancen Asmau yana tasiri a zuciyana don ko wasa wasa na dauki zancen nake nuna ba abinda ya faru saidai na zuciya na kasan zuciya ta yana cina. Washegari koda muka isa school ko ina labarin abinda ya farune a jiya akeyi gum nayi da bakina bansan komai ba kowa da irin labarin da yake bayarwa sai gashi an kafa notice an rufe school din don bincike da akeyi sai idan an kiramu mu dawo. Hakan yasa kowa ya kama gabasa ga Auwal ya riga daya tafi taxi na tara na dawo gida na samu Abbu zai fita nake masa bayani yace Allah ya kyauta . Hakan yasa dole muka koma gida da zama nakan fito na hadawa su Asmau zobonta ko samira wanda Allah yasawa albarka a yanzu da sunyi da sun sayar saboda yadda muke hadashi da kauri ga kuma fridge lafiyayyun masu aiki sun samu da ansaka sai sanyi. Wani lokaci nakan tsaya inyi girkin rana kona yamma da za,aci a gida abu dayane shine banyi aikin talliyan da anty keyi don ya zama aikin karfi . Bayan hakan kuma ina jin yadda takanta fada da diyanta kan aikin yasa bansa kaina a cikinsa ba gashi yanzu wanan sana,an yasa ko yaushe tana gida zaune ta daina yawan fita din da takeyi na yawon talla. Da mun gama yan aiyukan mu da safe muna gida zaune su suna da yawan son kallo ko yaushe don lokacin ana barin wutan Napa sosai ba a daukewa don haka ko yaushe TV yana aiki a gidan. Hakan sai ya dan rage min damuwa da naso shiga na rashin Man Bashir ayanzu don ni banji komai a kansas ba ban kuma ji wani labarin Auwal bama. Sai hakan yaso ya dameni da farko amma yadda muke a yanzu ya rage min damuwan don ko yaushe cikin hayaniya suke su. Farida ta shigo min wani safiya da zancen bukin gidan Rabakaya daya taso duk family guda ake dash don haka muma bukin ya shafemu saidai bansa kaina ba sosai. Saboda yan gidan su basu da kunya komai sunawa mutaneshi a gadarancene da isa suna nuna su wasune a waje kai ba bakin komai kake ba idan suna waje. Wanan yasa ban gwamatsesu ba sosai amma dai ana dan mutunci idan an hadu bukine na za a fitar za a kuma kawo masu ma,ana yar gidan zatayi aure hakama dan gidan shima zai auto mata a kawo masu sarakuwa. Zancen anko tazo min dashi don sati mai zuwane bukin gashi mu bamuyi anko din ba don hakane tazo gidan mu je mu karbo namu. Naso naki zuwa sai akai rashin dace Ammah tana wajen lokacin don haka tai cikin rigar arzikina da fada dole na shirya muka tafi. Saida ta shiga gida ta kira yan uwata mu biyar da Asmau data biyoni muka zagaya zuwa gidan gidan da bazance ga shekarun dana diba ban shigeshi ba sai gashi yau dalili yasa zan shiga. Tun a kofa muka fara cin karo da wata yarsu dake gida tana zawarci muka tsaya muna gaisawa da ita tace wai Aeesha ce haka ? Nice anty na fada na sake gaida ita din muka shiga daga ciki farida ce a gaba tayi part din yan matan da suka cika daki dam ana hayaniya. Muna shiga kuma kallo ya dawo garemu aka fara gaisawa zaune nakai saman wani dan Stoll da wasu kaya ke sama nacewa Asmau tazo ta zauna na dan gusa mata muka zauna a tare. Yanzu anty Fati idan ba munzo ba ba za a aika muna da anko din ba farida ta fada wace aka kira da fati din race to farida ankon kala ukkune bansan wanda kukeso ba ciki. Hakan yasa ta juyo gareni tana fadin wait wani zamuyi Aeesha nace wani event zamu tafi a ciki ? An kwaso anko din ba laifi gaskiya dana dinner saina kamu sai sai kuma na ranan yini yadda akai muna bayani yarinyar dake bayani din tana wani kaudi take fadin idan duka zakuyi yakama sha biyu ko wani mutum guda lokacin kaya suna da sauki sosai zeey don da yanzune zaikai almost to fourty thousands gaskiya . Yanzu dai a bamu muje dashi muyi shawara sai a dawo da sauran amaryan ta fada kamar jira wace ta kawo kayan keyi naji tace a,a anty gaskiya ba bashi ba zan bayar ba kizo ki tafi gidan mijinki ki barni da yawon hanya karban bashi karshe azo a fadama maganan banza. Farida ta barshi don Allah na fada ina mikewa tsaye don yadda take kokarin bamu kunya a gaban kawayensu zakice bata san inda muka fito ba. Sai naji amaryan tace kamar ya abarshi Aeesha a barshi mana aiba dole bane sai kunyi dama maryam da take mai saurin zuciya har takai kofa tana fadin kuzo muje don Allah. Amaryan tace haba maryam kema kinsan halin saratu ai da zancen banza idan basuyi ba suwaye zasuyi su yan gida da kike wanan magana haka ? Nan dai amaryan tayi cikinta tare da sauran yan dakin suka nuna mata rashin kyautawanta kafin amaryan ta juyo tana fadin yanzu wani zakuyi ciki nidai in son samu ne kuyi duka don Allah. Gaskiya kam wata ta fada saratu din ta kara fadin wai barnan baki Allah yasa ko kala daya dai ayi din. Asmau cire muna Iowa kala guda kala ukku harda Samira lokaci daya naga sun kalloni tana cirewa na mike na hada kaf din mu na juya wajen amaryan ina fadin bamu leda mu saka anty. Nifa inji wars kudi a hannu ba barazana ba wai isan baka isa ba galadiman tusa inji kudi a hannu kawai ta fada tana miko hannu ki bimu ki karbo kudin ki. Don isan galadiman yan Adam ai in ba a isa ba ayi saratu isance ya kawo hakan yanzun ma nan ko amaryan ta hauta da fada har iyayyen sukaji suka shigo. Daya daga cikin yan matan nan ta mayar masu da abindake faruwa ta kare da fadin ba a haka saratu ai komu nan mukai zuciya nesa da ita wallahi da bamu zo gidan nan ba. Mukan zamu zo tunda mun gane nufinta ai da ace bukintane idan munzo duk abinda taga dama tayi muna amma anty Fati ba tai muna komai ba kuma har gida ta bimu taci muna mutunci yasa mukazo. Iyayyen na magana tanayi muka dauki kayan zuwa gida Asmau ce ta dauko a kai kowa da abinda yake fadi ina jinsu ban daiyi magana ba saida muka kawo kofan gidansu muka tsaya. Yanzu Aeesha dan kalula kinsa mun dauko anko din nan ta yaya zamu biya ke nan nace Ku dauki naku ku bar muna namu zuwa gobe kwaji komai . Ina baki labarin nan nan ne tiryan tiryan zeey don abinda zai biyo baya gaba saboda ku fahinta karfe takwas na baiwa Asmau kudinsu takai masu karfe tara alheri ya shigo min daga Man bashir galleleyar Montana ta tsaya a kofan gidan mu. Inda gidan rabakaya kuma ke alhinin kudin kayan da Asmau ta tattara ta kai masu cash babu kwandala da yai ciwon kai ciki. Auwalne yazo da motan tare da sauran alherin data biyo baya ya dade tare da Abbu suna magana kafin Abbu ya aika na fito nazo muka gaisa ya dan yi min bayani a gurguje tare da mika min key din motar a hannu na. Ban tambayeshi komai kan man bashir din ba illa yana lafiya ko nayi hakanne don in nusa masa tunda yace including me wanan kalman ya tsaya min a rai lokacin. Alheri kuma yayi niyar min ne yasa ya aiko dashi donshi mai kaikayin hannu kullum a cikin susan hannu yake ga wanda rabosa ya koka gareshi dama. Munyi murnan mota yayin da Abbu ke murnan sabon shagonsa da za a gyara wanda Auwal yai masa albishir lokacin. Motar tazo min a bazata don na debe rai ga zancen malam Bashir yanzu gaba daya tundai da banjo komai daga garesu ba na tsawon kwanakin da aka diba ko Auwal ya dauke kafa banji komai a wajensa ba, A ranan Abbu ya kira masu aiki suka gyara min tsohon get din gidan mu dake rufe shekara da shekaru aka budeshi aikai masa siminti . Saida yamma muna zaune tsakar gida muna hira Asmau ke muna zancen gidan Rabakaya wanan saratun abinda tace data kai masu kudi wai hakan yafi sauki ita ko ina yarinya zata fito da kudi aibai dameta ba ita kuma Asmau tace da ita balls kowa yasan muba cima zaune bane ai muna neman na kanmu da karfin mu basai mun jira an muna ba. Ammah ke tambaya Asmau ta fara bata labarin abinda ya faru tun farko nan naji amma tace ai dole tayi hakan uwarta ba can Alh ya aurota Okene ba yana raba kayanshi lokacin. Kinshin yan uba takeyiwa Fati a fakaice ita ta biyo ku gida kunzo mata kara hassadan hakan takeyi a fakaice ai. Ammah don dai Farida ta matsa da wanan bukin ne in bashi ba sam nawa baizo daya da yaran gidan nan ba don rashin mutuncinsu yayi yawa wallahi. Ku daije mata tunda ta biyoku balle yan mata na son suga bukinki ya haska kowa ya hallara an cika waje hakan sai ace bukin wance ya haska har dasu wance sunje balle ku da kuke yan gida anty safiya ta fada. Washegari muka kai dinki don su farida da maryam sunzo wanan shagon da khairat ta kaini wanan karon ma can nakai dinki ya fada muna ranan da zamuzo mu s karba. Mun dawo gidane muka samu maman Aimana tazo muna wuni nayi mamakin hakan don yana da wuya sana,anta na kitso ya bari ta fito don kullum cikin yan kitso take ita. Nan na zauna falo muka gaisa take ta yabon yadda na girma na koma kafin tace Aimana yanzu fafir taki bokon nan bayan wahalan da tasha a baya nasa tasa wanan aure a zuciyarta. Aure kuma na tambaya cikin mamaki tace wait baku wayane nace a,a mama mun kwana biyu gaskiya bamuyi waya ba. Ashe baki san da zancen auren ba ke nan nace bata fada min ko dai wanda tun tana nan take zancensa wanda ke zaune a turai amma tace zancen a gurinki ya fito mama ? Kwarai kuwa zance shine dai har yanzu ita da ubanta sun hau sun zauna basu taba ganin mutumi ba ko sanin waye shi alma wai haka suke son ayi aure. Sai naji Ammah tace hakan na yuyuwa kuwa ai aure ba wasa bane wajibine abi ka,idojisa kafin a aura mashi ita. Ni a yaddama nake ji shine wai kowa fa baisan dan hjy ba an daiga tazo ta tare a gidan daga bays data fara sabawa da mutane take fadin ai danta dake kasan wajene ya gina mata gidan amma har yau din nan ba wanda ya sanshi gaakiya. Amma haka baban Aimana yayi tsaye wait sai shi don kawai hjy na masu wasa da kudi abin takaici yanzuma suke sintirin binta ko yaushe kan zancen. Amma ko Aimana batayi dabara ba shine zata bar karatunta tun yanzu kan zancen da baida tushe baida dalili haba dai. Bari inna koma zan turo maku ita ai yar gandoki muje bukine da taji zancen buki yanzune zaku ganta gidan nan ni dai na barsu nan da Ammah tana fada mata irin halinda suke ciki yanzu gidan. Banji dadin jin zancen Aimana na barin school ba don zatayi aure saita bar karatunta ina hankalin Aimana ya shigane wai ? Sunje kitso da kumshi duk akan bukin da nake gani ba wani muhinmancin halartan mu wajen duk da a yanzu kan hidimar bukin zuwan anty Fati biyu gidan mu kan bukin. Duk da dai ni ba gwanan zuwa bukin kowa bane amma wanan yanzu dole na halarta tunda ya zama kamar na family din mune. Kaina na wanke kawai sai mai dana shafa mai ya kwanta banyi kumshi ba ko wani iri amma dai na gyara jikina don in fito fes kamar kowa. Ranan saka lalle ban samu zuwaba su samira sukaje sun dawo suna hira abubuwan da akayi saboda Ammah ne banje ba don zata fita ga anty ma tace zataje kamun yasa na zauna gida. Sai washegarine da za ai kamu zan je sai gasu maryam da farida sunzo akan muje gidan Rabakaya din anty Fati tana neman mu wai . Banso zuwa ba amma dole na shirya muka tafi wani dan dogon rigane a jikina mara nauyi marron colour sai gyale dana dora na rufe kaina dashi sai kuma wayata a dayan hannu tare da keys din dakina dana rufo. Banyi zaton bukin ya kankama ba haka da banzo da wanan shigar ba haka don sai najini kamar sakayau wajen duk idanuwa a kaina. Saboda tufafin basu wani rufe min jiki ba sosai duk da a yanzu na rage saka manyan hijjab yadda nakeyi da can don dokan da aka saka muna har na fara sabawa da fita haka kuma. Motocine a kofan gidan da dan yawa sai mutanen da suka cika wajen naji maryam na fadin ango ya iso ke nan don gashi can na hango . Ai tunda kikaji ya sulaiman yace yau zai iso ango yazone gabana naji ya fadi lokaci guda don ambatan sunan sulaiman din da tayi a lokacin. Wai wai wai ke duba can ya Habbib ma yazo ashe inda take nunawa din na kalla a take na tuno da murde min kunnen da yayi lokacin ina karama yana sabon zuwa sojanshi yazo hutu ban sake ganinsa ba sai wanan ranan kuma. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/23, 10:13 PM] Zainab Idris Makawa Writer: https://www.facebook.com/groups/293543855250655/permalink/1171299937475038/[8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 2️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftP Yana nan yadda nasan shi a baya saidai dan murjewan da yanzu yayi ya kara jiki da haske sosai yadda na hango ya zama wani abu yanzu da har mutane ke biye dashi a baya haka. Cikin ladabi a bazata naga su maryam na gaidashi hakan yasa na dauke kaina da sauri zuwa cikin gidan inda mukai karo da wata mace yar bakar mace tana waya a kunyace nace sorry please ta daga hannu alaman ba komai. Nayi mamakin ganin kwana daya amma gidan a cike yake da jama,a fam a lokacin ga manyan tukwane an dora ana motsa yar gwaunati wasu a zaune. Ban tsaya gaida kowa ba kai tsaye dakin yan matan na nufa Asmau na biye dani a baya saidai bamu shiga ba muka tsaya a kofa harsu farida da maryam su karaso. Jefi jefi hiran yan dakin da yan wajen yake shigowa kunne a wajen da muke tsaye din na waje na bayani kan yayan gidanne wance ta haifi wani da wani ai . Na daki kuma ina jin suna gardama kan kudi da angonne zasu basune bansan anty fati na da layina ba sai ga kiranta ya shigo wayana lokacin ganin hakan yasa na leka dakin ina fadin gani a waje anty fati. Wai dama kun shigo ashe ina farida da maryam nace tare muke suna waje mun barsu zasu shigo yanzun nan. Zakice a ranan wasunsu suka fara ganina nida wayar hannuna suke kallo suna tambayan wacece ni ? Naji lokacin da anty Fati din ta juya tana fadin sister din muce diyar brother din babane wanan din wata ta tambaya. Hangosu da nayi tafe yasa nakarasa shiga daga cikin dakin ina gaidasu a jam,i suka karaso amaryan ke fadin maryam kinsan zakuje amsan kudi kuma kun tsaya bata lokaci haka don Allah. Zaune nakai don ba zanje ba kudin ne har sai an wani binsu in suna da niyar bayawa kalloni tayi tana fadin kin zauna mana Aessha kai na gyada ina fadin suje kawai anty su karbo. Yau ga tsiya keba zaki bane nace ban fito da shirin fita ba ai kinga yadda na fito na dauka iyakarmu nan ne ai. Amma dai na fada maku tun jiya ai to dolene saida ita Saratu ta fada dolene ai kinji abinda baba dai ya fada ko to kimatsa tunda fitina kikeso ke . Fitinan me anty tace bata zuwa ba sai mu mutafi ba ku kuke daukanta wata tsiya wallahi har take ganin wani abune ita haka kawai wanda bai fika asali ba zai nanuwa mutum daukan kan banza. Dadin abinda dai yan asalin basu sukace hakan ba ai na fada daga inda nake ta juyo tana fadin me kikace dakin yayi tsit ana jiran jin amsan kowan mu. Nace ke kinyi kadan in sake maimaita abinda na fada dan tsugunnin nan naki dai saratu duk da ta gime min sosai ga haihuwa banjin zan iya bata girman a yanzu. Fitsararace ta gaske wai kamu na zagin koko a yau nace ashe koko yasan asalinsu daya ke munsan diyan sunna da yayan dore fa duk munsan komai ba wani zancen asali a nan kam uba naji shaka a bayana kafin ai haka Asmau takaiwa wace ta kama min kai duga kamar mahaukaciya. Fada sosai Allah ya bamu sa,a mukai masu kaye a wajen ga zaki duk abinda yazo muna a baki mun fada masu ido rufe cikin dan lokaci guda. Lalai yan sokoto bala,i ne kinji iyayyen suka zo ana tambaya take kuma Asmau ta lauye zancen ta zaro ido tana fadin ku koba haka akayi ba ai gara da mummy kowa yasan tana da uba ku da ake tantama akan ku fa ? Abu ga taron mata nan da nan zance ya fara tafiya masu cewa ashe ma ina da ubana tunda ga Asmau ta fada kuma ashe shike min aike akai akai kuma komai dadewa zaku ganshi nan. Uwar gidan rabakaya maman su ya habib ta kiramu tayi muna fada tare da ja muna kunne kan wanan tonon asirin na raba zumunci da mukeyi idan iyayyen mu maza sukaji sai rayukan mu ya baci sosai kafin ta juyo kan mu nida Asmau tana fadin keku Aeesha kada wanan abin ya dakatar dake cikin sha,anin nan ki shigo kuyi komai tare da yan uwanki kada wanan zance yasa kice zaku dauke kafanku badon saratu ko wani kuke gidan nan ba abu dayane ya hadaku a nan din. Nagode mama na fada na mike ina cewa saratu muje zuwa lokacin har anty safiya ta iso gidan cikin tashin hankali saita samu an kashe maganan ko ince ya lafa a lokacin dai. Koda muka koma gida banyi niyar komawa gidan ba amma anty safiya ta matsa min da na shirya muje din dole na tashi nayi wanka. Wurine na kure adaka kowa ka gani yaci kwalliya masu anko kuma sun zuba anko dinsu inda bangaren gidan amarya suke daban na angoma haka. Bamu samu zuwa wajen ba sai da akai nisa da shagali muka shigo daga can baya kadan na samu wuri na zauna nida su Aimana da zuwanta ke nan muka dungumo zuwa wajen bukin ban jima da zama ba akace yan uwan amarya su shigo suyi mata liki. Dole na taso sai lokacin ma wasu suka sanda muna wajen kayan wasu material ne an min dinki mai combination dinkin yayi kyau sosai sai shara sharan hannu daya zuba min inda na daure sumana da ribon daurin dan kwalin dake kaina zaisa ki hango gashin nawa baki wulk da yake walkiya a daure. Tun a mota munyi canji duk da ba kudi masu yawa ba a hannun mu amma sai ki dauka wasu kudine can. Liki mu kaiwa yar uwarmu nafada daji da yan canjin hannun mu muka dawo mc din yana ta wasa mu kowa ya fada masa sunayen mu oho ? Ban saba zuwa irin wanan wajen ba don haka nake jin kaina wani iri hakan yasa na mike na dan taka don barin wajen taron zuwa inda motoci suka faka. Nida samira da maryam da itama tace hayaniya yayi mata yawa a lokacin muka bar Aimana da Asmau tare da farida suna kallon abinda akeyi. Mun karaso wajen wata mota zamu gitta a daidai lokacin waya ta dauki kara na dauko ina duba wanda ke kirana Auwal ne a lokacin. A daidai lokacin kuma wata bakar mota mai kyau ta tsaya gaban mu kadan saidai na ciki basuyi saurin fitowa ba a lokacin. Can kofan motan ya bude ya habib din nan nasune ya fito cikin motan tare da matarshi da yarsu mace yar kimanin shekara uku ko hudu da haihuwa . Haka kawai ganinsu ya sanya kirjina bugawa don rabona dashi tun ina shekara tara ko goma tunda yai min munguntan dana kasa mantawa dashi a raina Kaina kawar gefe daya ina cigaba da waya don har ranan ina jin kamar a ranan yai min wani hikunci cikin muguntan daba zan taba mantawa dashi ba a rayuwata. Akan munyi wasa da ruwan fanfo ya murde min kunne saida nayi zazzabi a lokacin sosai har asibiti aka kaini a lokacin muna tsohon unguwarmu. Tun ranan ban kara yarda mun hadu dashi ba sai gashi a wanan bukin na gidan nasu bayan shekaru mai yawa muna ta hadu dashi wajen shagalin nasu. Niko da bakin riko irin na larabawa ban yarda ko gaisuwa ya hadani dashi ba a yanzu ma dana hangonsu dai din kaina kawar gefe daya ina cigaba wayata. Don sam ban so hakan ba sai gashi haduwa din dasu wajen ya zamo kamar wajibi don yanzuma dai mun kara hadewa sai nayi saurin kawar da kaina gefe daya. Fuskansa dauke da murmushi dana sansa dashi ya amsa gaisuwan da maryam din tayi masa cikin girmawa kafin yace wai wana ba yar gidan baba umar din nan bace mai yawan tsale tsale din nan ni meye ma sunan ta? Itace Aeesha ko yace exactly sunan ta kenan kuwa ke kin girma yanzu bakya iya gaida mutane ko ? Maryam ce ta zunguroni alaman dani yake fa na juyo mukai ido da ido dashi kafin nace ina wunin ku ? A sake ya amsa kamar bashi ba da ada yake cikin daure fuska ga kowa don har manya gidan wasu na tsoronsa a lokacin. Matar naji tana fadin muje mana D gasu can suna jiran mu fa sunyi gaba hakan yasa ya juya suka tafi ba tare da ya tsaya amsa min ba. Allah maryam yau kin cuceni wanan mugun mutumin mai mugunta aini ko sunansa banso a kira a gaba don ban manta muguntansa a kaina. Ke dane fa yanzu ai kila koshi baison a tuna masa hakan bakiga duk yayi laushi ba kamar ba yaya habib ba ko jiya da akace zasuzo naji umma na fada sam bata son wanan matar nasa bansan meyasa ba wallahi. Ina ya aurota ne gata kamar kabila na fada ina jingina jikina a motan da muka tsaya bayansa tace naji kamar ance yar lokajace ita irin dai kabilu din nan ne dake tarewa Abuja. Sune ai daidai dashi na fada ina dago kai nagansu a tsaye da alaman yar tasu suke saurare don tana nuno inda muke tsaye din sake kawar da kaina nayi daga kallonsu. Nama mayar da hankalina akan waya ga baki daya na juya masu baya saida mukai sallama da Auwal ne na juyo garesu. Ke din nan yar iskace Aeesha yarinyar can fa da alama akanki takewa iyayyenta magana amma kika sharesu kamar baki gani ba. Nace ke bakiga uwar yadda ta nuna bata ma ganmu a wurin nan ba wa tafi da zamu kama binta gata kamar guntun doya. Samira tace irinsu ko sai masifa ba rabu da gajerar mace guntuwar mara kiba irinsu masifa na nan garesu wallahi nace ai maganin mazan ke nan yanzu wa zaice wanan abin matarsace ? Sai muka hango Aimana zuwan Aimana din yasa muka canza topic din zancen tazo muna da labarin an daukewa amarya sarka a cikin taro. Kinga mu bar wajen nan don Allah ina farida da Asmaune tace suna can ni ban iyawa naga ana kokarin daga hammata yasa nafito. Ina ganin Asmau tafito itama wuri duk ya yamutse da hayaniya nace muje mota gara mu bar wajen nan yanzu ba wanda ya musa muka shiga ina kokarin ribas muka hadu da tawagar yan gidan Rabakaya sun riko anty Fati amaryan sai kuka takeyi. Dole naja na tsaya don dole tagabansu zamu wuce wai meke faruwa hakane maryam ta fada itama tana lekowa taganewa idonta. Ina dan ribas a hankali ya iso wajen shi ya tsayar dani da hannu dole na sake ja natsaya yana fadin suwa kika kwasone a ciki. Yana rike da hannun anty Fati ya tako zuwa inda nake yana fadin suwa kika dauko ya leka motar saukesu don Allah ki dauki Fati dasu mama ki fara kaisu gida kuyi hakkuri ku don Allah a kaisu ta dawo ta kwasheku wurin nan is not safe a yanzu. Dole yasa suka sauka su suka shiga na tafi dasu amma ban yarda Asmau ta sauka ba don na fake ga bansan hanya ba idan zan dawo tace tasani dole muka tafi da tare da ita din. Tun a hanya nake fahintar mafarin fadan yadda wata gwaggon mu ke mayar da magana anty fati har lokacin sai kuka takeyi murya duk ya dakushe mata saboda kuka. Nikan tun a nan sai bukin ya fita raina bayan mun ajesu muka dauko su maryam da muke waya don sun sanar dani sun bar wajen muka dawo gida. Tun a hanya na fara tunane dan camera dana ba Asmau tai muna dauka dashi ko zamu samu wani abu a cikinsa saidai ban fadawa kowa ba saida muka saukesu muka nufo gidan mu kai tsaye. Kaya na fara ragewa a jikina kafin na saka riga ta mai dan free da nake zama gida na kara gyaro dakin na fesa kamshi na rufo na dawo falon mu tare da alwalana don magariba ya kusa a lokacin. Har lokacin suna ta hiran abinda ya faru ina dai saurarensu tare da nazarin zancen kowa a wajen sallah da aka kira yasa Ammah fara mikewa tana fadin Allah ya kyauta da wanan abin. Dakina nakoma nayi sallah ina wajen ina adduoi kamar yadda na saba ka kira isha,i ina idarwa har shafi da wutir Aimana tashigo muna da abinci kadan naci na haye gadona na kwata don na gaji kamar nayi wani aiki a wajen dan zuwa da dawowan da mukeyi wurin bukin kawai yasani wanan gajiyan. Sai barci ban tashi falkawa ba sai missalin ukku na dare na tashi nayi alwala nayi sallah don haka Abbu ya saba min dayi tun ina karama idan ya tashi sai ya tayar damu lokacin mu kadaine a gidan mu ba wanan taron irin na yanzu. Bayan na idarne na koma na kwanta sai yan tunane nake famanyi Aimana na gefena a kwance tana barci lokacin na mike na dauko wanan wayan da Asmau tayi recording din taron ina bi da kallo. Can na hango wata mace lokacin da taro yayi taro tana bin bayan anty Fati duk inda tayi har cire sarkan da wanda ta mikawa duk Asmau ta dauka cikin rashin bata sani ba. Murmushi nayi na kashe yar wayar ina ajiyan zuciya Aimana sai kwasan barcinta takeyi wajen hankali kwance. Mamakin yadda a yanzu mutane suka sauya nakeyi duk kuma kan abin duniya ido na runtse ina godewa Allah don haduwana da bawan Allah nan man Bashir ba karamin rufin asiri Allah yai min ba ga hakan. Don kawai mutum yai playing din game dakai sai ya zauna yayi ta kashema kudi irin haka kamar baisan zafin kudi ba ni wani lokaci idan ina tunane nakan ce kodai akwai wani hikima cikin wanan abin nasa a boye. Amma kuma yadda Auwal ya nuna min shi mai alherine ko yaushe ga duk wanda ya rabeshi saidai kafin ya yarda dakai saiya auna hankalinka. Don kawai yayi playing game sun zata muna soyayya dashine wanda ba haka ba Allah ya ciyar dani wanan alherin gareshi daga ni har iyayyena. To wai akan waye yayi wanan abin akaina haka babu amsa har a zuciyana karshe nace koma waye ni dai gaba hakan ya kaini a yanzu tunda mun rabu lafiya bayan alherin dana samu garesa. Saidai kalaman da muka rabu dashi tsakanin mune suke daure min kai don har yanzu na kasa warewaresu balle in fahinci zamcensa including me din nan daya fada. Can zuciyana ta halbo min yadda Aimana ta gigoce ga abinda idonta ya gane mata a kaina don ga baki daya bata sake jiki ba tun zuwanta haka kuma mamakin shirin mu haka yanzu gida a fili a fuskanta. Washegari saboda barcin da ban samu da dare bane yasa ban tashi da wuri ba kodana falka rana tayi wajajen sha dayan rana lokacin . Wanka na somayi kafin na fito falo inda nake jiyo hayaniyarsu gaisawa muka fara kafin na tambayesu Aimana suke fadin dazun tace zataje ta dawo amma bata dauki kayanta ba ai samira ta fada. Ammah fa na tambaya tafita zuwa gidan Rabakaya yin tanzanko kan abinda ya faru jiya don har yanzu cikin rikici suke yan gidan ango sunzo tunda safe wai zasuyi kara. Banyi magana ba na juya na nufi kitchen don samun abinda zai kore min yunwar cikina don rabona da abinci tun shabiyun ranan jiya. Ban samu komai ba sai guntun dumame na dauko na hado da kunun ayya nazauna nayi nak na kora da kunun ayya kafin nace Asmau taso ki rakani gidan Rabakaya. Duk suka kalloni nace a,a ba komai zanyo bafa kawai zanje in tambayi wani abune wajen wata Asmau ta taso tana fadin . Itama Ammah tun dazun taje ta zauna bata dawo ba Asmau ke fadin hakan nace idan ta dawo wani abu zatayi maki ki dai taso mu sameta a can din. Koda muka shiga gidan ya dam da jama,a ana harkan buki dakin yan matan muka nufa muna neman anty Fati sai wata kawarta ke fadin tana can dakin ummanta tun dazun. Dakin muka nufa saidai muna shiga kuma nayo baya saboda arban da nayi da yayyunta maza a zaune falon umma din ina kuma zaku ku shigo mana umma ta fada. Hakan yasa muka juyo muka fara gaidasu da wuni nikan madangalin kujera na dafa kawai ina fadin ina wunin ku a cikin jam,i. Kamar kullum wanan kallon nasa na nakasa cikin yaudararen idanuwasa yana nan wanda tun ina kankanuwa nasan shi dasu. Wai ita wanan yar har yanzu tana kasan nan ashe uwar naji tace dashi ina zata inda yafi nan kuma yanzu habibu ai me raba Aisha da kasan nan kuma sai Allah yanzu kuma. Umma anty fati fa na katse masu zancen da ba dadin sauraronsa nake ji ba a lokacin ko ina yake son in tafi ban sani ba. Gata can ciki kwance kukan data sha yasata ciwon kai tadai sha magani ta kwanta tun dazun jin hakan yasa muka mike zuwa ciki ina jin matarsa na tambaya wanan fa wai ? Yana fada mata sister din suce da harshen turanci sai naji tace but she is different know yace mata halittanace hakan dai ? Yadda muka ganta kwance yasa na dauka barci takeyi a lokaci yasa nacewa Asmau tana barci mu tafi sai naji tace damu karaso mana Aesha idona biyu. Hakan yasa muka dawo ina fadin anty fati ashe bakiji dadi bane kuma tace wallahi Aesha tana mikewa zaune tace kukan da nayine yasa kaina ciwo. Dazun dai yan gidan su yusuf maza sun zo sunce abar zancen sarkan tunda ya bata maishi ita da Allah ai a daina zancen . Amma gaskiya maishi batayi min adalci ba Aeesha sarkan nan yana da kyau matuka hjysa ce ta sayo min shi dataje saudiya amma an sace a karshe. Kiyi hakkuri anty fati dama wasu da biyu suke zuwa wa mutum taro ai amma idan na nuna maki wani vedio zaki rufani koda yake ance abar zancen ido ta waro waje tana fadin Aeesha kinsan wani abune don Allah nace kamar haka dai amma tsaya umma tazo. Nan ta sakawa umma kira umma din tazo da sauri sai mukaji na falon sunyi tsit nace su yayane ai baida damuwa wani abune umma din ta tambaya ? A,a umma dama dai muna son mu san ko wacece wanan matar ne don itace ya kamata a fara tuhuma yanzu kai Nasir rufe min kofan dakin nan da sakata. Sakata kuma umma tace don ubanka yi yadda nace hakan yasa sauran tasowa zuwa uwar dakin inda muke zaune a bakin gado a zatonsu wani abune ya faru damu. Dan camera din na ciro na dan yi forward zuwa inda matan ta fara bin anty Fati din sai naji tace wanan ai Lami ce ko ? Can ta fara dan yi kamar tana daukan kudi ko gyarawa anty din mayafi kafin ta ballo sarkan ta mikawa na bayanta da hannun tufafinta kawai muka gani tace hannutu. Salati umma din ta fara kafin tace lami da hannatu aiko dazun suna cikin gidan nan kuwa wai meke faruwane umma ya habib din suka tambaya daga falo don su basu shigo daga ciki ba . Ummace ke sanar dasu abinda ke faruwa sun jima suna nazari kafin su tsayar da yadda zasu fitowa zancen kai tsaye. Wacece ita Lamin din wai Nasir ya tambaya nan umma ke masa bayanin wace ake kira da Lami din tace kawar hju Aginatuce kuma tana hurda da hjyn karama yanzu a cikinsu ba a san dawa ta hada kai tayi hakan ba. Ita dai gata compound itace ta cire sarkan da taro yayi taro kamar abin tsafi saidai an kasa gane wace ta mikawa don hannunta kawai akagani a wajen. Umma me zai hana mu kira wanan tsinanar matar mu kulle a daki saita fadi gaskiya da sauri wani yace ba zata fada ba . Uwar yasawa kira yace umma nace kubar zancen sarkan nan zan saya mata wani abarshi don Allah kada a tayarda wani rikici kuma yaya habib ya fada daga falo cikin takaici. Wallahi yaya ba zaka biya ga abu dai angani itace ta cire sarka babu gardama illa asan wata mikawa shine yanzu. Suka kwasa sukai falon har anty Fati din sai yadda za ayi suke tunane daga can na mike nafito falon nace . Ya Nasir ai gane ko waye baida wuya na farko a duba hannunta akwai zobe sai kuma wanan kayan mutum biyu keda dinki shigen hakan a wajen. Zooming din photon nayi masu yadda zasu gane da kyau naji umma tace innalillahi hannun hjy Aginatuce wanan babu tamtama wallahi. Ke ya fada hakan yasa kowa ya kalloshi don ba a san da wace yake ba me kike karantawane ya fada cikin tsureni da idanuwansa . Saida na kawar da kai ina mikewa nace dashi software enginering no wander kika iya wanan kwakwafen haka yanzu ku bari a anjima idan an rage sai a samu Abba da zancen kada yace an lakawa matarshi sheri. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/24, 10:03 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Daga inda nake zaune na juya ina bayani naji yarinya ta rike min hannu tana fadin i know you na dan juyo na shafa mata kai kadan naci gaba da magana a tsanake. Ta kara makale min jiki tana fadin wait ta sanni uwarce cikin murya irin na kabilu tace a ina ta sanni ? Wai a cikin tv gidansu har tanawa uwar kwatance da film din hakan yasa na dawo da hankalina gareta bani ba duk wanda ke falon ma yana kallonta a lokacin ana sauraren shirmenta da uwar ke fassara muna. Gashi sai kwantan fatan jikina takeyi ta gani ko zai fita can tace wait zan mayar da ita irin jikina nace ehh na shafo mata kai Ina karba yar wayata daga hannun yaya Fahad days gama tura recording din vedio a wayarshi. Umma ke fadin sannu yar gidan Ammah mun gode da wanan taimakon naki garemu ba komai umma naga in ban kawo an gani ba sai anyita zargin Wanda bashi ba. Hakanefa umma din ta sake fadin kafin anty fati itama ta mike zata biyo mu lokacin uwar take fadin Fati kada inji kinyi zancen nan da wani harsh gane ansan sarkan nan na hannusu su juya zancen nan. Ba zanyi ba ai umma ta fada nan yar nan tasa rikici wait zata bimu uwar ta rike ta nidai na samu na fice daga dakin tare muka fito da anty fati har kofan gida ta rakamu ta kama ciki. Amma mummy kina da kasada Asmau ta fada nace aikina ke nan dama kasada ai karatuna ya shafi hakan yanzu kinga kowa ya fita zargi ai Asmau don ko mu ba zamu fita cikin lissafin zargiba. Koda mukaje gida shiru mukayi mun samu Ammah ta dawo take fadin ance kuna gidan ban ganku ba kuma nace Mina dakin umma da Anty Fati . Karban aikin abincin nayi kafin lokacin fitan my zuwa wajen bukin ranan yayi nikan ina gamawa daki na shiga kwanciya nayi sai barci sai zuwan su faridane suka tayar dani na falka lokacin Aimana ta dawo ashe wai gida taje ta dauko abu acewarta. Cacakata sukayi wai nasan zamu fita kuma na kwanta ina barci haka farida na kalla cikin karfin hali da muryata dake nuna barci yaci idona har lokacin nace ba. Wai kece kawar amarya dai halan in naga wanan bukin duk kin shanye zakinsa farida to Aesha ko bani bace kawar amarya kanwar amarya nake ko saida anty fati fa ta kara turowa a fada muna kada mu makara karfe hudune. Nina na rasa dalilin da yasa ta kula damu haka cikin sha,aninta maryam ta fada tana zama gefen gado sai Aimana tace. Kema ai kin sani mana tunda taga yan mata haka shar kun waye da kauyawane wallahi ko kallonku ba zasuyi ba kawai kun zamo hasken bukintane ku. Nan na barsu suna zancen su wanka nashiga nayi na fito na zauna zaman shiri suma dai hira sukeyi a wajen Wani dogon rigan lace mai kyau na jawo na dora saman gado kafin na juya na fita kodana dawo na samu dan kwalinsa a hannun Aimana tana fadin. Amma dai wanan lacce ba garin nan aka sayesa ba na dan kallota nace nan kuwa a Dan kwarai muka saya. Ta sake juya lace din kafin ta aje dan kwalin maryam ke fadin wanan tellan naki Aeesha badai dinki ba kan shi yayi wanan halan nace shi ke min dinki ai yanzu. Wait ina kika zakulo tellan don Allah tellan manyane fa garin nan yadda naji kai tsaye nace da it's khairat ta hadani dashi. Khairat wacece hakana nace yar gidan shehi ce ita tana UG four yanzu school din mu wanan dake karanta Education bata faye shiga mutane ba sosai data matsa saida ta gano tace what wanan ai yayan manyane Aeesha. Sister din su Man cefa na fada tace wai ina man don Allah tun jiya nake son in tambayekishi ai nace man ya koma America da zama Aimana cikin wani yanayi na ban tausayi. Tace ke ki bari don Allah nace wallahi da yanzu bakiji ya kirani ba ko kiga Auwal gidan nan da sako cabdi jam ashe karya ta kare maki ke nan Aeesha ? Jin abinda ta fada yasa na dago da sauri na kalleta tayi saurin fadin eh mana ai gaskiya na fada ina zaki samu irinsa yanzu don Allah ? Mutum kamar baisan zafin kudi ba yadda ya dinga maki basin kudi kamar wanda ake bugasu a gidansu ba jin zafi ko takaici ? Lokaci daya ya sauya rayuwanki fa Aeesha ki dubeki ki dubi gidan Ku a yanzu don Allah INA zaki sake samun wanda baisan zafin kudin ba irinsa haka yanzu ? To ai ba cewa tayi dake sun rabuba cewa tayi ya koma America da zama yanzu ko maryam ta fada ta sake fadin me hakan me nufi ya tafi basu kai ga matsaya ba ya tafi ke nan. Amma Aimana kina zance kamar wata mai bakin ciko ko hassada kin sani ko zai dawo ko kuma Allah ya bata wani wanda yafishi ma Aeesha fa bamu bane macece da kowa zaiso ta a duk inda ta shiga maryam ta sake fadan hakan. Wai ke Aeesha shike nan kin fita zancen yayana ko cewa sulaimam lokacin na juyo na kalleta nace farida aini banki yaya Suleiman ba kema kinsan inda matsalan mu yake ai. Yau ko zaizo nace shima aiya san ban kisa ba matsalan mu dashi ummace tunda tace ni banda asali na fada kai tsaye ga yar nata don tasan na sani. In Allah yayi ai ba wanda ya isa ya hana hakan saidai gaskiya koshi a yanzu ya ganki yasan kinfi karfinshi shida ko taya baida keko harda motar kanki a yanzu ni wallahi naso insan man din nan amma kuma ya tafi. Man Dan ka,idace maryam ko a school ba kowa ke ganinsa ba Iran kin ganshi ya fito yin lectures dinsa ne yana gamawa ya koma ciki. Na shirya tsab na dauko gyale da takalma da jakka na kara fesa turare muka fito bayan na rufo kofa mukaiwa su Ammah said mun dawo. Hakana suke matsawa su hudu a bayan motar nida maryam muna gaba muka nufi event center inda za ayi wasan a haraban wajen . Wurin ya cika dam da mutane na samu wuri dan nisa kadan na faka motar a gefe daya daga inda muke muna hango cikin taron muna ganin abindake wakana a filin. Farida ta matsa sai mufita muje mu samu waje a cikin taron muma ina duban yadda zamu tsara wajen haka zuwa bangaren mu zauna. Dole dai haka muka shigo wajen cikin jama,a muka ratso kaina a kasa ga mc din ya canza kida slow music na tashi ya kuma mayar da hankalin mutane a kan mu yana irin shakiyancinsu na mc a lokacin. Wurin zama muka kama faridace ta samo wajen muka zauna gaskiya ba laifi don zamanin nan kwaliya yana gyara mace ko wacece iya kudinka iya shagalinka don kowa ya kure adakansa a wajen wajene na yan mata da samari amma duk da haka wasu matan aure sun tafi wajen da yawansu ma. Kaina na duke ina karanta sako a wayana naji an rugumeni ta baya dago kai nayi mukai arba da kharat din da muka gama hiranta dazun. Cikin mamaki da baiya jin dadin ganinta nake fadin antu Kharat ashe kunzo bukin kuma ? Tace ehh family din mijin antyn mune angon tare mukazo dasu ta nuna min ta inda suke zaune tace amaryan takuce ko ? Eh family din mu daya da ita yar wanan Abbuce ita unguwa daya kuma muke dasu kice kune da amaryan ashe ? Dan dariya nayi ina mikewa na gyara saitina kafin nace muje in gaisa da anty din ta riko min hannu tana fadin har da yaya Salman yana wajen nan ai. Gabana naji ya fadi ambato min sunan salman da tayi sai naji kamar naga Man Bashir ne a yau din duk da bankai ga ganin salman din bama a lokacin. Amma a fili cewa nayi da ita ashe zamu hadu ke nan dashi lalai dai kam amma kuna waya da yaya magaji kuwa ? Sunan data kirashi dashi din ya daure min kai don ban taba jin wani ya kirasa da sunan ba gabana sai ita a ran taci gaba da fadin ance numbers din da akansashi dash yanzu basu amfani. Lokacin na gane watake nufi gashi kuma mun karaso wajen table din da yayan nata suke zaune naji tace anty ummi ga Aeesha ku gaisa. Ta juyo don kallon mu matar tayi bala,in kama da sir salman sosai tana sauke fara,a a fuskanta tace au kece Aeesha din Man Bashir wai kin dai bar kura tsakanin Magaji da mai babban daki. Zo ga waje ki zauna ta fada tana nuna min waje daga gefenta da sauri nace no thanks anty tare da yan uwana muke nazo in gaida kene dama. OK nagode ta kara fada saina kalli kharat din nace anty kharat bari koma wajensu kada suga na barsu zaune tace tsaya ai muna photo tare da Anty for remembering kinsan ba nan take zaune ba tana Ghana da mijinta dan kasuwane shi. Au dama ba kasan nan suke ba ashe na fada muka sata tsakiya mukai photo ai kafin na bar wajen munyi photo da wajen mutane biyar saiga Farida tazo tana fadin. Aeesha don Allah zo mu tafi kada ayi badamu ba taja hannuna na dan waigo ina masu sai an jima wai ina zamu na tambaya tace gun angon nai za a karban kudi gasucan ta nuns min su daga nisa zuwa lokacin su maryam na tsaye daga baya kadan. Wai nifa kinsan ba irin abin nan na iya ba farida da kunje kawai zaifi idan kun dawo ku sameni tace don Allah muje dai ayi a gaban mu gasu maryam can suna jiran mu. Dole muka karasa daga dan baya kadan muka tsaya muna jin yadda suke ciniki kamar wani kayan sayarwa suka kasa gajiya nayi da dan tsayin naja tsuki tare da dan juyawa ina fadin nifa na gaji zan koma wajen Asmau idan kun gama ku sameni naji sunce yyauwa ga wa yanda muke jira sun karaso motar yazo gaban mu ya tsaya. Na ciki suka fifito cikin wata farar mota sai sheki takeyi tana walkiya kamar kura haka na zamo a cikinsu don har ga Allah ban taba wani amarci ba sai wanan karon. Bakin saratu kake ji yana tashi tana fadin ai wanan halin tsiyane ku bamu kudin amarci abu ya gagara sai yawo kukewa mutane da hankali. Jin hakan cikin rashin da a yasa nace umm,umm haba ina jan tsoki na juya naji wata kawar Fati na fadin Aeesha karaso don Allah wai kece zaki fadi ko nawa za a banu. Three hundreds thousand's zasu bayar saboda amaryam mai tsadace na juyo ina fadin hakan garesu sai naji sun saka ihu lokaci guda. Kamar zanyi magana sai kuma na dake ban kara magana ba na juya kawai ina jin angwanan sun kwashe da ihu wai na cika kudi suna ganina nice mai hankali a cikin mu ashe nafi saura barna. Shi suka bukata shi zamu basu wani so gentle ya fada ya nufi mota ya cirosu Cash yace amma ni zan karba na juyo nace kaba anty saudat dai. Kece dai zan ba tunda ke kikaiwa amarya kudi suko sai fadi suke don Allah Aeesha jeki karba mugani hakan yasa na taka nazo na mika hannu saiko ya miko min ba musu wurin aka sa ihu lokaci guda matan da mazan. Saratu don bata da kunya harda guda da shewa cikin watse na juya na barsu nan suna hira dasu muna zaune kawai saiga su saratun da wata da nake yawan ganinsu koda yaushe wai in basu kudin. Zakice badani take magana ba ganin yadda nayi banza da ita sai kawai ta fara zagina tana fadin kada ki kawowa mutane rainin wayau wallahi me kike nufi da ba zaki bada kudin ba cikin daga murya. Kudin me mummy na fada masu a gurguje aiko kamar zata tafi ila ya jawota ta dawo tana fadin dole dai ki bayar dasu tunda ba bukin gidan ku bane ai. Ke ta gidanku nah bari yayan kwarai suyi magana don Allah ba irin ku yuyuyu ba ta dauka zata iya nan Asmau ta wanketa kwal a cikin mutane kai wa yan nan yara sun iya cin mutunci wallahi. Da kyat na samu na izzasu zuwa wajen mota suka shiga Allah yasa an rage sosai a lokacin don yamma tayi maryam da Aimana suka biyo mu suka shiga muka bar farida da bamu samu gani ba tare dasu. A karshe akanta fadan ya koma ashe don tace wai na lake kudi ina son in zame wani abu daga ciki ita kuma farida tace haram wallahi badai Aeesha ba kan. Abamu kudi donta zakice zata rike aikuma wai donme farida zata fadi hakan suka kuma kwasa sukaiwa juna kwal a wajen. Ba gidan mu na tsaya da mota ba kofan gidan Rabakaya na faka mota ashe ango da wasu abokansa suna nan sunbar wajen taron tare da amaryansu. Nayi sa,a kawarta din nan saudat suna tare na kirata zan danka mata kudin tace haba Aeesha kamar abin gudu rikesu wajen ki har mu natsu. Akan kudin ga akai bala,i tace dawa nan suka fada mata abinda ke faruwa tace shege wai gara da baki bata ba da yau ta cucemu wallahi saratu fa bala,i ce don Allah ku aje har anjima. Gyale na cire na saba a kafada cikin gajiya ganin mun dawo kofan gida ba mutane da yawa lokacin na nufi mota na bude na zauna. Wayata na ciro ina duba hankalina bai ga surutunsu saijin mutum nayi a gefena yana fadin surutu yayi yawa a can ko hakan yasa na dago kai wanan ne daya miko min kudin yazo inda nake kafin ya jingina jikinsa a motana yana fadin. Da alama ku yan uwane da fati ko nace eeh ina kokarin saka takalman dana da cire kafa daya a kafata na gyara na fito daga motan. Aida kin zauna zamu tafine anjima dai zamu dawo zance da dare gun amaryam mu zamu hadu nace ba tabbas don gidan mu ba aikai wanan lokacin a waje balle dare . Zancen ya bashi dariya kafin yace babban yarinya kamarki haka za a tsayawa fada kada ki sani dariya don Allah yanzu a gajiye nake nima anjima dai zan dawo insha Allahu. Nadago da zumar zance ba wasa nake ba kada ka dawo fa idona ya sauka kan yaya sulaiman gefenshi kuma yaya habib ne da yarsa yana alwala . Saidai muna hada ido ya sako min wani harara dana kasa fassara kona meye a lokacin ko halin nasa na muguntane ya motsa oho ? Kafin na dago har maishi ma ya juya ya fara tafiya saratu ta karaso muka shiga mota nayi ribas zuwa gida a can ta fita ta bude min get na shiga da motar . Tsayawa mukayi kus kus ina bata labarin abinda ya faru sai cewa tayi me zakiyi dasu don Allah shidai wanan ai karsanane yana da mata zai hanaki hirane ? Shi kuma Suleiman wallahi kada kima tsaya kulasa tunda uwarsa bata kaunarki mummy ki rabu dashi kawai don Allah. Asmau bai mun komai bafa kuma muna waya dashi gaskiya da nasan ya iso garin nan bama zuwa kofan gidan nan yau. A,ato mummy kina son wahal da kanki kuma rabu da uwar mijin data fara nuna maka tsana da danta tun a waje wallahi garama wace ta boye sai kaje ta fitar da halin ai. Ke mummy nifa ban maki fatan kowansu a yanzu wallahi suma sunsan kinfi karfin su a yanzu wallahi. Waiku baku shigowa gida kun tsaya kamar masu tsunami muryan Ammahce data leko take fadin hakan garemu sai asmau tace kai Ammah magana mukai da uwata wanan yar iskan yarinyar keson ta raina muna wayau. Nan ta shiga koro mata fadansu da saratu naji dadi da amsan da Ammah ta bayar a lokacin nace mungama zuwa bukin tunda wanan yarinyar dai ta nuna bata kaunanku cikin sha,aninsu. Wanan halin tsiya har ina zata saka min yarinya a gaba cikin mutane da zancen banza tunkan a fara bukin nan yarinyar nan take tsokanar Aeesha ina taushewa kaza na son data koda take takasa. Don ba fin Aeesha tayi asali ba nata kaddaran ke nan yazo mata haka ku shige kuyi sallah lokaci na wucewa ta fada a karshe muna alwala su samira da Aimana suka shigo nan suka fada muna fadan da akayi da farida bayan tahowar mu. Daga daki Ammah ta fito tana fadin kun gama zuwa wanan bukin dama da dai da duniya yaran nan na hjy Aginatu basu gaji arziki basu dan dama dan namijin nata yana da dama shi. Buta na mikawa Aimana na mike zuwa daki don inyi sallah tare da cire tufafin jikina har lokacin ina tsinkayo fadan Ammah har lokacin. Bayan isha,i muna falo ana ba anty safiya hiran abinda ya faru yaro ya shigo yana fadin wai sulaiman na kiran Aeesha. Tsit falon yayi na dan lokaci guda Asmau tace kace tayi barci nace kai ce masa ina tafe kaji lalai kam ya Suleiman nefa Aimana ta fada. Suka hau fada wai wallahi kar inje kawai in fita batunsa kiran me zai min kuma bayan uwarsa ta rabumu. Na dai mike na shiga daki na fito a tsaye na sameshi ya jingina jikinshi da bango tare da harde kafa kamar yana tunane a lokacin yana ganina ya saki ajiya zuciya tare da fadin. Ran gimbiya ya dade ashe zaki fito na dauka ai ba zaki fito ba idan yace maki da kafa nazo ban iya bakar magana ba da nayi masa amma sai na wayence da murmushi ina fadin. Aeesha da ka bari daice wanan ba wata Aeesha bace aka canza idan ma zolayata zakayi ni har yanzu ina nan yadda nake ban canza ba saidai kai kila mutanen kaduna sun sauya ka. Ke kinga alaman sauyawa a wajena Aeesha har yanzu ina nan a Suleiman dina da kika sanni ai nace ni kuma na koma Aisha yanzu ko ? To mu bar zancen Allah na dauka ba zaki fito ba nace saboda me wai yaya koma zaki fitowa wani ai banda kai dan uwana da muke ta jiran dawowan ka kullum. Yayi murmushi tare da fadin haka dai kikace Aeesha ni dazun ai na kasa gaskata idona akan kece nake gani a jikin mota zaune. Haba yaya har na wani sauya maka da idonka zai kasa gaskatanine kuma yanzu wai da yaushe ka iso ne don Allah ? Dazun da yamman nan isowata ke nan ban jima ba na fito in samu jam,i har kika gani nace to yaya kaduna ya aiki da mutanen can kuma ? Saida ya nisa yace komai Alhamdullahi ya Abbu dasu Ammah ina Aimana nace duk suna lafiya Aimana na ciki tace zata fito ku gaisa idan ta karasa cin abinci. Ashe na saura da muka mi a gunku irin haka wallahi cikin shaku nazo nan don ban dauka zaki fito har ki saurareni ba a yanzu. Saboda me kace haka yaya ko ance ma munyi wani abune yace a,a ban hadu da kowa ba balle a fada min amma gaskiya Aeesha kin sauya min sosai a yanzu kasa gaskanta hakan nake a zuciyana har yanzu. Dawowan Abbu yasa muka tsaya gaidashi din ya taka har zuwa kofa ya tsuguna yana gaida Abbu naji Abbu yace wai Suleiman ne yaushe garin namu ? Yace da yamman nan nazo baba mun sameku lafiya Abbu ya amsa da lafiya kalau ya aiki kuma yace Alhamdullahi baba sai naji ya ban wani irin tausayi. Don yanayinsa da gaba daya ya nuna yana cikin duwa a lokacin saida Abbu ya shiga gida ya juyo zuwa wajena na taresa da fadin ga Abbu ya dawo barin koma gida da safe mu hadu ko yace to Allah ya kaimu yadda kikace dai din ai ko hakan nagode tunda kin fito na ganki . Muka dan taba hira mai kama da ba,a ko zolaya ga juna damashi sarkin son wasan barkwancine saidai wanan karon yana da damuwa ko wani abu don duk da duhune amma bai hana min ganin ramansa ba da duhun daya danyi. Mukai sallama ya tafi har lokacib Aimana bata fito ba sun gaisa wanda banji dadin hakan ba gaskiya a lokacin . ZAINAB IDRIS MAKAWA[8/25, 10:06 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN waning A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Tsaye take rike da labulen window tana shakar iska yanayi na subbahanahu wata,ala a dake saukar mata da ni,ima a lokacin cikin jikinta tare da saukar mata ds natuwa a tattare da ita. Hakan ya farune saka makon yawan msfalkin da takeyi cikin yan kwanakin nan wanda a sanadi hakan ta kasa samun natsuwa. Hasken ranan da yaiwa fuskanta yawa a yanzu yasa ta koma ta zauna tana mai bin dakin da kallo kamar tana neman wani abu a lokacin. Idonta ya tsaya cak saman drower saidai kasala yau ya hana ta jin dadin jikinta ga baki daya ga wani yanayi na bakin cikin haka kawai da take ji ya tokare mata makoshinta a lokacin tare da hanata sukuni. Ido ta runtse a cikin yanayi take abinda ya shude shekara da shekarune ya biyo mata a rai lokaci guda wanda bata san lokacin da hawaye ya sauko mata ba jin karan bude kofa yasa ta bude idanu mai aikinsuce wata yar togo ta shigo dakin dauke da shayin da ya zamo masu al,ada sai kasha shayi kafin komai tunda farar safiya don watsake jijiyoyin jiki tare da samun kuzari. Ta aje shayin kafin tace da ita Oummu Banna Kaifa Subbhi ta dago cikin yanayin kasala tana amsa mata da Subbhi bil hair ya bintu kudirat Ga shayi na hado ko zaki bukata kafin abinci tace Shukuran bintu kudirat ya kwanan yaran kuma ina dai ba matsala komai ko ? Tace Alhamdullahi lafiyansu kalau sun tashi suna shirin school driver kawai muke jira a yanzu yazo masha Allah sannu da kokari ta fada karo na kusan uku ga matar dake duke tana tsiyaya mata ruwan shayin da zalla ganyene akai amfani dashi sai kayan hadin kamshi da ya dan bashi dandanon dashi ba zaki ba shiba dandanon ganyen nasa ba don basu damu da sugar ba su. Wani gaisuwan karo barkatai tayi mata ta fita cikin jin dadin yadda uwargidan nasu take kula dasu tankar a gidajensu suke zama. Ajiyan zuciya ta sauke bayan fitar matan daga gidan ta mika hannu ta dauko ruwan shayin dake turiri a cikin cup saman table. Baki takai da zumar sha yadda ta saba kurbi daya taiwa ruwan ta sauke da sauri daga bakinta don gabanta daya fadi ajewa tayi tare da dora hannu saman goshin ta ta dafe na dan lokaci . Ta jima wajen zaune kafin karan wayarta ya dawo da ita cikin yanayinya firgigita sauke hannu tana bin wayan dake faman ringing saman gado da idanu har ta samu ta mike da kyat ta dauko wayar nata. Wanda take zaton ya kiratane shi din ya kira kuwa ta dauka tana karawa a kunnenta muryansa mai taushi na larabawa ya sauka mata a kunnenta lokaci guda. Ido ta lumshe tare da fara gaidashi ya amsa cikin jin dadi tare da tambayan lafiyansu dana sauran jama,an gidan. Sundan jima suna magana kafin suyi sallama ta kashe wayar nata a cikin kundura da zancen zakice ba ita bace akoda yaushe takan zauna a daidai wanan lokacin zaman jiran wayasa ba sai gashi a dan kwanakin ko wayar nasa bata kaunar taji yanzu. Hawayene masu dumi ya gangaro mata a saman fuska wanda tasan da zuwanshi don hakane batayi mamakin jinsa a fuskanta ba lokacin. Yar uwarta da take tankar uwa a gareta da wani bangaren rayuwa take mata gizo akoda yaushe a yanzu yanayin da take ganinta a mafalkin suna magana ya tsaya mata a rai ya hanata sukuni da jin dadin rayuwa a yanzu din. Kwance yake don ya kasance weekend hakan ya bashi daman hutawa a gida tun bayan sallah asuba daya samu yayi ya koma ya kwanta barci saida ya gaji ya tashi. Wayansa ya lalubo ya kunna ta bayan ta kawo ya fara neman mahaifinsa don yasan yanzu gari ya waye masu a nan saidai safiyane sosai cikin irin wanan lokacin yakan kirasu su gaisa dama. Saidai yau ya kira har wayan ta katse bai dauka ba hakan yasa ya hakkura da kiran ya fara shiga wajen sakonni kafin ya danna WhatsApp dinsa da bai damu da shiga ba ko wani lokaci. A gurguje yake bin sakonnin kafin ya kai kan wani photo daya dauke mai hankali tabbas Aeesha ce jikin photon babu tamtama itace a wajen buki akai hoton kuma bai tantama da cewa ba a cikin satin ake bukin ba. Photon ya kara zooming yana karewa yarinyar kallo kafin ya fara karanta abinda dake kasan photon na dan lokaci ya runtse idanuwansa a hankali. How comes suka samu photon yarinyar nan haka ya tambayi kansa kafin ya kara zooming ya kurawa photo ido na dan lokaci kuma shigar ba assha a cikinsa gashi kuma alama ya nuna tana cikin farin ciki alokacin. Kodai yarinyar nan ce take aure ya tambayi kansa bayan ya gama kallace hotunan kaf da sauri ya ba kansa amsa da no bai yuyuwa ina ya mike zaune zubur lokaci guda. Wani zufa da baisan daga ina bane ya feso masa a goshinsa duk da sanyin da dakin dayake yake ratsa jikinsa amma wai munafukin zufa yaji a jikinsa yanzu kuma. Ya jima zaune kafin ya mike ya shiga wanka bayan ya fito yana tsaye yana goge ruwa akansa ya dan tsaya kamar mai tunane kafin ya aje tawul din ya dauki wayar har lokacin tana kan photon daya tsayar da wayan nasa photon ya kurawa ido na dan lokaci kafin yaja tsuki yana yarda wayan saman gado. A gurguje ya shirya ya sauko kasa abinci ya samu an shirya masa zama yayi don yaci abincin amma zuciyarsa ta kasa samun natsuwa sam. Wacece ita yar waye agarin nan ko acikin kasan nan waye ubanta ita din kayi bincike a kanta bata kasance cikin tsaraban takaranci ba. Don babu balaraben arziki da zai jefo yarshi Nageria ta zauna haka cikin wanan kasan tare da wasu tarkancen dangin kala. Zancen shi dasu mami a falin mai babban daki na karshe akan Aeeshane ke masa yawo a kwakwalwansa lokacin haka kawai hjy kura tasa aka tarasu take masa wanan yankar kaunan a gaban iyayyensa . Hjy meya kawo wanan zance kuma yanzu magaji bai taba kawo wata yarinya ba da sunan aure a gaban mu har yanzu. Ai kuma hjy naga koda ta kasance ba yar kowa bace indai tana da hali walillahi,hamdu inji daddy tunda shiya ganta yace yana son abinsa ko. Matsalan ku ke nan maza da kuma iyayyen yanzu son diyanku sai ya rufe maku idanu kan halaka baku damuwa . Haka kuma da zaran kuna son mace idon ku sai ya makance ku kasa tunanen abinda kaje ya dawowa rayuwanku gaba sai idan kukai kwadan ku ya fada kuke komawa da kun sani wani lokaci hjy mai babban daki ta fadi hakan ga mahaifinshi da yai magana yana kokarin kare yarinyar da take zance a lokacin. Hjy naga in ma abinda kuke tunanene inhar hakan gaskiya ne meye laifin yarinyar a cikin zacen nan tunda ba itace ta aikata wani sabo ba balle a kyamace ta ? Kaiyya naka tunanen ke nan Ahmad na zata a shekarunka zaka san illan wanan abin a yanzu ba sai anje ba wata rana me zaku fadawa yayanta idan ta gauraya daku ta haihu da danka ? Hjy ai duk wanan abin baikai can ba ayi tunanen mafita a yanzu a gano ita din yaya take kafin a fara tuna zurian da zasuzo gaba. In ma har bata da gata aishi magaji sai yai mata gata Allah yai masu baki daya ina dama ko wani namiji shine gatan iyalinsa dai. Rufa min baki Ahmad da zancen kana banza na fahinci son dan ka yasa kana kokarin abinda zai zubar muna da mutuncin mu da kimar gidan mu nan gaba . Na fahinci Idon ka ya gama rufewa a yanzu kan son kai irin na nasara da ka koyo zamanka cikin su ni zaka jawa abin gori cikin zuria ta don kawai kada ran dan ka ya baci ? Ga yar asali jikan asali wace asali ya haifa ka tsaya kana son yiwa mutane wasa da hankali Hindu ce na zabar masa ita kuma zai aura nagama maganata ta fada tana wani kaiwa kishingide saman tintin din gefenta. Mikewa man bash yayi don ya fice daga falon saboda bai iya jure jin zancen tsohuwar nan na shirme a kunnuwansa donshi a shirme ya dauki duk zancen ta. Har ya kusa kai kofa zai fita din yaji tana fadin kaje duk inda zaka magaji sai ka dawo nan ka sameni indai nice. Aure da hindu ba fashi tsakaninku don na riga dana yanke wanan hukuncin babu kuma mahalukin da ya isa ya tayar da wanan zancen a cikin iyayyenka. Har yakai kafa zai fita din ya juyo ya tsaya don jin abinda ta fada ya kalleta yayi murmushi kafin ya kara tako biyu zuwa gareta ya nunata yana fadin . Gara dai da kika gyara zancen ki hajjaju don su kika haifa ba niba ya nuna iyayyen nasa dake zaune a gefe tsit kamar ruwa yaci su wajen. Don sunsan kwanan zancen duk wanda ya motsa cikinsu zata hada dashine tayiwa mashi rashin mutunci don haka kowa ya kama bakinsa yana kallon draman da sukeyi tsakaninsu ranan. Akidan nasara kuma da kikace munayi ni da ubana yanzune zan nuna maki an haifeni cikinsu da nasan akan wanan shirmen naki kika taramu don ki yi hakan wallahi da ban zan zo ba. Haka kuma indai Bashir ne ki sani ba zan kara zuwa nan don ke ba bance gidan ba a,a nan dai matukar kina raye a doron kasan nan mubar haduwa dake har abada tunda nagane son kai yayi maki yawa. Don ko a cikin yayanki dukkansu diyan kine amma kina zabe a kina nuna masu son kai balle wani. Tau ba zan dauki wanan ba zan kuma fadawa mijinki ya tsawata maki karo na biyu a kaina ko na dauki mataki da kaina. Ahmad's kana jin yankan kaunar da danka ke kallona yana min kuma a gabanku kuna kallonsa . Ai basu sukace ki kirani ba kuma ban yake maki kauna da kikace na yanke maki a gabansu ba, sai nan gaba . In har kikai gigin daura min bakar yarinyar can da sunan aure zaku rainawa kanku wallahi. Kai waye dan iska yaro me kake daukan kankane cikin mu Bashir hjy kura ta mike tana fadan hakan gareshi. Ta nunashi tace kana dauka kafi wanine a cikin mu nan kome hjy zata fadi magana ka ketare a gaban mu ? Har kana kokarin fadin maganan banza ko ita hindun ka fitane data yarda, saima ince taimakonka za ayi har hindu ta zauna dakai ai Ooh soryy aunts zancena da tsohuwar nan ne a yanzu ya shafeki ko don Allah kiyi shiru ba daku nakeyi ba a yanzu ina zance da kakatace wanan da tayi zamaninta take son ta shigo na wasu nake magana ban kawo gareku ba tukun ya hada hanayesa waje daya lokaci guda alaman ban hakkuri a gareta ya juya zai fita. Hakan yasa hjy kura fadin tabbas ya tabbata kana shaye shaye bashir wanan iskancin har ina kai kuma yaya ka zuba masa ido yana ciwa hjy mutunci haka a gabanka ? Babu mai kallon bashir ya kira sa dan shaye shaye yarki daice yar shaye shaye kowa kuma ya sani wajen nan mami ta fada. Shima saida ya kallo uwar balle su da suke ganin abin mamaki a yau don sunbar zancen bashir sun koma mamakin mami da ko hannu kasa mata a ido bata taba cewa don me ? Yau sai gashi a gaban kowa tana fada akan danta da akai wanan zaman donshi ba tsoro ko shayin idon kowa ta tarewa danta fada karo na farko a rayuwanta. Af hajiya yau dai kinji kin gani da idonki kuma hjy maryam tana kokarin kare danta ta aibanta min tawa yar a gaban kowa. A,a Kura inza a fadi gaskiya kowa yaji sanda kika fara aibanta mata da kafin ita dan galadima ya fada don shima yana zaune tunda taron na dakinsune iya su kadai aka kira a lokacin. Au kun yarda ke nan zaku hade min kai su aibanta mi ya anan a,a fa ya kara fada zaici gaba da magana hjy mai babban daki tace kuyi min shiru don Allah da wanan abin kunya da kukeson jawo min a yanzu. Duk wanan abin ke kura ke kika jawoshi bayan nagama magana meya kaiki tofa wani zance kuma a baya koma meye yanzu ai yarki taja komai ta dauka duk tabar gazan da tayi a can wajen karatunta kafin su korota ba a sani bane ? Yanzu anbar kiwon dabbobi an koma kiwon mutane yan adam duk abinda kakeyi da masaniyar mutane akanka don haka ku kama min baki anan. A haka suka watse saidai ba a san a inda zancen hadin ya tsaya ba a yanzu don hjy kura ba kyalewa tayi ba asalima tana ta faman shiri a bangareta yadda hjy Nasare ta kyankyasawa su umma labari. Dad ya fada mai komai hakan yasa ya murmusa don tuno da rabuwan nasu da tsohuwar kakansa fitinana tare da fadin trouble woman ya furzo da iska. Kafin ya koma tunane anya hukuncin daya daukarwa rayuwansa yayiwa kansa adalci kuwa bafa Allah bane ya haramta tsakaninsu camfi ne kawai na yan adam hakan. Duk lokacin da irin tunanen nan yazo masa abinda yake tambayan kansa shine meye laifin irin yayan da aka haifa ta wanan tsigar da sune ke ganin ukuban hakan a karshe. Don gashi kai tsaye yarinyar nan take fada mashi bata da asali wani irin rayuwane wanan itama mahaifiyar nata ina ta shiga ta gudu ta barta kamar uban. Photon yayi zooming ya kura mai ido na dan lokaci kafin ya sauke wani irin zuciya acan kasan zuciyarsa ya furta Allah ya zamo gata a gareku baki daya masu irin laluran nan shikan a nasa irin tunanen baiga aibun kulla wani halakan arziki da irin yayan nan ba gaskiya. Kamar yadda hjy mai babban daki da hjy kura suke kokarin kushe yar mutane akan asalinta duk da basu san halakan dake tsakaninshi da ita ba amma su suna daukan hakan da wata manufa wanda bashi ba. Karshe dai haka kawai yaji kasala na sauka masa sai faman tunane yakeyi shi kadai a gida ya kasa fita. Ranan sai ya ji gaba daya kasa fita ko ina abu daya ya tsaya mai azuciya shine zai taimakawa rayuwan yarinyar nan kota halin kaka. Kada ta nakasa tazo ta wullakanta a banza duk yadda zaiyi alkawari ya daukarwa kansa kan hakan tun farko tun daga ranan da hjy umman su salman tayi masu sharhi akan irin yadda rayuwan hakan sukan kasance a karshe. Balle wanan din da yaga tana da kyakyawan niya zama abin kwarai a rayuwanta don haka yayi alkwari zai taimaka mata tun daga wanan ranan sai daddy shine yasan wanan niyar nasa tun lokacin. Bayan haka yana son ya taimaka masu ako wani bangaren rayuwa yadda iyayyen rikon nata ba zasu taba jin sun gaza da ita ba irin tunanen da yayini yanayi ke nan shi kadai a gidanshi. Aike kan muzo gidan Rabakaya tun aika Asmau da nayi da kudinsu na amarcin su ita kuma iyayi yakai ta ga fada masu ba zan sake zuwa ba Abbu yace har dani don yawan takuran da saratu take min. Shine hjy su Anty fati take ta min aike har wurin Ammah ayi hakkuri abarni inzo dan Allah amma naki fita saida akai sallah azahar na shirya na shiga gidan a lokacin yana dam da yan buki . Ko kwaliyana ma abin kallone ga mutane don haka na zamo masu abin kallo dakin hjy umma muka fara shiga muka gaisheta nan take min fada da nan gidan mune saboda da saratu ba zan daina shigowa ba. Karshe dai muka mike da wanan yar ta yaya habib data leke min tun shigowana dama suna falo ne ita da uwarta dake kwance tana ganina tazo ta rikeni muka danyi hira da ita tana fada min sunan ta da sunan makarantanta irin dai hiran yara. Da zamu fita zuwa dakin amare kuma ta lake saita bini uwar tana riketa umma tace ki barta mana yarinya nason bin yan uwa kin riketa ? Idan ta zauna a nan wani abu zatayi maki ai gara dai tabisu taga gari tunda Aeesha ba bakuwa bace yar gidace sam banso zuwa da ita ba yadda uwar ta kankame abinda cikin daki. Amma maganan umma yasa na kama hannun yarinyar muka fita tare zuwa dakin amaren samira na fadin walle da bakizo da yar shigiya ba ta rike kayan ta mana waddamu da ita ? Ni dai dariya take ban haka muka shiga dakin yana dam da yan mata sun baje suna cin taliya group group mukai sallama muka shigo. Yauwa ga Aeesh din ina zubaida da tace bata gane Aeesha ba wai ita bata sanki ba saudat ta fada anty fati tace da ita aiba kowa yasan Aeesha ko unguwar nan saboda basu wani dade da dawowa nan ba. Ai yar gidan yaya Habib ce ashe saudat din ta kara fada wai ya akayi uwarta ta yarda ta biyo ku wanan yar da ake rowanta kamar tafi kowa. Sunga wace tafisu class mana wata ta fada kafin su fara min bissimillah muzo muci abinci ana faman kus kus kus a kaina duk da gamu a cikin dakin lokacin. Yauwa Aeesha zance dinner nefa akeyi kinsan wurin special ne ba kowane zai tafi ba ga yan gida sun nace kowa na fadin shi zai tafi. Zaune nakai ina fadin ai sunsan wanan ba tsarin mu bane gidan ango keda wanan tsarin don haka ku kyale kowa kawai idan sunje an hanasu aisa dawo kawai. Yau akwai butar kashi saratu ta fada daga inda take zaune tana fama loda taliyan a cikinta kai kanawa akwaisu da son filawa Asmau ta fada. Kuko dawo ko wata ta fada tace aigara dawo hatsina yana kara lafiya a jiki shiko filawa fa ko can dinner kuka tai shi za a zuba kuyi ta kwasa daga nan in kunga taliya kun rude barauniya ta shiga harka ta hade sarkokinku dana amarya duka ta nade tayi tahiyar ta kuna can kun rude kan hilawa. Dan hausa ba haushene rabu da bassakwacen mutum duk abinda ka fada yasan mai kake nufi amsan tabawa saratu a take da take fadin akwai kaza yau. Nan sukaita cacan baki nikan surutunsu yana hawa min kai hakan yasa na riko hannun yarinyar nan muka fito da maryam wajen gidan. Wai bakizo da motarki bane maryam ta tambaya nake fadin haba dai nan da nan zan wani dauko mota kuma ? Wai me Asmau nan naku ke fadane naga saratu tayi shiru nace koma me take nufi Asmau ta fita dabanci wallahi nima nan tsoronsu nake ji dukkansu biyun. Suka kwashe min da dariya Aimana ke fadi nima nayi mamakin ganin yadda kuka shirya dasu yanzu wallahi ? Haba dai yau da gobe basai Allah ba ana waje guda kuma yan uwa sai tayi shiru bata kara tofawa don ba zan bada kafan da zatayi tsegumin yan gidan mu dani ba. Photo suka farayi da waya kafin nima in shiga muyi tare harma da wasu suna shigowa nayi da yarinyar nan sosai don tana lake dani ko ina sau biyu uwar na turowa ana fada mata muna tare Can naji wanan yar na kokarin fisge hannunta daga rikon da nayi mata don kada ta bace min a cikin taro nawa ya sameni ashe babanta ta gani saida na waiga naganshi ya faka mota gidan massalaci yana zaune a ciki abinka da naka wai har yarsa ta gashi ita. Asmau nayiwa magana ta mikata wajen uban ta rikewa yarinyar hannu ta nufi inda yake tsaye takai masa yarinyar nan yarinyar ke fada mai cewa tayi photo da sabuwar anty din can. Nan ta dinga masa hira wai zatayi photo da uban dole yasa azo a kira mu sam ban dauka mu duka yake kira ba saina tura Asmau taje. Sai gata ta dawo tana fadin yace muzo na nuna kaina irin na mamaki kafin nace muje din a zatona zaice wani abu ya faru da yarsu ne. Saidai muna zuwa yake fadin tace kunyi mata photo take son nuna min sannu wazan baka so a jikinka kaga murde muna kunnuwa yanzu zaka nuna muna son yar cikinka a fili na fada a zuciyana Yar bakin nan Asmau ke fadin da wayan mummy Aeeshace akai mata photon kawo mu gani mummy tana karba wayan a hannuna cikin zumudi. Ba mus,su na mika mata wayan juyawa nayi na dan gusa nisa dasu kadan ina kallonsu don irin kallon da yake min na fara tsaguwa da hakan tun farin ganina dashi. ZAINAB IDRIS MAKAWA[8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Wani gida babba mai kyau duk da ginan dane amma gidan ya tsaru iya tsaruwa don da gani ba sai ka tambaya ba a zaman baya gidan na ciki jerin gidanjen da sukai tashe a garin. Don yanayin ginan ya nuna hakan har yanzu kuma ko yanzu din ba,a canza fasalin ginan ba gidan yana da dadin kallo don komai a tsare yake amma yasha gyara da kayan alatu na zamani ginan daine yan gayu a yanzu zasu daukeshi a old mordel saidai ko yanzu din dubban mutane suna kwadayin ace nasune wanan gidan. Sannu a hankali wani babban mota ya tsaya a kofan gidan kafin a bude mutanen cikin motar su fara fitowa a hankali. Anty Ummi ce da yan uwanta ta kawowa kakanin nata ziyara kada ta koma ghana bata samu zuwa wajensu ba shine dalilin fitowanta ta fara zuwa wajen kanwar mahaifiyarta mami suka gaisa daga nan tace zata wuto gidan kakar tasu shine yaran mami din sukace suma zasuzo suka hade su hudu da yaranta zuwa gaida kakanin nasu sai ince wanan ahalin sunyi dace da gadon tsawon rai don uwa raye uba raye harda kakani tako wani bangare irin hakan dace ne da baiwa daga Allah. Don ba kowa Allah keba wanan falalan haka ba wani ya taso ba uwan ba uba wani uwace kawai a raye wani ko ubane kadai a raye wani kuma rabuwan aure yashiga tsakani haka zai taso koda suna a raye ya koma kamar maraye haka dai abubuwan tsarin rayuwan sukan zo wa bawa wani lokaci. Tosu wa yan nan ahalin har wace ta haifi iyayyensu din mata bata jima da rasuwa ba don a lokacin baifi shekara ukku data rasu ba. Tana tsaye cikin kulawa saida kannen nata kaf suka gama sauka a motan kafin su nufi cikin gidan kai tsaye kharat ce tace ga sabbinani a zaure fa mu fara shiga. Hakan yasa suka shigo ta kofan zauren gidan mai kama da falon mutanen da zauren babbane ga kujeru ga fankan sama data kasa agefe daya. Ga tarin littafai na addini gefe daya duk da kujerun dake akwai a falon ga shimfida irinta alfarma mai nuna jin dadin rayuwa ga mutum inda tsohon ke kishingida ya huta ko yayi karatu saboda zama dake masa wuya a yanzu don tsufa. Sallama sukai masa cikin girmamawa kafin ya dago yana fadin su waye yana mai kura masu ido kafin yace au yau kuce in shirya ina da baki tafe ai. Suka kwashe da dariya kafin anty ummi din tace wai tsohon nan kana gani haka har yanzu yace ko zaki ban aron idonki in kara da nawa nina fiki gani a wajen nan suka kwashe da dariya . Kafin sukai kasa cikin ladabi suna gaidashi yayinda suka mike kuma suka dane kujerun aka fara jero ba,a a tsakaninsu. Mai karatu kada in kaiki nisa wa yan nan tsofin sune mahaifan iiyayyen su Man Bashir da Salma dasu khairat su Ummi. Na fada maki a baya ds uwarsu kharat da uwar Man bashir mami ya da kanwace suma asalinsu dai yan bauchine mahaifansu amma zama ya mayar dasu yan asalin kano don kowa nasu na kano amma ruwan fulanin nan yana yawo a jinin ahalinsu har yanzu. Ainihi karatu ya shigo da hardo garin kano saboda hazikancinshi da zati na iya yaki da sauran dabarun sarauta sai ya zama malamin cikin a masarauta a lokacin . Yayasa mata sune su mai babban daki da hjy Umma mahaifiyar su ummi da salman dama na taba fada cikin labari inda Man bash ya nuna salman ma jikantane ta nuna mashi ai tafishi sani amma jikanta na jininta take son ganawan siri dashi alokacin. Sun gama gaisawa dashi tasa khairat su kwaso mai tsarabansa wanda tasan abinda tsohon keso dama kayan shayine shi nasa tsaraban suka shigo mai dashi falon nasa aka zube masa. Yana faman saka masu albarka kafin su mike zuwa cikin gida su samu Yanti kakarsu mace itama suka zube mata nata nan su taliya kayan shayi man turkey maggi da sauran kayan amfanin gida haka tazo masu dashi don ummi din mijinta mai haline gaskiya. Nan suka baje ana zuba hira yaushe rabo kaya kaya suka dauko zancen man bash a cikin hiransu suna koro masu yadda akayi da mai babban daki dashi man bash din kafin ya tafi. Murmushi Yanti din tayi tana fadin shi dan adam a yanzu lamarinsa sai Allah sai ya manta mafarin komai ya rufe ido akan gaskiya. Ita harta manta da lokacin auren mu kakan ku gashi ubansu daya da mai martaba kun sani haka nida ita uwarmu daya uban mu daya. Amma yanzu tunda na fahinci mulki ya rufewa hjy hauwa ido ni kaina da nake kawa wajenta na rage shige mata. Don a gaban kowa saita nuna kai bakowa bane ta nemi ciwa mutum mutunci ko a auren shi Ahmad da mami ai saida rayuka sukaso baci a lokacin don haka ta budawa idonta toka taso nuna ba zai auri mami ba sai yar sarkin zariya. Shi kuma ya nuna mami din yake so dole maza sukasa baki ta yarda akai auren da yake rabon yaran nan ne bata isa ta kaucewa kaddara ba a lokacin. Don yau tayi hakan ban mamaki cikin lamarinta kadan ke nan daga aikinta indai hauwa kulu ce zata iya yin fiyema da hakan wallahi . Waiko shiyasa bata son mune Yanti wallahi ban kaunar zuwa gidan sarauta sai in wata nawa banje ba sai in mami ta matsa min nakan je kuma kaje da bacin rai zaka dawo gida. Daya daga cikin kannen man bash din ta fada sai murmushi tsohuwa yanti tayi kawai husna din tace Allah hjy nakan zo nan sau goma banje gidan hjy ba. Takan ce wai mu masu akidar nasarane bamu da kunya ko tace bamu samu tarbiya ba a rainon mu ni abin yakan bata min rai da ita wallahi. Hjy dai batayi tunane ba takan mata da da yanzu nice a matsayinta donni mai martaba ya nuna yana so sai mahaifin mu yace ban isa aure ba a lokacin ga hauwa nan dai su shiriya tunda ta dan tasa ita saboda ita haka ta tashi da dan kuman jiki ga mazaune da yasa ake kiranta da mai babban daki wanda mahaifanmu suka saka mata kuma sunan ya bita ashe zata zamo mai babban dakin wanda bai sani ba saiya zata don ta auri maimartabane taci sunan . Amma haka kowa yasanta dashi dama da shi kakanku ya taso kuma sai mahaifisu ya aura minshi wanda akaiwa hakan shi zai manta mafarinsa yace sai yan sarauta jininsa zai aura mu mun gaji sarautane da Allah ya bamu mazajen yan gidan sarauta. Koshi mahaifinku ai bata so aurenshi da mahaifiyar kuba so tayi ta aura mata wani basaraken gobir bayan ga mahaifinku da kowa yasanta dashi zan iya cewa wanan ya kara hadamu fada da ba shiri tsakanin mu har yanzu. Don lokacin mun nuna mata mu shehi muke son yarmu ta aura ba sarauta ba shine ta dawowa ubansu da uwarku wai yaje ya aura masa din. Hjy Yanti kice dai anyi kwamacala a wancan lokacin anyi kan khairat an Allah dai ya kyauta sam ba halinsu daya da mai martaba ba don shi yakan taka mata burki kan wasu abu da takeyi a rayuwa. Yanzu kan ai ta hadu da Bashir indai wanan mai taurin kaine anty ummi ta fada husna tace yace ko mutuwa tayi kada a kirashi tace miskili saikazo ka kasheni ai. Suka kwashe da dariya Yanti din tace wanan yaron wanan yaron dama take takensa nasan zai rina donshi ba mutum bane mai ra,ayin saurata gashi kuma bai rage kakansa ba tako ina ya kwasosa saidai hasken mu daya debo kawai na halitta. Idan ita yar rabosane kome suka iya zai auri abinsa amma kan sai ankai ruwa rana da mai babban daki nasani sai ya nuna namiji yake kafin ta yarde masa. Yanti bakiga yarinya bace wallahi yarinya mai kyau da ita balabiya asali da ganinta kema zaki san ba jinsin nan bane ita gata kuma tana da iliminta an mace karatun ne ya hadasu nata. Za a kai kan don hjy har sheri ta lakawa yayan mu ta kira daddy ranan tana fada mai wai yajawa yaya kunne yazo yana mata barazana da bindiga zai halbeta. Suka kwashe da dariya sosai husna tace wallahi ta tsorata kowa saida ta fadawa amma gwaggo kura ta kara turata kan yarta ta kara tunzura kan zancen. Kinji wata mara son mutane ni wallahi badon umma ba sai in shekara ina zuwa garin nan banje gidanta ba. Kura ai bata rage hjy da komai ba saima kari data samu wanan da namiji ta fito da anga sarauta a wajen ta da mutan garin nan sun shiga uku da ita wallahi. Sai Allah ya ragewa aya zaki da mijin nata ya mutu duk da mutane sun camfata ita da danta tundai yan uwan mijin cewa sune suka kashe mijin don suci dukiyarsa kinga aiko abin baiyi ba. Nasan ba zatai hakan ba hali daine idan yayi daidai sai akama zarginka dashi yanzu haka hjy Nasare na zuwa goma gidan nan Kura bata shigo ba. Ai ba halinsu daya ba dama anty ummi ta fada mummy Nasare da zakaje ta rikeka bata son ka wuce amma mummy kura kamar batason kazo idan ta ganka saima ta tsiro zuwa unguwa tana ita fita zatayi fa. Sai bayan azahar suka bar gidan tsofin don zasu koma gida su dan huta kafin shirin dinner da za a fitayi karfe hudu zuwa dare duk da dinner din har biyu za ayi da wanda yan uwa zasu taru da kuma wanda za ayi bayan magariba ango da kawayen amarya kawai yanzu na karfe hudun suke son halarta su. Gasu husna da sai sun koma gida sun dauko tufafin da zasu saka don basu sanda zancen bukin ba sai anan sukeji yass suka tafi gidan nasu baki daya. Saida ta gama photo da uban harsu maryam sun gusa suma yace ta kirani nazo na karbi wayana da yake faman juyawa a hannun nasa na dan lokacin . Hannuna da yarinyar tajan yasa dole na bita zuwa lokacin ya fito da kafafuwansa duk daga cikin mota ina isowa yake fadin wanan wayarkice ? Na amsa da ehh ke yar gidan Ammah kice kin zamo babban yarinya a yanzu wanan wayan aisai ministoci ko yayansu rikonsa. Ya miko min wayan saidai garin amsa saida hannunsa ya taba nawa hakan yasa na fisga da sauri daga hannunsa easy kada ki yarda wayan ya fadi. Amirah in barki wurin daddy ko ta gyada min kai alaman eeh hakan yasa na juya da sauri zan bar wajen yake fadin naga kamar a tsorace kike ? Hakan yasa na dan juyo ina fadin muna saurins zamu tafi wani waje da wa yancan dama ni suke jira yace is Ok ya fada nikan na juya na bar wajen . Ina isa gunsu maryam matarsa na lekowa kofan gidan daga dan nesa ta hangomu zamu gidansu maryam ta karaso inda yake tsaye tana fadin . Tou tana wajeka ashe har zan bi yan matan can da suka dauke ta ai yace dukkansu kannenane eeh mummy ta fada min shiyasa aina bari suka fito da ita. Kanon nan naku ina tsoronshi in yaro ya bace ta ina zan fara nemanta gara dai tana kusa dani yafi ta fada tana jingine jikinta da motarsa. Kaga Amira din nan son yawo gareta haka ta lakewa mai kama da half cas din can har mummy na ganin laifina itama ai kanwatace ba gudu zatayi da ita ba ato nasanine ? Ta fada a cikin hausanta daya surka da yare take masa zancen ga yarinyar na fada mata sunyi photo da daddy amma bata kula mata ba alokacin. Irin matan nan ne na yare masu bala,in kishin tsiya akan mijinta zata iya komai kan kishi don gaban kowa bata iya boye hakan dake ranta. Maryam ce ke fadin hakan akanta bayan ta juya ta ganta a tsaye tare dashi tsuki naja ina fadin waya damu da mijinta fata muke Allah bamu namu mazan ba muje wa mijin wata ba. Suka kwashe da dariya sai gashi da yamma zamu tafi wajen dinner umma na fada min matar yayan ku zata biku Aeesha kinsan bata da sakewa nake son hadata daku don Allah. A gaban umma washewa nayi nace aiba komai amma muna komawa gefe daya sai dariya suka soma min dariya nan na soma fadin yanzu sai yaya ke nan wa zamu sauke a motan ke nan. Suka koma gardama tsakaninsu dole farida ta hakkura zatabi motan da zai dauki yan mata ita matar yaya habib din zata zauna gaba su kuma su matsa baya su hudu suka juya yiwa maryam kuma dariya wai hjy gaba sai a dawo baya yanzu. Mun fito zamu gida mu shiryane muka hade da yaya sulaiman bawan Allah ya rame ya fada yayi duhu ashe ba kallon dare kawai nayi mai a ranan ba harda na tsoro kasa wucewa nayi na nufishi muka jera tare nake tambayanshi meya sameshi haka duk ya sauya ga baki daya. Yake fadin Abba ma tambayan da ya gama yi min ke nan ai haka umma keso idan ta rasani ai kowa ya huta ko ? Haba yaya sulaiman ka taba ganin uwar dake son mutuwar danta yace gani kuwa Aeesha umma tasani kece farin ciki amma ta zabi rabani dake da karfi da yaji yanzu. Wai ki duba har sakawa tayi a duba matani idan an gamu tare a fada mata da safen nan farida ke fada min hakan dana fito nace kai haba yaya kamar wani yaro yace Allah Aeesha nima haka nace wa Farida ai. To yanzu ya zakayi gashi kowa ya gan mu tare a yanzu yace su fada mana zan fada mata gaskiya idan har tayi min magana. Dama ashe plan suka shirya saida naje can kaduna din sai ga wata kalmasasa wai huraira wa itace ashe za a hadani da ita . Dariya ya ban sosai don banga abin fushi ko bacin rai kan abinda nasan ba mai yuyuwa bane a yanzu don ni kaina a yanzu ba fa,ari ba sulaiman yayi min kadan inyi zancen aure dashi kuma don haka na maida abin wasa in samu in lalabashi mu rabu lafiya da kowa. Da alaman kuma yaji dadin kulashin da nakeyi saida muka kai kofan gidan mune muka tsaya nan ma wani sabon hira mukasa yana fadin . Aeesha nifa a yanzu na fara shakku a kanki abinda nake ji kanki yanzu da nazo naga zahiri sai nake ganin a yanzu kinfi karfina Aeesha ? Haba yaya sulaiman ka taba ganin inda mace tafi karfin namiji ai saidai namiji yafi karfin mace maganan gaskiya . Lalai Aeesha kin sauya kwarai yanzu don har da bakin ki ya bude a yanzu da a bayane ba zaki tsaya kina zance haka a gabana ba. Lah yanzu kuma laifine don na nuna fadin cikin a gabanka kaima kasan nafi kowa farin ciki da zuwan ka garin nan koba komai dai munyi tozali da juna ai. Murmushi yayi ya bude baki zaiyi magana Asmau ta rigashi da fadin mummy don Allah ki tai zuwa mu shirya kar muzo mu makara irin na ranan nan kuma ke tsaya nan kina dumi haka ? Asmau ina zuwa yanzu zan shigo na bata amsa a lokacin abinda ya fada ya kashe min jiki don cewa jeki Aeesha kada in bata maki lokaci a banza ko yan gidan ku yanzu sun san keba sa,an yina bace kinji zancen yarinyar nan ai ? Me zaisa ka damu da ita tunda ba wurinta kazo ba koma meye wallahi ban ganin laifin kowa saina umma ina nan cikin rufin asirina ta rabamu da karfi da yaji dake. Nasan da ina garin nan dole zuwa yanzu gwaunatina ya gama kafuwa ga kowa kanki amma yanzu kam sai yayi shiru nace bari har anjima zamu karasa da haka muka rabu da juna dashi. Ashe bayan ya bar wajena ya koma gida umma din ta tsuresa a daki tana masa fada farida tana kuryan daki tafito tana fadin haba umma ? Wace Aeesha kuma a yanzu don Allah kawai kawaici irin natane takewa yaya sulaiman a yanzu don Allah ki bar zancen nan tun wani ma bai ji ba kin rabasu ta barshi yanzu kuma har zumuncin tsakaninsu kike son rabawa don Allah ? Saboda haka kwanaki Aisha ta dauke kafanta gidan nan sai daga baya muka samu ta dawo ko yadda muke da ita aiko boye wani abu umma Aeesha ba yar iska bace yadda kuke dauka tunda ko saurayi bata da uwarta dai ke turo mata da kudi tana abubuwan da kuke gani gareta ko Abbu ya fadi hakan ranan yace ko gidan da suke ciki na uwar Aishace . To nidai yaji abinda na fada mai banson wana zancen don yarinyar nan ba kayansa bace aje can gasu gada ba nan ba. Umma ke nan wai baki san waye Aeesha bace ko tace wacece ita banda shegiya mara uba da asali shine shi zai kakabo min wahala ya bata min zuria. Umma wata rana zaki tuna da munyi magana nan dake irin ta yau nasan Aisha da farko tana son yaya sulaiman amma banda yanzu. Da dai yafi uwar ta fada ta fice daga dakin tabi uwar da kallon mamaki har ta fita ta sauke ajiyan zuciya taci gaba da shirinta. Kudi na zube akai min dinki nagani na fada mai kyau suma nasu ba laifi don ya karbi jikin kowa munso makara karfe hudu da rabi muka karaso wurin bukin. Saidai babu halin shiga sai kana da pass na shiga wai ashe matar yaya habib bata da pass din da zata shiga nan muka tsaya gardaman yaya za ayi ? Kai tsaye samira tace ba sai ta koma gida ba nace haba dai yaya za ayi hakan kuma ke asmau ki bata naki dole dai daga baya su bude get sai ki shigo. Tace amma dai mummy kedai ya kamata ki bada naki tunda koba kati dole su barki ki shiga ke amma nikan waka kallona wanga waje Nawa na mika mata akan idan amarya tazo sai in bita a baya mu shiga tare Aimana dasu samira da Asmau sukace bari su shiga don su samu waje muka tsaya da maryam a waje cikin mota. Muna jin kade kade na tashi sai shiga mutane keyi suna wuce mu muna zaune kamar ba abinda ya faru damu muna kuma kallon rikici a tsakanin masu tsaron da mutanen wajen. Isowan anty ummi da tawaganta su khairat da sauran mutanenta ganina yasa khairat din tsayawa suma sauran suka tsaya muka gaisa take tambaya meyasa bamu shiga ba nace zamu shigo yanzu ai muna jiran watace. Haba dai tashi mu shiga don Allah idan tazo ta sameki ciki ta riko hannuna nace bari na rufe mota har ta tsaya muka rufe muka nufo gurin tare dasu donsu su anty ummi sun danyi gaba muna zuwa yace kati ta hararesa tace kama kanka kaji. Nan muna tare da yallabiyan garin nan dungurungun idan kaja kajika a prison ba ruwana yace aisai ki fada min harda dan sarawanshi na ban girma a haka muka samu shiga din. Naso zamewa amma ta rike min hannu dole muje table dinsu dani da maryam din muka nufi can tun kan mu karaso anty ummi din tace wasu yan mata su daga su bamu waje ta nuna masu wani kujera. Mai waka yayi gaskiya kudi shine duniya mata kuma sune jin dadin kudin don ko kana ganin shigar kowa a wurin kasan anzo buki na kece raini. Gwala gwalai suna nuna kansu da fashion kowa ta kure adaka ba mazanba ba matan ba amma haka Khairat ta dan rankafo ta rada min a kunne da wallahi kinyi kyau matuka Aeesha . Na dan murmusa kawai don't kunya da nake ji koba a fada ba kasan anty ummi din matar wanine a wajen don yadda ake haba haba da ita a wajen mutane na zuwa suna gaisawa. Hankalina yana kan wayata naji khairat na fadin ita kuma wacan yar girman kan gaiyawa wajen nan jin hakan yasa na dago kai na kallo inda take kallon. Wanan hindatun ce ta Man Bash da wasu suka shigo cikin taron ina kawar da kai naga ummin tayi tsuki itama ta kawar da kanta gefe daya saga kallonsu. Da alama yadda suka shigo taron sandan sandam dasu bamu ko mayafine ya bata haushi ga dinkin ya matse su sosai ya fitar masu da sharp din jikinsu har shafin part dinsu kana gani a ciki don't matsewa. A,a anty Ummi ashe kunzo garin ta fada ta dago tana fadin hindu mama ya kuna lafiya ya su mama wallahi mun shigo har muna batun fito jibi in Allah ya kaimu zan koma saboda school din yara. Khairat yaya a,a ashe gaba dayan ku kunzo harda su husna sai idonta ya sauka a kaina take fara,anta ya gushe lokaci guda har ta kasa boye hakan. Tace bari tazo ta juya ta samu abokan tafiyanta husna taja tsuki tana magana kasa kasa da yar uwarta na kara mayar da hankalina kan wayata din. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/27, 10:34 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Faridace tazo ta kiramu muje za a shigo da amarya hakan yasa muka barsu don zama a nan dama a tsarge nake duk na dago kai zan samu data daga cikinsu ta kura min idanu tana kallona sai hakan yasa na tsargu da kallon da suke min. Munje din an shigo da amarya harkace dai ta karya ta aron al,ada da akeyi a yanzu don ba,a san bahaushe da hakan ba.. Anyi buki anci ansha anyi raye raye su Asmau su samira Aimana balle farida kirjin buki sun cashe sunyi rawa sosai nida maryam ce bamuyi wani rawa ba tun bayan shigowa da amarya muka samu waje muka zauna. Anyi budan kai inda anty ummice a matsayin uwargida don itace matar farko a gidan kuma sarakuwa itace ta sayi bakin amaryam da kudi masu tsada saida kowa yayi ihu. Sannan wasu a cikin dangi sukai ta saye suma abin gwaunin ban sha,awa dai anyi photuna harma da wa yanda ban sani ba haka zasuzo suce ayi photo. Su khairat dasu husna muyi sosai dasu kafin na nemo matar yaya da dai muna tare tashi yin hoton yake dan rabamu sai ta dan sake dani muna hira jefi jefi tana tambaya wasu abin. Don haka na nemota don ganin har anyi isha,i a lokacin abinda akace karfe shida da rabi za a tashi nida ita sai asmau da maryam muka samu fitowa wajen mun bar sauran yan uwa a ciki. Ina tafe rike Amira da tayi barci wani soja yasha gabana yana fadin good day madam don Allah oga yace inyi magana dake yana nuna min motan ogan daya aikoshi wurina. Gaba dayan mu muka tsaya a wajen cikin duban direction din daya nuna din kafin nace you de crazy iam married woman murmushi yayi dan aiken kafin ya juya zuwa hausa yace saida muka tambaya don kada mu saba doka hjy a cikin dan murmushi. Gashi a can amma kaga sauri mukeyi a yanzu na fada ina masa wani kallo ayi hakkuri please ko minti biyune zuwanki zai tamaki rayuwana rashin zuwan ki kuma akasin hakan he son Allah please. Na fahinci me zamcenshi ke nufi kai tsaye yadda a take yai min magiya da fada min gaskiya a takaice na Dan juya kafin na sauke ajiyan zuciya nace . Shida ke son ganina aishi zaizo nan ga motana a can na fada ina kokarin wucewa naji yace sorry hjy babbanne fa son Allah ki daure. Hakan baisa na tsaya ba na nufi mota don yarinyar tayi min nauyi a hannu uwar ta zauna na mika mata ita su maryam suka bude baya suka shiga. Hjy gashi can a jikin wancan motan ya sake fada hakan yasa na juyo don ganinsa a tsamanina zanga tsoho tunda yace dani ogansa kuma zai iya laifi. Sai gashi naga matashi ne ashe yake nufi da ogansa din tare muka karasa wajensa yake wani kame masa irin yadda suke sarawa nagaba dasu din nan. Hjy barka da lokaci ya fada bayan wanan din ya tafi barka na fada a gundure sorry na bata maki lokaci ko ? Gani nayi kamar tafiya zakuyi yanzu din yasa nace ya tsayar min dake i am Yusuf Sha,ibu matazun amma zaki iya kirana da Y S matazun as you see ni ma,aikacine na soja da fatan banyi laifi ba don naga kamar kina sauri. Eeh ina tare da matar yayan mune zan kaita gida baby dinta tayi barci ohh sorry ashe kuna tare da mutane yanzu ya za ayi ke nan ? Name fa na dan dago ina tambayan shi yake fadin kada in bata maku lokaci ko zan iya samun lambanki don Allah ? Lambata kuma gaskiya ban ba maza layina don tsaro baki yarda dani ba ke nan ya fada cikin wani yanayi nace sorry ba zancen rashin yarda bane kawai dai haka nake. A taimaka wanan karon kada abar bawan Allah da tunane abu a duhu ko kuma mu biku a baya zuwa gidan nakune yanzu din da sauri na katseshi da fadin ina ? No na karanto mashi lamba abu ga jami,e ko bai yarda da number dana bashi din bane sai naji kawai an kira layin nawa zan dauko wayata yace no nine na gwada saina kira. Au baka yarda ba ke nan aida ba zan bayar ba bazan fada ba din tona gode ya fada kamar bashi wancan matashin ya gama kamewa ba yanzu . Muje na taka maki ya fada hakan yasa muka tako zuwa inda motan yake ya dan tsaya daga nisa kadan yana gaidasu suka amsa mai yana tsaye har muka wuce sai lokacin na kula da wa yanda ke binsa a baya ashe. Kai mummy kina da farin jinin jama,a Asmau ya fada daga bayan mota inda take zaune a raina nace na banza don zuwan banza sukeyi tunda banda asali. Amma a fili cewa nayi kada kiyi min sheri ke samari nawa kikayi a wajen nan banda wanan kinga wanine kuma ? Mummy kin manta da mai baki dubu dari uku a hannune na gasa yana nunaki fa a ciki dazun yar sheri na fada. Ai aka maza suke da saka ido da zaran sunga fine lady mace mai kyau basa iya zama sai sunyi mata magana don ma ke baki da rigimane ba kowa yasan kina wajen ba ai matar yaya habib ke fadan haka. Maryam tace Aeesha bata da rigima bata da sake jiki da mutane da watace aida Allah kadai yasan yawan samarinta a yanzu. Meye amfanin tara samari gareni maryam ka tsaya da wancan ko wanan meye ranan hakan na gidama sun nuna maka kai ga yadda kake balle na waje ni yanzu karatunane a gabana ba wanan shirme ba. Ai hakan yafi maki idan kina da ilimin ki zaki iya tunkarab kowa a lokacin matar yaya ta kara fadan hakan sukaci gaba da magana ina tukina ina sauraren su. Don Allah in ankai wani waje ina son in sayi pamppers don wanan amalalan saura kwara daya ya rage muna OK na fada. A bakin wani shago naja na tsaya tare da fadin Asamau don't Allah karbo mata pemppers a shagon can na mika mata kudi kai haba dai bari bata mana nace barshi kawai ta amso mana. Taji dadin hakan don't irin godiya da tayi min a lokacin tace anty maryam gaskiyar zancenki fa gashi tun bamu fita motaba nagani wallahi ni da farko dana fara ganinta nace tou bukin har da irin wa yan nan a ciki bari muja a gefe daya. Kuma dana shiga dakin mommy din nan zanyi sallah sai naji anty saratu nan tana ta fada dake kinsan ranan muka iso kuma aka fara da fada. Nace to barin kama kaina nasan ba hakkuri ke gareni ba yanzunen zan nuna maku halina shiyasa na kama kaina amma yau dana dan zauna daku naji dadi sosai da har namatsu mu koma Abuja wallahi. Ba abindata fada yasa nake murmushi ba sai hausan ta daya surka dana yarenta don duk wanda yasan hausan yan lokaja kona Abuja irin harshen da take hausa dashi ke nan. Duk da banda kano bansan ko ina ba a wanan kasan amma saj nake jin abin yana ban sha,awa haka yasa kosu Asmau da suka zo har wanan ranan nake dariya idan sunyi wani hausa zakiji kamar wani yarene sukeyi ba hausa ba. Har kofan gida muka sauketa mijinta yana waje zaune a lokacin yana kokarin kiran layinta don dare yayi sai gamu ya fasa na sauketa muka juya zuwa gida. Abinda na manta ban fada ba shine Abbu yaja min kunne akan motana duk wanda ya tambayeni amsa dayane shine mahaifiyatace ta aiko da kudi aka saya min fakat don yawan surutun mutane amma ko hakan bamu tsira ba ai. Dan wasu zagin mahaifiyar tawa sukeyi akan wai tana can suna badala a saudi tana turo da kudi nan muna jin dadi shine saratu taso fada min a gaban mutane muka fita baki ranan. Don kosu anty safiya har Ammah basu san daba Nana ta saya min mota ba don cewa Abbu yayi Nanace ta turo aka saya min nan tabayar aka kawo min don yarda da zancen da sukayi da Bash kada a samu matsala wajen mutanen yan sa ido. Ba don wanan shirin na Abbu da daga gidan mu zance zai fara yawo daga bakin anty safiya itace mutum na farko da zata fara baradani tana bata min suna. Don ba zata taba tunanen ba ko wace mace bace watsatsa da ba sai tabi maza zata samu rabo daga garesu ba . Don haka ko yanzu da nayi ribas na juya da motana galleleyi zuwa kofan gidan mai akwai na faka motar saida akai zance a wajen da cewa. Wai yaushe wanan yarinyar tayi motane ko saboda bukine ta aro tun shekaran jiya nake ganinta da motan nan tana hawa ? Na rabaka wa zai bata aron mota kwana da kwanaki haka uwar tace kasuwa ta buda a saudiya ta aiko aka saya mata mota don karatu. Kutuman uban nan ana iya shige garin nan kaji yanzu da zaman kanta ta sayawa yarta wanan motan gaskiya kai waima tsaya dama ita iyayyenta suna rayene ko ince uwarta tana da rai dama ? Don uba dai nasan babu zancensa wani katon balarabe za a samu can yaiwa uwarta ciki azo a haifota a wullota nan tana tangariri,riya haka. Kai haba ku bari mana don Allah yanzu me yarinyar nan tayi maku yarinya mai mutunci da girmama na gabanta koma itace tayi laifin ai kaddaratane hakan . Bai kamata ku aji haka daga bakin ku ba ana waje guda yarinyar nan yaya kasa yaya sama ga kowan ku ba wani abin watsewa kuma da takeyi. Yaya salis ne a gefensu zaune ya tsawata masu wanda ya fara magana yace ai ba zaginta mukeyi ba zancene ya kawo haka bros. Ku daina haka don Allah ba kyau ya sake fada tare da jan tsuki yana kawar da kansa gefe daya yayin da kuma suka bi yan bukin da ake saukewa mota mota da kallo suka shiga nasu rigan arzikin kuma. Get Asmau ta bude na shiga da motar cikin gida kai tsaye don ko ba niyar kara fita a wajena ranan don mun shige ke nan ba wani get together kuma da zamu . Koma za a barmu ban iya fita ko ina balle ban ma gigin fadin cewa zamu wani wajen don ko su maryam nasan ba za,a barsu suje ba . Mun dawo har mun kai kusan awa biyu su Aimana da Samira basu dawo ba don har Ammah ta fara fadan hakan don gaskiya sun dade kan basu dawo ba ina daki naji hayaniyar shigowansu. Lokacin har Abbu ya dawo ya koma fita sai gasu sun shigo fada Ammah ta hausu dashi tun shigowan nasu hakan yasa suka rage tamkiyan da suka shigo dashi din. Ina Aeesha Samira ta fada bayan ta bar Ammah din falo tsaye tana fada ta nufo dakin mu tace ke yau badon matar nan da kika sani ba da an barmu a wajen ai. Itace ta ganmu tace wani ya kawomu gida ta kuma bada gift ma kowa mu harda matar yaya habib da kuke tare na gane su khairat take zance a lokacin. Wasu manyan jakkunane ta zube a gabana tana fadin mun ba farida nasu ita da maryam wanan kuma mu guda guda tace mu baki sauran tasaka hannu ta dauki nata ta mikawa Aimana daya naji tace aje min nan sai naga ta kalleta. Tace muma muna da yawa gidan mu ai nace yaya akayine ta juya har takai kofa sai kuma ta tsaya tana fadin ke mummy akai fada a bayan ku. Fada kuma na fada ina kwabe hijjab din dana kare sallah tace bari mummy yau wani ya burgeni gaban kowa ya mari kawar saratun nan mai rawan kai yar gidan makwabatasu din nan da suke tare ko yaushe itama saratun da ta samu rabonta ai. Bari dai nazo ta fada ta fita da sauri naji Aimana dake rage kayan jikinta taja tsuki na kallota ina fadin anyi wani abune halan ? Tace ba komai Samira din nan tana son ta kawo min rainin wayau bata san halina ba tukun wallahi nace a,a don Allah kuyi hakkuri kinsan halinsu haka suke abu su kiyi hakkuri please. In bashi ba zan ci kayan nan ne kosai ta nunawa mutane ni barece a cikin ku kawai don nace ta ban in duba ko duk iri dayana abinda aka saka ciki kawai ta hauni da fada gaban kowa wai ba zata iya ba ita yadda aka bata zata kawo maki kamar zanci fa. Nace yanzu baga kayan tare da keba wai me aka saka a cikine ina kokarin budewa in gani abinda ke cikin jakkunan wanda samira tace sune nawa din. Na fara ciro dan karamin flask din silver wanda zaka iya turawa a jaka zuwa wani waje hakan yasa na gyara zama ina fadin ashe ba karamin kudi aka kashe ba dai ? Jin hakan yasa ta juyo tana kallo abinda na fitar din tace mu kuma wanda aka bamu ba wanan bane irin jug din nan plastic one ke ciki da kofunan sa. Mika mata nayi nace to karbi wanan ki kara dashi ko ba musu ta karba din ta kada a nata jakkan don nasan dai shi takewa. Allah yasa nawa din biyune sai ban damu ba koma dai meye aimu tazowa kara don haka ba zan yarda ta koma da bacin rai ba. Tun daga lokacin kuma ta sake tana fada min ai saurayinta ya kirata yau ban kusa da mun gaisa dashi amma yace ta gaidani. Nace oo dama ina kusa yau mu gaisa mutanen turai tayi dariya tace wallahi baki ma sani ba sai kinji hausarsa wallahi zaki san ya zaunu a can. Shine mama take wani kwalo kwalo wai ita dai a tsaya ayi bincike da kyau yanzun wa ke tsayawa wanan Aeesha dama yazo ya wuce mutum. A,a Aimana mama tana da gaskiya wallahi mutumin nan fa kema kin fada da bakinki baku taba haduwa ba ai dole tace ku tsaya ayi bincike da kyau. Ohh kema kin goyi bayan mama ke nan wallahi da badon ke bace da sai ince bakin ciki kema kike min yadda baba yace wa mama ranan. Aimana kada kiga laifin mama fa shi sha,anin aure dan bincikene komai yana son kwanciyan hakali kai Aeesha ke nan ke tunanen ki irin na mutanen dane wallahi. Bature yace opportunity comes once inya tafi shike nan ina zanga samu inga rashi Aeesha ita mama bata san komai ba daga Allah ya rufa min asiri zan cira in rabu da wahalan kasan nan. Idan naje suwa zasuji dadin hakan basu ba ke dai barni naje kawai ko ina akwai Allah shi zai tsareni tana fadin wai wuri yayi nisa nisan me don Allah. Galala nayi ina kallonta daga inda nake zaune din don ta hanni fada mata gaskiya a lokacin sai kuma naga ta dan kwashe da dariya tana fadin. Wai bakiji shiko mutumin ki ba da nace mai muna wajen buki sai cewa yayi yaji kamar ace bukin mune ai akeyi yanzu . Murmushin na tayata yi tunda ta fara ambato min bakin ciki cikin lamarinta nace aiya kwantar kwana nawane tunda baba ya bashi mukan musha buki. Tayi dariya tana fadin aini duk wanan shirmen da naga anty fati ta bari ana mata ban dauka wayayyu zan gaiyato tunda kinga kila da mutanensa zaizo daga france din ina zan yarda su raina muna. Nace wuuuu, ashe bari muja baya bukin manyane tace keba irin ku nake zance bani aiku yan gidane kune gaba gaba dolema ke Aeesha yanzu inda duk za a liffasa babban yarinya ai kina ciki. Amma dai gaskiya banji dadin rabuwanki da Man bash ba ga kuma yan uwansa na sonki don wallahi bakiga yadda sukayi ba da muka fada masu kin wuce gida dazun ba . Nima hjy tace min kannen Amadu biyu mata suna aure a kaduna zan gansu lokacin buki wai zasuzo nace dolema suzo ai suna kannen ango. Tace dolesu ma muna waya da babban karamar daice bamu taba gaisawa ba amma dayan mun gaisa wajen sau biyu da ita Allah sarki abin dacene ai. Kila rabuwana da man bash shine alheri kuma ni ban damu ba tunda ba soyayya mukeyi dashi ba dama mutuncine kawai tsakanina dashi daya koma muna kamar yan uwantaka. Amma ko kowa ya yarda da hakan ni kinsan ban yarda shifa ya fara bude maki ido haka lokaci guda Aeesha ni wallahi har yau ban yarda waiba soyayya kukayi dashi ba. Nace to shike nan tunda baki yarda ba amma ai duk zamaki gidan nan lokacin yana nan baki taba ganin ya sallama gidan nan ba wurina. And so what tunda dan manyane aiba sai yazo hira ba ko ni baga Amadu ba a waya muke kwashe soyayyan mu dashi zakice mun dade da sanin juna. Gashi da bakin kishi ni Allah ya taimakeni ma ba kasan nan zamu zauna ba aida munyi ta kwasa tunda yace baison ina yawan fita. Ko bukin nan da yaya ya barni nazo da yace wai ba zanzo ba sai dai ya turo min da kudi na bada gudun mawata saida baba yayi mai magana ya barni. Ikon Allah nake kallo daga inda nake kwance saman tieds kafin wayata ya dauki ringing na duba farida ce ina dagawa naji tana fadin yaya banji kida na tashi ba kuma ? Ki dan me na tambaya tace wurin get to gether din mana nace rufa min asiri don Allah kada inga bacin ran Abbu yau badai mun samu ya barmu munje wanan ba ai mun gode mun ba ido abincinsa munsha kallo. Ni aida kunji an balbalani da safe ina wajen dori nida yaya munir yaji ina fadin zamu yayi cikina da fada nace maganin ki ke nan yar son buki . Ni dama ko an barni ba inda zani wallahi maza haka da shegen kallon tsiya duk wace ta gitta sai an saka mata ido an kalleta ni ina zan iya wanan ? Wani kira ya shigo min nace ta kashe zan dauki kira mukayi sallama na dauka da sallamata don wani lokaci course mate sukan kirani don kowa ya matsu da zaman gidan a yanzu. Wani murya naji kamar nasan me muryan a wani waje muka gaisa dashi sai nayi shiru don ban gane me magana ba a lokacin. My queen ya kuka koma gida dazun lafiya wake magana sai naji yayi murmushi kafin yace kada muyi haka dake please kina nufin bakiyi serving number ta ba ? Nace sorry ban fa gane ko waye a layin ba kayi hakkuri may be wrong numberce ka kira yace Y S matazun ne da kuka hadu a wajen buki kika ba number. Sorry don Allah na manta da hakan wallahi saina kara fadin ina wuni ya amsa min yana fadin mu kara gaisuwan sani ke nan anyway dazun saida muka rabune naga ban san sunan hjyr tawa ba don zumudi ya hanani tambayan hakan ? Murmushi nayi ina fadin so soon haka gaba dai inda rabon sani zaka sani haba haba please kada muyi haka dake koda take no need a yanzu gaba zan sani ai tunda naga sunan ma rowanshi ake min kuma ? Ba rows kawai dai time din Sabin sunan baiyi bane ai zan fadama INA wanan yaron naka mai bakin naci shiya hadani da Allah dazun aina tsaya. Ooh wai umar yana waje suna hutawa ya kun fito wajen taron ne nace haba dai taro ai sai ku manya wanan wajen bana irin mu bane. Gaskiya ko mu manyan ai yanzu haka ina masaukina ban fito ba nagaji da yawa da mota mukazo garin nan saboda zirga zirga kada nazo na takurawa angon kuma da neman a nan . Angon abokinane right from our secondary schools muna tare dashi by them kuma muka rabu don na fita karatu saidana dawo muka sake haduwa dashi kuma. Hira sosai mukayi kafin mu kashe wayan dana gundura dashi don naga kamar shi bai gajiya da surutu Aimana na dan kalla tana charting a wayanta. Tana jin naja tsuki ta Dan dago tana kallona kafin tace wa kuma aka samu nace kai wanine yake son takura main wallahi banga alaman zamu shirya ba don ni ban son gadara. Kai Aeesha ko baki sonsa kici kudin banza kawai bashi ya kawo Kansa ba an kirashi ne jin hakan yasa na kalleta da sauri take fadin ko wanan abokin angone days bamu kudi ? Nace bashi bane wanan ma abokinsa ne ai don bukin shima yazo daga Lagos wani sojane wanan din wancan kuma ai yace shi likitane ko. Soja fa Aeesha nace haka yace ga zahiri nan mungani don wanda ya turo yai min magana da kakinsa a jiki lokacin . Sai naji tace me Aeesha wallahi kina da sa,an maza sojafa nida ke maitan samun soja tun ina karama . Kai haba don Allah ni ban faye son yan kaki din nan ba kuma Allah na hadani dasu ashema bashi kadai bane said nayi murmushi a rains ina mamakin wanan halin nata. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/28, 9:11 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Washegari barcin gajiya na kwanta yi don gaskiya akwai gajiya a jikin mu lokacin can cikin barcin nake jin muryan matar nan ta yaya Habib da yarta a dakina. Su din ne suna zaune a dakin suna hiran abinda ya faru da Aimana da kyar na samu na bude idona ina mika tare da sakar masu murmushi ina fadin anty har kun shigo ashe ? Mun shigo tun dazun shine nacewa mummy inane gidan ku tasa yaro ya kawoni yarta Amira nata faman ce main good morning. Muna magana da uwarta sai daga baya na fahinci me take fadi na jawota ina mikewa tare da amsawa kafin na samu nakai zaune na mike gaba daya saman gadon. Bakin mirro naje na dauki brush na matsa marclean na fita ban jima ba na dawo tana zaune da wani littafina a hannu tana karantawa nadawo. Zama nayi saman Stoll din bakin mirror din yarinyar still tazo ta hau saman jikina kai Amira aka take fa kamar mage da son jiki uwar ta fada. Nace ai haka yara suke a zuciyana kuma ina faman mamakin zuwansu gidan mune haka kafin Aimana data fita ta dawo da kwano a hannu ta zauna wait waina ta fita ta sayo wajen wani mutumi dake suya can dan nisa damu kadan. Ganin yadda yarinyar ta tsura mata ido itako ko kallonta batayi ba yasa na shafa kanta ina fadin Amira zakici waina din he bari Asmau ta sayo maku kuci da mummy ko ? Nan uwar ta dago kai tana fadin ayya kyaleta ba zataci ba yanzu tea din da mummy ta hada munama bata sha ba nan ta barshi muka fito. Zancen mu baisa Aimana ta kira yarinyar ta bata koda dayane ba taci gaba da cin abinta tana kallon wayanta kamar bata san me muke fada ba a lokacin . Fits nayi da yarinyar wajen Ammah na karbi kudi na tura Asmau ta sayo muna nayi mata bayanin yadda zata sayo din ta fita muka koma dakin tsike banyan kai na dauko na fara banyewa yarinyar kai batayi gardama ba muna hira jefi jefi da uwar har Asmau din ta dawo. Ta aje ta koma ta dauko plate biyo ta girke da gorunan kunnun zaki da zobo duk ta aje muna a gefe days zata fita nake fadin Asmau dauko Abu ki diba a raba wanan ai yayi muna yawa. Nayi mamakin yadda suka zauna sukaci sosai ita da yar bayan sun gama na kwashewa yar kai kalaba mai three in one nayi mata sun kwanta da kyau kafin naje nayi wanka na fito na shirya muka garzaya gidan bukin. Don ranace daurin sure kowa kuma daga ranan zai kama gabansa don kwasan gara ya kare ga mutane yadda aketa dora tukwane ake saukewa akuma ce abinci bai isa ba. Muna shiga kiran S matazun yana shigowa wayana dole na dauka da har yasa mukai dakin umma ina kan waya a lokacin . Tana zaune da yaranta maza da gani dai akwai zancen da sukeyi ko kuma sun gama yayin da a waya nake sauraron S matazun dake min mita akan yayi expecting din kirana ko don inji yaya ya tashi da kwana. Abin mamaki ya bani matuka amma a fili ce masa nayi bansan ana hakan ba ai da nayi sai naji ya kwashe da dariya. Yana fadin you are right tunda ni ba bakonki bane a yanzu kada ki damu with time zaki san hakan ai don da zaran kin zamo tawa ni kadai zaki soma. Uhmm kawai nace nan yake fada min yanzu ya tashi shima yana son ya shiga wanka sai ya karya before suzo daurin aure dama don yaji yaya na tashi ya samu natsuwa yasa ya neme ni a yanzu and yaji ya samu piece a zuciyarshi kuma. Zai neme no zuwa anjima idan yafito a hankali nace dashi naji na kuma gode da kulawan shi gareni mukai sallama na kashe wayar. A hankali na dago kai ina gaidasu da kwana yaya salis ne ya fara amsa min da fadin Aisha ashe yau ke aka kaiwa rigima naji matar yaya Habib na fadin D Aysha gaida ku fa ? Ya dan juyo yana fadin ta gama wayan natane tashigo tana muna soyayya a gaban mu haka dama sau kusan biyu muna hada ido dashi a lokacin ina kawarwa don kallon tsana da naga yana min a lokacin. Mikewa nayi ina fadin anty barin leka yan matan can in dawo ina fita take fadin babu ruwanta ga son mutane wallahi. Umma dake duke tana daukan abu a bayan kujeranta tace wai Aeesha ai haka take babu ruwanta don ma bukin nan ne ai inbashi ba bata shiga mutane sosai ita. Wallahi kan mummy tana da hankali sosai yarinyar wa yan nan tsofin suka haifeta kuma ta tambaya hakan yasa umma juyowa tana fadin a,a iyayyenta suna saudiya zaune. Haba nikan nace nayi mamaki wallahi very innocent girl bats da rigima ko kadan haka jiya zamu dawo wani soja ya tareta take fadin ina taga time dinshi ita da take karatu. Gaskiya ne wanan baki taba ganin ta tana hira yaya salis ya fada nan dai sukai ta sharhi akaina har uwar ta fita ta barsu a dakin. Yana zaune cikin mota yana jiran wani abokin aikinsa ya fito daga dogon benen daya shiga wani bincke hakan yasa ya zaro wayansa da rabon ya duba yau kwana biyu ke nan. Saboda wanan bincken mutumin kasan Lebanon din da suke nema ruwa a jallo a yanzu don case dinsa shima babbane don hakane baida lokacin komai. Yana kunna data ya shiga WhatsApp don a nan yafi samun sakon nan abokansa da yan gida wani lokaci tunda sun san bako yaushe yake available bashi. Ya tabbatar da Lukman Dabo dai bukinsa akayi a wanan satin don yadda yake ganin ana yayatawa a ko ina ga yan kanon. Husnan su ce yaga ta dora wasu photo yabi photunan nata da kallo duk da hakan ba dabi,ansa bane saidai yana shiga idonsa yayi arba da photon da ya bashi mamaki su hudune a hoton khairat husna summy kanwarsu sai Aeesha how comes haka ya faru a ina suka hadu sukai wanan photo yaya akayi tasan su husnah din ? A take zuciyarsa ta bashi amsa da khairat that means yanzu yariyar nan tana kawance da khairat ke nan kome ya tambayi kansa ? As how hakan ya faru why take appearing haka garesa yan kwanakin nan wacan a layin ummi yar salman ya gani wanan kuma gun Husnah dinsu . Sannu a hankali yake bin photonan da kallo a wajen buki sukai photon saida ya kusa kai karshe ya gane ai bukin su ummi din ne sukaje suma. A haka abokin aikin nasa Wanda baturene shi ya fito ya sameshi a wajen days barshi yana fada mai inda zasu nufa lokacin kai tsaye suka nufi can din a cikin sauri. Yadai samu yayi aikinsa ranan yadda ya kamata amma yana mai jin wani abu ya tsaya masa a zuciyarshi har lokacin daya kamo hanyar zuwa gidansa. Yana shiga gidan kai tsaye bedroom dinsa ya nufa ya fara cire tufafin jikinsa wanka ya shiga saida ya gurje jikinsa da kyau don wanan dabi,ansa ne dadewa a wajen wanka. Yana fitowa dan mai ya shafa kafin ya sauko zuwa kasa ya nufi wajen fridge din kitchen kai tsaya cimarsa na gwagwani ya dauko ya bude tare da juyewa cikin wani bowl ya tura a ovon tare da kunna ovon din na dan lokaci. Yana tsaye ya dafa table na dan lokaci tare da duo da kai kamar me tunane a wajen yana zafi ya bashi signal na yakai limits din da yake sonsa yakai. Ya juye ya dauko zuwa falo ya zauna yayi kamar spoons biyu ya aje cokalin don yau abincin ba dadi a bakinsa gefe ya mayar ya dora kafa saman table din yana dan kadawa a hankali cikin sarauta da yake jin ya motsa masa a lokacin abin a ji yake dams sai ya motsa. Kansa ya mayar baya kadan yana cigaba da girgiza kafa kafin ya lumshe idanuwansa yana dan tunane zakice barci ya soma a lokacin in badan kafansa da yake dan motsawa ba kadan zakice barci ya daukesa a hakan da yake. Yakai tsawon mintuna talatin a hakan zaune kafin ya dago yana furzo da iska daga bakinsa don t)unanen nasa na karshe da yazo mass a zuciyarsa. Dan guntun tsoki yaja yana dagowan ya dubi lokaci sha biyu da rabi na daren rana yasan yanzu a can Nageria din ma darene don haka ya sauke ajiyan zuciya don baida halin kiran kowa a lokacin. Haka ya samu ya mike zuwa dakin kwanansa da mai aikinsa ya gyara tsab kafin ya tafi bai kwanta kai tsaye ba saida yayi alwala yazo ya sauke nafila ya jima a zaune kamar yadda ya sabayi duk dare kafin ya kwanta. Dogone man bash karfafa saidai ba irin can din nan ba daidai musali ya dan surka don bai kwaso bakin kanawa haka ba andai bashi tsayi da karfin su wurin launin fata uwarsa ya dauko dukama yaran haka suke donshi din gaure biyune bafulatanin bauchi na usuli bakanon gidi na ainihi sai abin ya zame masa biyu. Gidan Rabakaya ya cika yau da jama aure yaya biyu mace dana miji Allah dai yaiwa aure albarka za ace ina daki kudun dune kamar amaryam danko tunda na koma dakin yan mata ban fito ba . Su maryam sunzo sun samemu a gidan nan muka hade dasu din Allah ya gani ba don saratun nan tayi min rashin mutunci ba dama dai hakana nake na tsani mai baki mara kunya a rayuwata irin fitsaran shashancin nan da ba,aso diya mace dashi haka wanan saratun mai zubin tsohon agwagwa take. Sai ta gama ta fita Anty fati zatace don Allah ku kyaleta ku daina biye mata wai yanzu kuma da wata kawar anty fatin take wa wanab zarin haka. Bata bar kowa ba kamar wace bataso zuwan kowa taron ba haka take bin kowa daya baya daya tana masu cin mutunci wai ita mai baki. Yanzu dai mun mun samu lafiya don tonon asirin su samira bata kulamu ko kuma anyi mata fada akan mune oho mata. Anty Basira matar yaya habib ne ta leko dakin ta kasa shiga tana tambaya wai Aisha take nema ? Sai wata kawar fati tace wata Aisha tace Arab Aisha Arab nan saratu ta cabe da yar kwara dai wanan muna Arab ne ai. Jin ta ambaci yar kwara yasa na juyo don nasan ni mafi yawan mutane ke kira da yar kwara ko a gabana wasu na kirana da wanan sunan. Don haka yasa na juyo ko bake take nufi ba matar yaya habib ce ke neman ki ban tsaya kulata ba na mike daga kan gadon zuwa wajenta. Muje dakin mummy muci abinci ta fada nace to gani tafe tabar wajen nabar shashashan na bayanin wai ma,anan kwara muka fito nida Maryam da Asmau don tare mukafi tafiya ko ina dasu mu uku su faridama su uku da Aimana da samira. Tana zaune saida muka shigo ashe tuwon garin doyane na amala miyar ewedu zamuci Allah ya gani duk sha,anin nan da akeyi ko ruwan pure water ban taba sha a gidan nan ba . Ta fito da abincin a tsakiya bayan mun zauna maryam ke fadin amma dai abincin nan ba a gidan nan aka girkashi ba ko naga ya fita daba . Anty Basira din tace anty maryam tazo dashi daga gidanta jin hakan yasa na mike na dauraye hannuna saiga umma mai dakin tashigo tana fadin. Amma dai abincin nan ai yayi maku kadan ina maryam din ta kara maku tace ta fita yanzu ana zancenta sai gata ta fado tace maryam ki zuba masu abincin wanan yayi kadan. Umma bafa na taro nayo ba kin sani mutanena da zasuzo min nayiwa shi saita juyo ta dan dubemu au kune maryam aiban kula ba ta fada . Ta dauko muna abincin da yawa haka miyar ta zuboshi ciki a wani kula ta miko muna tana fadin aiko don Aisha da maryam ban isa hana maku abincin nan ba. Aisha fa mutumiyatace tana karama yanzune ta gujeni data girma haba dai anty na fada ina dariya mun soma ci ina dan tsankwara samira tashigo dakin karban waya wajen Asmsu . Nan ta zauna itama saina dauki leda biyu na abincin nace a ajewa Aimana da farida suma suci mummy daki bari muci abin mu Aimanan nan wallahi bata da kirki nan ta soma muna hiran abinda ya faru da kairat ta bata sako ta kawo min sabanin yadda Aimanan ta fada min. Nasan halinta yasa nace kuyi hakkuri kowa da halinsa ake zama dashi ai haka halinta yake da akasi wai bakiji ba mummy dazun take fadi da safe wai bukinta ai sai yafi wanan mu bari mugani dai. Ba karya ta fada ba ai me yuyuwa yafi wanab din don wanda zata aura bama kasan nan yake ba haba ta fada nace karyane ashe da gaskene nace ba karya takeyi ba Allah. Iya abinda na fada ke nan kai mata da yawa suna son zuwa kasan waje aure suyi ta cika baki akan hakan anty Basira ta fada. Akwai wata sister din mu da tayi aure irin wanan saida akaje can tace ko satin amarci bata rufe ba miji yace oya ba na kawoki nan bane don ki huta a banza. Neman kudi zakiyi tare damu a nan tace ya bata option biyu ko tayi goge goge a hotel ko ta kama kitso tana kawo kudi yace ko kudin haya ya ishesu aiki a can. Nan kowa ke fadin albarkacin bakinsa har aka daura aure muna dakin don yaya habib sun tafi daurin auren yaya kabir shiyasa matar nasa ta lake min tunda safe muke tare da ita ashe. Su Aimanan nan suka samemu sukaci abincin da muka aje masu Ammah tazo da anty safiya da yaranta biyu da suke zaman gida tare duk muna gidan an rufe gidan namu a ranan don yinin bukin. Sun kafa wasa kofan gida a nan zasuyi wasan karshe tare da dj kafin akai amare dakinsu muna nan dakin umma yan gidan ango sukazo muka shiga gyara masu wajen zama. Wanan ce ai naji wata na fada a bayana hakan yasa na juyo don ganin mai magana a lokacin aiko tubarkallah wallahi wata ta fada. Kaina ya daure ban gane me suke fada ba a kaina saida tace min ga hjy ummi can tana neman ki ai a waje. Zan fita saiga anty ummi din sun shigo wuri ya matse dole na fito muka gaisa dasu wajen tun daga wanan lokacin muna tare da kharat saida zasu tafi muka fito masu rakiya nan suke tambayana nan ne unguwar mu wai ? Asmau tace ga gidan mu can na ukun can shine namu ai ashe har nan kuke ta kara fada zo muje gun motan anty abin bukinki yana ciki tazo maki dashi khairat ta fada. Hakan yasa na bisu har bakin motar buhune cike da abubuwa khairat din ta bude boot din motan ta fito min dashi tana fadin kinsan anty ummi da yaya Bash akwai alkawarin amana donshi take haba haba dake nayi murmushi. Yaushe zata koma na samu kaina da tambaya tace da gobe ne amma yaya A Dabo yace su bari sai friday jibi su koma Ok zanzo har gida in gaida ita nagode . Asmau ce ta dauka zuwa gidan mu da sauri don kada a taruwa kayan tasan halina tace zan rabawa mutane. Ji nayi an dafani hakan yasa na juyo da sauri daga kallon Asmau din anty ummi dince a bayan mu dan dukar da kai nayi ina fadin sannu anty nagode naga sako jiya yau kuma ga wani an kawo min. Kece next fa daga wanan sai kuma munzo naki a wanan unguwa waima kuna waya da kanin nawa koda yake yaki yarda yace shine yayana. Murmushi nayi mata ina noke kai ta kara kamuni tana fadin mu zamu tafi wata kila ba zamu kara haduwa ba daga wanan karon ? Ai tace zatazo gida ta gaida ke hjy a sayi kaya harkafa daga bayan mu aka fadi hakan duk muka juya anty safiyace a bayan mu take fadan hakan ga anty ummin din. Hjy Allah ki gwada zaki nemeni daga baya kayan mu ba irin nasu bane mu kayan el,sutra muke saidawa hadi hadin gida na ainihi babu surki ba algus babu cutarwa idan baki yarda dani ba ki tambayeta gidan mu daya da ita ai ta nunani wajen matar. Kasa ka bude inshige naji a wajeb saboda kunya itako taci gaba da fadin kyautama zan baki hjy tunda naganki tare da wanan bari zan hado yanzu don Allah kada ku tafi ku tsaya ku karba. Anty ummi din ta juyo gareni tana fadin wai da gaske gidan ku daya nace yayatace gidan mu daya da ita sai ta bita da kallo tana murmushi. Sai kuma wata tazo ta dauke mata hankalli garemu wai ance akawo kudin wankin amarya ta danja tsuki tana fadin su duk me suke a wajen nan oya lanti kibi kowa daya dace saiya bada ki dawo na cika akara maza jeki don Allah akwai inda nake son zuwane daga nan. Bayan matar ta tafine ta juyo tana cewa dani zamu gun mai babban dakine yau tunda safe ta aiko min da zagin cin mutunci zan tafi mu kwasa da ita. Ai bana jin tasan da itama anty khairat ta fadi hakan tace oh haba dai kinko huta da bakinsan wainar da ake toyawa bama nikan yau ai nasha zagi tunda safe. Ban fahinci komai a zancenta ba saiga anty safiya din ta dawo tana fadin zanba Aeesha ta baki kan ku tafi don ido yayi yawa anan yanzu. Na hada maki da matar minister, izzar mowa, gumban ukku bala,i amma don Allah hjy in kina da kishiya wanan izzar mowa din kiyisa sau daya please ? Kai matar na very funny wallahi kwantar ni banda kishiya zan iya yin amfani dashi gaba daya kwarai kuwa ta fada tare da fadin don girman Allah kiyi amfani dashi ke kadai a wajen na sayarwa shi kaya mu talla da ikone sai mun soyema muke zaba maka da mun kalli mace musan meya dace da ita. Dan tsuki naja yasa ta kalloni tana fadin kin gani ko ke yarinyace baki san komai ba ja bamu waje don Allah kinji nan zancen manyan mata ake a yanzu. Abinda nake so ke nan kuwa anty khairat ta rigani jan hannuna muka dan gusa zuwa jikin motarsu sai muna kallonsu suna ta zuba kamar sunsan juna saboda dadin bakin anty safiya din wajen sana,anta. Bayan sun gama ta miko min leda cikin dabara tace ki saka mata a mota na karba kamar yadda tace nace gashi tace in saka a mota na anty ummice wai khairat ta karba. Ni dai nasan ta karba kawai don kawaici ne don irin matan nan hamshakai me suke nema kuma a yanzu banda shirmen anty dai. Za a tafi da amaryane a lokacin don haka bamu saka kanmu binsu ba don kowa na fadin zai tafi sun kawo irin manya bus bus din nan na kwasan mutane har guda ukku na yan kai amarya. Anty basira ma bata tafi ba muna tare da ita sai lokacin take min hira wai ai anty fati din da mijin nata dataje wajensu tayi hutune suka hadu a can Abuja. Nikan ina mamaki ina ta hadu da Dan Nadabo family ashe mafari ke nan a in mamaki wai sai gata tana ce min muje gidan mu tana son sayen abu wajen anty safiya. Mamakina ragagene saboda yadda nake ganin manyan mata na zuwa saye wajen anty safiya din kayan da take kira da El,sutura ingantace a fadan ta. Saidai anty safiya din mun samu tabi gayyan yan kai amarya a lokacin mun kirata a ways sai cewa tayi Asmau ta fitar mata da kayan ta nuns mata hakan akayi kuwa ta barni da mamakin yadda Asmau ke bayanin kayan. Karshe ma mikewa nayi na bar wajen sai gashi a karshe ma dai nake ji a bakinsu wai tasayi kaya yakai na dubu ashirin gunsu. Har karfe goma na dare tana gidan kafin mijinta ya dawo ya dauketa su taxi suna ta hira da anty safiya data dawo kai amarya. Sai wajajen sha dayan dare su yaya suka iso da amaryan yaya kabir din daga katsina yace matar ta fito shi a gajiye yake ta fito suka wuce masaukin su. Nikan nagaji dama wanna nayi na kwanta sai barci washe gari kowa ya tashi ya barni gashi kwana biyu ban samun ganin Abbu don barcin safen da nake kwanci yi da safen har ya fita ban falkaba. Wai mamaki anty Basira da mijinta ya kirata ya azzalzaleta kan ta fito shi ya gaji itace ta tayar dani daga barci tana fadin bayan mun gaisa da ita Aysha don Allah ki fadawa anty nan kada ta fita ta jirani zanzo in kara kaya. Tau kawai na amsa mata dashi tare da tambayanta Amira yarsu tace gata a wajen daddy na katse kiran cikin jin haushin tayar dani da tayi din a lokacin. MATA KU SAI KAYAN EL,SUTURA BA KARYA KO SON KAI KEDA KIKA DAURE KIKA SAYA KE ZAKI BA WASU LABARINSA INSHA ALLAH SAI KUNZO ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/29, 9:52 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Ranan an barni da mamaki don sai gashi anty ummi ta aiko aje mata da anty safiya itama wai akwai wash da zasu tafi kawaiyenta da zasu tafi a ranan nason su ganta da kayanta. Na fada mata ta shirya za azo a dauketa zuwa gidan hjyn nan na jiya nan anty safiya ta fara rawan jikin had a kaya ba,a jima ba saiga driver yazo daukata din suka tafi . Wanan yasa koda anty Basira matar yaya Habib tazo anty safiya din ta fita a lokacin amma haka ta zauna zaman jiranta saida ta dawo wajajen karfe dayan rana. Nikan ina mamaki a raina me sukeji a wanan kayan shiriritan na anty safiyane wai suke rawan jiki saya haka ? Tunda suka shige daki sun jima a dakin sai dai dariyansu akeji jefi jefi Ina nan kwance naji sako ya shigo min wayata . Daga classrep din mune yana sanar min da Monday zamuyi resuming school naji dadin jin wanan sakon don zaman gida ya isheni a lokacin har yana son juya min rayuwata a yanzu. Don haka tun a lokacin na fara jawo takarduna Ina hadawa a waje daya Aimana dake kwance tana charting ta dan dago tana fadin ya akayi don jin tsukin dana dan ja a lokacin. Ya akayine na juyo ina fadin kinga waifa takardana da zanyi submitting ashe na barshe hannun Joe kuma ita bata maida min dashi ba gashi dashi zamu tafi IT dashi. Wai kina nufin har zaku tafi IT ke nan nace to kinki karatun nan Aimana da yanzu dake za a tafi nina rasa dalilinki na dakatar da school dinki a yanzu tunda auren ba tashi yayi ba. Naga tayi min wani irin kallo kafin naci gaba da fadin kyawo ya kasance koda zaki shiga gidansa kina da iliminki ko kina kanyi kinga,,,,, Dakata don Allah Aeesha don me mace ke dagewa da karatu wani lokaci badon saboda ta karewa kanta matsalolin rayuwa na gidan miji dana yan uwa bane nan gaba ? Ehh kamar hakan ne dai amma ban dauka hakan bane kadai zaisa mace ta dage da karatu a sali a bangarena mace na karatune don abubuwa da dama na rayuwa fiye da wanda kika lissafa a yanzu. Toni a yanzu banda matsala a wanan tunda kinsan wanda zan aure yana iya tsare min komai na rayuwata dana iyayyena had yan uwa. To don me zan tsaya wani bata wa kaina lokaci da karatu can damage karatun nan don kawai neman na kai na shigesa kar ingani ga wani . Don haka barin karatuna matsalatace don ni ya shafa ni kadai kije Allah yabada sa,an karatu ke koke don kina da wanda ya tsaya makine ai kikake . Da badon hakan ba ba zaki kai wanan lokacin kina wanan wahalan banzan ba wai karatu kuma yanzu shima ya tafi kinga dole ki dage ai a yanzu tunda Abbu nason kiyi karatun aikya dage dashi. Ooh really haka zakice Aimana na dauka dani dake mun zama daya a yanzu ta yadda daya zai iya tsayawa ya fadawa dan uwa gaskiya kai tsaye. Amma tunda kin dauka haka Allah ya baki hakkuri tace amin tana wani fisge fisge kafin can inga ta mike tana shiri wai gida zata tafi a wanan lokacin samira ta shigo dakin ta sameta tana shiri. Tace a,a Aimana badai tafiya zakiyi ba a yanzu kin fasa zuwa gidan amaryam ne muga kwam nafasa ta fada a fusace . Samira ta kalloni tace wani abu ya farune kuma mummy nace ba komai daga dan magana tayi fushi haka dani wai zata tafi gida. Zakice dan magana mana Aeesha tunda ke naganeki baki son kowa yakai matsayin dake kika kai kinfi bukatan koda yaushe a gani a wajen ki ke kadai . Mu ko muna faman binki kamar wasu sakarkaru a kullum baki encourage dina akan auren nan da zanyi sai kin samu wani sukan da kikayi kan hakan . Dagani har Samira sororo mukayi muna kallonta na wani lokaci kafin Asmau ta fado dakin kamar an jefota taji kalaminta ta cabe zancen da fadin . Wanan magana kuma haka anty Aimana kamar dama kana jirace da mutum aiko bai kamata aji hakan ba a bakinki yadda mummy ta dauke a yar uwa. Dama aina fada maki mummy Aimana najin zafi akan ki tun kalamin da tayi shekaran jiya akanki ni naji ta zube min inbashi ba daga dan maganan fatan baki zata tsaya tana wanan maganganu haka ? Tsakaninsu ya koma da aimana din har Ammah taji ta shigo dakin tana tambaya duk su anty safiya suka task ake maida magana. Keko Aimana ai wanga magana bai kai na zafi ba fadin gaskiyane kawai tsakanin ku ai dake da Aeesha a yanzu fatan alheri mukewa kowan ku a rayuwa. Nan sai tayi mata fadan rashin kyautawa tunda banice na kawota gidan ba ai hakan yasa ta fasa tafiya a ranan da gamma suka kwasa zuwa gidan amarya anty fati ni dai banje ba tunda nasan abinda zai kaisu. Karfe goma agogon can nan ya nuna tara takwas da rabi yasan lokacin fitan kakanshi bai ba hakan yasa ya danna masa kira a lokacin akai sa,a ya shiga kuma har yaji an daga. Sallaman da yayine ya sheda muryan jikin nasa don shi kadai ke masa hakan saida yai murmushi ya amsa masa tare da fadin aina zata tunda naja auren kane zuwa wani lokaci kake fushi dani kaki kirana ? Aure kuma ya tambaya cikin mamaki kakan nasa yace ba ka turo min da zancen ka yarda a hadaka da yar gidan Amina ba a yanzu har na yarda na turo ayi komai. Ni kuma grandfather yaushe na turo idan zan fada aida kaina zan sameka da zancen in baka zabina ba wani zan turo ma ba wait waima wana turo wajen kane ? Gaskiya ban sanda wanan zacen ba grandpa saidai idan tsufa ya fara kama ka magaji yaji tsohon ya ambaci sunan sa ya amsa da yes grandpa . Kada kace min baka da masaniya akan zancen nan kakan ka iya yazo min da maganan har nan falona da dare saidai nayi mamaki don yadda mukayi dakai a baya. Ke nan hakan na nufin shirine hakan kai baka da masaniya akan hakan so suke sujawa kansu tonon asiri kome da ba zasu hakkura da wanan zance ba wai ? Grandfather nasan shirin matarkace wanan amma badon kai ba da nayi maganin duk mai baki a ciki zan turo a kwashe min su baki daya in kaisu human right abi min hakkin bata min suna da suke son yi. Kai dakata nan ba turai bane don Allah aiba kai akaiwa laifi ba yanzu nida suka zo min da zancen banza a gabana na tara mutane aka shede hakan ? Yace what I am telling you grandpa zanyi maganin matar nan very soon ya kashe wayarshi yayi kiransa hakan bai samu ba yasa ya hakkura dashi din. Gudun kada ya jawo masu abin kunya yasa akaiwa kowa daya dace kiran gagawa a cikinsu sam basu dauka wanan zance bane saida suka tarune ya fito masu da zancen da basu zata ba ya fara da. Iya ya amsa da rankaidade yana daga mai hannu cikin ban girma saida ya ja iska irin na sarakuna yace ban dauka har dakai za a iya tukarana da zancen banza ba irin wanan. Tuba nake ranka ya dade a yafe min idan munyi ba daidai ba yace rufa min baki mutumin banza kawai . Hakan da sukaji duk wanda ke wajen ya shiga hankalinsa don sun san koma meye ba zancen wasa bane don mai martaba baya irin hakan da kowa. Yallabai a gafarceni iya ya kara fada cikin ban girma ya dan motsa hakan yasa da sauri bafaden dake kusa dashi yayi sauri gyara masa kimtsin shi. Ina zancen auren yaron nan magaji ya fito ka sameni dashi da sauri suka fara kallon kallo a tsakaninsu a take ya gano bakin zaren inda zancen ya fito a lokacin. Hauwa na fahinci kuna son ku mayar damu kananun mutane a idon duniya yanzu lokacin ya juya zamani yazo da wani sauyi an bar wancan akidan hadin na baya a yanzu. Lokaci muke ciki na yancin kai dakai koda kuwa baka son abin nan kamar me dole kasa ido hakan ya faru ga maishi. Naja kunnenki a falon nan ki sakawa yaron nan ido a lamarinsa wayewansa da akidunsa ba data bane da namu a yanzu da yake ganuwan wanan shekarun nasa kinki. Yau gashi kina son ki kaini ga abin kunya mutuncina ya zube a sanadin jikana Dan da Dana ya haifa da cikinsa like son zubar muna da kimarmu dan ra,ayin kanki. Shi magaji yafi kowa be yallabai ina haihuwansa akayi kamar kowa don haka dole a juyasa kuma yadda akeso tsawa ya daka mata abinda ya jima bai mata ba yana fadin duo abinda suka aikata su kuka da kansu ayanzu bayan ya gama masu fada son ransa. Yayi gyaran murya ya mike don shirin fita fada duk da ya makara a ranan amma saida ya fita don sauraren matsalan al,ummanshi. An tashi fada karfe daya aka cafke iya a hanyasa ta komawa gida wasu Jami,ai da ba,ansan ko suwaye ba. Wanan yasa na tare dashi sukayi saurin sanar da maimartaba halinda iya ke ciki gashi ba a san inda suka nufa dashi ba a lokacin. Maimartaba yasan aikin hatsabibin jikansane don haka ya fara neman layinsa baya shiga a lokacin hakan yasa aka kira masa mahaifinsa dagashi sai shi suka tatauna zancen nan ma shima din yayi trying layinsa bai shiga ba a lokacin. Damuwana shine bansan iya wa yanda zaisa akama masa ba a wanan zancen hakance yasa nake son a dakatar dashi ga komai. An kira masa mai babban daki hjy hauwa ya sanar da ita duo wanda ke cikin zancen nan ta sanar dashi yayi gagawan kawo kansa nan gidan sarauta don mafaka saboda yanzu iya yana hannun wa yanda ba asan ko suwaye ba. Yaron nan ashe yaron banzane daga ana son yi masa gata zai fitowa mutane da haukansa a fili shine matsalan da run farko na guda gashi kuwa. Ban fahinci inda zancen ki ya dosa ba yallabai ba zancen yanzu bane anjima zan maka bayani yanzu dai bari mu nemo kura tazo nan don nasan tana cikin maharansa. Anyi kiran layin ta baya shiga hakan yasa ta fita da sauri don tura yarta ta sanar da ita halin da ake ciki saidai Hindu din bata gida a lokacin ance ta fita bayan an kira layinta. Ga zance bana fitowa a fada ba duk da sunsan gaskiya hankalin iyalin iya ya tashi sunyo tawaga zuwa gidan maimartaba. Na gamawa Abbu bayanin zancen komawan mu school ke nan na daga akai sallamawa Abbu waje. Ya fita ya dan jima a can naji yana kwala min kira na fito sako hijjabinki muje ya fada kawai da sauri na koma daki na saka hijjab dina karami nafito. Muna fita kofan gida naga mutane da manyan kaya naji Abbu yace gata nan yallabai jin hakan yasa nakai kasa cikin girmamawa ina gaidasu. Suka amsa cikon sakewa tare da fadin sakone daga mai marta don Allah ki natsu ki bamu amsa kan abinda mukazo nema a wajanki. Na gyada kai yace tambayan lamban wayan yallabai Bashir mukeyi don kakansa sarki ya kira duk layukansa basa shiga a yanzu. Shine ya turo mu wajen ki mu samo masa numbersa dakeyi a yanzu a wajenki a hankali na dago kai na dubeshi na dukar ina fadin. Wallahi bamu taba waya dashi ba tunda ya tafi asalima ni banda labarinsa a yanzu don ya fada min cewa mun rabu ke nan ba zan kara ji daga garesa ba kuma. Kallon juna naga sunyi na dan lokaci kafin suce damu shike nan malam dama shine kawai tambayan kuma ta fada muna gaskiya mun gode. Har zan mike sai kuma na koma na gurfana ina fadin baba badai wani abin bane ya sameshi ko na fada cikin damuwa da nuna kula. Da sauri yace wallahi yana lafiya yana dai son suyi magana dashine kuma layinsa baya shiga a yanzu yasa ya turo mu nan. Wallahi ni banda ko wani masaniya akansa yanzu tunda ya bar wajen mu din sukaiwa Abbu godiya suka tafi su Aimana da suka dawo har tana cin karo da samira wajen kallo. Sun tafi na shigo gida suka fara tambayana su waye meya faru mukaga an kiraki nace wallahi nima ban san su ba ba kuma abinda ya faru na shige dakina. Ko a daki saida ta kara tambayana nace mata daga gidan su man bash suke a takaice ban fada mata komai ba sai ajiyan zuciya naji tanayi. Sai darene anty safiya ta kirani dakinta tana fada min irin alherin data samu wajen hjy ummi da anty basira tana fadin ke irin su ko biyar sukazo ai harka ya budu ke nan wajen mutum . Ta amshi layin wayana wai zata kira idan ta koma, kema na saka mata naki ta karba a wajena na bata tana ta fatan wai Allah yasa dan uwata ya aureki . Ashe dan uwanta yana neman ki ne shine yasa na ga ta damu dake kala bance mata ba don hankalina baya wurin ta a lokacin. Nidai har lokacin hankalina ba a kwance yake ba don nasan dole akwai matsala don haka kawai ba zaisa suzo har gida a banza ba. Don kawai tambayan layin waya dole kawai wani abu da suka boye muna da yake faruwa da man bash din a lokacin zuciyana ta raya min hakan. Sai kuma tsoro da fargaba akan hakan yakamani lokaci guda sai gashi na tsunci kaina da danna layinsa na nan daya saba amfani dashi ake fada min bai shiga layin a yanzu. Washegari kusan tare da Aimana muka bar gida mun rabu da ita akan zatayi min waya tayi min bayanin halinda ake ciki akan komai. Sunan na daije school ne duk da kowa na farin cikin dawowa amma ni yanayina kawai zai nuna maka ban cikin good mood a lokacin. Muna fitowa break na nufi office din nan nasu saidai alama ya nuna an dade ba,a amfani dashi kuma ko don ba,a gama dawowa bane oho ? Tunda ba kowane ya dawo daga hutun dole da mukaje din ba a lokacin gashi kuma examation zamu fara wai har an mana time table a ranan kuma. Ji kawai nayi inbar school din hakan yasa na fito zuwa parking place na shiga mota da niyar barin wajen horn naji anyi min na juya ta cikin glass ina kallon maishi salman ne a cikin motarsa wace man bash yake shiga a baya. Saida gabana ya fadi don ganin motar ya tuna min abubuwa da dama a lokaci guda a hankali na sauke glass tare da kokarin budewa in fito. Sai dai Ya rigani karasowa wajen da nake don haka ban fito ba yake fadin Aeesha ce long time no see aina dauka baki garin nan kema gaba daya ? Saida na dan saki guntun murmushi mai kama da yake nake fadin Ina zanje sir kawai dai yanayine ya boyeni yanzun daga office dinku nake na duba yana rufe. Ohh wancan side din dama saboda mutumin ki aka bamu wancan din don aikinsa yana son siri yanzu kuma na koma office din department din mu da zama dama a can nake . Can nake zama wanan din an rufeshi ai sai abin ya dan daure min kai kafin naji yace dani i hope lafiya kike nemana ? No lafiya kalau sir dama dai tambayanka zanyi kan ,,,,, sai naji ya katseni da fadin akan Bashir kike nufin zakiyi tambaya ? Kinyi kuskure babba tun a wancan lokacin Aisha idan kin fada son bashirne ma ki daina don zaki wahal da kanki ne kawaine a yanzu a banza. Don kema tun farko ya kamata ki gane hakan tun sanin koshi waye da kikayi don haka ya tafi ke nan you nerve see him again in your life . Ko a kaddarama ya shigo kasan nan baki da daman da zaki gansa kuma a yanzu don haka ina shawartan ki daki debeshi a cikin zuciya ki ga baki daya ki kama gabanki zai fi maki sauki. He only used you to achieved his goal ya kuma samu ya kuma samu hakan yanzu ba sauran wani abu daya saura a tsakanin ku yanzu dashi ina gani ? Pardon sir ban fa fahinci zancenka ba inda ya dosa na yayi amfani dani ya tafi kome kake nufi da fadan hakan ? Ban fahinci wani amfani yayi dani ya cinma bukatarsa a kaina ba yayi nasara ? Wuri da dama Aisha ya amfana dake da ba zaki gane hakan ba a lokacin don idanuki yana rufe, bansan meyasa ku mata you only depend on love da kowa ba. Ke kin dauka sonki Bash keyi da gaske in har haka kike dauka ki cire hakan a zuciyanki yanzu please ba wanan zancen a nasa . Kyau ko kudi ko wani ilimi naki baya taba damunshi ga mace ko ya rudeshi don mutum ne shi mai wani irin ra,ayi na daban aikinsa kawai ya sawa gaba shi. Don haka ina shawaratan ki da ki fitar da zancensa gaba daya a zuciyarki dama ranki kada ki kara zuwa nemanshi a guna kin masa amfani ya biyaki a lokacin final the game is over now. Jin zancesa na karshe gareni yasa na dago na kalleshi cikin mamaki daga inda nake zaune don in tabbatar da salman ne kuwa kodai wanine. Mutuwan zaune nayi ina kallon salman din don ban taba tsamani ko zaton irin hakan daga bakinshi ba gareni sai gashi gaba da gaba ya tsaya yana fada min zance haka mara dadin saurare da bakinsa ido da ido kuma. Haka ya juya ya barni da baki sake cikin mamaki ina binsa da kallo ya tafi ya barni zaune a wajen na kasa wani kwakwaran motsi. A hankali na iya maida kaina na saita saida na dade zaune a wajen kafin na tayar da motan na fice daga cikin school din. A haukace nakai gida cikin bacin rai ina maimaita maganansa a kaina wanda banyi zaton ko taba tsamani jin hakan daga wurin mutumin da sam ban taba zaton hakan a gareshi ba . Kalman daya fada na yayi amfani dani wurin cin ma manufarsa ya kuma samu ya biyaki ya tsaya min a raina yaki fita kuma kaina. Babu kowa sai anty safiya na samu tsakar gidan mu tana aikin taliyanta sauran suna daki suna barcin gajiya a lokacin da mukasha. Ko ita wai yaran anty ummi takewa shi don ta fada mata tana sana,anshi shine tace ayiwa yaranta suna sonsa sosai dalilin yin aikin nata ke nan lokacin. Sama sama na gaisheta da aiki na nufi dakina naji tana fadin har kun daya Aeesha yau kan baku dade ba kamar kullum ? Ban tsaya amsata ba na fada dakina saman gado na haye na saki wani irin kukan da rabona dashi tun bayan sanin iyayyena na asali da nayi a wancam lokaci. Sai kuma ranan nayi makamancisa banda yar uwar shakikiya ko wata kawa ta dindin da zanyi sharing din zancen nan da ita inji sanyi da shawaran da zata bani. Sai nake jin wai meyasa akai haifoni cikin duniyan nan gaba daya ? Some times nakanyi wanan wanan wawan tunanen a zuciya amma naji wani malami ranan yana wa,azin hakan baida kyau ga musulmi na daina. Amma yanzu sam bani wanan tunane ko girmane ya kawo hakan ko kuma samun kwanciyan hankalin dana samu daga sanadin man bash yasa wanan ya gushe min sai a wanan ranan na dawo fadin hakan a zuciyana Yau a duniyan nan banda kowa da zance na yarda da shi har in fada mai cikina irin haka babu banda shi sai Abbu Abbu kuma namijine ba abokin irin zancen nan bane gareni. Dole don haka ni kadai zanyi kida da rawana a yanzu har in samowa kaina mafita kan wanan tarkon da bansan manufarsu ba da suka dana min. Ina jin Asmau ta tashi tana tambaya mummy ta dawone naga kofanta a bude mana sai naji anty safiya tace ta dawo dazun nan tana ciki. Hakan yasa ta shigo ta samu na idar da sallah la,asar ina ninke sallayata tace mummy ashe har kun dawo yau kan baki dade ba kwarai. Samun kaina nayi da fadin kinsan yau aka koma farko ba wasu mutane da yawa sosai a school din. Sai takai zaune tana bina da kallo kafin naji tana fadin gashi ko ba muyi abincin rana ba yau, don saura tuwon jiya ya rage da yawa jiya shi mukaci dazun da rana. Ba komai Asmau bana jin yunwa a yanzu tayi shiru na dan lokaci kafin can kuma tace dani mummy wani abu ya faru dake idon ki ya nuna kinyi kuka sosai wallahi ? Saida na juyo na dan dubeta kafin murmushi yake ya biyo baya ina fadin wani abune ya bata min rai Asmau amma ba komai akwai Allah . Sai naji tace dani kodai wani ya zageki inci ubanai wallahi yadda tayi maganan ya dan ban dariya nace ? Haba dai ba komai ai ya wuce ta zauna shiru kamar tana tunane kafin ta nisa tace ina mamakin mutane wallahi mummy yanzu.. Da basu da tunane sai ka dauki laifin wani ka dorawa wani ba zaka barshi yaji da abinda ke damunsa ba ka dauko wani ka dagwara masa kuma. Asmau ba hakana bane idan Allah ya hanemu da abu mu nisanci abin nan komai kankantar shi kuwa kada mu raina don fitinan yinsa yafi yinsa yawa . Mutane nada gaskiya wani lokaci saidai suna abin ne ba bisa ka,ida ba kamar yadda hadisi ya koyar ayi, kamata yayi su fuskanci mai laifin a lokaci da ya aikata abin amma ba daga baya ba ka dabawa mutun zafin laifin bayan ya aikata hakan. Nikin daure min kaina wallahi mummy ta fada nace ba zancen daure kai bane Asmau yau nima kaina din a daure yake wallahi. Don Salman ne ya ban mamaki matuka don ban taba zaton haka a gareshi ba wallahi sai gashi yayi min abinda ya daure min kaina? Salman dai da nake jin kina fada mummy nace shifa Asmau shidai dan uwan wanan matan da muka hadu shekaran jiya dasu a bukin nan. Mutumin da nake wa kallon daraja da yan uwan taka yau shi ya kalleni ya fada min maganan da ya daure min kai iya son ransa a gabana Asmau. Ni Salman yau zai fadawa Man Bash yayi amfani dani don cinwa manufarsa kuma ya biyani a fakaice yayi tafiyasa . Kada kuma in kara gigin nemansa ta hanyar shi mu matsalan mu ke nan mata idon mu a rufe da mutum ya nuna kulawansa akan mu sai mu dauka hakan sone ? Bamu la,akari da irin mutanen da level din mu ya dace muyi mu,amula dasu da farko duk wanda yazo gun mu sai mu dauka so ne a garemu Asmau ? Ni Man Bash bai taba nuna min wani abinda zan fada son shi ba yadda yake nufi haka kuma ya fada min da bakinsa kwarai don wani manufa yasa ya tsaya ya taimakawa rayuwata shi salman ya sani . Amma me zaisa yau ya fada min hakan kamar da wani manufa ko kuma na sani na yarda da plan dinshi aikin banza naji ta fada kai tsaye. Wai man bash dai wanan naki mai mutunci saukin abin cikin zancensa bai sa kinyi sha shanci da man bash din ba ai. Nace haba dai Asmau yace shine dai yau abin bakin ciki ko ba komai bane walle kishina nace kishin me kuma ? Rabu da kurman kishi mummy kurman kishi kamar mahauka yake saka mutum ai kada ki dada karki kara wata kila baiso zaman ki da wacan din bane. A shekarun Asmau da nake gani tayi kankanta da rike manyan magana a bakinta amma idan kinji ta zaro magana ko tsohuwa saita kaucewa Asmau kuma shigen duk haka da bi,ansu yake da manyan magana. Sam banyi wanan tunanen da tayi ba cikin dan lokaci guda haka don ba zan kawo wanan tunanen kan salman ba amma in har ba hakan bane data fada meya kawo wana maganan haka a bakinsa cikin hasala dani yau ? Kamar nayi masa laifi a baya kan mu,amulana da Bash ko kuma a sanadina wani abu ya taba faru tsakaninsu dama can ban sani ba ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/30, 8:51 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Ni Aishatu ashe tsugune bata kare min ba a ranan don ko ina daki nagama sallah isha,i ina shirin kwanciya naji Abbu ya shigo yana kiran sunana da dan karfi. Wanda wanan kiran ke nuna alaman wani abune mai muhinmanci ya taso a lokacin da sauri na fito ina fadin gani Abbu sannu da dawowa ya amsa da kyat tare da fadin . Fito muje gidan Musa Rabakaya kema Ammamatan dauko gyalenki muje tare lafiya dai malam Ammah ta tambaya ai tunda kikaji hakan da sauki mu dai isa din muji ko meye. Oh ni yasu ni Amma tun da aka tarka bukin nan yarinyar nan bata huta ba kamar ita kadace bare a wajen nan yau kuma me zamu ji kuma ? Abbu bai tsaya kulata ba yai gama nan Asmau tace mummy barin biyoki muje samira tace shi nake shirin fadi kika rigani . Ammah tace kun dai san halin malam yanzu zai koro ku duk da hakan basu zauna ba tare muka fito dasu muka hango Abbu can har yayi nisa yana waige ko mun fito din daga cikin gida. Kowa na gidan hankalinsa a tashe muka samesu gasu baba mai akwai gaba dayansu a gidan muka shigo da sallaman mu Ammah ce mai karfin halin yin sallaman alokacin. Yauwa kun karaso ba ku shigo ai gamu nan baba mai akwai ya fada muka nufi can nida Ammah da Abbu suka nuna masa wajen zama ya zauna. Kafin yakai zaune din ya kara furta lafiya dai ko zauna ai zakaji Muhammadu wani fitinane ya kunno kai muke son sanin gaskiyan zancen don a warwareshi a nan idan mun gaza hukuma tashigo cikinsa. Wa,iyazu billahi Abbu ya fada baba mai Akwai yace kwantar da hankalinka abi komai sannu da yarka Aisha zan fara ke Aisha na amsa da na,am baba. Kece keda waya da kukai hoto a cikinsa ranan kamun fatima wajen buki da har kika ba salis ya tura a wayansa nace ehh baba nawane. Mun dawo daga wajen bukin yace munyi hoto nace ehh yace mu bashi ya tura shine na bashi na fada kamar yadda suka tsara in fada a ranan dakin umma koda hakan ka taso. Wayayi hotunan ya sake tambayana nace Asmau anty safiyab gidan muce ta dauka don ni haniya yayi yawa nace ta karba ta daukar muna abinda akayi. Hjy Aginatu kinji kamar yadda ya fada ai a dakata ina wayan nata ita na mika wanda mukayi vedioting din event aciki ina fadin gashi. Kamo muna wanda kika turawa salis din nace suna da yawa amma ga wasu tiryan tiryan baban rabakaya ke bin komai yana fadin umm,umm ikon Allah har zuwa zare sarkan ya buga salati ya mikawasu baba mai akwai yana fadin Aginatu kin cuceni wallahi. Alh kabar cewa na cuceka tunda ban san abinda nayi ba ga dai Lami ficika ta zare sarka a wuyan yarinyar nan mun gani daidai lokacin Abbu ya karba yana kallo yana salati. Ai kawai baba duk wanan bayayi a mikata kawai ga hukuma gaskiya zai baiyana a can salis ya fada ba za ai haka ba tunda yanzunma gaskiya ta baiyana ai tunda ga zahiri mun gani da idon mu. Ke Lami yar ficika ina sarkan yar mutane kika kai don na taushi zancen nan ne kada ayisa lokacin taro donshine kuma ban koma ba na dakata yaya habib da sai yanzu na kula da duk suna nan ya fada. Sai lokacin na san har dasu lami din suna falon baba rabakaya din ashe case ya rigada yayi nisa a lokacin mune aka kira a karshe. Wai ashe tun yamma suka fara yin case din har zuwa wanan lokacin duk mu bamu sani ba ya kara maimaita tambayanshi gare kamar farko . Lokacin tayi magana tana fadin ku gafarceni don Allah nima sakani akayi yanzu haka kuma sarkan yana can mun basa Nasarawa a sayar dashi an taya dubu dari biyu ba,a bari ba muna son kari. Wajen wa ke nan tace su Saratuce suka san maishi don saratu naba takai munashi jiya ita da kawarta a sayar din suka dawo suka fada min hakan. Amma Lami kinci amanata saratu zanki ba saida sarka yar uwarta hju Aginatu ta fada sai lami din tace yau muka fara hakan dake da zakice naci amanar ki ? Kome muka dauko su ake ba sayarwa ko don yau kina ganin dubu ya cika kikeson zame kanki a ciki ? Allah ya isa tsakanina dake Aginatu yau din nan zaki bar min gidana keda yarki da sauri Abbu yace taje ina bayan wanan shekaru da kukayi a tare ga iyali an zuba ? Iyali indon wa yan nan dakata abi abin nan sanni Abbu ya kara katse dan uwasa din idan rai ya baci hankali yake nemosa ai . Katsaya a bincika idan tana da hannu cikin wanan abin sai muji dalilinta nayin hakan ke Nana tashi kijeki ina kun gama da ita duk wani yaro a nan ya bamu waje saikai habibu da yarinyar nan saratu muke son ku tsaya. Su yaya salis basu so haka ba a lokacin sunso ayi komai a gabansu sai gashi Abbu ya nuna masu halinsa ya kauda idon mu akan abinda zai faru a lokacin. Karshe dai yadda mukaji ba hannun hjy su saratu a cikin satan sarkan saratune da kawar maman nata da wata hjy kudidi akai wana deal din suka ba saratu a karshe ta sayar masu amma sunce hjyn tasan suna hakan a wajen buki . Hannun da muka gani hannun hjy kudidine bana hjy Aginatu ba wanan ya wanke ta amma yarta kam tana ciki tsundum a harkan . Allah ya saukewa mutane girman kanta da rashin kunya da cin mutuncin ko waye da hurawa mutane hancinta a cikin unguwa. Don duk yadda ake son a rufe zancen ba zai rufo ba tunda gaban mutanen da sukafi biyu uku harma ankai goma sha akai case din . Ranan idan nace nayi barcin kirki a idanuna karyane don sai auna zancen salman dana Asmau nakeyi a zuciyana ingane gaskiya da mafita ko wani daga cikinsu. Saboda kaina da salman ya barmi akulle kan zantukanshi gareni ido rufe da Asmaun ta kira da kurman kishine kawai yakeyi a kaina. Na aje a raina zan nuna masa ni yar halak ce zan nuna mai mata suna suka tara ba yadda yake nufin kwadayi ko son kai ya kaini ga cutuwa ba. Da banyi niyar shiga school ba amma daga baya naji ina son shiga kawai don haka na shirya nashiga late minits don na samu mun fara lectures a lokacin. Ba laifi an dan dawo fiye da jiyan da muka fara attending inda malamin bai fita ba saida ya tsuremu mukai test test ukku mukayi a ranan hakan ya hanamu fitowa da wuri. Ga yunwa da nake ji ban samu cin abincin kirki ba tun a jiya saboda bacin rai kindarmo na sayo mai kyau na zuka naji cikina ya dan tasa. Hakan ya ban daman dauko waya ina dubawa inda na samu miscalled ratata a wayan daga matar yaya habin sai wasu layuka da sukai ta kirana da ba suna. Na fara kiran matan yaya din aka ce min not reachable at the moment ashe suna hanya lokacin sai kuma wa yan nan sauran lamban dana kurawa ido na gano na sojan nan a ciki shima yayi min kira biyu lokacin ban daga ba ina class. Lumshe idona nayi ina mai sauke ajiyan zuciya lokaci guda kafin na bude idon nawa kuma ina kokarin mikewa inda nayi sallah azahar naso na tsaya nayi la,asar don lokaci ya kusa. Amma hankalina yana aji don haka na mike na nade abin sallah na koma class na samu classrep din mu yana nemana ina shigowa yake fadin yauwa zo ki muna solving din wanan don Allah muna ganin zai fito muna a exam. Kallon aikin nayi tun muna one hundrent level aikai muna shi kuma man bash ya koya min shi sosai ta waya a lokacin. A take nayi masu solving din yadda wayan ke tafiya zuwa wani na,ura ta daban yayin daukan information na gagawa. Tafi suka fara min suna fadin lalai wanan da namijine da anyi zakakon dan na,ura saimu hada dake tun a yanzu mu dinga zakulo manyan kasan nan . Aka fada maku ita mace bata da daraja ko kimar irin hakan ne bandai yi niya ba banyi kuma na fada na mike nabar wajen kujerana na koma na zauna ina nazari aiyukan da Man Bash ya koya min a lokacinsa damu. Don ba karamin karuwa nayi da sanin saba da yanzu nake ji a zuciya daga shi har salman duk na tsanesu a lokaci guda don ban fahinci amfanin da salman yake nufi yayi dani ba har zuwa yanzu din. Ban kara marmarin ko a hanya in hadu da wanan salman din ba ko tunawa da wani abu daya dangancesu karatuna na mayar da hankali akai. Saboda hakan kuma banje gidan yar uwarsu da nayi niyar zuwa ba illa iyaka a bakin anty safiya nake jin sun koma ghana ai ita da mijinta da yaransu. Khairat kuma duk da muna school daya ban damu nasan komai daga gareta ba a yanzu don haka nima ban nemeta ba koda sunan gaisawa yadda itama bata nemeni din ba. Yar tallakawa nake amma ina da zuciya da kuma gudun wullakanci kan abin mutum yau da man bash ne yayi min wanan gorin haka tsike nasa ba zai kwana a hannuna ba zan maida mashi da abinsa. Shima din yanzu yaci albarkacin shawaran Asmaune data bani inda ba don hakan ba zaiga aiki da cikawa gareni duk da ya kasance. Yanzu yan gidan mu sun saba da dadin daulan daya zube muna muna sha,anin mu dashi a gidan mu duk da sunan biyanane na aikin fakaice da nayi wanda ban sani ba kamar yadda shi salman ya fada. Acan kuma masarauta a lokacin hankali yakai kololowan tashi sosai don sun samu bashi din ya nuna baisan komai ba akan batan su hjy kura da yarta da iya din. Murmushi kawai maimartaba yayi ya kyalesa ga abu a zahiri yana son sai sun gama sanin waye bashir zaisa ya sakosu . Kwana uku a tsare ba wanda ya waiwayesu hakan yasa mai babban daki kara shiga cikin damuwa ta saka tako ina a nemo mata wa yan nan iyalan nata amma shiru . Gashi kowa na fadin shi baiga fitansu a gida ba balle wanda ya daukesu din wanan wani abin kunyane ke shirin faruwa a gareta. Daren da zasu cika kwana ta ukkune kakansa ya kirashi yana fadin wasan ya isa haka magaji kasako iya iyalamsa suna cikin wani hali a yanzu. Kafin safiya sai labari aka samu na dawowan shi gida saidai yayi kyau ya kara murjewa gashi in an tabayesa waya daukeshi amsa dayane shima bai sani ba. Amma ya gana da maimartaba sunyi magana dashi na siri wanda baiyi da wani ba ko a cikon iyalansa. Dawowan iya ya tayar da hankalin dattijuwa hjy hauwa mai babban daki uwargidan sarki inda a yanzu ta debe rai ga zargin jikanta da wasu da takeyi. Wasa wasa satin su biyu a wanan gidan aka sakosu a cikin dare suka dawo gida babu ta yadda zasu zargi cewa bashir ne yayi masu wanan aikin . Don mutanen basu danganta kansu dashi ba illa iyaka sun masu barazana da tambayan ta dukiyan mijinta inda takai ne ? Da wanan kan kowa ya daure ana mamaren ko suwaye suka kamasu din sai akafi dangantasu da wasune dai da ba,asan ko suwaye ba kuma ? Sai shige da fice akeyi gidan hjy kura abinda ya dameta ya dameta a lokacin kan ko waye ogan masu aikin nan yasan sirinta ciki da wajenta irin tambayoyin da sukai mata din masu tsauri. Gashi kuma sunce zasu fallasata duniya tajita asan aikin data aikata ga tsohon mijin nata marigayi da tayi sanadin barinshi duniya. Ga yan uwan marigayin dama suna zarginta kan hakan gashi wani da yasan komai yana shirin mata kutse a cikin lamarinta. Abinda ya daure mata kai shine yadda akayi wani mahaluki yasan zancen su na karshe da mijin nata dake zargin tana son halakashi din. Ga Hindu da bata san komai ba tun acan ta fara tambayanta da mama dama kinsan Abban mu zai mutu ashe ? Mama kece kika kashe mahaifin mu dama don kawai ki mallaki abin hannunsa don kawai Abba zai kara aure me kike nema kika rasa mama a gun Abba da kika yanke masa wanan huluncin haka ? Saida kyat ta samu dabara ya fado mata na cewa hindu ki natsu mana ki dawo cikin hankalinki don Allah wanan zance da sukeyi ni bansan dashi ba ? Mama idan baki sani ba yaya zasu fito da zancen su bayan kafin daddy ya tafi kuna kan wanan fitinan dashi dama ? Tsawa ta dakawa hindu din tace ki barni inji da zancen dake damun zuciyana hindu ba wanan shirmen naki ba don Allah. Cikin dare bayan kowa ya watse daga wajensune ta ciga tantama a zuciyarta anya kuwa batayi kuskuren saurin yarda da zancenTajjudeni ba na ya gama da Usman a lokacin. In bashi ba shiba ba wani mahalukin da yasan da zancen nan sai iyan zangina da suka hada plan din tare dashi kuma ta sallameshi tun wanan lokacin. Ta ina wanan zancen ya fito mata haka bayan kusan shekara goma sha yanzu ke nan har tayi dumu dumu da dukiyan usman ta sayar dana sayarwa tayi facaka da kudinta ita da yaranta. Yanzu ga kuma wani zance daga baya yana son tasowa a kan hakan dolene ma tagano ta ina wanan lamarin ke shirin faruwane ta tosheshi ga ga sagir yadda ya mayar da kanshi yanzu balle ta nemi shawaran dan nata. Munyi exam lafiya mun kuma gama lafiya an bani zabi waje biyu kaduna ko Abuja dole a can zanyi IT din nawa gashi duka garuwan banda kowa a can da zance zan zauna a gidansa. In bashi ba kaduna dai yafi min kusa da gida gaskiya ko weekend ne zan dinga zuwa gida inayin abina inyi kwanakina in dawo bisa ga abuja to amma matsalan gidan wa zan zauna acan din yanzu ? Da wanan tunanen na dawo gida ranan saida nayi sallah na huta a dakina nafito na mikawa Ammah kindarmo data ban sako in sayo mata. Wuri na samu na zauna ina fadin yau ina anty safiya Ammah kece min ta kwashi yarta sunkai kaya wani gida da aka kirata. Shiru nayi kafin can ince amma bai dace ace tana fita wanan harkan dasu ba gaskiya idan can su basu dauki hakan komai ba nan zasu fassara hakan da wani abu. Ai kinsan halin yar naki Aeesha nayi mata nuni da hakan tace suba komai bane a can to wakace kuma yanzu yadda take ganin tauraron nan nata ya haska a yanzu . Asmau ma so nake ta karasa karatun ta ita kuma samira tunda ta gama in gaba zata taje gaban idan kuma tana da tsayayyen ta fito dashi tayi aure. Murmushi Ammah tayi min kafin tace ai diyankune amma kinsan auren su yanzu wani fitinane kuma tunda daga uban har danginshi kaf sunyi watsi dasu a yanzu ko labarinsa ma bance sun sani ba a yanzu gaskiya. To Ammah su zauna hakane tunda sun isa aure dukkansu a yanzu ko mu in badon karatu ba aida yanzu an fara saka muna ido . Ke kin fi yar naki tunane don ita neman kudi kawai tasa gaba dasu bata tunanen hakan garesu bata ko san ba haka za a tabbata ana kallonsu ba dole dai ko anki ko anso akai ga hakan watarana. Zanyi magana dasu idan sun dawo tace ai ita samira din dazun nan ta fita zuwa gidan Akwai farida ta aiko nemanta nasan fita zasuyi. Ammah farida tasan abinda ta taka a yanzu yawon nan ba zai fitar dasu ba wallahi ato ke ka fada a zauna lafiya kila nikan idan nai magana suce min yar sa ido. Muna wajen muna hiran duniya har suka dawo Asmauce ta fara shigowa tana ganina ta washe baki na daure mata fuskana . Ganin hakan yasa tace mummy nayi laifi halan kinyi mana na bata amsa tana sauke kayan nace ina kikaje Asmau ? Kallon Ammah tayi tace aina fadi idan kika dawo kikaji nabi mama fada zakiyi wallahi gashi kuwa yanzu ke yadace ace kina wanan harkan ba aure gareki ba don Allah yarinya karama dake ma,u ? Tayi shiru nace kafin na bar garin nan saina tabbatar da kin fara karatu insha Allahu tace don Allah mummy nace insha Allahu bari Abbu ya dawo muyi shawaran inda zaki shiga daga ke har samira din. Tafiya zakiyine mummy nace insha Allah saidai bansan inda zani ba nima kaduna ko Abuja suka turamu gani duk garuruwan bansan kowa a cikinsa ba. A,a wallah abuja kan baga anty Basira da mijinta ba fuska na tabe alaman kai kafin na furta kinsan halin mutane Asmau ba kowane yake yarda da hakan ba ai ? Kuma ni yaya habib namu baizo daya ba wallahi dashi dama ita matar nasa dai muna dan dasawa da ita yanzu. Ina ruwanki dashi tunda ba a kansa zaki zauna ba da matarsa zaku zauna meya shafeki dashi kiyi abinda ya kaiki ki gama ki dawo ki barsu iyaka ke nan ko ? Nidai da ana samun haya ko a turamu wani waje da irin muke zama zaifi min Ammah kinsan fa surutun mutanen gidan nan namu ? Surutu kan ai cikinsa suke suyi sugama dadin abindai har yau basu ga wani daga gidan nan yaje kofansu roko ba yanzu dai saiki bari baban naku ya dawo kiji ai. Daki na shiga don in gyara kafin magariba yayi Asmau tazo muna gyara tare da ita wayana yai kara na dauka wanan sojan ne da yanzu ya zamo min chewing gun yakirani . Yana tambayana yaya exam na amsa da alhamdullahi yake fadin yana son yazo yai min weekend nace sai kace wata mai zaman kanta ? Why zakice min hakan baby don kawai nace zanzo in maki weekend aiba a gidan ku nace zan sauka idan nazo haka yake da saurin jin zafi matsala na dashi ke nan rashin fahinta da saurin fushi. Amma yana da kula sosai ko yaushe yana kan kirani yaji halinda nake yana kuma turo min da alheri akai akai jin nayi shiru sai kuma ya koma ban hakkuri yana fadin ranki ya baci da amsa nako ? Umm,umm don me raina zai baci kuma naga dai daga magana ka mayar dashi bakar magana Ok keba baka kikai min ba ko ? Iam sorry na fada naji ya saki dan murmushi yana fadin zanzo kaduna wajen hjy in dubasu daga nan sai in gangaro kano in ganeki . Ai da ka fada min tun farko amma kace zakazo min weekend aisai naji zancen wani iri a raina dariya naji yanzu ya kwashe dashi yana fadin tare da sister dina zamu zo ta matsa zatazo ta ganki. Don zanzo da sune zan sauka a kaduna da kano naso sauka direct idan na ganki sai in wuce zuwa wajensu yanzu kuma ta canza min lissafina a yanzu. Kace ina da baki kenan wanan weekend din yace insha Allah saidai ba kwana zamuyi ba don sunday zan dawo lagos na karasa mashi da insha Allah. Mun dan jima muna hira kafin muyi sallama dashi ina aje wayan Asmau tana fadin shikan dai da gaske yakeyi har zaizo da kanwarshi. Asmau su dai zo din kika sani ko zata zo bincike ne a kaina ta koma kuma wani magana ya biyo baya . Koma dai meye ai tazo ta fada nace ban ma dauka da gaskiya yake zancen ba yana da wuya din suzo kila dai ya fadane kawai . Yadda na fahinta kamar fa S matazun yana da mata ma,u don kinga ko two weeks ago yazo gida ya dubasu idan baida mata yana zaman bin hanya haka ? In mai kulane sai yazo kuwa ko don mahaidiyarsa mummy kinsan wasu sun san darajan kula da incense sosai balle koma meye ai dole aji komai nasa dai idan komai ya kankama tsakanin ku . Abbu ya dawo da dare saida na bari ya gama komai na fito nayi mashi bayani abinda zamuyi din shiru yayi kafin yace ikon Allah yanzu ba ayi a kano sai can kaduna ko Abujan Nanata ? Wallahi Abbi muma haka muka roka amma suka nuna muna a can ake da kayan aikin da zamu koya dasu . Babban magana ke nan kuma saukin abindai muna da yaron nan Habibu zaune a Abuja sai kuma ita fati dake aure can yanzu amma ba zance kije can ba tunda sabbin ma,auratane su. Gidan habibu din dai dole a can zaki zauna dasu zan kirasa in masa bayani muji ta bakinsa tukun na. Na amsa da to Abbu badon naso ba amma dole a nan din zan zauna dasu saidai kuma idan ya kirasu din amsan da suka bayar akan zuwan nawa zama dasu din. ZAINAB IDRIS MAKAWA [8/31, 9:06 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣7️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Tashina ke nan daga barci na gyara daki na fito in zubar da shara na samu yaran anty zaune kananun suna kallo suna marming din wakan harda rawa uwar na zaune gefe tana kulla taliyanta a leda. Tsawa na daka masu tare da fadin ke jamila yaya akayi baku je islamiya ba yau sai ta kalli uwar naji uwar tace dasu ai saida na fada maku tun dazun ku tashi kuje makaranta yau mummy Aeesha na gida kukaki. Indai baku zuwa islamiya saboda kallo zansa Abbu ya cire kayan kallon nan gaba daya me zaku gane a cikin kallon gara dasu wayan nan da kuke gani sun karbi kudinsu ko. Suna shagalar da mutane ku baku fatan ku samu naku rabon a wajen Allah kun tsaya kuna biyewa wanan shiriritan nasu haka ? Kema anty wallahi da laifinki kina ganin lokaci karatu yayi baki turasu ba don Allah ku bar yin wanan dabi,an hakana mana cutarwane ga yaran nan kikeyi wallahi. Ina tsaye saida naga fitansu gidan uwar harda basu hamsin hamsin waisu kashe a hanya nace oho dai a raina sai sun tafi dai na koma dakina ina mamakin halin ko in kula irin nata a raina. Kamshi na fesa a dakin na shiga wanka bayan na fito na gyara jikina na saka wani dogon riga cotton mai laushi zubin kamfala da gyalenshi dana dora akaina na dan gyara fuskana na kafin na fito falo neman abinda zan ciwa cikina . Don yunwar safiya akawai rikitarwa wani lokacin munyi sa,a akwai wutan Nepa suna falo suna kallo sai Asmau dake girkin rana. Don yanzu itace ta karbeni ga komai tayi sharan gida tayi girki da yan wasu aikace aikace dai samira kuma tayi wanke wanke wani lokaci da girkin dare gidan sai gidan namu ya koma tsab dashi. Asmau data debo min sauran tuwo shimkafa data gyara bata koma wajen girkinta ba ta zauna muna hiran film din da akeyi din . Don ni ba bin shirin nakeyi ba saboda banda lokacin tsayawa kallo yadda sukeyi suna min bayani akan shirin film din Sallama kaji tsakar gidan mu din Allah yasa Ammah na waje lokacin fitowanta ke nan daga daki ta amsawa mai sallaman . Suka gaisa da bakuwar take fadin Aisha take nema don Allah nan Ammah tace a rude wata Aisha wani lokacin idan an kirani da Aisha din takan manta da nice hakana don sun saba da kirana da Aeesha a bakinsu. Asmau ta mike ta leka wajen matar na tsaye har lokacin tare da wata yar yarinya data rike hannunta yarinyar zata kai kimanin shekara bakwai da haihuwa. Wasuke nema ne wai Asmau ta tambaya wai Aishan gidan nan, mummy Aeeshace mana Ammah ke meyasa kike da rudune wai don Allah ? Gata can falo zaune ta fadawa bakuwan hakan kafin kuma tasa min kira da mummy kinyi bakuwa fa hakan yasa mu dukkan lekowa mu ukun dake zaune a falo. Mikewa nayi nafito ina mata sannu da zuwa muka don ban shedata ba amma nace mu shigo falo . Saida muka shiga kafin nacewa yarinyar baby sannun ku da zuwa zo mana na mika mata hannu taki zuwa tana ja baya. Tana zama take fadin baki zuwa wajen takwaran ki maama sunan data kira yarinyar dashi ke nan lokacin, nake fadin ai takwaratace ma ashe zo mana ta kara shigewa jikin matar da suke tare . Muka gaisa taga dai alaman bamu gane taba daidai Asmau nashigo mata da kunnun ayya da zobo gora ukku da ruwan leda masu sayi a dan wani karamin tire data dora a sama. Ina jin dadin hakan da sukeyi gaskiya yan sokoto sun iya mutunta bako da karramashi gaskiya sun san daraja da kimar bako a idonsu sosai wallahi. Baki ganeni bako ta fada na danyi murmushi nace gaskiya tace tare muke da S matazun ni kanwarshi ce tare mukazo dashi ai Nace lah ikon Allah ashe gaskiya yake zaku zo tare na dauka wallahi zolayata yakeyi ai na fada cikin yar fara,ata a fuskana gareta. A,a ba wasa bane ni nace zan biyoshi nazo naga sabuwar antyna da muka samu don yaya na din yana ta magana ya samu wata a kano . Kara gaisawa mukayi nayi mata yaya hanya ya mutanen gida kuma kafin tace dani ai tare muke dasu suna waje shida kanin mu da abokinsa. Murmushi nayi ina fadin kai wanan yayan naki sai a barshi ai at list ka bugo waya daj ka sanarwa mutane tasowan ku dai ? Barin naje na tarosu a wajen kisha ruwa kafin na dawo don Allah kafin na dawo samira ki kulamin da ita na fada ina mikewa tsaye ta bini da satar kallo takalma na nasaka na gyara gyalen kaina na dan kara bajeshi na nufi hanyar fita wajen. Da Asmau na fara hadu tana fadin mummy na rigaki ganinsa ashema ba wani babba bane sosai ni yanzu ban san ya zanyi dasu ba wallahi Asmau saika kwaso mutane haka kazo min ba sanarwa don Allah. Sai naji tace name mummy nace abinci da inda zan kaisu su zauna mana tace su hudune fa da wanan macen . Indon Abincine baki da matsala don na kammala shikafa da miya nayi yau da kassan ragon da Abbu ya sayo jiya sai ganyen salad shina aiki yaro ya sayo min yanzu. Wurin zama kuma sai a gyara falo mana su shigo ciki su zauna anan je ki fadawa Ammah to ita bakuwar kuma ko dakina sai akaita can ta zauna. Hakama yayi ta fada na dafata ina murmushi na nufi hanyar fita gidan kai tsaye don kada suga an barsu waje tsaye nasan halinsa da saurin hasala. Ina fita kuwa tsaye na hangonsu sun jingina a jiki motarsu dukkansu su duka ukkun suna tsaye suna magana tare da facing din gidan namu na karasa fitowa cikin takona mai kama da yanga da izza irin nawa. Tun kan na kawo naga fara,an jin dadi a fuskansa gashi gaba daya sun zubo min idannuwansu a kaina kowansu na kare min kallo kwam don koshi ganina na farko ke nan da yayi da rana kiri kiri irin haka sosai. Don wancan ranan ganin dare tayi min ba zai karar da zahirin yadda yagani a yanzu ba. Idanuwana masu kamar an diga masu ruwan zinare da digo farin madara daga tsakiyansu na dubesu ina murmushi nake fadin sannunku da zuwa. Ya hanya cikin murmushi ya su hjyn mu da sauran yan uwa don haka nake jin yake kiran mahaifiyarsa da hjyn mu . Saboda na fahinci akwai matukar shakuwa a tsakanin su sosai hakama yan uwasa da nake yawan jinsu a bakinsa. Don bai magana daya biyu sai yace hjyn mu tace kaza ko sister na maimuna ko Nusaiba tace hakan yasa na nuna nima ina kaunan su lokacin. Ance idan kana son mutum ya kara sonka a ransa ka so abu mafi soyuwa dayafi kauna a duniya kaima ka kaunaci wanan abin sai tafiyan ku yazo daidai. Ya amsa min a cikin wata kasalaliyar murya data rufeshi a lokaci guda wanda bansan dalilin rikicewan nasa ba a lokacinnaji yana fadin. Hanya Alhamdullahi babyna su hjy duk lafiya sunce a gaisheki tace na fada maki sai sunzo suma murmushi nayi kawai don nasan ya fada ne kawai. Lokacin na juya wajen bokan tafiyan daya zo tare dasu suma ina gaidasu da hanya suka amsa cikin kulawa da jin dadin ganina a lokacin. Kafin in juyo in samu yana min wani irin kallo duk da mun taba haduwa yau kallon nasa na daban ne a gareni nima murmushin na sakar masa lokaci guda kafin na dukar da kaina kasa. Yace yau naga kinfi min wancan ranan kyau sosai babyna ashe karamar yarinyace ke sosai ranan kallon tsoro nayi maki ke nan shekarunki baikai yadda na dauka kin kai ba ke nan ? Da sauri na dago na dan kalleshi kafin na sanya hannayena ina gyara rufe fuskana da gyalen dake kaina ina murmushi nace nice yarinya kuma matazun ? Yes iam telling you ba zaki wuce sa,an last born ba gashi ya nuna min kanin nasa na kwashe da dan dariyan daya fito min da fararen hakorana na yarinta dake jere ras a bakina ina fadin sorry Gaku a waje tsaye mana amma shine kuma baka kara sanar dani zuwan kuba Allah na dauka wasa kake ba zakuzo ba a yau kadai fadane kawai . Yace wai har yaushe zaki daukeni da muhinmaci a zuciyar kine babyna naga kamar ni nafi damuwa dake wallahi kamar sam da wasa kika dauki zancena a gareki ? A hankali abokin nasa yaja kanin nasu suka koma dayan gefen cikin dan takawa suka bar muna wajen jin abokin nasa na batun sakin layi gaban kaninsa don saukin soyayya. Aisha tun ranan da nayi arba dake a wajen bukin Nadabo idanuwana da zuciyata sukayi matukar makancewa da kaunarki har sai yaushe zanji kin fara nuna min irin kaunar da nake ji naki a rayuwata daga bakin ki ? Murmushi na kara sakar masa ina gyara tsayuwata nace yanzun duk wanan baso bane kazo nafito yaya kake son nayi kuma matazun na karasa a tsigar shagwaba cikin langabe kaina kalar tausayi? No ba haka nake nufi ba sai ina gani kamar ke din wata allurace a cikin ruwa sai rabo da kaifin ido ga wanda Allah yabawa sa,a mutum zai iya mallakar ki Aisha a matsayin mata kamar yadda nake fata hakan gareni. Muryan Asmau ce ya katse mu tafito tana fadin sannunku da zuwa daddy sannu da zuwa yaya hanya da mutanen gida ku shigo daga ciki takarasa a karshe? Au daughter dina ce ashe mun sameku lafiya ya fada shima kafin ya ce ai nan ma ya isa nake gani ba sai mun shiga daga ciki ba tukun da saura wata ran zan shigo insha Allah. Haba dai ku tsaya a waje haka kowa na kallon ku Allah ku shigo daga ciki inji Ammah ta kara fadan hakan gareshi. Sai naga ya dan juya gun abokan tafiyan shi suma sunji metake fada a lokacin don haka dariya sukai mashi da sauri yace. Look daughter next time idan mun dawo zamu shiga akwai inda zamu yanzu amma ga wanan ki shigawa mummy dinki dashi ciki hjy ce ta bayar akawo mata tsarabansu . Naji ya kira kaninsa da sunan Nazir bude boot din nan ka tayata daukan zuwa ciki ka gaidasu lokacin idan ka shiga don Allah . Lokacin nayi magana nace ai daga mamata sai mu da antyna ne a gidan Abbu ya tafi kasuwa tun safe sai dare zai dawo yace next time don Allah . Next time idan mun dawo zamu shiga ya sake fadan hakan na dauka dan leda zan gani sai naga sabanin hakan don ko kayane sosai a bayan motan ake fitarwa a lokacin. Su drinks su galon din turkey taliya macaroni kayan shayi sabule omo da dai tarkacen daba zance gasu ba a lokacin a cikin ledan suke ban san meye a cikin shiba. Nace wai duk wanan tsaraban mune haka amma kasa hjy wahala da yawa aimin godiya don Allah wajen hjyn mu din duk da nasan yadai fada ne kawai kilama bata sanda kayan ba ita. Can Asmau ta kara fitowa da basket din da aka shirya abinci a ciki tace Ammah tace nafito maku da abinci kuje kuci a mota tunda kunki shiga ciki kuci . Kai mama nason wahala haba dai har sai an biyo mu da wani abinci kuma haka ya zama wahala ai nake gani . Na tare da fadin amma kasan ba zakuzo ku tafi hakana ba bakuci abinci ba fa a gidan mu gaskiya duk da baka sanar damu ba balle a shiryawa zuwan naku ? Amma kince baki san da zamuzo ba yau nace wallahi kunyi sa,a an dafane daidai da zuwanku ai shi Nazir din ya amshi basket din daga hannu Asmau yana fadin angode kinji. Zata tafi samira ta fito da kayan drinks tana gaidasu itama ya amsa cikin kulawa mun dan taba hira kafin ya kalli agogonsa yana fadin a fadawa Nusaiba ta fito mu tafi. Kada muyi dare a hanya don hajiya taja min kunne na dawo mata da yayanta kafin magariba yanzu fa two ke batun yi matazun . To ya na iya zamu gidan wata sister din hjy daga nan shima wanan abokin nawa yana son ganin wani abokinshi ne . Sun takura min da banzo dasu ba kinga ina nan har magariba ina kallon sahibata don ba gajiya zanyi da kallon ki ba ai. Muka dan kara taba hira dasu nake fada mashi zancen zuwa IT da zanyi abuja ya nuna jin dadinsa har kanin nasa na fadin aida kaduna nazo in zauna gidansu. Nace haba dai Nazir gara dai kada ai hakan nashiga na samu wanan yar uwar nasa har tayi sallah muka dan taba hira don suma sun tafi suyi sallah din a lokacin. Nan na daji wani labarin shock a bakinta take fada min ai wanan yar da suke tare diyar S matazunce amma basu tare da mamanta a yanzu. Nayi ta satan kallon yar tana da dan kama da mahaifin nata gaskiya da zata tafi na dan hada mata abinda Allah ya sauwaka min a lokacin tana ta murna muka rakosu gaba dayan mu kofan gida. Nazir din yana ganin mu ya fito da kayan abincin ya mikawa Asmau yace ga goro nan yayana yace a baki agaida mama kuma mun gode. Suka ja motarsu suka tafi kafin nayi a jiyan zuciya mu koma cikin gida ina shiga anty safiya tana bude kayan tana fadin wai wanan yar da sa,an samun maza kike saidai matsalan abin da sunji kome ke nan sai su gudu. Mijin daine baizo ba ai idan lokaci yayi mijin na gaskiya yazo kome ake fada akanta ba gudu ba saida ya matso wanan cikin jerabawanta yake haka a rubuce. Wani yana da komai din a rayuwansa amma kare ma baija balle ya sunsuna ai abin baiwane daga Allah Ammah naji ta bata amsa hakan. Ta dan tsuke fuska kafin tace niba wani abune nace ba ai mama ganin dai wanan abin kamar za a bude shago dasu yasa na fadi hakan ai. Shine ai na baki amsa daidai da maganan ki laifine kuma yanzu kai don Allah waga maganan ai baiko dace ba wallahi mi ar ranan shi yanzu karshe fa duk mu zamu amfana da kayan da a wuringa to mezaisa ki fadi waga magana don Allah ? A ikon Allah kuna dai son ku juya min zancen da wani ma,ana ni yanzu gidan nan banfi kowa moriyan Aeesha ba tunda komai nata bai wuce yaranga ? Hanyan daki na nufa kai tsaye kafin inji Asmau tana magana kasa kasa tana fadin mi da kika waga tabi,an ne mama wallahi dai wanga abu baiyi ba wallahi. Kayan bukatuna ta kwaso a cikin kayan irin su manshafi sabule turare da wasu abaya da english wear dake cikin wasu ledoji ta shigo min dasu dakina. Koda ta shigo ta samu nayi alwala na fito daga bayina bayan na kara wankewa take fadin mummy ga kayanga da naga kanwarshi a daki na ajesu a gefe daya falo dazun . Sallah zanyi Asmau banyi sallah ba tun dazun ga la,asar ya gabato jiki na fara harama tayar da sallah hakan yasa ta dora min kayab saman gado tafita. Koda na idar tagama sabon abincin data dafa jeloup din shikafa tayi muna sai sauran ganyen data zuba muna a sama tare muka zauna mukaci da ita lokacin samira ta shigo. Take fadin wasa tare ci bambanko gara da Allah ya kawoni nishigo ke kwasowa mummy na sama ke barmu da gaya can zama tayi muka hada hannu da ita. Can naji samira din tace mummy an kiyi hakkuri don Allah da maman mu kesan halin mama haka taka hwadin magana kai tsaye bata taunawa wani lokacin. Samira yau idan ba Ammah wa nike dashi bayan su anty safiya daku a duniyan nan ni naga gaskiya ta fada ai ba karya a cikin zancen ta. Haka mazan suke kwana biyu daka sake da mutum yanzune zakaga ya gudu kuma bai sake dawowa ni banga abin haushi ba a ciki ? Amma mummy ai bai kamata haka ya fito bakin mama ba ko yau duniya ita damu wa muke dashi da zai muna waga abin da muke samu ta sanadinki haka don Allah dai ? Yanzu fa zancen karatu kike muna waya tuna damu duniya har yasan da haka garemu inba keba ai fatan alheri ya kamata yanzu ya fito a bakin mama wanan lokacin gareki kuma. Ke gani nan duk abinda wani zai fada kan mummy a yanzu ni baya shigana ko yaro na goye yasan mai kyautata mashi ai balle mama halintana haka kawai. Mummy ma bata damu da waga zance ba ai haka dai mukai ta magana har muka gama kafin mu koma kallon kayan daya kawo muna din . Naso in kwanta bayan la,asar sai kuma naga rashin dacewan hakan yasa nake gyara daki mu shiga gidan akwai wajen su maryam da farida. Muryan yaro daga waje yake fadin wai ana sallama da Aishan gidan nan inji Auwal cak na tsaya ina maimaita sunan nace Auwal Auwal fa ? Filon dake hannuna na aje na saba gyalena na fito Auwal din ne kuwa cikin wata farar mota mai kyau yana ganina ya fito yana washe baki na daure fuskana lokaci guda. Haka ya karaso yana fadin ni dama ai nasan mai laifi nake a wajen ki Aisha tun wacan lokacin ban kara lekoki ba zakice don oga Bash baya kasan ne yasa hakan ?. Ummm,humm Auwal ke nan ina gajiya ya amsa da lafiya kalau ya kwana biyu ya karatu kuma nace Alhamdullahi . Yau dai nasan in nazo ai dole na jiki tunda shirun yayi yawa haka Auwal na katseshi da fadin kaima kazone ka ci min mutunci ka fada min magana yadda Salma ya fada min kwanaki ? Salman salman fa kikace Aisha nace kwarai ya fada min maganan dako makiyina banyi tsamanin zai iya fada kallona ido da ido yafada min shi ba . Yayine don yana ganin banda gatan da zan iya kwatarwa kaina yanci kome saukin abin dai koda yace kwadayi yasa na bawa Man Bash kaina yayi amfani da daman shi akaina. Saukin abin ba amfanin iskanci yayi dani ba daiko amfani na hikima irin nasu na mayaudara yayi min a lokacin ? Saidai duk da ban fahinci amfanin da yake nufi yayi dani ba abindai da sauki bisa a ce yau iskanci na shashanci yakeyi dani ai a karshe ya gujeni kuma. Wanan wani zance da wani dalili nasa can da ban sani ba kuma hakan ya faru danine a cikin,,,,, Don Allah dakata Aisha shi salman din da kansa ya fada maki wanan maganganu irin haka ya tsureni da kallo nace zan masa kazafine ? Tunda a girme dai salman ya girme ni nisa ba kusa akan me zan masa karya don naga baya nan yanzu kome zaisa nayi masa karyan hakan ko kazafi ? Zancen kazafi ai bai taso ba zancene naji kaina ya daure da jinsa don yanzun hakama ogane ya turo ni inzo in kawo maki sako wallahi Aisha . Sai shekaran jiyan nan na wallahi na dawo garin nan ina can oga ya turamu wani aiki a cikin kwanakin nan da kika jini shiru . Au yanzun ma ya dawo ke nan yayi amfanin dani a karo na biyu ke na ko me ? Saidai niko a yanzu sako na fito in baka ka isar masa da cewa ashe dan tallakama yana da ranansa don shine na fito a yanzu din daba zaka taba ganina ba kuma again tunda na gane yaudarata kukeyi ashe ? Sai naji yace dani dakata Aisha ki saurareni don kina kara ban mamaki a cikin zancen nan a yanzu . Yadda yace din dani na daka nayi cikin kura masa ido inji me zai fada min lokacin sai naji yace zancen yaudara ko wani abu a tsakanin mu kinsan wallahi babu shi alkawari na daukarwa kaina da hakan. Kema kin sani tun farko wallahi balle shi oga bash a rayuwana tunda na sanshi ban taba jin wani mahalukin da yace bash ya cutar dashi ba tun tasowan mu har yau din nan sai ko yau a bakin ki da kika fadi haka har naji kuma ban yarda ba. Duk da nasan ba halinki bane akasi aka samu ko a yanzu din sai dai abinda nakeso dake shine ki kwantar da hankali don Allah. Har zuwa lokacin da zamu gano gaskiyar wanan maganan me Salman ke nufi da hakan da yayi a gareki ? Shiru na danyi cikin nazarin zancensa kafin in nisa nace abin mamaki wanda ban tabo tunane ko zato ba saiga malam salman a gabana yana fada min wayan nan maganganun haka ? Audi ai bai fadawa talle hakan dake dashi dani da kowama yasan waye Oga Bash yasan mutumin kirkine akan meke zai damfareki karamar alhaki a dake wajensa . Idan ya damfareki Aisha yaci riban me ga yin hakan idan yayi maki yaudara ? Yaja wani huci yana fadin lalai Salman inda wani manufa ko wani ya turoka ka tafka babban kuskure a nan wanan karon don har Man bash yaji wanan akwai rigima a tsakaninsu gaskiya . Wallahi koda ya kirani jiya yana fada min sakon nan zai iso na tabbatar da kuma ya iso hannuna na kawo maki shi don zaki bukaceshi a yanzune. Saida nace a zuciyana lalai kina da wani kima da daraja da nauyi a zuciyar Oga Bash yadda ya ke magana dani a jiya din. Don haka har in kin yarda kibi wanan shawaran tawa ki bari mubi zancen nan a sannu mu gane meke faruwa dayasa Salman yin hakan . Amma kuma nafi kyautata zaton kamar dai wani ya turosa yai maki hakan don cin ma wata manufa na a raba alakan da ake tunane akwai shi tsakanin ki da Oga Bash. Na katseshi da fadin wace halakace banda kyautatawa da mutuncin dake tsakanina dashi da har za a iya turo salman yai min hakan. Yace ke kike ganin hakan Aisha kibar abinda baki sani ba akan baki sanshi ba tunda ba,a taba ganin ya kula wata ya mace ba a cikin garin nan saike a karo na farko. Ai koda ya kulani Auwal tsakanina dashi mutuncine kawai da girmamawa dan bai taba nuna min wani alaman so ko wani kalman banza daga gareshi ba. Asalima duk zan shiga wurinshi shi malam salman din yana a office din mafiyawan lokutan suna tare koda nake shiga din . Amma sai cewa yayi dani wai daga taimako na dauka man bash yana sona ne idan haka nake tunane na yaudari kaina. Har Inma wani abune nake tunane ai Man Bashi din ya biyani amfanin da nayi mada don haka kada in sake nemansa da sunan son jin labarin Bash a bakinsa. Alhali ni kuma naso in fada masa zuwan wasu manyan mutane da sukazo gidan mu wani rana suna tambayana wai lamban Man bash suke nema da ake samunsa a waje na ? Wanan naso fada masa amma saiya tare da wanan kalaman marasa dadin ji daga bakinsa har yana ikirarin cewa haka mu mata muke da munga wani dan oppotunity yanzune sai mu lakewa mutum don kwadayi. Sunana ya kira da Aisha na dago na kallesa kafin yace kiyi hakkuri don Allah zanyi bincke kan wanan zancen . Do min ina ganin akwai wani abu a kasa wanda bamu sani ba koma meye zamu sani insha Allahu nan gaba. Don maganan nan da kikayi a yanzu cewa anzo wajenki neman number Oga Bash yasa na danyi tunane su waye zasuzo gidan nan wajenki neman layinsa. Waya nuna masu gidan ku har sukazo dole akwai dai akwai akwai abinda ya faru har salman din yayi hakan gareki? Yanzu kiyi hakkuri don koshi bash din banson yayi saurin fahintar da matsalan saboda yadda suke dashi salman din don banjin yasan da wanan zancen ayanzu . Ya juya zuwa wajen mota da sauri ya bude baya ya fito min da wani babbab jakka haka irin na kasan waje din nan da ake tura sako dashi . Ya dawo inda nake tsaye yace ga wanab in kawo maki kayan aikine a ciki zaki bukacesu a yanzu wajen da zaki iya bayanin da yai min ke nan. Murmushi nayi na kalli jakkar a lalace nace Auwal na fada maka sabon yaudarane wanan kuma me zan bukata dani ban sani ba sai shi zai aiko min tun daga can ? Ki karba don Allah Aisha kada daman nan ya wuceki oga dai ba zai taba yin abinda zai zubarwa da mutuncin gidansu ba kin sani. Wanan kalamin yayi kama dana Asmau yasa na karba sai naji abindake ciki yana da nauyi kara kallon jakkar nayi nace kace nagode na juya na shiga gida kai tsaye. ZAINAB IDRIS MA [9/2, 5:17 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Duk da Auwal yace dani urgent ne sakon hakan baisa na bude a ranan ba saboda ina zargin wani tarkon irin yaudaran nasu suka hada min kuma. Takaicin hakan ya hana in bude inga meke cikin jakkar alokacin saboda gudun sabon yaudaransu gareni. Hakan yasa sai washegari da asuba bayan na idar da sallah lokacin ba wanda zai iya shigo min daki na jawo jakkar na bude. Idona ya fara tozali da na,auran bincike irin ta siri wanda ban taba mafalkin mallakanshi a duniyan nan ba saidai ingani a wajen wani kila balle a yanzun da nake daliba ? Yau sai gashi a matsayin nawa wai cigaba nayi da zaro abubuwa duk na,uran ukku wanda zai amfanenine wajen aikina da zanje koyo har Abuja da schoo din mu ta turamu yi. Sai kuma sabuwar waya dal da hannuna ya dauko karshe wayace ta gaba da wanda nake riko yanzu a hannuna can a cikin kwalin karamin na,uran na tsunci wani envelop a cikinsa da rubutun Man Bash a saman takardan ido na tsura rubutun nashi na dan lokaci ina tuno abubuwa da dama a zuciyana hakan yasa. Jikina na rawa mika hannu na nake kokarin bude takardan acikin tsoro tare da fargaban abinda zan iya samu rubuce a cikin takardan. Ina tura hannu don zaro takarda sai na zaro kudi suka zuba daga ciki irin kudin kasashen wajene sabbi a mike cikin takardan da nake zaton wasikace da farko . Duk da a lokacin bansan darajan wanan kudin ba ina dai ganin su sometimes a photuna ko a film don haka nasan abune mai daraja sosai. Ina kai ido sai ya sauka ga yar farar takardan dake a nade tsakiyan kudin na dauko na bude nan na fara ganin bayanin komai dake cikin wanan jakar ya tsara min yadda zanyi amfani dashi har kudin dana gani din saida yayi min bayani akansu. Kudine da zanyi amfani dashi wajen cin abinci zirga zirga da sauran abinda zai saya inyi daraja a gaban kowa koda wajen aiki ba,abamu alwances ba a ma,aikatan ya kasance ni ina da kudi a hannuna haka yai bayani a gajarce. Bayan na gama karantawa na koma na nikesu yadda na samesu baki a laikum ciki da mamaki fam a zuciyana. Don haka lokacin haka na koma gado na lafe kwance ina tunane a kan halin Man Bash din. Zuciyana fam cike da tunanen shi wanan Bash din wani irin mutum ne wai haka da bahagon rayuwa sunan wani littafin makawa. Monday da safe sako ya shigo min na accepting letter dina da cewa next week coming zamuyi reporting a ma,aikatan don fara training din mu a can din don haka bani da wani dogon lokaci yanzu. Dole na fara shiri saidai banson barin garin ba tare dana tabbatar da fara karatun yaran antyna ba da yanzu na kwallafawa karatunsu rai kuma ina cikin process din zancen tafiyan yazo min. Don haka ban bar gari ba saida na tabbatar da yaran anty sun fara karatu samira taje sokoto kwananta biyu ta dawo da takardun su kananun na jefasu primary din da Sama,ila ke zuwa ta gwaunati . Inda Samira ta samu gurbi a COE amma late addimition muka samu ita kuma Asmau zata yi jerabawan waec ta maimaita shekara mai zuwa inda zata dinga zuwa makaranta daukan darasi. Bayan na gama dasune na fara shirina na tafiya abuja a gagauce ba wasu kaya mai yawa na dauka ba dan akwatina na tsakiya shina zuba tufafin da zanyi amfani dasu. Sai kayan amfanina a cikin karamin kuma na loda sauran tarkacen unders dasu mai da sauran abinda zan iya bukata a can din. Tafiyace wadda ban taba yin irin saba haka zanyi inama nake zuwa nidana tashi a kifin rijiya bansan ko ina ba sai wanan garin kawai. Mun dade da Abbu da Ammah a daren da zan tafi din suna jamin kunne tare da dorani a hanya kan zama a bakon waje da zanje yi a yanzu. Kowansu yayi min iya nasihan daya dace inji daga gareshi don Abbu cewa yayi shi yayi niyar kaini da kansa har gidan yaya habib din amma yaya din yace basai yazo ba ai zan iya. Don hakane tafiyan ya fasu dashi din yanzu ni kadai zan tafi kamar yadda yaya din yace dashi da mun kusa sai in kira waya sai azo a daukeni duk inda nake. A karshe Abbu ya ciro kudi a aljihunsa ya miko min da sauri na girgiza masa kai ina fadi Abbu ba sai ka ban kudi ba duk abinda zamuyi sun bamu kudi a kansa da suka turo muna jiya a banki. Ai kaji saukin abin naku ba sai iyayye sun wahala ba dai nikan karatun nan naki yazo min da sauki Nanata duka duka ban kashe wasu kudi daga aljihuna ba akan karatun ki sai nake gani ke mai sa,ace nanata. A raina nace munyi sa,a dai Abbu Allah ya tsaya muna ya turo muna Man Bash a rayuwan mu mu duka komai yake zo muna a saukake a rayuwa. Zance rakiyana kamar na barin garine a lokacin saboda gaiyan yan rakiyan dana samu zuwa tasha maryam farida samira da Asmau yar gaban goshina rike da hand bag dina a cikin damuwa. Don hakane mutane da yawa a unguwar mu suka sanda zanyi tafiya a ranan har gareji mukaje tare dasu munyi sa,a saura mutum biyu motan ta cika. Ba a dauki lokaci ba sai gata cikon biyu ta iso motan ya cika don duk uban sammakon da mukayi motan farko ta riga data wuceni a ranan. Saita biyu muka samu a lokacin don haka ba,ama gama saka kayana ba cikon ta bakwai tazo zamu tashi ke nan mubada kudi. Na mika masu nawa tare da kirga wasu kudin na mikawa maryam ita da farida tace haba dai Aeesha kada kimin hakan nace ba zaki samin albarka ba ke nan ? Jin hakan ta karba sai kuma su asmau duk da na basu amma bai hana in kara masu ba nashiga mota bayan adduan da Abbu yace inyi tunkan in baro gida na tawakhaltu illa,lah lahaula wula kuwatu illabillah na shafa a fuskana sau uku. A baya muka zauna mu mata da wata musulma da wata kabila don ta shiganta na gane hakan suna tsaye mota ya tashi naji idona ya ciko da hawaye lokaci guda. Har na daina ganin su sannu a hankali muke fita garin ta bangaren da ban taba sani ba a cikin kano har zuwa lokacin da muka hau titi da kyau driver ya fara sharara gudu damu a motan. Inda wasu na waya wasu kuma suna hira irin ta kusa dani ke nan mai bakin surutun tsiya da son a sani. Irin mu dai sai faman raba ido nakeyi ina bin ko ina da kallo tare da karanta sunan yan kauyukan da muka shigewa a hanya wanda nake jin sunan su. Ta gefena dake zaune a tsakiya ta dan kalloni tana fadin you seens worried baki so barin yan uwa ba ko haka gida yake ba dadin rabuwa wallahi ? Murmushi na juya ina danyi kafin na lumshe idona tacigaba da waya da aka sake kiranta a lokacin ina jin damuwa don surutun da takeyi har cikin raina hakan yasa na dan ja tsuki ina gyara zama ta hanyar jingina kaina da gefen glass din mota. Tana aje wayan ta juyo take fadin akwai sauran zama har yanzu shiyasa nafi son inbi jirgi don yafi min sauki da shiga motan nan sauki . Sai naji dayan matan ke fada mata ai don yau babu jirgine kuma tana son shiga office da safe itama ta biyo mota. Ban tashi ba ina dai kwance ina jinsu nayi shiru saida muka kai kaduna driver ya tsaya wai za a duba mashi mota wanan yasa muka fito daga cikin motan . Ina kallon yadda suke sayayyan abubuwan ci saidau ni komai ban saya ba da sunan ci a wajen a hankali na tura hannuna a cikin jakana na dauko air pies dina na makala ina sauraren sheck albani zariya. Inda yake bayani akan sallah don kullum ban gajiya da saurarensa shine best malamina a lokacin wa,azin albani. Hakan yasa nake bin kowa da ido wajen har zuwa lokacin da aka gama duba mai motan cikin abinda baifi minti talatin ba muka kama hanya kuma. Saidai tun a nan yanayin garin ya sauya sanu a hankali hadari ya hade ko ina bakikirin ba,a dauki lokaci ba kuma ruwa ya sauko mai karfi haka muka iso Abuja ana lema ruwan sama. Wanan ya tayar min da hankalina gashi ban kira yaya ba kamar yadda yace na kirashi ko matarshi idan na kusa isowa Abujan amma don ganin ruwan saman da akeyi din yasa ban kirasu ba a lokacin. Ga ruwan sai an dan tsagaita sai kaji ya dawo kuma dole haka na daga waya na kira yaya habib kira biyu bai dauki wayan ba yasa na gwada kiran matarsa basira itama bata samu dagawa ba. Ya sallam na furta a fili yasa wanan bahaushiyan da muka shigo mota daya dan kallon inda nake tana fadin wanda zai daukekine baki samu ba ko nace wallahi. Nima gashi ina kiran gida amma sunki su daga call din may be suna can suna barci tunda ban gida. Shekaran jiya na bar nan Abuja naje buki kano shine na dawo yau wani unguwa zaki ke ta tambayeni nace garki which erea nace erea ten yadda naji a bakin basira din matar yaya habib . Sai naga ta dan tabe baki tana fadin ni gwarinpa zani ba waje daya zamu ba dana daukeki sai ga wayana yana ringing na daga da sauri yaya habib din ne a layi yake fadin. Aisha kun kusane nace ina tasha tundazun naga ana ruwane ban kira ba yace kinaji Basira zatazo ta daukeki don ni ina nan nashigo Nasarawa ban kusa da gida yanzu. Ok to yayi nagode naji ya kashe wayan shi tace kin samesu ko nace eh nagode da kulawan ki sai wajen kamar rabin awa anty Basira din ta iso tana dan waige waige hangota da nayi yasa na fito daga cikin motan har lokacin ana dan yayafi mai karfi . Kwankwasa mata glass nayi ta juyo tana fadin to har zan juya na dauka ba nan suka saukeki ba ai a nan muka sauka na bata amsa. Ko ina akwai na Allah wani dan tashan ne ya taimaka min ya kwaso min kayana zuwa bayan motanta muka shiga na fito da dubu biyu na mika mai yana tayi min godiya. Taja mota muka tafi tana fadin shikan yau babu kamarsa ai yafi driver ma samun riba na daiyi mata murmushi ina fadin mun sameku lafiya ? Wallahi lafiya kalau Aisha yaya hanya ya kano kuma kai ina su mummy da kowa gida nace suna gaidaku anty ya kuka dawo kwanaki kuma ? Kai bari bari duk a cikin hausanta da harshenta keda surki da yarensu take fitar da harafinta amma ina ganewa tsab don hausane amma fitan harafi ne ya banbanta. Kano kan wai badai kuma yanzu ba gaskiya wanan bukin ma don na fatine naje wallahi ban iyawa da banje ba . Irin ginan nan ne mai hawa hawa ta tsaya gabanshi muka fito na dauki babban jakkar tawa da karamin ita kuma ta dauko min dayan dayafi karanta. Tana gaba ina baya da kyat na iya hawa saman na biyun da suke da kayan hannu ta sanya ta danna bell ba bata lokaci naji ana kokarin bude kofan ta ciki. Wata nagani mai dan buje da kitson attach akai tayiwa yarinyar yare tare da dan gusawa ta jaye naji tace min you are wellcome tana mika hannu in bata kayan na mika mata dama a gajiye nake lokacin. Abunda mummy gidan Rabakaya maman yaya habib ta fada min da naje sallamanta dashi na fara arba don cewa tayi Aeesha zaki iya zama gidan yaron nan don na sanki da yawan addini. Shiko gidansa kamar gidan kafirai yake don yan uwan matan nasa dake zaune taba agidan ba sallah ba salati sai kafirci. Zan iya mummy na fada a kunyace tare da nuna mata ba komai a zuciyana don yadda tayi maganan cikin yanayin damuwa fam a zuciyarta . To ki hada da hakkuri kije kiyi abinda ya kaiki ku rabu lafiya kinji don basira bata da dadi wallahi duk da farfar din da tazo nan tanawa mutane na karya . Abinda ya hadasu da fati ke nan lokacin har muka samu sabani dasu saidai ke nasan kinfi fati hakkuri saukin abin ke nan . Sai gashi suna gusawa daga kofan nayi arba da wasu katan maza biyu dagasu sai wani dan gajeren wando dayan yarinyar kuma cikin ta ukkunsu itama da nata dan buje ajikinta iya cinya. Duk da ana ruwan sama hakan baisa sun daina abinda sukeyi ba watau karta don cards ne a hannunsu suke bugawa a lokacin da ake son bawa ya natsu. Wa,iyazu billahi na fada a zuciyana ina kawar da kai daga kallon tsiraicin da nake masu lokacin don dasu da tsirara duk daya nake ganinsu a idona. Yarensu tayi masu duk suka dago suna fadin you are wellcome sannu da hanya na amsa da hausa yauwa sannun ku itako sai cewa take Aisha Aisha yau gaki Abujan mu ko ? Saidai kiyi hakkuri da dan gidan namu fa ba girma nace haba dai ba komai anty ta nuna min kujera na zauna ina mamakin wanan bakin rayuwan dana fara sama a cikin zuciyana. A cikin yare ta dakawa wace muka sama ta bude muna kofa tsawa kamar fada naga ta mike zuwa kitchen dinsu sai gata da wani farin goran da aka durawa ruwan sha a gida yayi sanyi a ciki tare da cup ta aje a gabana. Tun kan budurwan ta dago nace a,a yau akwai sanyi ai nagode ki mayar ina Amira ban ganta ba na fada ina dan dube dube naji uwar tace dani tayi barcine yau zata sha mamaki idan ta tashi ta ganki gidan nan ai zamuga zumudi. Sai naji dayan na mijin na irin yarensu da ita ta bashi amsa a gyatsire tace emba. Wai ashe ya tambaya nima sister din baban Amira ce tace dashi eeh hira take jana dashi niko hankalina duk a tashe yake lokacin da mamakin wanan rayuwan kamar na kafirci da nagani a gidan yaya habib . Ba Abinda ke raina sai kyankyami wanan gidan da zamu gaurayu a cikinsa muyi rayuwa har tsawon wata uku dasu haka wai ? Maryam ce ta kirani a waya suji kona sauka lafiya nace gani ma a gidan su anty Basira tare da ita zaune muna hira na mika mata wayan suka gaisa kafin ta miko min. Tun wanan lokacin dana fito da wayata naga irin kallon da sukai min yasa nasha jinin jikina da lamarinsu can na kalleta nace ina son inyi sallah anty . Cikin irin yadda suke magana kamar tsawa ta dakawa wata tsawa tana yare ashe tace taje ta gyara bayine lokacin koda na shiga yin alwala din haka nayisa cikin kyakyami na fito dakinsu tace in shigo inyi sallah. Saboda naga kayan yaya a dakin wajen gadonta yasa nagane dakin kwanansa nan nan nayi sallah har la,asar kafin na fito . Lokacin Amira ta tashi daga barci nafito daga kofa na tsaya na kira sunan ta tayi wani irin juyowa don jin muryana da tayi a bazata. Ta mike tabar abincin dake gabanta da sauri zuwa wajena haka kawai Allah yasa muna kaunan juna nida yarinyar hannunta naja zuwa wajen abincinta nace ta zauna taci saida kyat da taga na zauna kusa da ita ta yarda ta zauna itama ta soma cin abincin tana dan waigena. Saiga namijin ya kawo min wani farin dafa duka a cikin plate da gutsiren kifin teku ta tsakiyan nasan taji nauyin hakan ne yasa tace kici abincin mu da manage anty Aisha haba dai ai nagode. Idan na kalli wanan abincin sai naji bakina ya cika da miyau ya cika min baki hakana dai nake zaune ga kayana har lokacin aje a falo gefe daya kafin su gama cin abinci tana fadin bari mu gyara maki dakin da zaki zauna a ciki. Dakuna biyu kacal nagani a gidan kuma haka suke zaune da wa yan nan katan mazan da basu da tarbiya a ido don rashin kunya zaku zauna a haka cikin gida. Ni dai har na shiga dakin nawa inyi sallah magariba yaya bai dawo gida ba a lokacin wa iyazu billah na fada a raina dana shiga dakin don ko wani tsami da bashine irin na kaya sun hadu da sanyin dama ga kuma tsamin dauda din nan shine ya daki hancina a dakin. Ba yadda na iya haka nayi sallah cikin kyankyami kafin na mike na dauko rigan barcina wando da riga sai zanin dana daura sama na haye gadon da katifanshi duk yayi laushi kana jin katakon gadon na sukanka har gara tsohon katifana na gida da aka cire a dakina yaran anty safiya yanzu ke amfani dashi falon mu da suke kwana. Sannu a hankali nagama shirina tsab ina mamaki wanan rayuwan da nagani a gida yaya habib sam ban taba tsanmani ko zaton inzo inga hakan a tare dasu ba. Mai karatu kada kice na raina da irin arzikin su a,a wani rayuwace ta daban da bamu taso a cikinsa ba na tsunta a nan din da yake jikina da gaji a haka barci ya daukeni bayan duk na adana kayana nayiwa komai security saboda gidan dana gani a watse. Lokacin da ya dawo nayi barci don Basira tazo ta fada min ya dawo in kuma fito inci abinci ta samu nayi barci a lokacin donshi bata tasheni ba ta barni. Sai cikin dare yunwa ya tayar dani ba abinda zanci a lokacin na mike don inyo alwala shine naga wanan dayan yarinyar cikin yan matan dake gidan kwance a kasa tana barci a dakin itama. Nayo alwala na dawo na tayar da sallah lokacin ta dago tana gaidani na amsa mata ta koma barcinta ina idarwa na koma saman gadon ina danna counter dina sai wajajen asuba na fara jin buruntunsu. Wai wanka sukeyi kada su makara zuwa wajen sana,ansu ta fada min saida suka rarage na mike naje nayo alwala nazo nayi sallah asuba. Kafin nayi shirin wanka na fito na zauna ina shiryawa don nima ranan zanyi reporting inda zanyi aikin gwajin da aka turo muyi din. Tsab na shirya cikin irin kayan da suka sa muka dinka don zuwa ma,aikatan dashi bujena har kasa nayisa banyi guntu ba. Sama na kawo dan hijjab baki half sunna na dora akaina maimakon hula baki da sukace muyi amfani dashi idan zamu saka kayan. Na fita falo don in duba lokaci naji wanan yarinyar ta kirani da anty na juyo ta tausa murya tana fadin na adana komai nawa ko ? Nace ehh sai naga ta gyada kan ta alaman to shike nan har zan juya na sake jin tace dani in rufesu insa sheda koda an taba zan gane . Wa zai taba na tambayeta tace indaiyi yadda tace min din don tsaro ina kallo ta dauki wanan zanin dana cire na dan baza a kofa shi ta dauko ta yafa min saman kayan nawa nace mata nagode. Can aka kwala mata kira muryan Basira ce ta amsa a tsoroce ta fita ban sake jin duriyan su ba kuma wai ashe sun wuce kasuwa ke nan wajen neman kudi. Allah ya kawomu nace na yunkura tare da saba jakkata da wanda na saka na,urorina a ciki na goya sai gata tace yayana ya fito inzo mu gaisa dashi. Shikam tsab na gansa yana zaune yana shan shayi shida yarsa Amira nayi sallama ya dago yana fadin a Aisha harkin tashi ashe ko yaune zaku fara fita din ? Nace ina kwana yaya saida ya nuna min wajen zama a gefen shi ya amsa min yace ni baba ya kirani yana min bayanin da bangane ba ? A ina zakuyi aikin naku ya tambaya nafada mashi sunan wajen da sauri naga ya dago kai ya kalleni kafin yace amma kina da sa,a gaskiya. Ko wanine yayi maki hanyar zuwa nan din nace a,a daga school din mu daine suka turomu nan kai tsaye yace gaskiya daku dasu kunyi sa,a kwarai da gaske don ba waje bane da ranke ranke ke zuwa balle ku yan koyon aikin . Yanzu abinda za ayi ki karya sai in saukeki idan zan fita don kusan hanyan mu dayane dake saidai akwai nisa sosai amma dai ba matsala idan kikaga hanya daga yau zaki gane waje ai. Nagode na fada ni dai naga matar tashiga daki ta kirashi ko me tace oho sai can ya fito da dan jakkarshi na zuwa wajen aiki yana fadin ok muje ko ? Amira na jikina tana wasa na dagata zuwa kofansu ina fadin anty Basira ni zan tafi sai mun dawo ke nan ta fito tana fadin ok Aisha sai kin dawo . Gashi bakima tsaya kin karya ba nace ba komai ai ina dariyan yake a fuskana don na fahinci akwai dan matsala da zuwana ya fara haifarwa a tsakanin su yazu yanzu. Amira ta saka kuka wai zata bini nace tayi hakkuri na bude yar jakata na mika mata 1k ta karba tana murna ta juya zuwa wajen uwarta ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/2, 8:55 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,, JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 3️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp Motan shigarsa gata dai mai tsadace gashi daka ganshi kaga hutu a wajensa amma kuma idan kaga mazauninsu saika raina mashi. Yana gaba ina bishi a baya muka sauko zuwa kasa wajen da suke parker motocinsu wa yanda ke layin inda ya tsaya magana da wani makwabcinsa . Na karaso ina kokarin bude baya in zauna ya juyo yana fadin inzo gaba in zauna hakan yasa na zagaya zuwa kofan gefen driver ina kokarin budewa. Kamar ance in daga kai in kallli benen nasu Basira ce a tsaye tayi kicin kicin da fuska gabana naji ya fadi hakana cikin daurewa na bude motan nashiga shima ya shigo ya tayar da motan muka tafi. Saida muka kusa fita daga unguwar yake fadin kingan mu a yadda baki tsamani ba ko Aisha ? Jin hakan yasa na dan juyo na dubeshi ya mika hannu yana bude carvenet din mota ya dauko wani abu yana fadin sam mutumiyar taki bata da haline . Yanzu haka ina gina a cikin garin nan amma ban taba barin ta sani ba kowa bai sani ba inbake yau da nake fadawa ba. Don da zaran ta sani yanzune masifa zai tashi zatace me zamuyi da gida wai saidai inje garinsu in gina a zuba yan haya a ciki . Jin abinda ya fada yasa na dan kallosa yace yes kinsan waisu haka suke saidai miji yaje can garinsu ya gina gida kafin yayiwa kansa komai. Shine yanzu dana gane hakan nake wanan ginan a asirce ba tare dana bari tasani ba haka kona gama badasu zan zauna a ciki ba saboda kamar nabasu damane ita da yan uwanta wa yan nan da kike gani da sunfi haka yawa a gidan nan suda kansu suka rage yawa daga baya. To balle wanan babban gidan da nakeyi a yanzu ai nace rabin garin nasu sudawo duka ke nan al,adansune haka sai daga baya nasan hakan bayan munyi aure da ita. Aure nake son in kara in tare da amaryan a sabon gidab ita in barta nan don basira bata da dadi wallahi da kike ganinta nan halinta baida kyau wallahi. Murmushi na danyi kamar na dole kafin ince sai hakkuri yaya tunda ga iyali a tsakanin ku an fara samu naji yaja tsuki kafin ya kawar da zancen yana min bayanin kan garin har muka kai ma,aikatan mu din ya saukeni ya ciro dubu biyu ya ban nace ya barshi. Yace kin rainane Aisha don me zan baki abu kiki karba ko baki san zumuncin tsakanin mu bane wai ? Abinda ya fada yasa na mika hamnu na karba ina godiya ya tafi bayan ya tambayeni zan gane gida wajeb komawa ko na amsa da insha Allah. Da addua na karasa get din donshi bai shigo ba a waje ya ajeni na dago kai ina kallon dogon ginan dake gabana din kafin na daga kafata zuwa cikin haraban wajen . Tun a get nasan nazo inda security suke saboda binciken kwaf da akewa mutum a wajen har na tashin hankali a haka nasamu na shiga har ciki duk ko da uban yunwan dake damuna tun safiyan jiya da zan bar kano Ammah ta ban abinci ban sake cin wani abu a cikina ba kuma. Inje nan inje nan kafin in samu su bani accepted letter dinsu na sun yarda dani lokacin a wajen haka na wuni ina sintiri a wajen har nagama zuwa five na samu kaina. Sai lokacin nake tunanen neman abinda zanciwa cikina na fito daga wajen wajen ina dan waige waige can na hango inda aka tubuta gidan cin abinci na nufi wajen. Leda biyu nayi oda tare da abinsha na fito na tare drop zuwa unguwarsu yaya din kai tsaye duk da ya tsula min kudi ban damu ba ganin ni kadace a motar na bude abincin naci tun a mota na kora da drinks na danji na koma daidai. Na sallami mai mota na hayo saman su saukin abindai na fada maki a hawa na biyu suke don benen mai hawa biyarne . A kofan na tsaya na danna bell din kamar yadda naga tayi jiya wajen dannawa ukku ba a bude min ba sai can ina tsaye ina mamaki naji ana budewa daga ciki. Itace ta bude tayi kicin kicin da fuska take fadin kin dawo nace eh sannu da gida ta juya tana amsa min nidai nabi bayanta zuwa cikin gidan nasu mai tsamin tsiya. Mace ba gyara ba kamshi sai wani gahi da bashi na dauda daya hade da warin sanyi yana bada wani irin odo mara dadin shaka ahancin mutum. Tunda naga yanayinta na canjin fuska nima ban tsaya ba na nufi dakin da aka saukeni a ciki yana ya mutse yadda muka barshi kafin mu fita. Kayan jikina na debe naje bayi don inyi alwala aida sauri na like hancina donga abu cikin poh din nasan amira tayi ba a zubar ba hakama cikin masai din wani ya kewaya baiyi flushing ba saida na tsaya na tsab tace bayin na samu ya dansha iska bayan na fesa turare nayi alwalan na fito. Na samu na sauke nayin sallah dake kaina ina jin har kuka nayi a ranan don takaici kaga mutum tsab a waje kaje gidansa ka raina masa wanan wace irin tayuwace haka wai ? Ka zantan nata yayi yawa wanan shine tsabtan tsula majina a tsakar miya taje can tana muna kaudi da jin kyankyamin karya ashe gidanta ko ruwansa baka iya sha ? Abincin ma dana sayo don inci da dare na kasa cinsa saiga wanan yarinyar da dan tuwon garin kwaki a dan leda da dan miya ta kawo min lokacin ina shirin kwanciya nace na koshi naci abinci wajen aikin mu dazun nagode. Saida ta dawo na mika mata dayan take away din da nakasa ci tana ta murna tana min godiya nace ba komai ina jinta data dawo kwanciya ta bude taci. Hakana kwana ko ranan kamar jiya cikin matsuwa gani Allah ya dora min kyankyami da saurin jin kazantan abu sai ga kuma zama ya kowoni nan cikin wanan irin rayuwa. Washegari kan ina idar da sallah don a ranan na riga kowa tashi a gidan nayi alwala nayi wanka na fito na jira lokacin sallah nayi sallah asuba na fito na fara da kitchen dinsu. Ai kamar zanyi amai duk abinda yai hunhuna na tara matashi a wuri daya bandai zubar ba na wanke komai na gyaro kitchen din tsab. Zuwa lokacin mazan nan sun fita haka na gyara falon kafin na koma na kara gyara bayin na daureye jiki bakwai duk na shirya cikin uniform dina. Na gyara kayana tsab kamar yadda wanan yarinyar tace dani inyi jiya haka na hada komai waje guda na fito muka hade da ita muka gaisa nace zan tafi. Take fadin zan gane wajen ko da tace idan ta shirya saita saukeni ai nace a,a ai zan gane nagode na fice nima don yan uwan nata duk sun fice suma lokacin. Yau kan bansha wahala ba wajen shiga kamar jiya don sun shedani ashe wanda basu san fuskanshi suke tsaurarawa bincike haka ? Already nasan inda zanyi aiki don haka na nufi can kai tsaye a matsayina na yar koyo dole zan zauna kusa da wani ina kula da abinda yakeyi . Don haka da wani ibo aka hadani aiki mu hudu ke karkashin kulawanshi muna training din banda fuskana baza kiga jikina ba ko fuskan ina saka face mask bazakice ga irina ba. Ashe kamar yan banki muke akwai kwanakin da ba a saka uniform irin thursday friday kayan gida kowa ke sakawa a ranakun. Ya kara muna bayani sosai da aikin mu baison wasa aikine dake son natsuwa da maida hankali don gudun samun kuskure akwai wata data zo daga Lagos da ake kira da Enkechi sai maza biyu mu yan arewa biyu suma su biyu. Haka kuma duk friday zamu dinga kai bayanin abinda muka koya yana dubawa hakan yasa muka kara mayar da hankali ya nuna muna wajen sallah mu musulmai da wajen cin abinci. Hakan naji dadi sosai don ko ba komai zan rage shiga wanan bayin na gidan yaya habib mai kazantar tsiya zanyi azahar dina da la,asar duk anan ke nan . Abinci kuma zan iya karyawa a nan din kuma inci na rana haka inyi take away zuwa gida wani lokacin . Don gaskiya hankalina gaba daya ya tashi da lamarin hidan nan kazantar a yanzu yafi tayar min da hankali bisa ga komai a gidan. Don haka bayan mun tashi daga office na taka zuwa wani shago na sayi su Izzal dettol room fresh na tafi dasu gida. Koda na koma gidan tun kan in karaso gida irin kidan na yan coci din nan kona yarensu ne shike tashi a falon a lokacin . Don har kasa kana jin karan sautin kamar gidan kafirai ko wasu dai can inda ba kwabo din haka dai irin ba,a damu da addini din nan ba. Nasa mu a lokacin duk sun dawo gida a ranan sai shi yayane kadai bai dawo ba daki na shiga ko kallon su banyi ba na aje ledan dana dawo dashi din na fito . A kofan dakin Basira din na tsaya ina mata sannu da gida sai can ta amsa da Aisha kin dawo yau kin dan dade fa nace to indai ba kin bata bane ? Murmushi nayi nake fadin aiban bata anty drop nake dauka daga can zuwa nan gidan tace what drop ke daya nace yafi sai a kaika direct baka bata koda safe shina dauka zuwa office din. Nan na barsu suna yare da yan uwanta nikan nashiga na tayar da sallah don tun ina waje aikai kiran sallah shiyasa na shigo da mamaki jin kidan dake tashi a gidan lokacin. Har yakai ina zargin anya ko suna sallah don duk dan musulmi yana girmama nauyin sallah idan lokacinsa yayi. Ni dai ban fito ba wanan uniform din nake tunanen yadda zan wanke a lokacin kuma na godewa maryam data ban shawaran na dinka biyu mana har muna mata dariya. Sai hakan zai mun amfani naga wasu masu loundry kafin akai saina yanke shawaran indinga kai wankina kawai a can baki alaikum zaifi min sauki don ba inda zance in wanke in shanya ba ataba min shi ba a gidan haka kuma gugan su ma aiki zai zamo min. Kafin in kwanta saidana jawo computer dina nayi aiki a cikinsa da komai na gyara inda nake da kuskure banson inzo ranan friday ina inda inda gaban mutane. Lokacin basira ta lekoni tana fadin dazun naga an gyara muna kitchen fes akace kece kikayi aikin nace eeh kinsan mun saba da aiki a gida tace hakane . Nama kawai naci sai drinks dana sha na ajewa budurwan da bansan sunanta ba har lokacin sauran abincin na kwanta. Washe garima dai kamar jiyan na riga kowa tashi na wanken bayin da Izzal na kowa dettol na zuba sanan nayi wanka tare da alwala na fito. Ranan ma na danyi masu shara don kitchen din baiyi wani kazanta sosai ba na fito na shirya zuwa wajen aiki abina basira din ma bata ko fito ba a lokacin balle mijinta. Ranan alhamis daine koda naje security din ma,aikan sukace wai sai na kawo ID card dina sun gani na mika masu tun a nan na fara samun matsala. Duk inda nabi idone yasa na tsargu ina tunanen ko nayi wani shigan banzane kuma nidai nasan bujene da riga na lece a jikina sai dan gyale pink kalan fillawan lace dake jikina da wasu half cover masu kala daya da gyalen sai dan jakka karami shima pink mai sarka ba belt ba na dan rataya a kafadana. Hakana dana shigo office din mu na samu kowa yazo lokacin don na tsaya laundry na bayar da wankin uniform dina da kayan barcina a ranan hakan yasa na dan makara. Oga thomas yana duke yana faman aiki a computer office ya dan juyo yana amsa min ya mayar da kansa sai kuma naga ya sake juyowa da sauri ya sake kallona karo na biyu. Kansa a kasa yace miss Aisha is that you ? Nace yes sir na waw woo so is the uniform that hiding you before na kalli abokan aikina da suma kallon nawa sukeyi a lokacin . Sai kawai na tsargu na samu waje na zauna ina fito da laptop dina da ranan na fara zuwa dashi office din tunda na bude gaba daya hankalinsu ya dawo kaina. Enkechi ce farkon fadin ewwerr Ayasha na you get this laptop wanan fa bai shigo kasan ba tukun last month akai lunching dinsa. Hankalin mr Thomos din ya dawo a kaina yana fadin unbelievable you this Aisha you hinding something for us nifa na fara tsoron ki yau ? Tsoro kuma na fada yace duk zaman mu office din nan kusan kwana nawa sai yau din nan muka san kalar ki haka kuma kinzo muna da abin mamaki tare dake da yawa. Nan dai akai wasa da dariya na mika masa laptop din ya shiga ya fita yana mamakin akan kyawonsa. Tunda suka fita zuwa break nake ganin manyan mu suna shigowa suna fita office din nidai ina duke ina faman tura bayanaina a cikin computer din. Barka da aiki hjy aka fada a bayana hakan yasa na dago ina sawa da yauwa sannu don jin maishi yayi min hausa kai tsaye a lokacin. Idona ya sauka kan MD din wajen da sauri na tura computer din gaba kadan na mike tsaye ina sake gaidashi ya amsa tare da matsowa table din nawa yana fadin. Ba mamaki wani nakine a waje ya saya maki wanan simple din duk da bamuyi zaton ganin wani dashi ba nan kusa sai gashi yanzu nake jin angasa a hannuki kina amfani dashi. Kaina kasa nake fadin daga U S aka turo min shi da zanzo nan hannu yakai a hankali yana duba system din na dan lokaci ciki har baya kafin inji yace. Gaskiya hakan yayi kyau sosai wallahi saiki maida hankali ga koyon aikin yadda ya dace zamuyi alfahiri daku sosai don matan mu na arewa basa son yin course din nan amma ke gashi naga kin dauki abinda muhinmanci sosai Allah ya bada sa,a. Nagode Sir na fada yace ba matsala daga kano kike ko na amsa da ehh sir amma kamar ke ba ,,,,,,sai kuma yayi shiru ya dora da fadin anyway indan dai da matsala zaki iya samuna you are wellcome anytime . Nagode na kara fada yayin da lokacin mr Thomos ya dawo office din sai kuma ya tsaya wajenshi suna magana dashi kafin ya fice daga office din. Ajiyan zuciya na sauke ina kokarin kaiwa zaune naji mr Thomas din yace kiyi hakkuri fa bawai tsegumi na kai ba na fada masune ko za a samo muna irinsa a nan. Ba komai sir na fada naci gaba da abinda nakeyi sauran suka dawo mukaci gaba da abinda mukeyi akwai wata Meenat dake yawan shigowa office din mu daukan bayanai. Wata mai jiji da kai haka irin wayayyu din nan dai itace ta shigo a karshe take tambaya wacece kake zancenta dazun ? Ya nunani can karshe ta dan kalleni tace wanan ne new product din da yake fada kafin in bata amsa khalid yace no gashi nan ta aje ya zagayo yana nuna mata ta jima tana kallo harda dauka hoto tayi tagama kaudinta ta fita. Lokacin sallah nayi na mike na fita zuwa mosque din mu inda na samu ba kowa a sashen matan hakan ya bani daman aje kayana don inyi alwala . Ina duke ina alwala suka shigo su biyu daidai ina shafan kai naji wace suke tare mai dan shekaru tace tubarkhalla masha Allah. Hakan yasa na juyo ina kallonsu ni dai suke kallo a lokacin ban fasa alwala naba na gama na mike don zuwa sallah lokacin suka shiga yin alwala su kuma. Hijjab dina na sallah na fitar na tayar da sallah koda na sallame na dan bude jaka na dauko mai ina shafawa kafana karya bushe. Naji wanan matar data idar ta kura min ido tace don Allah yar uwa in tambaye ki yasa nace tambaya mana anty a cikin hausa na bata amsa. Ke yar inace wai nace kano ikon Allah har da iyayyenki a kano suke nace ehh baba dan kano ne tace gaskiya da bake kika fada min ba sai ince ke balaraniyace. Kai na girgizs nayi murmushi ta sake fadin kunne wa yanda sukazo traning ko nace eeh ina kokarin mikewa don ina son biyawa in sai wani abinci nashiga dashi. To yar uwa baki fada muna sunanki ba zaki wuce nace Aisha amma da Aeesha ake kirana a gida nagode kada in makara na fada suka bini da kallo. Restaurant muka haduwa da Enkechi tare l muka jera muka koma department din mu muna hira take fada min tana son dress din mu na hausawa amma matsalan bata iya sakawa ta dade dashi a jiki. Amma baida matsala kafinta koma zatayi kokari ta dinka ko kala biyune ta gwada ta gani take fadin kayan sunyi min kyau sosai wallahi . Nadago ina mata godiya naga wasu tawagan manyan mu zsu shiga office din gagawa da sauri take fadin inama ace tana cikinsu nace ta roki Allah dai ya bamu sa,an karatub mu a yanzu. Mr Thomas baya office din hakan ya bamu daman zama yin hira na bude abincin na bada baya zakice bafulatan dajine yadda na juya daga garesu ina cin abincin. Ya jima baidawo da ya dawo kuma ya sallamemu take fadin in rakata kasuwa don Allah nima ina son zuwa don haka muka garzaya zuwa kasuwan . Abubuwa da dama nagani da nakeso saidai ba halin saya a yanzu don kona saya din zasu zamo min wahala don kayana ma a gidan yaya a rabe suke gefe daya. Don haka banyi sha,awan sayo wani abu don kaina ba nadai sayowa Amira kayan masu kyau da teddy na yara. Sai kayan kamshin gida dana sayo tare da kayansu fresh tomatoes daya ban shawa har nama da ice fish na kwaso donshi taje saya a wuse market. Saboda ita haya aka kama mata a wani side nan cikin girki mota daya muka shiga muka fara sauketa don motan gaba daya muka dauka sai ni yakai har kofa a karshe. Falo na samu madam Basir zaune da kawarta suna hira nashigo da sallamana Amira na ganina tasheko da gudu ta rungumeni . Gaidasu nayi da gida kadin na nufi kitchen dinsu na aje kayan dana sayo masu din don ganin bakuwar muka shige daki nida Amira da dayan ledan. Ina jin matar na tambayanta a cikin hausa da wanan fa tace sister din mijinane tazo pratical daga kano take zaune damu. Uwarsu dayane tace a,a not the same father ma kawai dai a family din take humm amma kina da sakaci maman Amira shine kika yarda ta zauna maki gida ? Meye halan iya abinda naji kenan muka shiga dakin ina fadi a raina wai gida gidan kazanta shine har ake tambaya ta yarda na zauna kome ? Har na sauya kaya Amira na dakin tare dani don kafin na dawo tayi barci idan zan fita kuma lokacin bata tashi a barci ba. Banyi na shiga na wanke kafin na fara sharan gidan lokacin matar tayi sallama ta fita sun dade a waje tare da matar kafin ta dawo cikin gidan. Sai lokacin naba Amira kayan dana sayo mata ita kuma nace madam yau kasuwa muka shiga nina rasa abinda zan sayo maki shina na kwaso maki wanan. Saiga Amira din da nata tana nuna mata tace wai,wai,wai ashe yau ba barci a gidan nan abinda takeso ke nan daddy ta ya hana a sayo mata. Ta karbi ledan yarinyar tana budewa taga riga maikyau ta bude na juya naci gaba da aikina saida nayiwa gidan fes kafin yan uwanta su dawo na saka kamshi ko ina. Sai can naji tana fadin ashe ke ba karamin sayaya kiyo muna ba to angode ta fada ta kara shigewa kitchen din nagama nayi alwalana kafinsu dawo su bata gidan nagama nashige daki ban kara fitowa ba kuma sai washegari. ZAINAB IDRIS MAKAWAJA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Ya kasance jumma,a don haka na saka farar abaya a jikina normaly hakan dabi,antace ko a gida saka fararen tufafi a jikina ranan jumma,a don karrama ranan ga musulmi. Wanan kuma ya samo asaline daga Abbu da naga yana yawan fada idan har jumma,a tazo ba a tsabtace masa fararen tufafinsa da zai saka ya fita ba saina maida hakan dabi,ata nima. Abaya din farace sol daga bayanta sai ta gabatane aikai mata kwaliya har zuwa kasanta da hannayenta da silver din zare aka kuma dagwara mata wasu yan filawowi na farin kyalen rigan ta gaba zuwa dan kasanta kadan. Kayan aikina na dauko bayan na gyara kayana tsab har dakin don da yarinyar taga dana tashi abinda nakeyi ke nan itama saita fara tayani gyaran daki da gidan kafinsu fita. Sai dakin namu da muke kwana ya danyi space a yanzu ga kamshi ko yaushe a cikinsa ni dai banace na taba ganin wani a cikin su yana sallah ba gaskiya tun zuwana garin. Ahakan yasa na kara taka tsantsan da kayana dama kaina dasu tunda hakan ya nuna ba alkibilan mu daya dasu ba ke nan harko ita uwar gaiyar Basira bazance tun zuwana na risketa tana ibada ba gaskiya. Na fito cikin shirina suna zaune a falo da yan uwan nan nata magana sukeyi a cikin yare ganin na girshesu yasa nace a anty basira ashe kin tashi ko ina kwana ? Aisha har an fito na amsa da ehh ya kwanan Amira da yayan mu tace lafiya a takaice gidansu nazo na sameta da yan uwanta don haka na kallo sauran nace ina kwanan ku cikin jam,i garesu baki daya. Suka amsa min nikan nasa kai na fita abinda ba komai a zuciyana lokacin game dasu saidana fitane dayan namijin yace. Sister ke kinga wani abin daya nuna tana tare da mijinkine a yanzu tunda gata dai ba ruwanta da kowa har shi banga ta damu da zuwa wajenshi ba ai. Lukas nima nayi wanan tunanen kan hakan amma kuma madan Ladi tace dole saina saka ido sosai a kanta inson samune kuma in mayi sanadin barinta gidan nan kawai zaifi. Damani gaskiya ba wai son yan kano din nan nakeyi ba tunda gulma ke kawosu itama wanan abinda yasa na yarda don akwai mutunci a tsakanin mune yasa hakan aina fada maku. Jiya duk abin nan da kuka gani itace ta sayo muna wai tashiga kasuwa da kawarta ta gani ta sayo muna shi muyi amfani Amira kuma tayo mata sayayya dama mutumiyar tace. Sister nifa banga abin damuwa ba a nan tunda dan lokaci zatayi ta koma gida ba wai zama zatayi nan ba dindindin damu why not dai ki kara sa ido ki gani a tafiyan ta. Macen da komai bai hadani da ita tace a,a,a tabar gidan nan kawai mace mai kyau a waje hatsarine gaskiya ga brother da son mata balle wanan yadda take din nan. A sanyayye wace muke kwana da ita tace eyya sister sai naga kamar kunyi mata fahinta ba daidai ba bata komai sai karatu da duban computer dinta ko yaushe. Ban taba jin tana waya koda wata mace ba balle namiji tunda ten tayi barci suka kallota don abinda ta fada dayan tace kin sani ko yana binta can wajen aikin nasu ta dawo tana pretending basu hadu ba. Saida karamin namiji ya mike kafin yace wanan duk shirmene don Allah me wanan zata tsaya yi da mijinki yarinyar dake kyamar kowa bata da lokacin wanan ki dai bari ku rabu lafiya da ita is not good mutum bai maka komai ba tana kokarin kyautata maku kuma ku tsaneta. Dama kai haka kake ai don ka ganta haka kadai san ba ajinka bace kaje kaji da yan matanka masu warin gwajo can ita wanan dayan mai suna Bidi ta fada. Na isa wurin aikina ina sauka taxi motan wanan meenat din tazo ta shige ni tayi min horn hakan yasa na juya tayi min hannu na sake juyawa ina bawa mai taxi kudinsa kuma. Saiga wani mota mai kyau zai shiga ya danyi gaba kuma sai naga ya tsaya kadan bayan na tsalako na sameshi har zan wuce ya sauke glass yana fadin. A,ya akayi yau kika shigo taxi ko dama da ita kike zuwa shigo na karasa dake ciki jin hakan yasa na dan waiga don ban dauka dani meshi yake magana ba. MD din nan namu nagani ya sauke glass din motan yake min magana a lokacin kasan cewa ranan jumma,ace ya sawo shedashi mai kyau sai sheki takeyi ga kamshi na tashi har inda nake daga cikin motar nasa. Sorry sir ina kwana na fada tare da dan tsayawa nake fadin aiba nisa nagode zan karasa da kafa ma . No no shigo don Allah ko kina tsoro kada in sace kine ne ya fada a wajen yasa na danyi murmushi na zagaya na shiga gaban motan. Tare da gaidashi da kwana ya amsa min yana fadin lafiya wai dama da taxi kike zuwa ne ko yaune nace ehh sir drop nake dauka zuwa nan. Naji yace kai daga wani unguwa kenan fa ? Na amsa da erea ten sir Yace ohh Garki ke nan ko na amsa da ehh sir naji yace ayya sorry amma ke ba yar nan bace ? Daga kano nazo sir na bashi amsa a gundure don tambayan yayi min yawa yace No wander you look different sai naji yayi shiru koya kula da irin hade fuskan da nayi a lokacin duk daba kallona yakeyi ba shima. Inda senior staff suke parker motarsu ya faka nayi masa godiya na fita zuwa hanyar da zai kaini office din mu. No ga hanya kibi mana ya fada kuma don haka a ranan ta kofan manya na shiga haraban ma,aikatan zuwa office din mu. Na samu senior staff din mu bai shigo ba tukun sai mutum biyu a office din namu na gaisa dasu na wuce wurin zamana don kowa yasan inda wajen zamansa yake. Banyi sanyi a gwiwa ba na fara jona system din aikina don binciken da nakeson yi kafin ogan mu ya iso sam bansan zan iya ba sai gashi da gwaji ina bin yadda mam bash ya taba fada min har na shiga wani na,uran wata kasa ina bincike akai. Inda na shagala sosai da abinda nakeyi har ogan namu ya shigo office din ba tare dana sani ba hakan yasa dayaga na shagala ya kewayo zuwa inda nake din a duke. Sai ji nayi an duka a bayana ya duko yana duba binken da nakeyi din a computer yabi da kallo kafin ya zaro ido yana kiran yan uwanna da sauri suka karaso wajen sit din nawa. How do you do these yake tambayana a cikin mamaki na dan tsorace na fara inda inda ina masa bayani sai kuma nayi nayi shiru ya tsurawa seching din nawa ido na dan lokaci kafin ya furzo iska daga bakinsa. Juyawa yayi ba tare da ya furta komai ba akaina yace kowa ya koma wajen zamansa kuma yanayin yadda ya zauna yasa na shiga tsarguwan kaina har na tashi naje gunshi ina fadin sir nayi wani abinda ba daidai bane ? Yake fadin yayi mamakin da yar traning ta iya kai hakan a bincike ba tare da jin komai ba wanan matakine da wasu manyansu suke amfani dashi na nuna don kosu basu san yadda zasu zakulo wanan hanyan ba a yanzu don,,,,,,,,, Shiru yayi yana fadin quit sure you are braved as you know these method now don sai wanda suka samu training din hakan a turaine suka san yadda ake wanan abin. Have you been there before ? No nace da sauri yace a,a abin yana da mamaki fa ace ke tun a yanzu kinsan wanan din ba matsala ki koma ki zauna ya fada tare da nuna mun wajen zaman nawa. Nabar computer yana loding dama karan da yakeyi kafin inkai na nuna bukata ya shiga yasa ya taso da sauri zuwaga computer nawa har ya rigani isa wajen . Saida ya gama dubawa ya juyo yana fadin miss how do you manage to do this serching please ya tsureni da idanuwan shi cikin dan daburcewa na bashi amsa da i just try it now. Yadda ya kalloni naga alaman kamar bai yarda ba nidai na share kawai nayi tsuru tsuru da idanuna kafin ya gama binciken shi ya mike da sauri ya fice daga office din. Zama nayi cikin karfin hali inda abokan aikina suka taru a kaina da tambaya na share kowa a wajen ba kawai saiga ogan mu ya shigo da manyan officers din mu ba. Sun taru suna ta magana kafin a dauki computer nawa gaba daya su fice dashi dama na ma,aikatane abinda na sani kawai shine yau najawa kaina sabuwar matsala kuma Allah kadai zai fitar dani wanan kuma . Shiru shiru ina jiran inji anzo an fitar dani sai naji shiru wanan yasa na dan samu sauki a zuciyana har time din zuwa mosque yayi musulmai suka fice zuwa ibada ya rage wa yanda basa sallah a wajen sai mu mata sai kuma wa yanda basu damu da ibada ba sosai tsirarunsu a ma,aikatan . Ogan office din mune ya tsure ni da tambaya ban yarda na fadi komai ba duk tsoratanin da yakeyi bance kala ba na kafe da gwadawa nayi kawai. A haka har muka tashi daga wajen aikin lokacin ina ji kamar na gudu in koma kano in fasa karatun ga baki daya don halin dana shiga ciki. Ashe bai kare min ba don ko zan samu wani a gidan yaya kuma dan kayan makulashe na soyowa Amira dake murna idan ta ganni. Ina jin nauyi da kunyan komawa ban rika mata komai ba don yanayin dana shiga a office yasa nake jin kasala na sauka min a lokacin. Da sallama na shigo gidan da muryana dake nuna gajiya a tare dani lokacin na hawowa samansu kuma da nayi a falonsu na samesu da kannenta . Kamar kullum ina sallama Amira tasheko tana tarona na rugumeta nima ina nuna mata jin dadin ganinta a lokacin yayin da uwarta ke faman waya a cikin yare. Tsaraban na mika mata sauran na mikawa dayan budurwa don yayiwa amira din nauyi hankalinta kuma ya koma ga chis ball din dana mika mata. Anty Basira sannu da gida na kara furtawa a kasalance ban tsaya jin amsanta ba na nufi daki don in rage kayan jikina . Ina shiga idona ya sauka akan kayana dana aje da alaman an taba kayan a lokacin ban damu ba tunda gidan yawane nake zaune a gwamatse dama haka na cire abayan na kai hannu in dauki zanina na samu an balla min hannun jakka gashi anyi kokarin bude wajen key din ankasa hakan. Cikin mamaki nakai tsugunne ina dubawa saidai ban fahinci komai ba hakan na dauko zani da riga na sauya na fito falo inda suke zaune a lokacin tagama wayan ko. Na kara gaida ita ta amsa da Aisha kin dawo nace eh nashigo kina waya tace wallayi zama nayi a saman kujera kafin nace anty na samu wani yayi kokarin balla min jakara a daki yanzu da nashiga don har an balla hannunsa ma. Cikin mamaki tace sani jakarki kuma sai ta kalli kannen nata tana masu yare ko da banjin yarensu na gane amsan da suke bayarwa na a,a a lokacin. Ina jin tana fada a cikin yare nace ki barshi anty amma mashi ya daina don Allah hakan ba kyau tace shine ai nake tambayansu ? Don mu dai gidan nan ba,a taba yin irin hakan ba akan me yau zai faru dake kuma mafarin akaimu kano ana fadan nida yan uwana barayine . Na kallota cikin mamaki kamar zance nice zan kaiku kano kowa sai kuma nayi shiru don tuno da abinda ya faru zuwan su kano buki karta dauka halinane dafawa mutane sata kuma. Har na daure sai kuma naga ban iyawa nace idan da ba aimin ba ba zan wa wani sheri ba anty kuma na fada makine don ni bakuwarkuce kada a maimaita hakan . Zancen wai inje kano in fada bai taso ba ki daiyiwa yan uwan naki fada kar akoma min hakan don Allah. Da alaman taji mamakin amsan dana batane a lokacin yadda ta kalloni sai naji tace inba hakama Aisha suwa ke gidan nan iba muba da zakice wai kin samu kayanki ba daidai ba ? Sam banji tsoronta ko shayi ba tsoro ya dade da fita raina ga duk wanda ya kawo min rainin wayau a yanzu nace idan ba lalura ba baki ganina nan ai. Ko a kano kin sani ba gidan kowa nake shiga ba an min ba daidai ba ba zanyi magana ba ko me anty ai kamata yayi ki bincika ki kuma tsawata amma ba kice za a kaiki kano dake da yan uwanki ba kuma. Sai naji mai karamin cikin mazan yana mata yare hakan yasa tayi shiru na kai second biyu a zaune falon saina mike na koma dakin na fara gyara. Na gama na wanko bayi don shi nafi tsana kaf zaman gidan nasu gareni Allah ma yasa suna da ruwa ko yaushe sai hakan bai mun wuyan gyara. Nagama na fito na gyara har falon tsab lokacin mazan sun fita sai matan dake aikin girki bayan na gamane nayi wanka tare da alwala na koma daki. Miss Called na samu a wayana maryam ce ta kirani na dauka muna waya hakan ya shagalal dani har na manta da komai ban dai sake fitowa ba har washe gari. Da safema na sake maimaita gyaran gidan dama waje gyara yake so don gaskiya gidan ya fara komawa daidai a yanzu. Abinda na lura dashi ta dauki zafi dani kan zancen don koda ta fito da safe ta sameni ina wanke wanke na gaida ita da kyat ta amsa min gaisuwan. Bayan nagama nayi wanka ina zaune daki naji muryan yaya dake gida ranan yana kirana daga falonsu na amsa na fito. Gaidashi na fara yi ya nuna min waje in zauna na zauna ke nan sai gata ta fito ta zauna itama yace kwana biyu bamu hadu ba kina rigani fita da safe nace hakane. Yace Aisha yaya akayi kuma keda mutumiyar taki daga zuwanki za ace har kun fara samun matsala haka meyasa jiya na dawo take fada min maganan da banji dadinsa ba why ? Zaki dafa masu sata da ita da yan uwanta kai na dago na kalleshi cikin mamaki nace banyi zaton jin hakan ba son kamar ka dauki abinda ta fada ma shine gaskiya. Na mayar mai da yadda mukayi sai ta tare da fadin dole ince hakan mana wake gidan nan idan ban dan da yan uwana . Ai ko fati da tayi zama a nan tare damu gidan nan har mukai ta samu matsala bata dafa muna sata ba duk iskancita kuwa na dago kai na sake kallonta cikin mamaki taci gaba da fadin. Haka kikazo muna da sallo iri iri gidan nan na kawo ido nasa maki Aishy tunda nasan bariki nima sai mijin ya daka mata tsawa da fadin Basira ki san abinda kike fadi kada ki manta she is my sister. Yaci gaba da fadin wai me yasa hakane why duk wani dan uwa nawa yazo garin nan ya sauka gida sai kun samu matsala dashine Basira ? Wanan ai ita taja mu samu matsala da ita akan me zata dafa muna sata nida yan uwana yace amma yanzu ta mayar da yadda kukayi a gabanki . Kuma kokece kikazo kika samu abinki ba daidai ba dole zakiyi magana kamar yadda tayi yarinyar nan tana da kokarinta akan,,,, Oh oh oh oh haka zakace min ke nan dama na gane take taken ka akan Aishy dama neaboughs sun fada min na saka ido a kanku da ira. Tunda sun sanka da bakin son mata tunda ba uba daya ko uwa dayace ta haifeku ba zakayi halin dan akuya kaga mace haka dole fa inyi magana habib. Munafuki nagane ka ai tunda tazo kake rawan kafa da zuwanta din wallayi kasani sarai ka gwada ka gani kaga yadda zamu kwasa dakai gidan nan har ita . Sai naji yace basira kina da hankali kuwa da kanwar tawa zaki zargeni yau kuma ke wace irin dabbace mara hankali wai ? Kanwar ka for where idan ka samu sister in bed ko ai nasan irin halinku idan kunga mace haka nan suka fara yiwa juna tonon asiri a tsakaninsu ba dadi . Daga yarinyar dake jikina nayi yana kiranta da karuwan banza mara mutunci zaiyi magani ta ai bada dadewa ba. Amira na lafe a jikina ta kankameni cikin tsoron abinda iyayyen nata keyi har sukaci suka sude ba makwabcin daya shigo gidan da sunan rabonsu fadan. Tsam na mike tare da yarinyar zuwa dakin mu don ba zan iya ji ko ganin wanan abin ba saboda sunyi nisa gashi ban saba ganin hakan nayi ba garin mu f. Fada da tonon asiri haka tsakanin mata da miji na tujara tana wani bugun bango fafafa da karfi kamar zata fasa bangon ginan gidan wai duk a kaina haka ke faruwa. Wai sara akan gaba ina shiga dakin na samu waya nata ringing na dauka faridace ta kirani tana tambayana ya Abuja. Na amsa da Abuja kalau dama kiran karafin haline tayi min naji wayan ya dauke kuma banda hankalin kiranta a lokacin don haka na aje wayan. Ina gyarawa yarinyar kwanciya don sai faman ajiyan zuciya takeyi a jikina yadda tayi barci a kife gashi ko karyawa banyi ba ranan . Ga wanan abin kuma da yanzu ya faru sai kuma wayan ya kara ringing da bakuwar layi nagani haka na daga don banda wanan layin ina dagawa tana jin hayaniyarsu tace wai Aishace ? Na amsa da ehh wake magana ? Ke Anty Fati ce fatin kuce ashe kinzo abuja shine baki nemi ba nace anty fati cikin farin ciki muka gaisa Hello nace ta amsa da fadin Aeesha meya kaiki sauka wanan gidan ke baki san halin wanan matar bace ga muryanta ina ji dawa take fada hakane wai ? Nace bari anty nan na kwashe komai na fada mata tace ai wallahi tunda umma ta fada min kina nan Abuja kuma gidan yaya sai ankwasa da wanan matar. Tun shekaran jiya naso na kiraki ban samu time ba sai yau nasan kuna gida shine nakira wallahi har yanzu bamu dawo ba sai next month ina ganin zamu dawo. Muka dan taba hira kafin mu kashe wayan nikan damuwa yayi min yawa a ranan ga amira lake dani har tayi barci a hakan cikin tsoro. Da alama sun saba da hakan dama don su suka gaji suka raba kansu bayan ya daki banza matar bariki ke nan ko gezau ta gaji ta daina ihun don ba maceci. Sai ince ya gadane ke nen gun mahaifinshi ko don haka akace mahaifinshi yake da uwarsu saratu daya auro shima a bariki. Ganin Amira ta tashi yasa na shirya na fice da ita koda muka fito babu kowa a falon lokacin taxi na tare ya kaimu wani restaurant na hado muka take away din abinci har wanda zai kaini dare muka dawo a falo muka samu uwar bakinta ya kumbura saboda bugun da yai mata din. Yarinyar na ganin uwar kuma ta nufe da sauri ta danje kuma sai gata wajena ina shiga daki muka shiga tare abincin na mika mata nata ta juya zuwa wajen uwar. Na zauna naci nawa na kwanta daga tunanen rayuwar duniya barci ya daukeni a wajen mai nauyi da mamakin basira a raina don kalamanta sun tsaya min a rai sosai lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA[9/4, 10:04 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Zance gaba dayane yayanta a kanta lokacin don daga yayan cikinta sai na yar uwarta hjy yanti a dakin sai faman yi mata sannu da sukeyi tare fifita haka duk motsinta idonta na kansu. Likitan ya gama dubata ya dago yana mata sannu shima tare da kokarin tattara kayansa da yayi amfani dasu wajen gwaje gwaje a kanta. Alh muhammad da Ahamd kaninsa mahaifinsu bash ne suka motso suna masa tambaya akan jikin mahaifiyarsu din daya duba ? Ya gyara zaman glass din dake idon nasa yana fadin insha Allah zata samu lafiya idan ta farka damuwace kawai yayi mata yawa a yanzu sai maleria daya dan shigeta kuma ya haifar mata da hakan. Amma sai kin rage daga nan din don ta samu barci isashe a idanunta jin hakan yasa farkon fita sune yayan kanwar nata su umma da mami sai su yayan nata aka bari a cikin dakin kafin hjy Nasare ta fara yunkurawa don fita tana fadin Allah ya karo lafiya hjy. Shima Alh Ahmad ya yunkura lokacin guda da yar uwar nasa hakan yasa Alh mohammad kallon ta yana fadin ina ganin duk mu fice abar tambaya ta zauna da ita tunda itace ke jiyanta dama ? Jin hakan yasa hjy kura dago kai ta kalleshi a tsiwace akan me zaice su fice insu basu zama ita zata zauna don tasan zafin mahaifiyarta ita. Ya gane me take mufi da kallon da tayi masa din yace nace kowa ya fita abarta da tambaya su zauna mu koma can falo mu jira falkawanta. Amma tambaya bata kaimu mu tsaya a tare da mahaifiyar muba ai a yanzu ko ta fada cikin gadaranta gareshi shima lokacin a shirye yake yasa yace. Ai don nasan bata kai ba din kuma tsayawanta ba zai bamu matsala ba yasa nace kowa ya fice mu koma falo mu jira ko aje a dawo anjima idan ta falka. Kallon fuskanshi tayi ta hango fitina a kwance lokaci guda don haka ta yunkura ba don taso ba zuwa falo inda ta samu sauran yan uwa a zaune cikin damuwa da yanayin jikin mahaifiyar nasu daya firgitasu a yau din. Zama tayi tana fadin haka kawai za asa mutum yin abinda bai dace ba akan me kai in baka zama zakasa mu mufita daga wajenta din. Duk suka bita da kallo cikin a cikin damuwa da suke inka debe daddy su bash dake waya da danshi a lokacin yana sanar dashi abinda ke faruwa. Nace din ki fito duk waya haddasa mata hakan a yanzu ko waya san hjy da wani damuwa a baya inba daliliki dake baki bari a zauna lafiya ba ? Dama nasan abinda kake nufi ke nan ai kila nice nasa a sace mu din don inji dadi kawai ko ta fada ga dan uwan nata kai tsaye yace. Waya sani kuma don komai me yuyuwane ga mutum mara imani ai ba abinda ba zai iya ba jin amsan shi gareta yasa tasha jinjn jikinta ga zancen shi tana tambaya nice mara imanin yaya Imamu ? Jinda sukayi yace ba zakazo bafa kace bashir yasa hankalinsu ya koma akansa daga can bashir din yake fadin aina fada ba zanzo ba ko mutuwa tayi ta dauka wasa nakeyi dama ? Mun zuba hakan ne ai dani da ita aga wanda Allah zaiba sa,an kwasa a tsakanin mu dasu yanzu bashir ne ko yayan nasa ya fada daga inda yake tsaye ya gyada masa kai alaman eeh a garesa. Kada Allah ma yasa yazo dan iska mara mutunci da tarbiya wake bukatan zuwansa dama tunda mu data haifa munzo ai shike nan. Kyalesa kawai Ahmad yasan me yakeyi fiye damu kada kaga laifinshi ka daiji abinda baba ya fada tun farko don haka ka barshi kawai yanzu. Amma yaya don me zai fadi hakan ga kakanshi shi kadaine wai da zai dinga irin hakan ga hjy don Allah mami ta fada a cikin yanayin damuwa . Mami karki sa ranki a damuwa bashir yarone mai kaifin basira kakarsace ba uwa ba kina jin yasha fadan hakan ai mu data haifa ba gamu dole munzo ba a yanzu. Shiru tayi don jin amsan da yayan nasu ya bata a lokacin yaci gaba da fadin sam ki bar kula rikicin hjy da bashir a ranki don inda sabo ya kamata ki saba da hakan yanzu. Aikuwa kuci gaba da daurewa karya gindi don tana kakansa shine akace kada ya nemi albarkanta kome ai yadda zaku saka mai albarka ya bishi haka itama idan tayi akasin hakan zai bisa don haihuwa ba wasa bane. Nan tayi ta babatunta ba wanda ya tsaya kulata a lokacin suka koma zancen jikin tsohuwar tasu kuma kafin su kama gabasu daya bayan daya saidai su mazan suna zaune har lokacin. Wayan ya aje a hankali yana murmushi a fuskansa dashi yasan abinda ya sakashi a murmushin lokacin kafin ya jingina kansa saman kujeran office din nasa yana lumshe ido a hankali. Tunane ya farayi a zuciyarsa ta yadda hjy zata yarda da zancen yarta har ayi wanan abin kuma yanzu su so su kara maimaita hakan akanshi cikin ganganci bayan tasan waye yar nata. Ko tana ganin shi ba zata iya irin abinda tayiwa mijin nata bane lokacin akansa tunda duniya ya rufe mata ido da zuciya . A sannu yake son garasu ta yadda sai sunsha wahala kafin ya fito asak dinsa nakoshi waye a yanzu don kallon dan karamin tsako sukewa lamarinsa a yanzu din. Abubuwa yake tunane wajen da dama yayin da yake faman juya kujeran da yake zaune akai idonsa a lumshe yana nemo mafita gareshi. Zakice komai bai faru tsakanin ma,auratan ba inba damin girman bakin da aka bar ita basir din dashi ba sai gashi muna daki da Amira muna kallon cartoo ba kunya tazo ta tsaya min a kai tana fadin. Zamuje nan clinic mu dawo Aisha saidai ban sani ba ko zamu dade a can don Allah ga Amira nan tunda kina gida basai na fita da ita ba. Jin ta ambaci sunana yasa na dago kai na kalleta bakin data tallabe tana magana yayi wani ja yayi sundum dashi nace ayya sai kin dawo don iskanci sai tace min aida baba Amira zamu tafi shida yayi min akan shi zai kashe kudinsa ai kwadala ba zan kashe bani. Nikan ta fita ta barni da mamakinta fam ganin safiyace yasa na fito falon don babu kowa gidan lokacin zuwa nayi kitchen don neman abinda zan karya dashi tunda tun safe bamuci komai ba a gidan don matar gidan bata kunna wuta ba da sunan girki. Fita nayi na kulle gidan zuwa dan wani kasuwa dake bayan su suna kiran wajen AIT na hado kayan miya tunda naga suna da shimkafa na dawo a gurguje ruwan ya tafasa shikafa na wanke na zuba a tukunya. Kafin na zauna gyara kayan miyan cikin dan lokaci na dafa abinci lafiyayye na gyara komai na kara tsabtace masu gidan yayi fes na bude ko ina iska na shigowa Amira ta tashi nayi mata wankan na shirya ta na kaita falo ta zauna na zuba mata abincin sai uku saura suka dawo gidan da yarsu dake zaune tana cin abinci suka fara karo a falon. Ba kunya mijin ke fadin a,a Amira kece nan tare da anty itako matar na fadin ay ba zata amsa maka ba ta samu abinci haka na fada ma ba zata damu ba ai. Na dago daga inda nake kwance ina masu sannu da dawowa kafin yaya ya zauna kamar bashi ba yana fadin a,a Amira babu ko magana ? Ko dago kai batayi ta kalli yan iska ba sai uwar ke zama tana fadin anty ta saya mata abinci ina zata jimu yanzu lokacin na dago ina fadin a debo abincin ne ? Wai dama ku kuka girka shine Aisha wallahi yunwa nake ji kuwa mara kunyar ta fada yasa na karasa mikewa zuwa kitchen din plate biyu na zubo masu na kawo da ruwan sha duk na aje nakoma daki na kwanta. Sai surutu sukeyi ba zaki taba cewa sune sukai hayanin yan jiya ba a tsakaninsu wanda hakan ya daure min kai nima dai kamar yadda suka dake haka na dake a zuciyana har fili kamar babu abinda ya dameni a zuciyana lokacin. Sai faman sakawa da kullawa nakeyi a zuciyana a kansu na kasa cinma manufata har lokacin sai Allah Allah nakeyi gari ya waye in fita aiki. Ranan kuma na fahinci wani abu ashe yan uwan basira din duk basu sallah don ko naga sun dawo daga coci suma suka zauna suka kwashi girkin da nayi din. Da yamma ma na fito nayi girki tuwon shimkafane da miyar ganyen egu sai agushi da stock fish dana sayo a kasuwan dana shiga dazun da safe. Nan wanan yarinyar da muke kwana tare ta shigo tana tayani aikin take min hira wai ashe talla suke zuwa yi tunda safe da suke fita. Wai mazan uwarsu daya da ita basira da wanan macen da suke kira da Bidi itace dai suke baba daya da su take fada min suna son su ikantata taki yarda shiyasa bata kwana dasu falon . Nan dai take ban labarin abinda ya tayar min da hankali fiye da wanda nake ciki tanayi tana lekensu ko wani zai shigo ya ganta wai sai kana kwance kaji namiji yana shafama jiki. Hankalina ya daga ainun saidai ban nuna mata ba sam tsab na hada lafiyan girki lokacin yaya ya fita baya gida amma mun saka mai nasa a wani kula dana gani mai dan dama a kitchen din . Mun rufe masa gefe daya nace ta fadawa yayanta idan ta fito don tana daki tana barcin maganin data sha da zafin duka kuma. Bayan mun gama na kimtsa kaina ban sake fitowa wajen ba nan wace daki gabana har lokacin ina fargaban abinda ta fada min kan samarin nan. Ina kwance a dakin sai gata ba kunya naji tana fadin anty Aisha ko yaushe ku cikin busy kuke ne hakan yasa na dago kai nace sannu da gida anty . Kece za a gayar yau ai kinsha aiki Bidi ta fada min kece kikai girgi koda yamma gasu can suna ta karin abinci yau yan iska shine nazo in baki hakkuri kan abinda ya faru rudin shedani ne wallahi da makwabciyata data zugani. Ai baban Amira saida ya samu mijinta dazun da safe tace itama wai rudin shedanine don taga kyauki yayi yawa kada mazan mu su soki . Anty Basira ke nan na fada ina aje Laptop dina gefe daya nace kinyi kuskuren fahintana da hakan da kika yarda kikayi akan yaya ko wani yace min zakiyi min hakan ba zan taba yarda dashi ba . Mijinki ki tambayeshi da ace ina sonsa da an min aure dashi yanzu ko, don ko umma taso hadani dashi tun ina karama ki tambaya kiji don umma kawar Ammah ce. Ko wanan zuwan da kukayi saida aka tayarda zancen nice na nuna masu sam ba haka ba na kuma yiwa umma din kashedin hakan a kaina Amma duk muka ki hakan akan mu yau kece da yi min hakan sai naji tace dani haba komai ya wuce don Allah kuskuren shedanine . Shima din yayi min bayanin komai ya fada min jinya kiyi hakkuri please nima ina kunyan abinda nayi maki bayan kaunan da kika nuna min da yarinyana na amsa da ba komai. Safiyan monday na tashi da wuri na shirya don zuwa aikina gudun makara a gurguje na shirya na bar gidan ban tsaya yin aikin komai ba don na riga harsu yan kasuwa saurin fita ranan. Saidai titin ba kowa hakan yasa ban sauri fita da safe sosai don haka na dan fara takawa da kafa badon wai nakai office a,a saboda in rage tsayin da zanyi waje daya. Akwai motocin dake dan wucewa ko a lokacin to amma ba commacial cars bace wata parado ta biyo a guje ta wuce sai kuma naga tana danyi baya baya kadan zuwa wajena yaja ya tsaya. Aka sauke glass din motar a hankali tare da fadin morning queen na dago kai na tare da sauke mai kallo matashine shi sosai mai jini a jika da jin lokacinsa shine ke jan motar. Kai na kawar gefe daya daga kallonshi ina cigaba da tafiya a hankali yan mata ina zaki haka da safen nan ba a samun mota a wajen nan yanzu . Wanan karon muryace ta mace nakeji kuma ba muryan yara bace a lokacin maishi ke magana dashi hakan yasa na dan duba da sauri koshi ke wanan maganan da nake jin din kuma a lokacin. Wata mace ce a bayan motan zaune a cikin shiga ta kamala da mutunci tana kallona take sauke wani murmushin a fuskanta tace kyale wanan kinji akwaishi da zolaya ga gidan mu nan kinga maigadi na rufe get shigo mu saukeki ta kara fada. Aiya nagode mama zan iya samun abin hawa can gaba kadan ,a,a diyata bakya son mu samu lada da wanan safiyan wani yazo wucewa da kayan juging dinsa naji yace barka da fitowa doctor ta amsa mai hakan yasa na yarda na shiga motan tasu. Saida na zauna dake na fara gaida ita da hausa don jin tayi magana da wancan mutumin a cikin hausa ba tare data amsa ba take fadin ai nasha keba bahausace ba ? Nayi zaton dai kin shigo nan yin wani abune don kina da zube da yan Aran sosai wallahi ashe hausa hakan radau na dan gyada kai tare da furta eeh. Ni yar kanoce nazo wani training ne a nan din na yan kwanaki tace Ok kuma a wanan unguwar kike da zamane ? Indai tambayace sai ban shiga waje ba balle wanan ya damemi call ta daga tana magana akan wani abu da aka tambayeta a lokacin daga gida. Naji tana fadin ki duba don Allah ba mai taba ransewa ke din kin iya hausan kozo in kasheki kina ji ai . Wallahi nasha dai bakuwar kasance yan bude ido ke har mun shige ki ai naga kamar sauri kike ki samu abin hawa a nan din hakan kuma is a risky wallahi gareki. Don saboda akwai bata gari yanzu garun nan ba security sosai yasa nace dashi ya dawo mu taimaka maki mu rage maki hanya. Nagode mama na fada naga ta lumshe idanuwanta sai cewa tayi ina zaki sauka na fada mata wajen sai naji tace ai na gabane kadan damu. Yazid ka sauke ta sai mu tafi kabi sannu don Allah ta fada a karshe don gaskiya gudu yake sosai a lokacin . Shiru ya dan biyo baya kafin kuma ta kara jefo min tambaya nasan taga kankantana ace ina aiki a wajen yasa take tambaya na da zakije ganin wanine kuma dai gaki da shiga irin nasu. A,a na fada a ladabce nace nazo trainin a wajen ne na wata uku daga kano ban jima da zuwa ba sai naga ta jijina kanta tana fadin, what gaskiya kinyi kokari . A wace makaranta kike karatu a kanon na fada mata tace masha Allah gaskiya abin yayi very interesting kinyi kokari yata. Kai kaji ka duba wanan da shekarunta don Allah har tazo yin IT amma hafsat ta tsaya tana ta shiririta shekara da shekaru don Allah zanso taga wanan yar wallahi. Yazid din yace amma ai kamar bata da nisa sosai damu mum ina iya kai Hafsa din ta ganta idan tayi muna kwatancen inda take. Na danyi murmushi nace a cikin area din nake zaune gidan yayana saidai zan nemi wani wajen don matarsa ta nuna bata iya zama dani. No no no akan wani dalili ita kuma don dan kwanakin da zakiyi dasu murmushi nayi ba amsa baku da wasu yan uwane a cikin garin nan bayan su ? Nace a,a shi din dan yayan babane dama yake aiki a nan garin bayan hakan akwai maza a gidan nima zaman bai mun dadi ba haka. Donshi zan nemi wani wajen in zauna a kusa da wajen aikin mu kai gaskiya kema din dai tsayin mu gareki a yau sai ince wani hikimane daga ubangiji hakan ?. To abin ne yanzu wallahi sha,anin taimaki ne a yanzu yana da wuya shiyasa kowa ke tsoron ttaimakon yanzu don akasin da ake samu daga baya . In bashi ba sai ince zaki iya dawowa wajen kiyi zaman ki har ki karasa aida na shina kowane balle ke yarinya haka bai dace kije neman waje haka ba a yanzu. Wayarta ta miko min tana fadin saka min layinki a nan saki kira naki zan kira in an jima muji in sha Allahu nace lah mama wallahi ba matsala zan samu akwai inda wata wace muke tare ke haya dama sai dai matsalan ita ba musulma bace amma zanyi manage in zauna da ita hakana. Baki yarda da fadan dan uwanki bane da yace Allah ne ya hadamu a yau din don shi yasan halina ban tsayi idan mun fito zuwa office amma kwatsam nida bakina yau nace a tsaya mu taimaka maki din to ki yarda Allah ne ya jefo mu sin mu taimaka maki din a halinda kike ciki. Shine amfanin adduan mu iyayye a gareku me yuyuwa inda kike shawaran zuwa din a yanzu bai da amfani a garekine . Yasa ubangiji yai hikimarsa akan mu dukkan baki daya da safen nan don na hango natsuwa a tare dake dan zaman nan na yan mintuna da mukayi yanzu a nan daken. Mum kofa zamu ajetane Yazid din ya tambaya tace ka shiga idan suna bari wajen ne nasu da yawan tsaro wallahi . Ai ina ga in sun gamu a tare zasu bari a shiga kila a hankali nace eh zasu bari din card dina na nuna masu suka barshi ya shiga ba bincike. Wurin nan naku badai tsaro bakan ko villa sai hakan naji uwar tace dashi kaiko sune kamar idon kasa fa komai dake faruwa suke bada signal din hakan . Inda ake parking suka tsaya zan fita naji hjyn na fadin idan kun kusa tashi sai ki kira waya yazo ya daukeki shi kuma a lokacin naji yana gaisawa da wani officer a wajen . Kafin mutumin ya tako yana gaida ita da doctor ashe tare kuke tace wallahi yata na tsaya mu sauke ya kalloni yana fadin wanan yarkice ashe nakan ganta a nan wani lokaci haka ? Nan na barsu bayan na kara mata godiya na shige suka ja mota suka tafi jin mutumin nan ya kira hjyn da doctor yasa na fahinci likitace matar ashe . Haka na shiga ciki a ka,ida duk wani babba aka hadu zaka gaidashi kamar wasu yansanda muke akwai ban girma sosai a wajen. Gashi wajene babba mai hawa da yawa office office ne gasu nan jere ko wani bangare daban suke muna hawa na biyune mu manyan ke can sama. Iyakata saman mu ko na dayan ban taba kallon ko ina ba idan na shigo amma yau ina zuwa ga mamaki sai wata mai dan buje ta tareni da fadin . Miss Aysha mahamud nace yes mah sai naji tace dani flow me na juya na kalli bayana ba kowa dana sani a wajen ba abinda ya fara zuwa min rai sai abinda ya faru ranan jumma,a ya fado min a raina . Lokacin guda wani tsoro ya mamaye zuciyana na gabana ya shiga faduwa na fara kiran sunan Allah a can kasan raina. Gata da shegen sauri fit fit da ita da dan buje mai tsaga a baya muna zuwa elevetor naga ta dana biyar a lifter muka haye cikin yan mintuna sai gamu a wani katon waje mai kyau ba yawan mutane ko hayaniya a wajen . Ko don hakan safiyace mutane basu gama fitowa ba alokacin naji wajen hakan oho ? A bakin wani office taja ta tsaya ta juya ta kalleni tana fadin inshaga madam tana ciki da mamaki na tura kofa na dauka mutum daya zan sama kamar yadda tace min din sai naga sabanin hakan don ko mutane sun kai goma sha saman kujerun dake wajen zaune. Saidai akwai wata dake a saman wani babban table farin shigowa wajen tayi min hannu na karasa zuwa wajenta kai tsaye. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/5, 9:15 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Kece Aisa mahmud ta fada na amsa da ehh sannu da zuwa zaki dawo nan da aiki damu a karkashin wanan division da fatan zakiji dadin aiki damu nan cikin kwarewanki. Kai na gyada mata a hankali ina sauke wani siririn ajinya zuciya a boye ta mike tare da fadin muje kiga wajen zaman ki. Na bi bayanta har zuwa inda suka nuna min kowa na kan aikinsa ya kurawa computer ido suna bincike sannu nakai zaune ina ajiyan zuciya karo na barkatai a tare dani. Yanzu kuma Allah ina ka kawoni na fada bayan nabi kowa da kallo nagansu murda murda ba annuri a fuskan kowa a lokacin duk da safiyace kusan kowa yana na wajen nake gani. Idona na mayar kan computer din dake gabana a kunne ina karata abinda yake halbowa min lokacin signal din na kurawa ido na dan lokacin. Inter na shiga sun turo mjn password da sauran bayanai ina bi daga can kuma suna kallon ashe ta cikin computer nasu suna bincike a kaina da yadda nake gudanar da aikina. Ance himma bata ga rago ganin ga abin sarrafawa gabana yasa na shagala da aiki da computer din ina shiga ko ina da nake son bayanansa . Saida lokacin break yayine naga su fita guda guda hakan yasa na duba naga lokaci yayi mema zanci yanzu idan na fita na tambayi kaina ? Dadin kano ke nan ga abubuwan filawa nan na gargajiya da zakaci ya kosar da mutum amma nan sai shegen kayan karya marasa dadi da suke sayarwa kawai sai tsada ba dadi a baki. Zama na gyara ina lumshe ido don tunawa da gurasan filawa da mukayi a bayan marfin sanfara a ci da kuli kuli da ganyen kabeji ko salad bayan an yanka albasa da ata ko tattasai . Nakanso shi sosai don nakan masa zaman kansa inci in koshi in yini ina shan ruwa sam baki ganin wanan cimar a garin Abuja. Fantan gora mai sanyi tare da vegetables eggs rolls dake nade kamar an nade tabarma ko kafet guda biyu aka dora min saman table din nawa. Jin an aje abu yasa na bude idanuna nabi abin dake cikin leda da kallo kafin na daga kai na kallo maishi dake tsaye yana murmushi yace . Gani nayi baki da niyar fita nayo oda dake ko zaki karya dashi sai dai don Allah nayo maki fa kada ki dauka wani abune yasa na kawo maki sunana Isma,il ni aiki ya kawoni nan. Nagode na fada karki damu mu din yan uwane tunda mune musulmai a nan ya tafi nace ni Aeesha wanan farin jinine ko wani taimako daga Allah. Ido na sauke kan kayan daya aje min din da akalla ya kashi kudi mai yawa wajen sayesa don nasan yadda kayansu yake tsada a wajen. Na jima kafin nakai hannu tare da bissimillah na dan guntura kadan naji dandanon abin gashi nan dai shiba ganye ba ba kuma nama ba. Ganyen cabej ne da carot sai kifi da kwai aka nadesu ina jin waje daya haka ya dan bada ma,ana ake sayarwa mutane ba laifi hadin yayi dadi na gama na dan sha ruwan fantan na kora saina jini normal dani. Sun dawo munci gaba da aiki yanzu kan na gane me mukeyi a wajen shiga na,aurace ta bincike akan wani takardan da aka bamu tare da wasu sunaye don haka na mayyar da hankali sosai ga aikin. Sallah kawai ke tayar damu lokacin har ban kullah ba wayana na samu miscalled kusan hudu a lokacin daga unknown number na tattara kayana na fito . Muka hade da Enkeci nan take ban labari abinda ogansu yace wai an dauke ni daga wajensu an mayar dani office din manya don yar masu kudi. Dariya kawai nayi tare muka jera da ita muka tsalaka muka tare taxi zuwa gida kodana koma kusan magariba na shiga gidan a gurguje . Nasamu yan gidan sun dawo tsatsaye na gaidasu na shiga ciki babu dakin kam baida matsala na debe kayan jikina na sauya da wanda nake zaman gida dashi. Na tsaya na nunke kayan na fito don inyi alwala saboda idan kana ciki baka sanin lokaci sallah yayi saidai kayi amfani da lokaci kawai. Hakan nayi lokacin ai da sauri na jawo baya don bayin baya shiguwa saboda wari daki na koma kamar zanyi kuka ga lokacin sallah na shigewa don har duhu ya baiyana ko ina. Hakan yasa na dauki goran ruwan da na dawo dashi na fito lokacin na samu basira din zaune suna ta zuba yare da yan uwarta zan fita take fadin ina zuwa Aisha ? Alwala zanyi a kasa don bayin baya shiguwa anty i dont now mutum zai kewaya ga ruwa ga Izzal kayi lalura ba zaka tsaya ja gyara waje ba for god sake tunda muna shiga muna ibada a ciki ? Yare naji tanayi ban gane komai bani banda ighole da naji kamar tana fada a yaren nasu nidai nafice Amira ta biyuni zuwa kasan nan nayi alwala muka hawo saman na samu ansa wanan yarinyar da muke kwana daki daya da ita wanke bayin tana kuka tana maganganu a cikin yaresu kamar fada. Wallahi banda abin nan da abin nan da dan office din mu ya bani nayi break banci komai ba haka na kwanta har lokacin. Wayata dake kara na daga na dauka number dazun ne dana gani ina dauka naji ana fadi a cikin hausa mum ta dauka fa . Sallaman naji na amsa sai naji tana fadin haba yata ina nan nadamu da zancen ki ke kuma kinki daga waya tun dazun hankalin mu wallahi ya tashi. Ko kin dauka mu din zamu ha,incekine yasa kikaki daga wayan mu wai sai lokacin nagane wanan matar ce data rage min hanya da safe. Subbanallah sorry mah wallahi wayarce take silent a cikin jakka yasa ban daga ba kuyi hakkuri don Allah mama na fada a karshe. Nikan na damu wallahi zancen ki ya tsaya min a rai tun safe wallahi yanzu yaya kina gidan ko kin bar gidan nace ina nan mama to kinci abinci ? Murmushi na danyi nace a,a ban sayo ba na manta in sayo da zan dawo you see hafsat mena fada maku dama wallahi hankalina ya ban irin wanan rayuwan yana da wuyan sha,ani wallahi. Ta tsaya tana magana dana kusa da ita kafin tace kina jina yanzu gasu nan zuwa su kawo maki abinci ki dan fito don su ganki don Allah . Ina jin bata kashe waya ba taci gaba da maganan dasu ta bangareta tana fadin wallahi ai kinsan halina mama haka kawai fa ni da kaina nace mu tsaya mu taimaka mata. Yaya za ace mutum ya kwanta baici abinci ba don Allah ya kwana hakana suna ta zance akaina dai haka da kuma kan karatu yana sa mutun ya koyi darasin rayuwa da yawa a cikin rayuwa. Shiryawa nayi na fito a don dole tunda bata jira cewana ba ta naji ta fita zancena tanawa wata bayani lokacin hakan yasa na sauko na kira serah nace tazo ta rakani kasa don Allah in karbo abu. Muna saukowa motansu na zuwa a slow suna duban ta inda zan fito a cikin gidaje wajen don kowa yana cikin gidansa lokacin sai yan tsirarune a waje suna harkan gabansu. Sun shedani tun daga nisa hakan yasa Yazid din yayi min horn yana sake min dim light suka karaso muka gaisa dasu na tambayesu mama sukace tace a gaida ke. Saida ta fito ta miko min abincin nayi godiya yazid yace anty hafsat ke nan yayatace ita amma ban yarda ba don nine babba yanzu . Bata da jiki sosai tace kyaleshi sister kinji mum ta dawo dazun tana min hira sai banji dadin hakan ba wallahi naji na matsu da inzo na gan ki wallahi . Ga wanan yana taban labarin waike kamar fulanice kuma dai ya rasa ya zai fada min ke mum tace mu fada maki da safe idan kin shiya ki jirasu a inda suka daukeki jiya. Kai Allah ya kyauta zance gun wasu ba sai an saba ba da juna ko sun san mutum ba ashe haka nake jin zancensu a raina har muka rabu. Bayan sun wuce na juya zan koma naji serah ta ya futoni na waigo tsiyan abin bata iya turanci ba sai sharbe take sarawa yasa ni ban ma hira da ita wani lokaci saina kurame a tsakanin mu kuma. Ta nunani tace Ungo na Lucas do am for you dan murmushi nayi nace ke don Allah zo muje ni kan ban gane ba wallahi tayi ta kokarin min kwatace nace ban gane ba. Ta karbi leda a hannuna ta hau sama don cikin wasu take away masu kyau aka zubo min abincin basu sa a kayansu ba. Ta rigani shiga daki da kayan don yar uwar nasu bata falon muna shiga ta nuna min akwatina tana fadin cikin gwalanci yadda zan gane tana kiran sunan Lucas din a lokacin. Yasa nagane abinda take nufi cewa lucas din yayi kokarin balla min jakkata ranan wanan babban suke kira da lukas gashi da wani kai ya tara suma sai yawan son zama da dan pant wai wando ko yaushe gashi da kayon jiki fuska kamar alade. Ni kaina wani lokaci wallahi nakan yi sabo idan na dubi basira na kance ko me yaya ya gani a wanan matar ya tsallake matan kano oho ? Banda farin fata bata da kyau yau balle nagobe saidai hasken fatan da take dashi kawai shine dai ga kiba ga kazanta a nan ya yanke tushe wajenta. Shiko gashi dan gaye dashi fes fes idan ka ganshi waje sai kazo gidansa ka raina masa da wayau kilama hakan yasa bai zama gida ko yaushe . Sai dare yake dawowa da safe kuma in ya fita sai dare koda weekend ne kuwa rayuwansu dai gaskiya ba abin koyo a cikinsa saidai ki. Abincine lafiyayye suka sako muna na danci kadan na ajewa Serah sauran idan ta shigo ta lebe taci don zance duk wani aiki itace meyinsa itako dayan sai zama yin cards da maza shine aikinta. Tausayi serah din ke ban wallahi ina ko jin ta cikin dare data shigo ta samu a inda na aje mata ta dan tadani daga barcin take tambayana wai taci nace ehh. A take ta zauna tayiwa abincin nan tas tare da sauran ruwan dana aje din danasha ta kwanta ina kallonta cikin duhu ta ban tausayi. Washegari na shirya ban tsaya yin komai ba tunda ko anyi sai su bata illa bayi dana gyara nayi wanka a gurguje nafito na kitsa na fita. Ina isa suna isowa da mota suka daukeni kusan kwana uku jere a hakan tare dasu nake zuwa wajen gwajina da yanzu nake jin dadinsa har nake ji kamar aikin a jikina. Ranan thursday ranan sa kayan gidane da kuma tashi da wuri wajen aiki don haka ranan nayi kwaliya a cikin atamfan da akaiwa dinkin buje da riga na fito dagwas dani. Komai nawa na asali kuma ya baiyana a yau fili ranan kuma hjyn nan likita da Allah ya hadamu ta fara ganina da kyau ranan ita kadaice tazo ita ke driving din kanta tace Yazid mashirirci ne yanzu ya tashi barci zaisa ta makara. Ta saukeni tare da mata alkawarin a ranan zan zo gidansu da karfe hudu tace idan mun tashi in kira yazid yazo ya daukeni. Akwai aiki sosai a office din mu hakan yasa ban fito da wuri ba sai after five muka fito banyi sanyi a gwiwa ba na kira lamban Yazid din yace min sun kira ance busy yasa shi kuma ya wuce wurin kwallo. Amma zai buga hafsat tazo ta daukeni donshine hafsat din tazo daukana ina tsaye kafin ta iso wanan meenat din ta fito sai motar ta ya tsaya kusa da inda nake . Saida ta fito na gane ma itace don ba motan da take shiga bace ta shigo ranan tayi tayi motar ta tashi ta ki tashi. Hakan yasa na dan matsa ina fadin da matsalace sister saida ta dan ja tsuki tayi min kallon banza kafin tace wallahi ta tsayane haka kawai . Oh kin gwada kuma baiyi ba tace wallahi banki din mu gani na fada tayi min wani kallon banza kamar ke din sai kuma ko me ta tuna ta miko min kamar naki karba saidai na karba din. Na shiga na gwada dabarata tayarwa daya motar ta bada kara ta juyo da mamaki tana kallona nikan na fito na mika mata key din . Amma da mamaki wallahi na dauka sai kuma tayi shiru tana zama tace amma dai kinsan kanta dama nace eeh irin mota ta dace nasan matsalan ta lokacin da ita na koyi mota . Fuska ta sake a daidai hafsat din tazo taga kuma motar datafi nata din still quality tazo dashi mukaiwa juna saida safe muka kama hanya. Unguwar yadda nake zato da dan nisa damu duk da kamar waje dayane saidai su suna tsalake gaba kadan da yan nervy dake wajen. Gidane mai kyau na fada a gani din nan wajen mai babban get dagani dai gidan wanine ko wata kusa mai gidan muka shiga daga uwar har dan dana sani basa gida lokacin. Saidai ashe suna zaune tare da kakan su data haifi maman da kuma wata yar uwar mahaifisu dake zama dasu itama haka muka gaisa . Take masu bayani da cewa inna sabuwar yar mum da take baku labarin sun hadu a hanya da itace ai wanan din ta fada cikin hausansu na yan bauchi . Kafin wani lokaci an cika min gaba da kayan motsa baki da komai har da tambayana dayan matar yar uwar mahaifisu tayi wai ko zan watsa ruwane in shiga dakin hafsa in watsa nace a,a . Sai after six mama din ta dawo gida bayan har munyi sallah magariba muna ta hira dasu hiran dai sama sama ne don basu barni nayi bakunci ba . Saiga mama din ta dawo daga wajen aiki tana shigowa hafsa din ta makaketa tana zuba shagwaba a raina nace ehh yi abinki ke dai Allah ne ya baki. Ni ba marainiya ba amma wani marayen yafini jin dadin rashin iyayye a kusa da da ban girma ba Abbu nakanwa hakan inji dadi amma tunda na fara girma idan ya dawo na lake mai Ammah takan fatatake har nazo na daina karan kaina. Gashi ita ba irin hakan a tsakanin mu ina naga fuskan hakan gunta wai hakan yana shagwaba yaro a cewanta ni dai gani nan dai Abbune kawai gatana sai Allah. Don shine ban wasa nima da lamarin Abbu din don yayi min komai a rayuwata da nake fatan Allah yaja nisan kwana in rama mashi halarcin da yayi min kullum addua na ke nan. Bayan sun gama da diyar naga ta nufi wajen mahaifiyat nata dake zaune saman sallaya tana jan tasbaha a lokacin tayi mata irin wanan gaisuwan na ruguma tare da dukawa gabab uwar ta dafa kanta tana fadin sam barka usei usei. Naga ta juya gurin wanan matar tace Addah barka da gida sukai wana gaisuwa na mubayi da ita kafin tayo kaina tana fadin ohh my daughter sannu da zuwa. Ashe kin samu zuwa din wallahi aiki ya tsayar dani nakai war hakan ban dawo ba sannu kinji can kuma tace ina fatan kunyi sallah dai ? Mum ai da alama bakuwan diyar taki irin kice don ina daukota saida tayi sallah haka kuma ana magariba ta rigayi kowa tashi zuwa sallah. Masha Allah kin gani ko hafsat ina fada maki abinda na hango akan yarinyar nan Addah na kama maki yanzu gashi kin fada da bakinki ai . Ta mike tana fadin bari nayi sallah ina da alwalana hanya sallah ya riskeni ban samu yi ba ta mike zuwa wajen da uwar take ta tayar da sallah. Allah sister mum duk abinda nayi ita dai ba daidai ba na rasa me zanyiwa mum in burgeta duniya murmushi na sauke a fuskana tare da fadin one day zata fada har a gaban ki. Addah din tace masha Allah kinji ko yau dai ga wanan bata san da ina fadan hakan gareki ba itama ta fadi nan suke dan labarin halin matar nake fahintar komai a gareta. Bayan kowa yayi sallaj isha,i kuma again aka kara gaisawa da juna lokacin na mike zubur ina fadin zan tafi mama dare ya soma yi. A,a a yata ko gaisawa bamu samu yi ba fa duka duka karfe nawa yanzu after eight yanzu fa cikin dan nauyi da kunya nace ban taba kaiwa wanan lokacin a waje ba haka kada hankalinsu ya tashi. Sam da hankalisu zai tashi aida yanzu sun kiraki suji kina ina da sun damu dake mama din ta fada sai nayi murmushi kawai ina dan daukar jakata . Ba zan hanaki ba ai hakan yana da kyau koba mafadi a kusa kai kayiwa kanka fada dan tarbiya shike nuna kansa duk inda ya samu kansa dama. Amma dai weeken zakizo muna nan mu gaisa da kyau don yazid yace min baki taso aikima da wuri ba yau hakan yasa ya tura hafsat ta daukoki ? Allah ya kaimu mama saiga Yazid din yashigo da kayan yan ball a jikinsa yadda uwar ta gaisa da kowa hakan shima ya gaisa da iyayyen sai yar uwar yabawa hannu suka gaisa kafin ya ce min sallam na amsa da wa,allakas sallam gareshi. Badai tafiya zatayi ba mum aikuwa shi zatayi dare yayi kada hankalin mutanen gidansu ya tashi ok ya fada yace hafsat bari na fito mu sauke tako ? Wallahi kaman kasan nasan ni mum zatacewa na sauketa yanzu Allah kuma na gaji yau test mukayiwa fa mum ta fada a dan shagwabe. Ni dai ina kallon rayuwa a wanan gidan dama ance tafiya ganin gari ga wanda yaje gashi ko na ga abubuwa a wana tafiyan. Ya fito cikin jallabiya naji uwar tace dashi mr man i hope dai kayi sallah ya dan tabe fuska yace haba mun tun dazun ai masalacin mlm khalid nake sallah kin sani tun seven da wani abu mukai sallah. To Aisha kiyi hakkuri ko zama bamu samu yi ba saidai jibi din indan kin shigo in Allah ya kaimu ranan ina gida ina up ba inda zanje insha Allahu sai mu zauna dake kinji. Har kofan gida suka ajemu wai sai baya mun fitane suka miko min leda da bansan lokacin da aka saka muna shiba a motar wai inji mum . Na amsa da godiya suka ja mota suka tafi nima na hausama da yanzu na fara sabawa da hauwanshi na dole a falo na samesu har da Basira na shigo da sallamata. Maimakon ta amsa min sai cewa tayi yanzu nake fadin kin fara gane Abuja da yan cikinta ke nan kin shige shiru na dauka ai ba zaki dawo ba yau ? Tambayan da zancen sun daure min kaina na daiyi murmushi na shige don wani tsami na daban dake tashi fallon dana kasa gane kona meye a hancina ga idanuwansu sunyi wani irin ja dasu. Wankan dare dai na daina tun zuwana abuja saboda kazantar gidan yaya don haka dana dawo nakan dan kimtsa in saka kayan barcina in kwanta inyi dan abinda zanyi sai kuma da safe. Kayan nan da aka ban wancan gidan na dauko snack ne da kayan drinks sai danbun kifi mai yawa yaji hadi sosai yayi dadi. Shi naci na dan sha drinks din na bude computer na ina adana bayanan abinda na koya a ranan cikin system dina saboda mantuwa. Nagama na mayar da komai a cikin jakata na kulle don ko waya ban yarda inyi barci in barshi waje saka abina nakeyi in kulle a jakana mai huck. Barci nake ji don haka na kwanta abina tunda Amira tayi barci a lokacin kodana dawo Serah ta shigo na bata abinda na aje mata na kwanta kafin ma ta gama nayi barci ko lokacin. Barcina nakeyi hankali kwance sai can na dinga jin kamar nauyin mutum a kaina hakan yasa na farka daga barcin don kamar mafalki nakeyi da farko lokacin sai gashi zahirine ba mafalki bane. Ga wani tsami da wari kaitai daya cika min hanci na saukan hamnun mutum naji saman ruwan cikina yasa na yanka ihu lokaci guda tare da lalubo wani abu naji wanan goran drinks din da nasha ashe shi na rarumu na kwadawa maishi Allah ya ban sa a sai a fuskanshi na kara sake ihu karo na biyu ina kiran Allah da Abbu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/6, 8:16 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Ko kuwa muka fara sosai dashi yakusa da cizo nake faman kaiwa maishi ta ko ina lokaci daya haske ya gauraye dakin. Karo yaci da yaya da yashigo a guje dakin daga shi dan boxer na maza irin nasu a jikinsa ba riga ba komai haka ya fado yana kiran sunan sa da Lucas . Ya kira sunansa sorry broda i think say na our room you are very stupid ya fada yana kai mashi mari a fuska abinka da soja mari biyu ya sauke mashi lokaci guda cikin second hakan ya faru. Kokarin diba kaina nakeyi duk da nasan ko mai bai diba a wajena ba yadda yaso yi Allah ya falko dani gareshi naji a lokacin. Cikin yaresu take fadin me zan gani haka Lucas me kazo yi dakin kanwar oga yanzu tana kokarin daura zani a jikinta cikin rikicewa . Muryan yaya naji yana fadin ke bai maki komai ba ko nace a,a shigowansa ke nan najisa na falka muka fara kokawa dashi ya kara kai mai mari kayauuu a tsakiyan fuska yana fadin iam sorry sir . I did dint come for her i swear believe me sir iam not here for her sister please help me beg him please. You are very stupid lucas beg him for where na him sister you come to rape ? which can noses bi dis Lucas wooo ? Serah din nan ta karaso wajena tana fadin sorry sister ganin sun juya duk sun fita a dakin tace baidai sameki ba ko haka suke muna kullum idan sun sha giyansu na banza. Kai kawai na iya girgiza mata don har lokacin jikina sai kyarma yakeyi don tsoro ina jin hayaniyarsu falon har ita basiran suna ba yaya hakkuri daya tubure da sai ya bar mashi gidansa a lokacin. Wayata na zaro daga cikin jakkar dana tura ina duban lokaci karfe biyu da yan mintuna na dare lokacin hakan yasa na fito zuwa bayi don inyi alwala sai zarnin fitsari da bayin keyi ta kofa na tsaya nayi nafito cikin kyankyami. Nazo na tayar da sallah nan dakin zuwa lokacin dai sun rage hayaniya amma basu kwanta ba ina jin muryan su sama sama a falon. Saidai shi yaya din daya shige daki rai bace ba dai don yayi barci ba kan nasani kan wanan abin da ya faru din don hakan ba dabi,an malam bahaushe bane gaskiya. I no no say de go come for your dis night you no see how i dress up see look here ta daga min kayan dake jikinta . Irin rigan yan fentin nan ne daga ciki ta saka ta kawo wandunan jeans biyu a sama ta dora da wani dogon riga. Haba nikan nakan ji tana faman sukurniya idan dare yayi kafin ta kwanta sai an dauki lokaci mai tsawo batayi barci ba tana faman sukurniya wani lokacin har ta dameni da hakan. Ashe ashe wai nan dabara takewa kanta da kwaratan yanin ta na gidan da suke tare cikin dan pingin din ta da dakyat nake fahinta take fada min ai ita tazo da bakin mamanta ba abinda zai sameta . Kinsan mu a wajen mu hakan ba komai bane don yaya yana amfani da kanwarsa hakan ma wani marta bane sosai a wajen mu. Amma ni church din da mamana ke zuwa basu yarda da hakan ba kinsan su ba addini ya damesu ba baki ga sister bata ko wani addini ba sai taga dama take irin naku. Sunsha fada gidan nan da broda Abib kan ibada shi bai san mamansu matsafiya bace duk garin mu a na tsoron gidansu. Ni zancenta ya fara tsoratani zuwa lokacin don ashe Kallon da nakewa basira tafi da nan ina kokarin cewa tabari naji tace . You see how broda de afraid of her ta kalloni ko ina saurarenta tace na becouse of d juju she de do am she always wash her yanshh to give broda d water or cookan for him na weaked woman wooo. Kallu innalallahi wa inna alaihim raju,un na furta a fili tare da fadin plese serah stop telling me this rubish this weakendness. Tace,Embah i tell you now, she is too weaked dat woman there mama dey worship idols in our village theg no go to chuch till dey like go. Sai naji wani irin kasada nayi na zuwa nan tunda naji ana fadin matarsa kabilace shiya musulunta da ita ya aureta. Kuma su Abbu sukaje kauyen daurin aure a lokacin ya dawo yana ba Ammah labari ina tsakar gida ina aiki har ya dawo da tsaraba manja da garin kwaki irin jan nan na tuwo da kwakwa ta fasa da dutse din nan kanana lokacin. Zaune nake a inda nayi sallah na dan jigina jikina da gadon jan katakon dake dakin wanda aldinary gadon jan katokone kawai ba design din komai jikinsa. Yatsana da shegen wurin kokawa dashi ya lankwasa min nake jin yana dan min zogi tun lokacin shine kuma ke mun fitinanen zafi a yanzu. Wasa wasa sai barci ya fara fisgana na wahala a zaune zanji yatsan ya wani irin halbowa hakan yasa nake ta faman dan jan yatsan a hankali lokacin. Na dauka serah tayi barcine sai naji tana fadin kin samu matsala a yatsan ko naga kina ta jansa tun dazum nace ehh yatsan na turaai a idanu ya fisge ya lankwahe minshi yake min ciwo yanzu. Sorry ta fada ta mike tana neman wani abu ashe robb ne ta dauko ta shafa min sannan ya dan rage min zugin da yakeyi din a lokacin amma dai ba dukka ba. Ranan nayi tir da Allah waddai da rayuwan yaya habib wallahi munafuki ashe shiyasa yacewa Abbu ba sai yanzo ba don nasan muddin Abbu yazo wanan gidan yayi arba dasu kawai a haka cakude ba zai barni in kwana a gidan nan ba ranan. Haka kuma yanzu wai ina cikin wanan halin zaiyi shigewansa daki tare da matarsa ya barni haka a cikin wanan halin baiko dawo ta kaina ba ya bani hakkuri. Ahaka gari ya waye min zakice ranan ba wani mahaluki a gidan don ba motsin kowa wanan iya shegen da sukantayi suna suraitai da safe ko waka a ranan duk babu shi ga gaba dayansu kuwa. Ina idar da sallah na shiga shirin fita office duk da yanayin da nake ji a jikina lokacin naba dadi amma nafi bukatan fita gidan akan in zauna wanan lokacin. Na gama saka abaya a jikina kasancewa jumma,ace ranan wani marron na saka cikin irin da Man ya saya min tare da khairat . Ina dan goga oud naji shigowansu dakin yayane yayi sallama farko ya sako wata farar yamutsatsar jallabiyansa na amsa ciki ciki tare da gaidashi . Ya amsa yana bin bangon shigowa daga kofan tare da harde hannayensa yana kallona yace badai har kin shirya fita ba a wanan lokacin. Bana son in makara by this time nake fita ai yanzu na bashi amsa Aisha kin tashi ke nan basira data shigo da yarta take fadan hakan gareni. Hakan yasa nagane suma dai barcinsu ragagene ranan tunda ga har Amira dake kai karfe tara tana barci yau a tashi irin wanan lokacin. Amira din ta nufo inda nake tana faman surutunta ina amsa mata da umm,mmm naji ya kira sunana da yaudararen muryansa a kasalance hakan yasa na dago kai na dan kallesa kuma na kawar don ba zan juri kallon yaudararen idanunsa ba akaina. Nazone a matsayina na dan uwanki in baki hakkuri don Allah kan abinda ya faru dake gidan nan jiya don Allah kiyi hakkuri Aisha. Ya min rantsuwa da ba wajenki yazo ba a buge yake ya fito fitsarine shinr ya fado dakinku ashe cikin rashin sani . Wani kallon oho ka yarda dashi ke nan badani ba ko yace nasan an taba maki mutuncinki Aisha karkice abin bai shafeni ba wallahi jiya barci ya gagareni don bacin ran dana shiga ciki a jiyan. Yau insha Allah zan turo a gyara kofan nan duka sai ku dinga kulle cikinsa ya kara da fadin don Allah kiyi hakkuri da abinda ya faru Aisha nasan zaki fahinceni . Ba komai yaya inma da niya yayi min hakan gobe yayiwa wata ai saidai ya sani naba yar iska bace don ya ganni hakan lalura na ya kawoni nan zama daku. Murmushi naga yayi bansan kona meye ba kafin yace ni zan fadi hakan ai nidaya tabawa mutuncin yar uwa Aisha kiyi hakkuri please zan dauki mataki kan hakan ai. Aisha please donni don yayanki kiyi hakkuri ki manta da wanan zancen don Allah please matarshi basira ta fada tana wani hada hannun munafunci a waje daya. Ba komai ai ni ya wuce a wajena ke nan na fada don su fita daga dakin in karasa shirina saiko wayata dake saman jakkana ya dauki kara. Naga duk sun kalloni a zatansu ai har na fada a gidane ko yasa na dauki wayan na saurara kafin suji nace gani nan fitowa mama yau na dan makarane wallahi gani fitowa ai yanzu insha Allahu. Dama da wata kuke tafiyane naji ya tambayeni hakan nace ehh watace a unguwar nan takan rage min hanya idan zata fita naji yace to kiyi dai a hankali . Karon farko da tun da nazo gidansa ya nuna concen a kaina ke nan wanan lokacin basira bata fita ba saida ta kara ban hakkuri tace inkin dawo ma karasa tunda yanzu kina saurine. Nayi masu sallama na fita a waje na hadu da yan iskan kasa zaune ashe duk na jin masa a fuska wai suna ganin fitowana sai suka taso suna son ban hakkuri hannu kawai na daga masu na wuce abina . Uwa uwace akace don duk macen data amsa sunan uwa to tasan yanayin yaro da tayi mai kallo daya donko haka ya faru dani a lokacin sai dana karaso na gaida ita da kwana ta bude mota yauma itace ke jan abinta. Na zauna muka fara hanya shiru ya dan biyo a cikin motar kafin tace dani yata yau ko lafiya kike ? Jin hakan yasa na dai waigota kadan tace tun fitowanki na kula da hakan kamar ranki dai a bace yake ba komai mama nagode. A a kada kice hakan fa diyata wallahi ni a ya na daukeki tankarsu hafsat Allah ya banke a rayuwata ba haka na saba ganin ki ba kullum . Rasa me zance mata nayi sai kawai nace banjin dadin jikinane mama ehhe nikan nasani aida aikina ya zama na banza shekara kusan ashirin nake nema da wanan aikin nawa fa diyata. Dan murmushin dole na sake a karon na farko ina jinjina hakan a raina tace yes kodona haifi hafsat duk ina aikina lokacin saidai a pravet nake lokacin haihuwan yazid ne na fara aiki nan Abuja. Takai hannu ta gyara burki yatsana dake kusa ta dan taba na saka wani kara da karfi yasa taja burgi tana fadin subbahanallahi meya faru kuma ? A lokacin idanuwa sun gama cikowa da hawaye a rude da ganin yanayina take fadin muje asibitine meya samekine da kyat na dago yatsan na nuna mata tare da dan gwiwan hannuna da yanzu shima yake min tsami tace. Innalillahi amma jiya koda kika bar gidan mu lafiya kalau kike ai meya faru dake ne na girgiza kai kasa magana nayi nace banjin dadin jikinane mama. Who do this for you yata dukan ki akayine ko wani abin ya sameki nace a,a da zazzabin kumburin yatsan daya taso min nace zazzabi nake ji. Saboda na fahinci matar yar zafice fada mata cikin tashin hankalin nan zai kawo wani rigima sosai don har yaya hakan zai shafa abinda na kwana tunane ke nan dama. Ina fada za ace za a dauki mataki akansu karshe ma a kama min kallon banza cewa ai ya kai garenima a juye min zancen zuwa wani abu na daban can. Saboda anyi shi a tsohon unguwar mu ga wata classmate din mu har zuwa kallon ta akeyi kungiya kungiya lokacin. Hakan yasa a raina nace ba zanwa kowa wanan labarin ba balle a juya mjn zance haka Abbu idan yaji ba karamin tashin hankali zai shiga ba don koshi yana iya tayar da hatsaniya akan hankan da nan da can gida kano. Office din mu muka fara tsayawa na dauka zata saukenine ta tafi amma sai naga sabanin hakan don wayan data farayi cewa kada aga ta makara don Allah tana hanya wani dan uzuri ya tsayar da ita. Tare muka shiga har zuwa office din tayi bayani aka na dan samu minor injury daya saukar min da zazzabi zataje asibiti danine ayi treating dina daga nan. Sukai min sannu tare da ban excuse muka fito a asibitinsu takaini akayi min allura Yazid ta kira ya kaini gidanta na kwanta sai barci har sai wajajen hudu na falka ga abinci nan danayi sallah naci. Mahaifiyar ta da Addah murja sune tsaye a kaina lokacin su duk sun fita basa gida naga kawaici da halarci a wajensu kafin matar gidan ta dawo. Banjima da tashi ba suka fara dawowa hafsat ta dawo farko sai yazid uwarce ta dawo karshe wai ta biya wani waje yadda yake bayani don a gurguje ta shigo dakin Adda murja inda nake kwance. Faram faram takewa Addah din godiya da mahaifiyarta kafin ta juya wajen yar tace to ya kuma meya faru ! Ba komai mum ta fada tace bari naje na debe kayan nan na watsa ruwa a jikina in fito ta barni tare dasu zaune muna hira duk da dai suke hiran ni nawa murmushine. Hafsat ta ganin ina kallon yatsan nawa da yanzu ya gama haushi ya kumbura yayi wani ja hafsat tace Ayya sorry sister ciwo kikaji ashe ? Ehh na fada a sanyaye kara matsawo tayi tana duban dan yatsan take fadin how comes hakan ya faru jiya amma ban kula dashi ba. Wurin hawa samane naji zame na fadi naji ciwo na nuna mata na gwiwan hannuna tace shiyasa bana son gidajen can wallahi in dare yayi hawa saman yana hadari wallahi. Hakan dana fada sai yai min dadi don gaba dayan su sun dauka hakan ne ya faru dani amma tabbas nasan uwar ba zata yarda ba tunda tsohuwar likitace ita. Saboda a mota tayi min tambayan da kaina yai zafi da ina mutuncin ki bai tabu ba dai Aisha saida na kallota in a shock na girgiza kaina nace a,a ba abinda ya sameni wallahi. Lalabawa nayi na fito falon kamar yadda Addah murja ta ban shawara ko jikina zai dan sake idan ina cikon mutane muna zaune ana kwasan drama tsakanin hjyn nan tsohuwa da Yazid . Sam hankalina bai wajen rigiman da sukeyi dashi lokacin na fada tunanen yadda zamu kwana a ranan don a cikin fargaba nake duk yinin ranan don ma barcin dana samu na ramane yasa na danji dama a yadda nake ji da farko a raina. Fitowan hjy take fadin Aisha kinci abinci kuwa kafin in bada amsa Addah tace ta dai dan taba amma bataci wani abin kirki ba gaskiya gatama ta zauna shiru tana tunane haka Addah din ta fada daga gefena. Sai naji hjyn tace naso na karbi lamban iyayyenki muyi magana dasu akan ki jin abinda ta fada yasa kowa ya kallo ta har ni dasu dukan. Tace yana da kyau mu fara sanar dasu kina nan wajen mu don kada a buga masu waya ba,ansan inda kika shiga ba a bata maki suna a banza don haka zanso mu gaisa dasu idan kin yarda ta fada tana kallon yanayina don ta fahinci wani abin. Ammah bata rike waya saidai Abbu shida ankirane yake dauka indai yana kusa na fada a sanyayye tace Ok ban numbershi in saka karsu nan hankalinsu ya tashi don basu ganki tun safe ba. Hakan yayi gaskiya dolene ko su kira hankali a tashe Addah ta dora da fadin hakan number Abbu din na karanto mata ta loda a wayarta kira na uku ya daga a cikin sallama ta amsa da fadin malam Abbu mun wuni lafiya. Naji ya amsa ta tambayeshi har su Ammah da saurab mutanen gida yace duk lafiya suke saidai ban gane dawa nake magana ba gaskiya. Kana magana da hjy sa,adatu usman daga nan Abuja yace na,am hjy barka da wuni ya jumma,a da iyali. Ta amsa da lafiya kalau malam zakayi mamakin ganin kirana alhalin baka sanni ba malam to ina nan tare da yarkace Aisha dake nan Abuja a yanzu waje. A gaskiya ba zan boye maka komai ba Allah ne ya hadamu da ita nan makwabtan gidan da take muke sai dai akwai dan jayawa tsakanin mu kadan . Zanso ka fahince ni a yanzu malam don dan matsalan dake akwai a inda take din zaune shine nake son rokon arziki a wajen ka a matsayina na uwa yarka zata zauna a gidan mu har zuwa lokacin da zata kare abinda ya kawo ta nan cikin aminci insha Allahu idan har kaga ba takura a hakan. Shiru Abbu yayi cikin mamaki da kalaman matan da bai sani ba sai zuwa can take fadin hello malam kana saurarena sai lokacin yace ina ita Nana din Aishan. Gata yau bata da lafiyane amma na kaita asibitin mu an mata allura dazun yanzun ba wani damuwa insha Allahu. Subbahanallahi infa da matsalan da aka samune ki fada min hjy ba yarinyat wayan inji muryan ta don Allah jin hakan ta miko min waya yana fadin Nana. Na amsa da na,am Abbu kuna lafiya cikin yar muryan da take nuna naji jiki a lokacin yace meke faruwane wai yanzun nake zancen banji kiraki ba yau na rage sai in kiraki saiga kiran wanan matar kuma ya shigo min. Ya jikin naki da sauki Abbu yar zazzabice kawai ai na fadine jiya da dare yatsata ta kumbura da hannuna amma mama ta kaini asibiti dazun. Allah ya saka mata da alheri badai jikin da sauki ba nace da sauki sosai Abbu kasan gidansu yaya benene yana da wuyan hawa wallahi dare yayi na dawo shine na fadi gurin hauwa amma da sauki. Amma zancen matan nan idan munyi haka wa yaron nan ba zaiga kamar mun raina masa bane Nana ki bar wajensa ki koma wani gida inda bamu sansu ba ba wani hadi a tsakanin mu kuma ? Abbu idan na barnan saidai na koma gidan haya daga nan don gida yaya anyi yawa sosai kannen matarsa su hudune maza da mata gashi gata da yarsu kuma daki biyune kacal a gidan ban daki daya. Haka kuma su basa sallah gaba dayansu saini kadai da nazo shine mama tace idan zan iya zama dasu sai in dawo nan wajensu in zauna dasu din. Humm,ummm shi habibun dama haka gidan nasa yake bai fada muna tun farko musan abinyi ba ya bari na turaki cikin kafirai zama. Shi baida matsalan komai Abbu amma gidan nasa sam ba dadi kuma bai zama gida duk a takure nake tunda nazo garin nan wallahi. Ki takura mana nana zama da wa yan nan mutane ko daga nisa yaya aka kare dasu balle a waje daya kuma maza da mata gaskiya tsarin baiyi ba wallahi. Yanzu ki ban hjyn da kuke tare har idan kin tabbatar da babu matsala itama a gidan ta Abbu in baka yarda ba kana iya zuwa kaga komai da kanka. Indai kinsan hakan ba zai jawo muna matsala ba ki barni dashi nasan abinda zan fada masa ya dauki hakan ba komai ba zan fada mai ta sanadiyar faduwan da kikayi kina gidan wata hjy da muka zauna unguwa daya dasu daga baya suka dawo nan Abuja da zama amma har inkinsan hakan zamaki da bayin Allah nan ba zai jawa rayuwanki wani matsala ba kuma. Karban wayan tayi daga hannuna tana fadin malam ka yarda da Allah ka yarda tsakanina dashi zan rike maku yar nan don vudun fadawa mugun hannu. Ni ba wai boyayya bace a garin nan da kaje asibiti ka fadi sunana koba asamu duka sun sanni ba dole a samu wanda suka ganeni a take ina kuma zaune da mahafiyatace da yar uwar mijina da yarana biyu a gidana. Idan zakazo sai ka kira waya nayiwa drive kwatance ya kawoka har nan gidana haka dai tayi ta tsara Abbu har yaji ya amince da zancenta. Inda kasan zuciyarsa yake fadin tir habibu tir da zaka bar min ya a cikin arnaku tana ganin tasku a wajen karshe da zamuyi sallama nake tambayan Ammah ? Yace duk lafiya suke yau dai tana can unguwar gidan su maman Aimana da za a kawo kayan lefenta tun kafin a shiga jumma,a ta tafi ita da safiya da yaran nan. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/7, 9:10 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Mata zaune saman tabarma zasukai su goma sha ga kayan drinks dasu biscuit na kwali ruwan gora can gefe daya a cikin falo aje ina jiran isowan bakin nasu. Yaune ranan farin ciki ranan mafi soyuwa ga aina da mahaifita da suke shige da fice wajen ganin sun fitar da kansu kunya kamar yadda akewa kowace a zamanance. Daga gefe daya maman Aimana dince zaune saman kujera daga kofanta suna magana da wata yar garinsu data zo mata itama karan taron tarin kayan auren Aimana din da za a kawo a ranan. Kayan da kan kawosa saida aka samu rikicin da ba,a taba samunsa ba tsakanin iyayye don uwar ta kafe akan cewa dole sai mijin yazo sun gansa kamar yadda aka sani a ka,idan aure. Amma mahaifiyarsa tace aikine yayi masa yawa ba zai samu zuwa ba tunda gata sun santa ta isar mashi komai ai kuma iyayyensa maza sunzo an gansu wajen nema mashi aure ai. Saidai hakan bai wadatar da uwan ba donshine ta nunawa mahaifin da yarage wanan rawan kafan nasa su tsaya su natsu kan lamarin yar nasu. Yace bata isa ba ya gane dai sunan ta haifi Aimana dine da cikinta amma bakin cikin da take nunawa yarinyar yayi yawa gaskiya abu kamar ba yar cikinki bane ta samu alheri mama Aima ? Wasa wasa zancen nasu yai tsawo har yana batun kaiga saki tabar masu gida tayi yaji akan ko ya daina abinda suke shirin shida yarsa ido rufe ta koma wajen Ammah da zama. Kwanata biyu Abbu ya samu ya shiryasu bayan ya tsaya ya bata magana kan tabi mijin yadda yakeso a zauna lafiya shima ai Aimana din yarsace dai. Dole haka tayi hakkuri da zancen Abbu don don gaskiya za a bata gomane daya bai gyaru ba idan ta biyewa mijin nata don haka ta kawo ido tasa masu shida yar nasa kan zancen. Saidai kasan zuciyar ta akwai magana saboda masu kitsonta da suka tsorata kan irin wanan auren da mijin nata ke shirin yiwa yarsu ba wani don bincike. Haka ya mayar da gidan hjy wurin zuwanshi suka koma yanzu hurda tsakaninsune kuma zakice shiya santa tun farko ba uwar ba don a yanzu bai wanka ya bushe yana gidan nata zaune ana hira ko kullah yaya za ayi kaza yayi kaza . Wanan halin da mahaifin Aimana din ya kirkiro dashi duk da halin nasa dai ba bakon abu bane a wajenta amma wanan daya shafi zancen aure yafi daga mata hankali. Yau har gashi ankai yazo yana sanar da ita cewa za a kawo kayan auren yar nasu washe gari inji uwar ango zasuzo kuma a saka masu rana aure don basa son aja wani dogon lokaci kan hakan. Hakan ya kara daga mata hankali da yamman nan ta isa wajen Ammah ta sanar mata da halinda ake ciki kaf tana kuka tana nuna takaicinta kan hakan. Nan dai ta taushe yadda ya dace ta bata hakkuri ta saka masu ido kan komai Allah yasawa auren albarka shine fatansu a yanzu. A bangareb Aimana da idonta ya riga ya rufe a yanzu ba abinda take so sai auren da hjyn na ta kwadaita mata irin gatan da zata samu cikinsa wanda shine a yanzu burin matan zamani gidan hutu. Bata damu da binciken da uwarta ke matsawa mahaifinta kan ayi ba me za a bincika bayan sun san uwarshi sun kuma san yan uwata da sukazo nemawa danta aure gidansu . Kawai dai sun dauka zuga ita maman akeyi don ana bakin ciki da alherin da ake ganin ta samu zata auri miji mai hali kuma mazauni turai wanda ko wace mace na da gurin hakan a zuciyarta. Wanan yasa Aimana din da mahaifita suke ganin duk wanda ya kawo masu shawaran daya dace akan aure shi din dan bakin ciki da hassadansu sai su rufe da mai shi wani lokacin ma shi uban zaibi yaiwa mutun cin mutunci kan ba ruwansa da lamarinsu. Har ankai a yau mata sun taru don karban lefe wanda za a kawo din da sunan Aimana su Ammah tun karfe daya da wani abu suna gidan. Su maryam da farida da Samirane suka shigo bayanan sauko daga jumma,a inda ta kirasu suga abinda suka shiryawa bakin nasu. Ta bude wanan ta bude wancan tana nuna masu saida ta gama Samira tace ke Aimana wanan dan abin zaku tari manyan mutane dashi ? Kunce fa masu kudine don haka masu kawo kayan lefen nan kema kinsan ba kananun mutane bane kamata yayi sai kun cika ko wani roba da komai haka kuma ko wani drinks yakai biyar ko goma ruwana dozen amma wanga abu aka taron baki da shiya ance yaba kyauta tukwice. Sun saba a tsakaninsu yanzune zasuyi fada su shirya kuma don haka a take tacewa Samira din wanan din Allah ya hore muna shi kuma zamu basu. Ke don Allah ba fada bana daga fadin gaskiya zaki fara min halako akai samira din ta fada sai maryam tace aike Aimana gaskiya ta fada . Kinsam dai ba karamin kaya zasu kawo ba daga turaine fa kayan zasu fito tace haka dai yace min to kinga ai dole Samira tace maki kayan nan basuyi ba gaskiya maryam ta fada a takaice. Tasan halin maryam da kaifi daya da tsare gida da yake maryam ce tayi magana sai tace sunce ma ko wanan din ai basai munyi ba. Nida daddy ne dai mukaga bai dace ace sunzo sun tafi hakana ba yasa muka hada wanan din don a basu maryam tace kuma gaskiyane. Nan suka zauna a bangaresu suna nasu hiran na yan mata suna jiran suji sallaman mata suna shigo da kaya sai misalin kusan biyar saura. Shi maigidan yaiwa matan cikin gida sallama da akwati mai kyau guda uku shiya dauko daya yara na binsa da biyun da dan kit yake fadin . Ammah kinga mutanen nan maza suka turo su kawo kayan wai basa son bidia su haka sukeyi ashe a tsarinsu mazane ke kawo kaya . Ke Aimana fito da tukwicin nan a basu da kyar suka yarda zasu tsaya su karba din don sunce wucewa zasuyi abinsu daga ajewa. Da sauri su farida aka tashi ana dauko kayan zuwa waje din mota dayace suka kawo kayan a cikinta suka zuba masu suka tafi koda suka koma ciko sun samu har an bude kayan an soma gani kamar yadda akeyi. Ba laifi anzuba tufafi masu kyau gaskiya ana ta yabawa aka ba yan ganin kayan abinda da aka dan tanada suka watse da tsegumi a bakunan su sai magariba ta rako su samira suka tafi gida. Ko ita kanta Aimanan kayan basu wani tsone mata ido ba don bata zaci haka kayan zaizo mata ba yadda sarakuwar nata ke cika bakin kaya suna nan sun hadu daga kasan waje yake turo da abinsa ta hannun abokinsa dake zuwa can kasuwanci. Sai gashi duk abinda ta gani nan ta sansu a kasuwan kano da kuma wajen wasu hakan yasa jikinta yin sanyi amma daddy yaje hjy take fada mai ai sun rage kayan ne sai tazo a bata abinta saboda yan gulma. Dakine lafiyayye nake ciki tare da mahaifiyar mama don a gabana tacewa yar sai ki ban yarki mu zauna a dakina tunda ita wanan tagujeni. Mama din taso ta hana hakan garesu don har Addah ma tayi magana tace hjy ainice mai masaukinta dai sai hjy din tace barta su zauna da inna kada tace nina hana. Donshine da dare yayi aka kaini dakin inna din dakine babba da gado da mirro sai kujera mai zaman mutum uku daya da na zaman mutum daya sune kawai a dakin sai kuma tv babba da fridge. Nina kwanta a saman gado ita uwar ta kwanta akasa wai ashe anan take kwana ga tsohuwar da ibada kodana tashi da dare nasamu har ta tashi tana sallah lokacin. Washegari kuma ina tashi duk da banjin dadin jikina ban zauna ba da dakin kwanan mu na fara na sharo na wanke bayi na kwashe center carpet din na buge nayi moping din dakin da kyau. Turarena dake cikin jakata na feswa dakin ya dauki kamshin dadi kafin na shiga nayi wanka na fito na mayar da kayan dana zo dasu ajikina. Falo na fito na samesu zaune na hango hjyn ita da innan ta suna shan shayi muka gaisa take fadin yanzu fa nace a dubu min ke ko kin tashi. Na tashi mama na fada tare da dukawa nagaida ita ta amsa cikin fara,a tare da tambayan lafiyan jikina nace da sauki. Tace sai ki karya kisha maganin ki don ki samu saukin fita wajen aiki monday na kwana ina tunanen ko yaya can gidan yau zasuyi idan basuga kin dawo ba jiya. Ba zasu wani damuwa ba ai tunda sun san ba zan bata ba kawai da zasu dauka wani wajen na kwana kawai tunda matar ba makari take dashi ba dama. Mun karya nasha magani kafin na mike don gyara wajen da muka karya din naji mama din tace ki barshi mana ai Addah zata gyara komai. Addah kuma na fada a raina idan ba kuskure nayi ba zance har girki da komai a gidan Addah murja keyinsa ke nan to su hafsat suna me kanwar ubansu na aiki haka ? Amma a fili cewa nayi da mama din ai zan iya na saba da aiki tun a gida irin wanan tana inbari har inji sauki amma haka nayiwa falon kwal cikin dan lokaci guda tacewa inna kingani gwanin sha,awa don Allah. Wanan ma da za ace ko rikon tsintsiya bata iya ba ji yadda tayiwa falon nan yau komai ya koma sabo dashi don Allah inna ki duba yadda yau komai na falon nan ya fito tsab dashi gidan nan. Inna din tace daga tarbiyane saidai ba a saurin yabon dan magaji ai saiya girma kika sani ko itama na bakunta take muna. Amma dai tayi ko inna hafsat kona bakuntar ba zatayi ba idan taje wuri bakunta don Allah inna ki duba haka ki gani komai ya koma tsab yau wallahi. Ina ta waje sharo ta wajen hafsat ta fito tana fadin yau inna sai ban gane dakinki ba ai har wani kamshin dadi yake an share waje tas angyara ko ina yana kamshi. Uwar tace jiki see you don Allah bakiji kunya ba yarinyar nan Aisha fa tayiwa gidan nan haka duk da bata da lafiya ta turo baki tana fadin ta iyane mana mum ? Au ta iya ko zaki fada to koya tayi aita iya din ba a kwance ta koya ba baki da aiki sai kwanciya da waya a hannu irin wanan akewa gudu a rayuwa badon Allah ya hadamu da ita ba yau ina aka san rayuwan yarinyar nan zai fada a garin nan. Yarinyar nan tun ganin farko da nayi mata nasan akwai wani abu tattare da rayuwanta da Allah ne ya barwa kansa sani yanayinta kadai zaka duba kasan ba a wajen banza ta fito ba. Mum da watace yadda kike nufi ai ba zata zauna a wanan area din bako sai Aso ko maitama ko dai wani waje haka special. Au naki haukan ke nan hafsat ke azaton ki sai hakan ke kai mutum manyan waje ke nan ki rabu da mutum kawai idan kin gansa kada kiyi masa hukuncin kallo daya. Yar nan duk inda tafito yar wani a cikin kasan nan kila ko wani wajen amma zakuce nace amma mum tana yar wani zata zauna cikin quaters zaune tana squating. Amma hafsa da sauranki gaskiya Addah murja ta fada uwar tace ina fada maku bata da wayau har yanzun ai ki duba wanan yar nasan ko yazid zai girmeta amma duba tsaban wayau da Allah yayi mata don Allah. Barister duk ya bata su tun farko da cewa mahaifin su hafsat din sai Addah tace hjy don ma kina tsaye akan bakin ki tun lokacin aida abin yafi nan wa hafsat gaskiya. Nagama ban zauna wajensu ba dakin nakoma na huta sai wajajen sha daya na fito Addah na kitchen tana girki na gaida ita bance mata komai ba na fita yazid na hadu dashi zai shigo da mota muks hade a bakin get ya tsaya yana tambayana inda zan tafi. Kayana nake son in dauko don har system dina ina tsoron a sace min shi a can ban nan yace muje na kaiki mana tare mukaje har na hau saman na dauko jakata da komai banji motsin kowa ba kaf Allah ya ban ikon kwaso kayana dukka a gidan yazid ya loda a bayan mota muka bar wajen . Nayi mamaki kwarai da ban samu basira a gidan ba haka kuma ba kowa gidan tsit ashe wai tana makwabta tana hira gulma cewa ban kwana a gidan ba ranan. Suna falo ta gama tambayan kowa ina nake sai gamu muna shigowa da kaya nida Yazid dinta daga ina haka ta tambaya yace wanan nakai ta dauko kayanta a can gidan. Kai yaran nan da rigima kuke ina dai baku tsaya yin rigima dasu ba yace tace ba kowa a gidan hakan ya bamu kwasan kayan kai tsaye ai. Kai mata dakin inna ta fadawa dan shiya jidi kayan zuwa dakin nake fada masu wanan na dawo gun aiki last week na samu an balla anso bude jakar ya gagari maishi. Karan su wanan jaka mai aminci har yaushe aka bugosu suna da aminci sosai Ducci company nefa ta fada tana kallon yarta hafsat da kin gani ta kara fadin donta gane me take nufi jakkan nan yanzu da dubu dari biyunki ba zaki samu set din su ba iam telling you don company dayane Gucci. Kinsan ko agogon Gucci ko turare kika saya suna da matukar inganci fatansu yana jimawa mutum baiyi komai ba. Lokacin na barsu ina tunane a raina watau Man ba karamin sakoni a network yayi ba zamana dashi jakkan dubu dari biyu wanan abin hakan shi dai komai nasa na daban ne. Tare da yazid din muka gyara kayan gefe daya ban saka a wardrobe ba kamar yadda yace nayi nace dashi nida ni da tafiya zanyi ba wani dadewa zanyi a nan ba. Zaune nayi na bude jakkan na fito da wasu tufafi da zan sauya muna hiran karatun mu dashi yake fadin yaso zuwa kano karatu lokacin amma mum ta hanashi zuwa can din. Ganin ina son sauya kayan jikina yasa ya fito dakin ya samu mum suna zancen yanayina zama yayi ya tsoma baki da fadin wai wanan to jakkar nan nata tab yake da tufafi tsadadu yanzu ta budeshi a gabana. Mum laptop din ta ina irin Laptop din da uncle yazo dashi din nan shi take riko yanzu duk naga ta fitar dasu har na bude tace min ba caji ai. Kai yazid please Hafsat din ta fada yace bari na dauko maki ki gani idan kina musu sai aga wa yayi karya yanzu ya mike zai tafi uwar ta dakatar dashi da fadin kai dawo don Allah meye haka ne aisai ta dauka wani abune. Yana zaune da kyat ya ciro wayansa dake ta ringing a cikin aljihunshi yana dubawa yaga number bai sheda lamban waye ba yasa ya dauka kai tsaye yana fadin hlo muryan Abbu yaji yana fadin habibu kuna lafiya ? Ya sheda muryan yasa da sauri ya gyara zama yana fadin lafiya kalau baba yaya kuke ya mutanen gidan Alhamdullahi habibu. Dazun kanwarka Aisha suka kirani suna sheda min abinda ya faru wai ta fadi garin hawan benen ku tayi tarmashe a hannu tana gidan wata mata nan kusa daku. Da sauri gabansa na faduwa yace wai Aisha dai banko sani ba Wallahi baba don ban gida tunda safe na fita. Saida yaji baba yace ai kasan halinta da karfin hali bata fada ba saida jikin yayi mata tsami don yanzu haka muryan ta kodata kirani da alaman tana fama da zazzabi. Amma matar tace min da sauki sosai don ta kai ta asibiti har an dubata an mata allura taji dama sosai yadda suka sheda min. shi yasa wai kada hankalinku ya tashi kuga baku ganta ba tana gidan wanan matar yanzu haka a kusa daku suka kira suna sheda min . Nace barin in kira ka na shedama kada ka jita shiru har munyi magana da matar akan zata koma nan ta zauna dasu na kuma yarda da hakan tunda matar ta roki hakan gareni. Kai sai kayi hakkuri tunda hankalinta ya kwanta da can din nasan hawan benen nakune ya tayar mata da hankalinta amma nace duk halinda take ciki ta dinga sanar maku dai kasan lafiyan ta . To baba ba komai ai da nan da can duk dayane insha Allahu zan sa ido ya fada yana Allah Allah ya kashe wayan ba tare da Abbu ya fito masa da zancen abinda ya faru dani a gidansa ba. Don tun faruwan abin yake jin wani iri yasan zancen na kaiwa kano dole za ace gaskiyane abinda ake ji game da gidansa din gashi kuma yadda har abin yayi muni kan yar uwarshi da kanin matarshi a jiyan. Yasa yana jin Abbuna ya gama wayan dashi mamaki ya cikashi lokaci guda ke nan ana nufin yarinyar nan bata fadawa baba exactly abinda ya faru ba kenan ta saya masu *zancen* da cewa ta fadine a saman benen gidansa. A rayuwa wanan yarinyar baisan irin godiyan da zai mata ba ya zama dole ya dauki mataki kan abubuwan dake faruwa haka a gidansa dan yan uwansa duk suka zo zama sai an samu matsala dasu. Wancan karon danbe sosai na tashin hankali akayi da fati data zo masu hutu da yar uwar matar nasa dole fati ta koma kano tabar masu gidan. A lokacin yasha fada sosai a wajen iyayyensu sai daga baya suka shirya da ummansu da yanzu ta matsa masa akan dole ya kara aure don shine ma baison zuwa kano yanzu sam don matsin umma a kansa na saiya kara auren yar gida. Gida ya dawo don weekend saboda yana son ayi gyaran kofan dayasa carpeter yayi mai haka yana son ya gano me Abbu ke fada masa ne a kaina. Ya dawo anyi aikin kafa wani kofan masu saukin kudi har kusan magariba baiga dawowana ba saidai kayana da komai suna dakin koda ya fita da zai dawo har da dan sayo tsarabansa saidai goma ya shigo gidan nasa. Nan kuma Basira ke fada mai Aisha bata dawo gidan nan bafa har yanzu har yakai kofa zai shiga daki ya juyo da sauri yana fadin what ? Bata dawo ba ina ta tsaya by this ahour ta taba kaiwa hakane waje tace ,a,a cikin muryan nan nata mai surki da yare tace ko zata dade eight na dare jiyane kuma takai eight din waje. You see na sani dama yana da wuya wanan abin bai zama min matsala ba wallahi is hard ace anwa mutum haka ya sake yarda da mutane kuma? Ke kin san yadda nake da yarinyar nan ko banza kuma kinsan yadda iyayyenta ke sonta musanman baba din. Amma kuma kika bari tana gidan nan kanin ki yasha giya yayiwa mutane wanan iskancin iam worning you akan hakan duk lokacin da zasuyi shaye shayensu ba a gidan nan ba . Dolene su neme wajen da zasu zauna su biyun kafin su ja min abin kunya a cikin rayuwata i am tieyed with this noses in my life . Wani kallon banza ta fara binsa dashi tunda ya fara zancen yan uwanta din yi yayi kamar bai gane me hakan ke nufi ba ya cigaba da fadin. Dama dazun da yamman nan baba ya kirani yana sheda min tace bata da lafiya wai ta fadi jiya garin hawa up,stair din mu taji ji cio ya saukar mata da zazzabi. Which means ta boyewa iyayyen mu ainihin abinda ya faru da ita na gaskiya dan gaskiya nayi mamaki kwarai data iya fadan haka bata fada masu aini,hin gaskiya zancen yadda yake ba. Sai lokacin tace dashi ai kasan ita ta dabance a cikin ku da dai ace yan gidankune nasan da yanzu daddy ya iso garin nan da fushi da wanan zulumin na kwana a raina nima . Don nayi zaton zata fada a gida ai shiyasa nacewa Lucas din ya je gida yau ya kwana biyu a can Basira din ke fadin hakan. So idan har bata dawo a yau ba that means kenan baba yana nufin tana gidan matar datace a nan makwabtan mu ke nan ko ? Mata a nan makwabta kuma wata mata ke nan kuma a cikin neighbours ? Ya ce haka ya fada min dazun a waya ta sake fadin mata fa a unguwar nan, ta tambaya a cikin mamaki ? Mijin yace yes har baba din yace sunyi magana a waya da hjyn da take wajenta wai itace ta kaita asibiti akai mata treatment dazun. Wace Ajiya ke nan kuma a area din nan gaskiya ban ga wace take wani hurda da ita ba a wanan side din don bata shiga harkan kowa kaima kasan halin Aisha ai ? To ina ta tsaya har wanan lokacin yana kallon agogon hannusa ya fada tare da lekawa wajensu baiga komai ba sai motocin dake yawo can saman titin unguwar da duhun dare daya mamaye garin baki daya sai kuma hasken kwan electric dake jefi jefi. Har suka gaji suka rufe gidansu ba labarin dawowana gidan washe garin sunday kuma tunda safe ya fita ko zai samu wanda ya fada mai wani zance yaji shiru. Shine ya shiga mota ya fita bai dawo ba har ita kuma ta gaji da barcinta ta tashi zuwa makwabta samowa Amira abinci ta zauna tana zuban cewa kanwar oganta da tazone daga gida tun jiya bata dawo gida ba. Shine oga ya fita nemanta tana barci koda ya fita bata sani ba matan tace kardai nace that fulani or shuwa i dont no how to called her my self . Tace she is from arab country a yadda naji but i dont no dai amma kamar somethimg like that naji tana gidan har mukazo da yazid na kwashe kayana bata sani baki alaikum ba kuma wanda ya ganni na tafi inawa Allah godiyan hakan. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/8, 10:11 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Bawai haka na yankewa kaina ba hakan dai nake don haka na taso tun karamana kebewa daki ni kadai ina lamurana a daki ni daya kamar manya. Da yanzu hakan yazo min jiki ban iya zama cikin mutane a taru ana surutun fadi banza fadi wofi sai ake ganin hakan kamar wani haline na daban na tsiro a lokacin wa kaina. Nan gidan ma da Allah ya jefoni a yanzu babu dalili sanin gaibu sai lillah zuwana cikin rayuwan wanan ahalin masu so da kaunan junansu musanman uwar yadda take daraja son diyanta a fili haka. Yanzun ma da nayi wanka na sauya kaya wando da rigace ja a jikina sai hula ja dana rufe kaina dashi hjy inna mahaifiyar maman gidan mai dakin da nake cikice ta shigo tana fadin. Dadina da garin nan ke nan ruwa ko wani lokaci kaina dake duke ina karanta abu cikin computer na nadago ina dubanta. Tare da fadin hjy kin taso tace yar nan ba barci kikeyi ba ashe didi ta dauka ai kina barcine don kinsha magani. Banyi barci ba inna ina karatune ai kin huta balle ruwane sosai ake shegawa a garin nan da iska mai karfi a yanzu shine wanan sakaran yaje wai rufe mota Allah dai ya gyara daya halaka kansa a can. Subbahanallah na fada tare da dagowa na mike zuwa falon ina fadin yaya yazid injin bakaji ciwo ba suka maida kallonsu a kaina lokaci guda. Sai uwar ke fadin yadai gurje irin wanan iskan mutum zai fita ko wanda ke waje ai ta cin masa a can ne Allah na tuba rashin hankaline kawai irin nasu. Dan karasowa nayi ina fadin ayya sannu Allah ya tsare gaba na yaushe kuma tunda basa ji zaune nakai ina fadin in badon shigan inna dakin ba bansan ana ruwan bama balle iska haka ? Inace kinyi barci ne ai nace a,a mama ina karatune dai jiya ban samu rubuta record dina naba shi nakeyi yau din nan kada in mata. Amma karatun ku yana da wuya da hatsari naji ana fadan hakan ehh to is something that not realy just by serching sai ya zamo gaskiya. Ina zan iya hafsat din ta kara fada kafin na bata amsa uwar tace ita ya akayi ta iya ba koya akeyi ba a gane ke har yanzu kan shiririta kin kasa sarrafa computer. Ai zance daddy ya saya min wani sai naji uwar tace Allah baki sa,a ai gaki gashi dan tunane na fara ina mahaifin nasu yake ne ? Don sai lokacin naji suna zancen mahaifinsu ni gani cikinsu kardai maigidan ya dawo yace bai yarda da zamana ba a cikinsu nawa ya sameni kuma ? Tambayan dake raina shike zuciyarsu suma naji uwar tace dani Aisha mahaifinkine fari ko mahaifiyar ki don wanan kaman akwai wanda kika dauko naki gaskiya ? Yazid din ya dago yana fadin wallahi mum ni naji tsoro dazun data bude kan ta ai mum gashinta har baya fa tsoro yasa na fito dakin lokacin. Dariya aka kwashe dashi nima na murmusa ina fadin aibakai kadai kake fadan hakan ba shiyasa farkon shigata jami,a nake rufe fuskana da nikaf ko face mask. Ai dole don da anganki ansan ba asalin yar nahiyar nan kike ba sai idan kuma anji harshenki abin zaibawa mutum mamaki kuma ? Ke fulanice Yazid din ya jefo min tambaya nace a,a ni din dai Arab ce asalina amma uwata itace yar kano haba no wander kike haka ashe tubarkallah masha Allah. Ashe kin iya Arab din hafsat ta fada uwar tace ga tsiya ta iya ko zaki gwada kijine tace mum kowa yana tambaya saini dana tambaya zakice sai tayi shiru. Banson silly quesition ne hafsat kota iya ko bata iya ba tunda tace ga yadda abin yake meye na tambaya balle ina danji ai na fadi hakan to kin gani tanama ji ashe ? Shigowan Addah ya katse muna hiran take fadin hjy ina ganin ruwan nan kamar yayi barna fa ga maigadi can ya fita cikin ruwan nan yana salati. Tace ina ruwansa idan ba nan bane ya taba yaje kuma shi ya debowa mutane wahala kowa ya nemi wajen daya boye kansa wai Addah abincin bai sauka bane hafsat ta fada. Wani kallo Addah din tayi mata tana fadin yanzu fa na hada miya ruwan tuwon yanzuma na dorashi ai saman wuta. Tsam na mike kitchen din na rigata shiga suna can suna magana kayan data tara wanda akai break da safe na fara wankewa sai gata tashigo. A,a yar nan naki nufo ashe nace na dauka kina daki keancene ai tace ina naga kwanciya ba,aci abinci ba shi nake kokarin hadawa yanzu tuwo nake sonyi har dare tunda kowa nagida yau. Wanke kayan nacigaba dayi yayin da hankalinta ke can tana leken abinda ke faruwa a wajen har nagama na tsane kayan nabude ruwan tuwon ya tafasa na fada. Ta nisa tana fadin kedai bari gani nan ina kallo inaganin gidan makwabtan can namune icce ya fadi ace baka fita ka taimakawa mutane ? Addah wanan ne za a tuka na tambaya ganin ledan semo a saman table din tace eeh shine tana kara kai ido inda take kallona wani farin silver na dauko na dauraye. Ina bude ledan tace waime zakiyi ne ina kike iya tuka tuwon yawa haka yar nan barshi nayi kawai ai kin taimaka min tunda kin wanke min kayan nan . Zan iya mana gaba daya ledan tukeshi za,ayi ko za,a rage na fara tambayanta tace lalai naga alaman zaki iya fat na balle ledan na hada wanda zanyi talgi tana kallona har na kwatanta ruwan na juye ina motsa wai ita abin yana bata mamaki. Hjym gidance ta shigo daidai ina motsawan karshe tun bata karaso ba take fadin a,a,a Addah rufa min asiri ina wanan min zata iya aikin nan ai yafi karfin yaro nace irin yaranku ba a zuciyana. Suna tsaye sun zuba min ido nagama tuka tuwon tsab babu miskila yau naga ikon Allah ta fada daga gefenta yau naga mamaki Addah. Saida ya sulala nace ina leda wai a kula zan keashe nace da akwai ledan yafi ya fitar da shaf mai kyau ai akwai ta dauko min na kwashe tsaba na daureye hannuna zuwa daki don inyi sallah. Ina shiga wata dake ta ringing na dauka da sauri number faridace ina dauka naji tana fadin wai an samu ta daga da kyat yanzu sallama nayi mata take fadin Aeesha kina inane haka muyi maki miscalled yafi a kirga har hankalin mu ya fara tashi. Akan me lafiyata kalau wallahi muna kitchen ne tun dazun kuma ana ruwan samane a nan ke har girki kikewa Basira din ashe ? Zakazo ka zaunane saidai abaka kaci balle niba gidansu nake ba yanzu ina nan dai makwanbtansu wai kinsan muna ta nemanki muyi maki gulma mutumiyar ki Aimana. Meya faru na fada ina kaiwa zaune bakin gadon tace bari kedai Allah yasa bakya garin da kinga abin mamaki muna nan ta matsa sai mu taso muzo za a kawo kayan lefenta. Muka tashi muka shirya zuwa gidansu nan dai ta kwashe komai daya faru kaf ta fada min tana cewa kinsan Allah danice ko motsi ba zan karayi a wajen ba. Saboda me na tambayeta cikin mamaki tace haba dai Aeesha kema kinsan dai an bada ita wallahi ta zata wani uban kayafa za a kawo mata tunda tana kirarin mai haline wanda zata aura saiga akwati uku ras ankawo. Farida ku daina hakan don Allah tsakanin mu ba wanan yanzu tunda an zama daya koma meye ai albarkan auren akajawa ba wai yawan kayan ba. Don Allah ki rufa min baki Aeesha Aimana fa kema kin san dake take hamaiya kuma ta fada ba sau daya ba kece yanzu zaki tsaya kareta don taji kunyan nufinta. Nace ita ta sani farida ni ban hassada da kowa a duniyan nan don hakan baida amfani to yanzu ta kiraki ta sheda maki ankawo lefenta ? Nasan zata kira ai tun jiyane fa ba yau ba ko mu da muka dawo bata kira taji yaya muka koma gida ba har yau din nan saidai kinzo kya gani da idonki ai. Wata kila ma kadin ki dawo anyi bukin nake gani nace Allah ya basu zaman lafiya farida ni ba wanan ne a gabana ba yanzu. Muka kuma juya tana min hiran saratu nan ma nace ta fita zancen ta kawai don Allah hakan yasa har lokaci ya shige ban sani ba na dai tashi nayi sallah na fito falo. Suyi nisa ga cin abinci lokacin ina fitowa hjyn ke fadin kina ta waya muna nan muna cin abinci zauna ki diba ta fada hakan yasa na zaun a kusa da inna na jawo plate na dan diba kadan meye haka ta fada tana kallona. Wanan ya isheni mama na fada a dan maraice ikkon Allah abinda mum bata sani ba shine tuwo ba abincina bane dan dama dai taliya ko wani abu daya dangaci filawa haka. Na kasa karasa cin wanda na diba din saina bar saura a cikin plate din na kula kowa yagama hakan yasa na mike na fara tattara kayan in kai kitchen lokacin uwar ta kalli yarta hafsat ta sake fadin kin gani ko kinga abinda na gama fada maki ke nan ki duba yanzu kuma ki gani ? Irin wanan abin yasa wani sabon kiyayya ya fara aukuwa tsakanina da hafsat din sai dai ban biye mata ba zanyi mata magana koda zata kyaleni. Ina zuwa gun training din na ba fashi ga hakan da safe yazid ke kaini don mama din tana night a satin don shine yazid ya koma kaini wajen ya kuma je ya daukoni idan antashi har muka cika wata daya dasu. Ance Abuja garin manya , garin da kowa sarkine garin tsadan rayuwa kuma basu damu ba mazauna cikinta wanda baizo bama yana son zuwa. Haka kuma komai karantar ma,aikaci ana bashi girman shi to nima na sheda hakan gaskiya muda mukazo training wata na cika. Sai gashi an raba muna kayan abinci da kudi da su kayan shayi a ma,aikatar daidai da nasu masu aikin hakan yasa mu jin dadi sosai don bamu taba zaton hakan ba. Ashe su wajen su tunda special duties ne su haka ake masu wanan alherin don kada su samu matsala ko su kwadaita da wani abin da zaisa suyi linking din secret a waje. Ko mu lokacin da nake office din oga thomos ya fada muna an yarda an daukemune don ana son nan da shekaru masu zuwa a dauki wasu matasa irin aikin nasu. Mukai fatan Allah yasa damu a ciki duk da nasan yana da wuya in kasance a cikin hakan yanzu abu ya koma na hanya sai kasan wani kake zama wani a kasan nan yanzu. Koda yazid yazo daukata na koma da wanab kayan hjy tayi mamaki sosai don tace tasha jin ance suna haka ga ma,aikatansu. Kudin ne dai na boye ban fitar ba tunda ba wanda yasan dasu dama ko sau daya kuma banji marmarin in koma gidan yaya habib in dubasu ba. Don banko sin tunawa dasu idan na tuna arzkin dana auna nake tunowa farko yasa na fitar da zancensu gaba daya a raina. Ance komai baiwane gaskiyane don yadda na gwane a harkan computer a yanzu ni kaina ina mamakin hakan sau daya za nuna min abu saiya zamo na haddaceshi zan iya bayani a kansa tsab. Haka rayuwan tayi ta tafiya kwanaki na shudewa suna zama makonni zuwa wata har ya saura muna saura wata daya mu gama abinda ya kawo mu garin mu koma school. Duk wanda ya kawo min zancen so ko wani abu nakan nuna mai kai tsaye ina miji ankusa yi min aure a gida wasu zasu dage don suja ra,ayina sai sunga ba fuska dole suke barina ko kuma suyi ta wahal da kansu a kaina a banza. Harga Allah a yanzu bani kaunan wani namiji yazo min da zancen soyayya kamar me iska a take sai inji raina ya baci da hakan bani kaunan zancen soyayya a rayuwata ko kadan. Gashi nakai budurwa har budurwa kuma wayayya amma har yanzu ba zancen saurayi a raina ko tsayar da miji duk da wanan zumudin kuwa na Aimana hakan baisa na sawa raina sha,awan haka ba. Idan kin gamu da yazid zakice mun dade sosai saboda shine yake sake min fuska a gidan bisa ga hafsat da take mace yar uwata dako yaushe naga tana nisanta kanta dani. Nima nasan ba daya muke ba yasa na kama kaina da ita bamu wani dogon hira ko shawara tsakanina da ita saidai yazid din sauki dayane bata sake habaici ko gori irin da anty safiya tazo min dashi farkon dawowansu gidan mu. Wanan yasa na fita zancenta gaba daya bansan kome tagani ba yanzu takan dan min magana jefi jefi wani lokacin. Yau ma fitowana ke nan daga daki na samesu suna breakfast a falo ta dago kai ta dubeni har taci gaba da shan shayi sai naji tace wait don Allah Aisha in tambayeki mana a ina kike sayan wa yan nan abayas din nakine wai ? A wani shago kano daga saudiya suke kawosu da sauran kashe tace na zata ko inkije can din kike saya ai murmushi kawai nayi mata a lokacin na juyo ina sallaman su akan zan fita. Su kai min a dawo lafiya nafita yazid zai saukeni ranan ita mama tana gida tana up irin nasu na likitoci mota na bude nashiga kamar yadda na saba muka fito gidan tare da hawa titi sosai mun dan doso hanya naji ana ta kwala min kira anty Aysha na dauka bani bace ake nufi sai dana duba ta miro naga wanan serah dince ta gidan ya habib. Muka tsaya muka gaisa sama sama tace don Allah in bata number na zata kirani banki ba na bata har yazid yana fada a lokacin muka tafi na bata kyautan dubu biyu tana ta min godiya tare da fadin i will call you today woo. Na amsa mata dakai muka tafi yazid ke fadi daga gefena ina kika san wanan kafiran nace abokiyar kwanatace daki daya muke kwana da ita a wacan gidan dana baro. Daki daya fa kikace da wanan abin nace to ya na iya yayana wanda yazo cin arziki yana da zabine no no no kada kice haka don sai inga kamar ko a gidan mu kin dauka cin arziki kikeyi. Murmushi nayi kawai a lokacin ya saukeni muka dan tsaya magana yaja mota ya tafi na gyara jakata zuwa department din mu don yafi tsauri da tsaro sosai idan zaka shiga. A waje na samu sauran abokan aikin nawa tun ban karaso ba nake mamakin hakan gashi ranan jumma,ace ba zamu dade sosai ba a wajen aikin. Mrs yunus ce ke rada min cewa oga kwata kwatane yau a office din mu suna wani bincike ne a ciki yasa duk wanda yazo zai tsaya a waje. Ganin hakan yasa na koma dan baya kadan na zauna ina ganin yadda ake faman rawan jiki da kai komo kan hakan . Can ta kara juyowa tana fadin idan oga ya shigo office din mu akwai matsala ke nan a wani wajen mai karfi hakan na nufin yau muna da aiki kenan office din. Sai kamar wajen rabin awa ake fadin mu shiga lokacin sun gama ganawa da officer incharge din mu na wajen ke nan zamu shiga yai muna bayani. Sun kai su hudu duk manyan mu suke fadin wani harkers ne ya debe wasu kudi ake son a gano daga ina matsala take. Sai kace yan banki na fada a raina duk da dai harkace ta mashin ko ina ana bugawa don ko wani ministry muna dealing dasu a wajen tunda security ne mu akan komai na kasa baki daya ko ince su mu yan koyone. Bayani sukeyi kan abinda suke so kaina yana kasa zaki rantse da Allah ba saurarensu nakeyi ba har mai bayanin ya gama yace mutum biyar akeso kacal da zasuyi aikin a tsanake madam din mu ta zaba zakaku da suka kware sosai wajen halba na,uran kwanfuta . Duk yan kabilune sunci sun koshi sai bunkasa sukeyi sai karshe naji ta ambaci sunana hakan yasa na dago kai na kallosu da dara daran idanuna . Meyasa ita wani ya fada a kausashe zata iya shiga a gwada ai yarinyar tana da kaifin basira kwarai yace no ta cireni don Allah ga kwararu zata kawo yar koyo ta dora ta bashi hakkuri muka koma gefe daya. Suka hau aiki a tare dasu sunkai wani lokaci suna kokari ko gezau yaki ya bude duk da AC wajen sai sharan gumi sukeyi. Hakan yasa na shiga zurfin tunane na dan lokacin rayuwana da Man Bash wata rana nazo office din neman taimako wani waya daya daure min kai sosai. Sai kuma na sameshi yana aiki hakan yasa na dan zauna jiran ya rage na fada mai abinda ya kawoni. Ganin lokacin har malamin namu zai shigo yasa na danja guntun tsoki da nake dauka baiji ba a lokacin . Ba tare daya dago ya kalleni ba sai naji yace GF any problem na dago na kalleshi bai kallona balle in masa bayanin abinda ya kawoni . Umm,humm naji ya fada na fara mai bayani a gurguje bankai karshe ba ya sauke biron dake hannunsa yace ko wani irin waya daga yau ya sarke maki ga number da zakiyi lording dinsa ya bude. Namike tare da masa godiya da sauri zan koma class naji ya sake fadin GF na tsaya cak tare da juyowa lokacin akwai kurciyan yarinta a tare dani sosai wallahi da yanzun ne wani abin ma ba zan soma yinsa ba wallahi. Amma kada ki soma amfani dashi sai nan gaba domin karatunki a yanzu bai kai can ba kinyi kankanta da soma hakan a yanzu kada ki yarda kiyi amfani dashi kada kuma ki fadawa kowa wanan sirin. Sai irin kin kara gaba hakan zai maki amfani do min kan wanan zasu iya salwantar da rayuwaki a banza tunda zasu fahinci ke jan wayace ta gaske. Let me try it na fada cikin karfin hali ina kallon madam din mu duk suka kalloni wanan dayayi magana da farko wai ashe shine ogan wajen gaba daya dama. Zaiyi magana MD yace a kyale in gwada din tsaye nayi don ganin basu gusa ba daga inda suke zan iya zama jikina ya gogi nasu . MD da yake musulmine shi saidai kamar ba bahaushe bane yagane me nake nufi ya sa yayi masu magana akan su dan jaye nakai su ban waje in zauna. Suna jayewa kuwa na gusa zuwa wajen nakai zaune kamshin turarena na oud da basu saba jin turare mai taushi ba ya dan daki hancinsu. Cikin hikima da dabara kamar ina gyara gyalen kaina har samu na danna lamban sai ga serching ya fara fitowa fitowa da dan green line kadan ya fara lording din abinda suke nema din . Saboda an rufeshi daga can wajen masu abin daga nan ba zasu iya gane komai da suke son gani ba alokacin don abune cikin kwarewa sosai na na,ura. What mutumin ya fada yana kallona tare da furta who is she nan madam ta fara masa bayani akaina daga kuma inda suka zakuloni kan kwarewan aikina office din mr thomos daya fara gano baiwana tun a lokacin. How do you manage this app kokarin mikewa nakeyi tsaye daga inda na zauna ba tare da na bashi amsan tambayanshi ba ya sake fadin No No No da sauri please sit down ki zauna mucigaba kawai. Bansan komai ba amma ganin yadda manya suka tsura na,uran ido nasan abune mai muhinmaci sosai da nayi sanadin daya bude. Sai musayan numbobin da sukeso dauka sukeyi a cikin sauri nan link din aka sake rufeshi daga can Allah ya taimaka na haddace komai cikin numbobin a kaina. Sai naga suna sa hannu a kai suna fadin ohh lord sun sake rufe link din kuma is hard kuma ya bude yanzu tunda sun san an gane. Saida na mike tsaye na karanto number ina gyara gyalen kaina tare da dauka yar jakata dake gefe ban ankara ba wai ashe shidda na yamma ya wuce muna ciki suna bata min lokaci. Ranan Yazid har ciki yashigo nemana akace dashi aiki mukeyi dole ya tsaya jirana bisa umurinin da uwar ta bashi wai ya jirani ko karfe nawa zan kai anan din . ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/10, 8:45 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body A wanan ranan na tabatar kauna ta gaskiya daban take haka gamon jini wani abune daga Allah duk da bawan Allah nan ya nuna ya fita rayuwata in kama gabana. Haka makusantashi sun nuna min a yanzu ba kare bin damo amma kuma bai barni hakan ba saida yayi min shimfidan rayuwa da zata tallawa gobena wanan shine kauna ta gaskiya tsakanina da Man Bash. Amma ta yaya wanda zai iya maka hakan kuma ya barka har abada saidai kauna din don ita tsiroce ta halita dake tofawa a zuciyan dan adam a lokaci guda yayi yabanya da yadon shi bai fita a zukatan biyu. Har yakai ko mai sunan aka ambato gaban wa yanan zukatan biyu zasuji wani shaukin kauna ya darsu a kasan zuciyansu kan mai sunan. Man Bashir na abanta a hankali ina kai kaina gefen glass din motan na sauke numfashi tare da lumshe idona a hankali saiga wasu hawaye masu sumi suna gangaro min a kumatuna. Yaya dai ya yazid ya fada yana dan waigo inda naken hakan yasa na dago ina share hawayen cikin dan lokaci don kada ya gane hawaye nayi a lokacin. Kokarin juyowa nayi saidai na makaro a lokacin don ya gane hakan yace ya salam lafiya haka da kuka ana zaune kalau ?. Banyi cewa uffan ba a lokacin sai kokarin controling din kaina nakeyi shi kuma bai daina kallon don ya fahinci damuwata. Akwai matsala ke nan da kike boyewa a zuciyar ki da har kika kasa boyeshi a yanzu don haka kawai ba damuwa hawaye ba zasu fito a banza ? Murmushin yake na sako kafin nace matsalan ba wani damuwa bace wani abu dai na tuno daya sakani hawayen nan. Kin taba fadawa soyayga ke nan a baya irin wanan hawayen haka aina rashin masoyine ko wani jigo can. Ba soyayya bace kaunace dai da shakuwace tsakanin mu amma kuma rana tsaka ya nisanta dani ya gujeni ba gaira ba dalili bayan ya inganta min rayuwa ta har abada. Haka kuma makusantarsa sun kara biyo baya sun min gargadi mai kaushi akansa cewa na nisanci komai na Man bashir a rayuwanta yaya Yazid kana ganin sun min halarci dagasu harshi a a rayuwanta. Tayaya zan maida halarcina a garesa ya yazid taya zan saka mai da abinda yayi min a rayuwansa da wanan tsatsauran dokan da suka tsananta min a kansa ? Akan kada inkoyi mafalkin taba haduwa ko sannin wai mam bashir a farko rayuwata bayan a kullum sai haskensa ya haska min a rayuwata,. Ta yadda ba zan iya mantawa dashi din ba yadda suke nufi saboda alherin da zama dashi na dan lokaci yaja min ka duba yanzu fa. A sanadinsa yau na kutsa tsakiyan manyan har nagano abinda su suka kasa ganowa a cikin na,ura duk akan waye hakan ya faru dani inba a sanadinsa ba. Gaskiya basuyi maki aldanci ba sister na mutanen nan don harshi MAn din naki gaskiya ni kainama ya daure da wanan abin naku gaskiya a yanzu baki daya. Don na kasa fahintar dalilinshi na manna maki sabo dashi daga baya kuma ya gudu ya barki suma yan uwansa suka dora da maki gargadi akansa. Basu da laifi ko kadan wallahi don sam ban ga laifinsu ba don sunyi min haka ? Asima sunyi kokari dani fiye da mutanen da sukai sanadin zuwana duniya suda suka haifoni kuma suka wofintar dani a cikin duniya. Waini irin juyowa yayi yana min duban mamaki kafin ce dani sister kin ko san abinda kike fada a yanzu ? Ko duk son ne haka ya makantar maki da zuciya haka har kike son ki aibanta iyayyenki da bakin ki kan wani namiji sam ban tsanmaci jin hakan daga bakin ba wallahi. Ya yazid ke nan kana tunanen ko na tabu ko har akwai wani da namiji da sonshi zaisa na zargi iyayyena kake gani a yanzu. Gaskiyar ce dai na fada maka ai yarda da kai yasa na bude bakina yau ina wanan zancen dakai kan damuwata . Kaima kuma saboda naga ka damu da damuwatace kana zaune dani tsakani da Allah a zuciyar ka ka daukeni tankar sister hafsat . Yasa na dan fada ma gefen zuciyana abinda na fada ko kaine hakan zakayi hukunci a kanka ba wai na fada bane don wani ra,ayi iya gaskiyar ke nan dai. Kallo kawai ya bini dashi muka shiga cikin gidan da megadi ya bude get don horn din da yazid din yayi mashi tun isowan mu bakin get din. Addah murja ce a waje kamar tana neman wani abu hakan ya dakatar damu da zancen muka fito daga cikin motan. Lafiya Addah naganki haka take fadin wata yar arnakuce ta kafe mun kofan gidan nan tun dazun wai tana jiran watace tace damu. Kallona yayi sai lokacin na tuno da serah naji yace yar gidan mutanen can data barone tazo neman ta dazun muka hadu da ita da safe. Ai haka zancen yake nasha ai wani iya shegen tazo yi muna nan nikan na korata ta tafi da kayan tsiyarta. Ganin yayi gaba yasa nabi bayan shi zuwa cikin gidan inna kadai muka samu a falo ta kurawa tv ido tana kallo jin shigowan mu yasa ta mayar da kallon zuwa wajen mu tana fadin. Dan ina kaje ka zauna haka uwarku tana ta kiran mutane hankali a tashe sai yanzu suka kammala aikinsu na daukota . Ka fadawa uwar taku ko yanzun zata dawo itama ya bata amsa da hakan yau ba zuwa ball din ke nan tunda kakai wanan lokacin a waje. Ko zakizo muje tarene ya fada ya mike zuwa ciki lokacin na shige ko daki tunda muka gaisa da inna din kayan jikina na debe na saka wani dan wando baki da yar t,shirt din shan iska baka itama. Naso cin abinci amma ba zan iya ciba don tuwone a lokacin yasa na fito falon na zauna zamana yayi saidai da shigowan mum da hafsat gidan daga can hafsat ta biya ta dauko uwar don mota biyuce a gidan. Ta zuwa school din yara saina uwar dashi yazid yaje daukoni muka gaisa yadda aka saba kafin Adda ta gabatar masu da abinci don ganin basu da niyar shiga dakinsu lokacin. Saida ta soma cin abincin ta kalloni tana fadin yau wani irin aiki kukayi haka ya tsayar daku har yamma Aisha ? Wallahi mama tunda naje suke abu daya kan wasu harkers dasuka bude wani account an kasa gane ko daga ina suke wanan aikin amma an gane ko daga inane matsalan yake. Kice kin gano ko daga inane matsala yake dai mum yar nan taki manyar nau,urace duk manyan offoce din nan sun kasa gane matsalan amma ita tagano inda abin yake. Haba dai karka sakani zuwa gobe naji komai Allah zaifi kije mum don kin san wanan ba karamin abu bane gaskiya zuwanki zaisa su san tana da wanda yake mata tsaye a nan. Kai ka dauka zanje wanan wajen nasu mai tsaro dasu da jami,ai fa daya suke wajen aiki don sune suke binciko mai laifi su dankawa jami,ai su baka ganin su ko yaushe a cikin wanan bakin corth din suma. Amma ke baki ci abincin ba Adda ta tambaya na dan girgiza kai alaman banaci akan me Aisha ba zakici abinci ba ? Just mama kawai abu mai dan ruwa nake son something liquid haka ga yazid idan anyi sallah ya fita daku ki san samo wani abu. Tana fadin hakan ta mike ta shiga daki don magariba yayi lokacin bayan mun idar saiga shi yana fadin mum tabani dubu ukku mu samo wani abu kizo muje tare banki ba don ina son fitan lokacin. Sister muje nace da hafsat duk da nasan bata fita damu saidai nayi mamakin jin tace ku jirani in fito nice na zauna baya suna gaba. Mun dan bar gida yake fadin ina zamuje hafsat din tace sahad mana mu sayo wani abin nawa mum ta baka yace three thounsands only . Nima yau kwadayi nakeji bana iya cin wanan tuwon da Addah take muna kullum saboda mum takeyinsa donshi tafi so yazid ya fada. Mundan zaga ta dai dauki abin 1k da tace tana dashi abubuwa da dama tana so a wajen saidai bata da kudin saya ta nuna karshe dai duk abinda suka nuna saina dauko. Ko kaji shidda aka saka muna a leda ga abin sha mukaje biya na mika katin bankina suka zare kudinsu akayi muna parking muka fito. Ina kallon yadda hafsat kemin wani kallon mamaki kafin mu iso gida ruwa ya sauko haka muka shigo mama din duk suna falo Addah na zuba abinci zasuci. Ya shigo da ledojin niki niki ta bishi da kallo cikin mamaki wanan kayan kuma daga ina haka ka samu su sai ya nunani da yatsa daga wajena. Aisha ina kika samu kudi haka suna account dina mama na fada ina zama tauuuu tafa cikin mamaki karki zuba Adda ko ku nasan ba zakuci wanan abincin ba yanzu. Yafara fitar da kayan da suk abinda suka sayo an daici kajin da annashuwa amma uwar hankalinta bai kwanta ba lokacin kudi yana kudi tasan ba karamin kudi na kashe ba. Lemun kwali na dauka da rabin kaza nace zan tafi daki in kwanta nagaji wanka na soma na fito na shirya zan kwanta aka turo kofan na juya mama dince ta shigo dakin . Gaida ita nayi kafin inga takai zaune tare da fadin zauna Aisha magana zanyi dake jin hakan yasa na zauna a rusunne bakin gadon. Aisha ta kara kiran sunana kafin tace ba wai ina zarginki bane a,a duk uwa tagari hakan ya dace taiwa yarta don haka kada ki damu da tambayana a yanzu gareki. Kayan nan da kuka sayo nasan ba karamin kudi kika kashe ba wajen sayan su bafa zarginki nakeyi ba don banga wani alaman rashin da,aba gareki tunda Allah ya hadamu. Amma saidai ina kika samu kudi haka Aisha dan guntun murmushi na sake kafin nace mama nagode amma da kudina nazo garin nan suna account dina sune na taba. Mahaifinki ko mahaifiyarki ke baki ke nan nace mahaifiyatace take turo min su daga saudiya sai naga ta dan saki rai kafin tace a saudiya take zaune ke nan nace ehh mama. Mahaifinki fa shima a can yake zaune saidai ban san suba har yau din nan abinda kawai na sani Abbu da Ammah sune ke rikona a hannunsu na taso har na girma. Ok na gamsu da bayaninki a yanzu kada kice ko ina zarginkine a,a duty din mune iyayye mu saka ido akan yayan mu nagode mama na fada ganin ta mike tsaye zata bar dakin bayan ta gamsu da amsa na a gareta. Washegari gidan yayi tsit don ba wanda zai fita a cikin mu yasa kowa ke barcin safe inba Yazid daya fita wajen ball dinshi ba. Karfe takwas na tashi na fara gyaran gidan har kitchen ko ina lokacin Adda ta fito muka gaisa ta dora dumamen abincin jiya da ba suci ba. Bayan na gama nayi wanka na dan jima a daki ban fito ba ina kwance saiga hafsat har dakin muka gaisa take fadin sister nagode da turaren da kika saya min jiya. Haba dai ba wanan a tsakanin mu ai tayi shiru tana murmushi kafin tace nayi bin mum ta saya min taki tace nice na bata motan da muke hawa sai anyi gyara. A cikin hiran mune nayi subul da baka nace nima nasan ina koma dole sai anyi gyaran tawa motar tunda ta jima ajiye ba,a shiganta. Dama kina da mota shine baki zo dashi ba sister naga ba zama zanyi a nan ba kuma bansan irin masaukin da zan sama ba idan nazo. Zance dai shirin mu da ita hafsat ke nan kan wanan abin da na saya mata har take fadawa uwar ashe ina da mota a gida uwar tace taga alaman hakan tun ranan da yazid yazo yana magana ai naji ta fadi abinda ya tabu na tuhumi hakan. Kinganta nan dama na fada maku akwai abubuwan da bamu sani ba da yawa akanta kawai dai don bata da rigimane inna . Jiya nake jin ashe Abbun nan da take yawan kira ba mahaifinta bane na ainihi ashe iyayyenta suna saudiya da zama . Haba nikan naga tayi min kama da diyan kwara sosai wallahi ni dai ina jinsu ban kuma yi niyar fadan komai ba bayan hakan. Mafalkin da nayi a daren sunday washe gari monday na fita aiki da safe saidai zuciyana yana da yanayina a ranab ina jin wani iri. Office din mu na nufa da dan sauri ina rataye da dan karamin bag dina baki sai kuma wayata da naji tana ringing na dauko Asmau ce ta kirani tana sheda min zasu fara exam a ranan nayi mata fatan alheri. Na mayar na dago kai da zuma shigewa idona ya saukan kan fuskan da ba zan taba mantawa ba ko a mafalki na ganshi kuwa balle a fili . Dan murza idona nayi na dauka gizaune idona yayi min tabbas shine dai nagani ba kama bane tsayin nan nasa yana nan yayi wani irin haske da kyau. Saidai a cikin tarone don shigowa na naga motocin presidential a waje har yazid na fadin yau gidan naku har da bakin shugaban kasa gareku. Mam Bashir na furta a bakina a hankali cikin mamaki kamar in rugu da gudu zuwa gareshi wata zuciya tace min ke din ? Zan taka zuwa inda suka shiga sai kuma wani zuciya ya gargadeni da baki da zuciyane ke Aeesha har kin manta da kashedin da akai maki dashi ? Kawai saina dake na shige office din mu madam zebeth nagani zaune a cikin fara,a tunda na karaso ina gaida ita . Sai ta tare ni da fadin na makara gashi an tashi yau monday da baki daga USA kan signal din da muka tura masu ranan friday. God so kind abin yazo muna da sauki yaron dake claiming din shi dan Nageria ne yanzu an gano karya yakeyi shi dan Rwanda ne ashe. Gasu dai can suna kara meeting da IG namu yanzu kokarin wucewa nake in zauna don kafafuna basu daukana nake ji a lokacin. Itako sai fadi take wanan abin ba karamin daukaka ya jawo muna ba miss Aysha ta sanadin ki. Thank god da irin tellent din da Allah yai maki a kwakwalwanki da wanan shekarun naki kike da wanan kaifin basira haka ? Nagode na fada na a dan gundure ina kokarin wuce inda zan zauna sosai na mayar da hankalina ga aikin gabana a wajen . Sai bayan kamar awa daya da shigowana naji mrs zebeth take sheda muna za a hadu a babba taro na ma,aikatan ta fadi sunan wa yanda zasu halarta harda sunana a ciki. Sam banda niyar tashi saboda nasan dole zamu hadu dashi awajen hakan yasa wanda ta fada din suka fita zuwajen suka barmu a katafaren dakin computers din mai dauko bayanai daga ko ina a fadin duniya da kasa baki daya. Don ba karamin tsara wajen akayi ba don a nan zaka binciko komai kan abinda ka iya kai da koma a cikin duniya da yake wajen rabin mu sun fita zuwa wajen taron. Sai wajen yai shiru don bamu da yawa a zaune a lokacin kaina na mayar awajen fitar da wani zargin yanayi da ake saran zai iya aukuwa ko a,a ina zakula yuyuwanshi da rashin yuyuwana ta cikin bayanan computer din. Kamshin turaren nan dai nasa da yake amfani dashi a baya hong kong guy shine ya daki hancina lokaci guda. Wanda rabona da jinsa tun wasu watani baya ko kuma shekara a yanzu rabon da naji kamshin irin hakan sai ko yanzu daya baiyana a gaban kamar a mafalki. Wani yanayi na daburcewa na kara shiga a hankali na dago kaina a dan rikice na sauke a kanshi yana tsaye ya tokare bayansa saman table din tare da harde hannayesa waje daya ya zuba min ido yana kare min kallo kamar a mamaki ? Tare dashi MD din mune a gefenshi amma a can dan nisa kadan damu shiya tsaya cikin dakewa da basarwa na matse fuska na furta barka da zuwa sir a takaice gareshi. Ido naga ya lumshe yana rausaya kai cikin kasaita kafin ya furta ya kike ya aiki na amsa da lafiya sir don nasan yai min kashedin kiransa da hakan a baya. Bana son sir din nan please ki kirani da Man Bash dina ko mam bashir yadda kowa yake kirana dashi ya fada min wata rana a office dinsu sai naji yace . GF fushi kike danine wai ? Na dan dago kai na kalleshi sai kuma na dukar da kan da sauri don irin kallon kurullan da yake min a lokacin zakice a ranan ya fara ganina yayin da kallon nasa kai saukar min da kasala a jikina. Ganin na kasa bashi amsa yanayina kuma ya sauya naji yace don ga alaman hakan nan na gani a fuskan ki idanunwanki sun nuna min hakan a zuciyarki. I know you GF meya faru da har baki farin cikin ganina a yau gaban ki, ko don ban sanar dake zuwana bane a yau din kike wanan daure fuskan gareni ? . Dan guntun murmushi na sake a fuskana tare da fadin ai na gaida kai sir ya aiki ya mutanen can still yana min wani irin kallo har lokacin da ba zance na meye ba. Saida ya nisa naji yace lafiya kalau GF ya aiki i hope wajen yayi maki daidai da mafalkinki ko ? Tuno da abinda yasa yace min hakan nayi lokacin da nake zayyana masa mafalkim tayuwana a kan karatuna a baya. Ba matsala sir komai daidai yake tun tafiyanka nagode don nasan da ga garekane wani abin tunda Allah ya nufa kaine kuma sanadi. Murmushin abinda na fada yayi kafin yace na dan fahinci hakan don nagwada kin kuma kinyi pass saura muji abinda zai biyo baya . Kai na dago na sauke mai kallo cikin mamaki dana kasa boyewa don jin abinda ya fada nace still kuna amfani dani din zaka komayi har yanzu sir ? Kamar yadda mallam salman ya fada bayan tafiyan ka kumana yarda da kayi amfani dani a lokacin karo na barkatai cikin rashin sanin hakan ? Ya katseni da fadi Salman ? Salman ya fada maki wanan yaushe hakan ya faru akan me nayi amfani da daman ki yes ya fada kuma na yarda da abinda ya fada din . Sir MD ya ambata daga bayanshi ya zo ya rada mai wani magana a kunne ya gyada kai yana fadin Ok ya dan juyo kallon inda naken zaune. Yana lumshe ido kafin ya bude ya girgiza kai tare da fadin zan dawo gareki ina da wani dan uzuri a yanzu bye sai ya juya har ya soma tafiya muryana ya sauka a kunnena da. No way na fada saboda salman ya fada min komai Auwal shedan hakan ne a gareni don na sanar dashi komai a lokacin . Dan ja yayi ya tsaya kamar zai juyo gareni sai kuma naga yaci gaba da tafiya abinshi cikin kasaita md din mi na binshi a baya. Kamar in kurma wani ihun takaici naji a lokacin don ji nayi a raina kamar kada ya tafi ya tsaya muyi ta muharawaran dashi har abada amma ina hakan nima nasan ba mai yuyuwa bane a lokacin. Nan ya barni da tunane a zuciyana dama yakan shigo nan ke nan to waishi wani irin aikine yakeyi haka na komai da ruwanka ko ina ake ganinsa ? Ban bari an dawo break dani ba titi na nufa na tare taxi sai gida don wani zazzabi naji yana neman rufeni lokacin badon kamahin turarensa daya manewa jikina ba nake jinsa har lokacin don dan tsayawan da yayi a kusa dani da sai ince mafalki nakeyi bashi nagani ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/11, 10:16 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣7️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Tunda na koma gida a cikin ciwon kai na kwanta nan falo wurin inna ban shiga daki ba kada damuwa yai min yawa ya saukar min da zazzabi nayi hakan. Jefi jefi muke hira da inna da Addah murja da kan dan zauna wajen mu na dan lokaci kafin ta mike kuma ta kama wani aikin saboda itace dai kamar mai aiki a gidan yadda nagani. Bayan fitanta inna ke fadin kinganta nan duk da maman naku sun rabu da dan uwata hakan baisa ta gujeta ba aurene kamar na gida a tsakaninsu don mahaifinsu abokaine kuma aminan juna da mijina daya rasu mahaifinsu. Saidai batayi dace da uwar mijin arziki ba sanadin faruwan hakan da farko don kawai tana amintaka da abokiyar zamana. Kin san halinku na mata da daukan abinda bai shafe mu ba da zafi wanan dalilin yasa ta saka uwar taku gaba da fitina Allah yasa akwai rabon diyan nan biyu a tsakani hakan dai har aka samu aka haifesu don uban mijin yana tsaye kansu kafin Allah yai mar rasuwa. Rana tsaka kwatsam ba zato ba tsamani saiji mukayi wai ai yayi aure ya auri wata diyar kawarsu ita hjynsu har sun haihu a lokacin. Lokacin kuma ita uwar naku nacan taje kasan waje karatu likitancin ta da mahaifinshi ya turasu ita da yar uwansa guda. Saida ta dawone ta samu ya kara aure ba tare da sun sanarwa kowa hakan ba har lokacin matar nasa ta haihu diya guda. Munyi sa,a a lokacin ita natasu mahaifin yana raye haka muka tausheta dole ta hakkuri zaman dai nasu ba dadi duk daba waje daya suke ba saidai. Kamar jiran sukeyi mahaifinta ya kare nan shi da uwar suka canza gaba daya tun lokacin da akai masu rabon gado da ya zama abin fitina a tsakanin mu da abokiyar zamana da sukaso hamdame komai suci su kadai Allah yai muna tsaye mukai rikici dasu sosai kan hakan. Shine kiyayyan uwar mijin ya kara tsananta akan mu karshe dai yar nan auren dai yazo ya mutu take zaune haka tana aikinta yanzu shi kuma yana fa garin nan da sauran iyalinshi. Saidai ba ruwan shi da yaran nan idan basu suka nemasa ba ko wani lalura nasu duk uwarsuce mai masushi cikin rufin asirin da Allah yai mata. Ita wanan Addah yar uwarsace a hannun ita maman taki ta zauna tun tana amarya don zaman baiyi da ita hjyn tasu tunda ba itace ta haifeta ba. Shine har yanzu kike ganinsu tare bata barta ba don tana da matsalan jinnu basu bari ta zauna aure aurenta ukku daga hakan bata kara wani aure ba. Zaune nake nayi tagumi ina sauraren tsohuwar dake zuba kamar na matsi bakinta ta ban labarin sirin yar nata a ranan . Labarin daya taba min zuciya ya tsaya min a rai ina jin wani iri a raina kayi aure da mutum ba a cikin son ka ba ka yarda ka zauna don biyayya ga iyayye irin na wasu. A karshe kuma bayan komai ya daidaita ace mijin nan da yan uwansa sun juya maka baya akan abin duniya gaskiya abin akwai taba zuciya zakita auna hakan idan ya faru dake yaya zakiji. A yadda na kula da labarin tsohuwar nan kamar yar nata ita kadai ta haifa a gidan kila yasa su wa yan can bangaren ke ganin basu cancanci gadon mahaifisu ba saisu kadai a irin tunanen wasu amma wa yanda basu da tsoron Allah fa. Ban tambaye komai akan labarin ba saima gashi karshe Addah ta shigo falon hakan yasa aka canza zancen da maganan da tazo tanayi. Na kalleta cikin tausayi nikan nakanyi mamakin meya hanata aure a shekarunta ta zauna tana wanan aikin sai yanzu da tsohuwar take tsegunta min yasa na fahinci abinda ke nan. Wayana dake gefena yayi kara na dauka Yazid ne ke tambaya na tashi yazo ya daukeni na bashi amsa da ina gida tun two tare dasu inna. Lafiya dai ko nace bana jin dadine na dawo gida amma nasha magani naji sauki yace sorry barin wuce wajen mum nagani ya tafi don in ya sauke mum shi kanyi amfani da motan wani lokaci. Tunda suka zauna take rabon ido taga inda zan bullo saidai ba labarina a wajen har bakin nasu suka gama jawabinsu mai kama da yabo bisa ga kwazon da suka nuna na zakulo masu mai laifinsu dake amfani da sunan wanan kasa. Bayan alherin da sukaiwa ma,aikatan da alkawarin sama masu kayan aiki ingantattu da suka buka akai sallama za a tafi. Mrs zebeth dake faman rabon ido don tagani ta kasa hakkuri take tambayan yan wajen office din mu da ina nake suke fada mata sin barini office zaune ina aiki. Dan nisawa tayi Allah yasa mata kaunan yarinyar nan tun farko a zuciyarta balle yanzu da hazakanta ya fito a fili take alfahari da hakan. Sun dawo office tazo da niyar cewa don me ban fita ba saita samu na fadawa abokin aikina bana jin dadin jikina zan je gida a lokacin. Hakan yasa ta fita zancen amma ta kudurta a ranta cewa zata zauna dani taji in yana yuyuwa sai ta fara nema min aiki a nan ma,aikatan tunda tana da hanyan hakan ita. Shiko mam bashir zaune dai yake rabin hankalinsa ke wajen yana tunanen zancen yarinyar a kansa sam ba tsamaci hakan gareta ba. A zatanshi yau zatafi kowa farin ciki da zuwan girshisa kasan da bai sanarwa kowa shigowansa ba lokacin saidai wanda ya gansa yaji labari hakan saiko kakanshi da ke nemansa kan wani zance. Da yasa dole zai taka zuwa kano a lokacin kuma ranan yake son tafiya kano din amma kafin ya tafi din zaiso yaga Aeesha karo na biyu akwai abinda yake son fada mata. Saidai MD din mu ya dawo yana sanar dashi zancen cewa tun fitansu dazun nabar office din banma cikin ma,aikatan baki daya hakan yasa yaji ba dadi a zuciyarsa. Already anyi bucking din jirgin da zai bi karfe karfe shidda zuwa kano da yake akwai sauran lokaci yasa ya laluba waya yana bugawa aka dauka yace. Ibrahim kana ina yanzu sir kashigo ke nan ya dan kai hannun saman goshinsa ya dan murza kafin yace ban location din da yarinyar nan ke zama a garin nan ? Ok sir ibrahim din ya fada sai ya kashe wayan sai kuma ga kiran ibrahim din ya shigo wayan shi yana kokarin ajewa dan tsuki yaja kafin ya daga tare da gadin umm,humm. Sir garki take zaune saidai bata wanan gidab dana sani amma still tana a cikin garki din har yanzu don nan nake ganin ta fito sometimes saidai bansan inda take zama bane taka mai,mai a yanzu. You very stupid for saying this don me na ajeka a nan dama ok kana naka laluran ke nan ashe ba abinda na turokayi garin nan kakeyi ba ? Sorry sir wlh shinakeyi ina dai ganin wani saurayi haka baki dan dogo yana daukota da safe,,,,,. Bai bari wanda ya kira da ibrahim din ba ya kai karshen zancen shi yace you baster idan mun hadu zaka gane kuskurenka ya kashe wayab shi cikin takaici. Wayan ya tura a aljinhunshi yana jin zancen ibrahim din a kunnuwanshi ido ya lumshe dan tunanen second yayi shida kanshi ya ba kanshi amsa da no it can be possible ba zatai hakan ba. For way mace ce fa kaima ai da hakan ka samu kanta a lokacin ta amince ma a cikin sallon ka don me kake ganin wani ba zai iya shiga ranta ba a yanzu. Murmushin takaici yayi yana gyara zama yace su dai mata dan kalma daya ya ishesu su canza rayuwansu cikin dan lokaci . Driver juya ka kaini airport ya fada a cikin wani murya daya driver din dan satan kallonshi duk da ba hausa yake ji bashi. Zaman dan lokaci yayi a kage airport din jirgi ya daga dasu zuwa kano karfe tara yayi mashi a gidansu da ya fado masu kamar a mafalki don ba wanda yasa ran zai ganshi ko a watan balle satin zuwa ranan kuma. Mamice tayi karfin halin fadin kai daga ina haka wai aiki nazo yi ya bata amsa a takaice na dauka kazo duba hjy ne da jiki ai yaya ? Bashi ya kawoni ba yaba husna din amsa gami da harara ko bashi kazo yi ba ai zata samu kulawanka tunda dole kaje ka dubota dai kafin ka tafi dan murmushi yayiwa mum din mai alaman nune da magana ke nan . Part dinka baida matsala kullum a cikin gyaransa muke don gudun irin hakan tunda nasan halinka yasa nake turawa a gyarama shi. Ba jimawa zanyi ba zuwa gobe ko jibi zan koma nazo naga maimartabane in koma Allah ya kyauta uwar ta fada. A gundure da halin dan nata mai yawan ikon da izza da issa tare da gadara daya dauko fiye da kowa a cikin jinin shi kai tsaye zai sako magana idan yaso ba tare da taunawa ba a bakinsa kafin ya fada. Daki ya shiga yana bukatan wanka a lokacin don haka ya fara yin wanka ya fito ya gabatar da sallah abinci ya samu an jera mai a falo yasan aikin mamine zama yayi yana dauko wayansa a aljihunsa. Salman ya fara nema kai tsaye yayi mamakin ganin number daya kirashi dashi na kasan nan ya dauka yana fadin surprice ke nan kayi muna ? Kazo ina part dina ya fada a takaice ya katse kiran ya lalubo wayar Auwal shima ya fada mai hakan ya katse layinsa kai tsaye yana dakon shigowansu. Zuwa lokacin sanyin na,uran dasu husnah suka kunna ya gama gauraye falon sai kamshi tare da hasken kwan wutan Neper daya haske dakin karara zakice ranane a lokacin don hasken kwan. Ba abinda zaki hango sai lafiyayyen fatanshi dake sheki a cikin hasken alaman jin dadi da ya baiya karara a jikinshi don kallo daya zaki mai ki gane inda yafito baisan rana ba. Kusan a tare suka shigo falon kowa da dan farin cikin ganinsa a baiyane a fuskanshi salman ya fara fadin sai kawai kayi muna bazata irin haka ? Auwal kuma daya kasa boye farun cikin zuwanshi sai cewa yayi yallabai ai da ka sanar damu da munje taron ka asan kazo . Sai lokacin ya dago da kansa dake duke yana danna laptop a gabanshi yace yanzun ma bai baci ba Auwal tunda kunga ni lafiya ai aiki ya kawoni ko yanzu . Inda sabo sun saba da gadaran jikan gyara kimtsin don a haka suka taso dashi tun farko kuma suke zama dashi da baudaden halinsa. Abinci ya fara gabatar masu yana fadin muci abunci mana inda ba musu suka bude aka fara zubawa salman yana fadin mun dauka ai ba yanzu ba shigowan ka. Bai bashi amsa ba sai jaye laptop din da yayi gabanshi ya kalli abincin kafin yace wanan wai duk nawa ne haba dai ai sai in tsufa cikin lokaci. Tsufan kuma dole ayisa ba salman ya fada sai Auwal yace bako yanzu dako tsayayya bamu aje ba kake zancen tsufa. GF fa tana inane wai ya jefo masu tambayan tare da daukan spoon din dake gabanshi yana jawo abincin tare da furta bissimillah har suna iya jinsa a lokacin. GF din nan naka gaskiya rabona da ita an dade Auwal ya fada yana washe baki yayin da shi salman din ya hade rai ya dago ya kallesa. Bakaji mena fada bane ya gyara zama kafin yace gaskiya banda masaniya akan yarinyar nan yanzu asalima tunda ka bar kasan nan rabona da ita ke nan zance. Ni muna tare dazun a Abuja da ita ya fada kai tsaye yakai spoon din abincin a bakinshi ka ganta fa yace kwarai sosai ma asalima saboda ita na shigo. Wani kallo salman din yai mashi yace kwarai da sauri yace No ba komai nace ba ai sai dai na dauka is over between you and her . A yanzun ba sauran wani abu daya rage kuma tsakanin ku a tsakanin ku da ita a yanzu ? A naka tunanen ke nan salman amma ni a wajena ba hakan bane idan zaka natsu kayi tunane ya kama zuwa yanzu kafi kowa sanin halin na . Don haka kawai ba zan shiga rayuwanta ba ba tare da wani dalili mai karfi ba na dauka ko a bayana kai salman kai zakafi kowa kula min da ita koda haka kawai ai ? Salman din yayi saurin dago kai ya dan kalleshi kafin yace amma hurda da irinsu gareka sai naga ba naka bane ai. Wani irin ke nan fa don fahince ka ita din daban take da sauran mata ko me ko kuma Allah ya hana aiyi hurda da irinsu ne ? No naga dai baka da time din irinsu wasu irin matane kyawawa kai baka gani a rayuwan ka kuma baka damu dasu ba sai wanan . Nayi mamaki ko yanzu danaji ka ambaci sunanta yarinyar daba yar kowa ba a cikin kasan nan bama garin nan ba kawai ? Kai naka kalan tunanen ke nan a banza ba zan yarda har kusanci da shakuwa irin haka ya shiga tsakanin mu ba koma meye umma ce mafarin hakan a lokacin. Gaba daya suka kalloshi don Sun san mace daya ake kira da umma a cikin family din nan itace kuma mahaifiyar shi salman dasu khairat yasa salman din ya kalloshi. Yes kalama umma masu taushi sun tsaya min a zuciya kan yarinyar duk da asalin bibiyanta bashine a farko kasan zuciyana ba. Asalin bibiyanta kuma yace kwarai don akwai dalilin komai idan kunga nayi ba kai tsaye nake abu ba zan iya fadama tsawon saninta da nayi a yanzu kada kai mamaki tun tana karama nasan da case dinta. Amma sai wanan tsohuwar dama wasu da ban zata ba suke kokarin bata min aikina yasa na canza masu sallon wasan a karshe don kada su maida hakalinsu a kanta yasa na hakkura da komai na barta don ta samu ilimi ingantace. Na bartane badon bansan me nakeyi ba kawai don cika wasu burine na zuciyana yasa nayi watsi da komai nata a lokacin. Saidai yau nayi mamaki da jin kalaman GF din a kunnuwana dake nuna ko a bayana wasu suna bibiyanta da kalaman batanci a kaina wanda na kasa gane daga ina abin ya fito. Da farko na dauki hakan dana bar kasan nan hakan zai bata daman samun natsuwa don burinta dana mahaifanta a kan karatunta yacika hankali kwance. Ta yadda zata iya shiga kowa ta fito itama kamar yadda kowa keji kansa a wanan zamanin da cewa shi din nasabansa abin alfaharine. Haka kuma na zata duk wanda ke a tare dani din nan ko a bayana zaku iya kula min da koma waye nake hurdan arziki dashi. Amma sai yau na gane ashe zance ba haka bane wajen ku kai salman ko kowa bai kula min da yarinyar nan ba a zatona kai zaka iya kulamin da ita. Saidai kash ashe nabar baya da kurane don a bayana kai din nan kayi kokarin dagula min komai fiye da kowa akan wani manufa dana kasa fassarashi har yanzun nan. Nasan kana da dalilin samunta da zancen ka a banza ba zaka tari yar mutane da wa yan nan kalaman ba duk da ban san iya abinda ka fada mata a lokacin ba. Zuwa lokacin spoon din hannunsa ya aje yana fuskantar shi face to face don jin amsan da zai bashi bayan daure mai kai da yayi da zantutukanshi daya kasa gane inda suka dosa a lokacin. Gadai zancen a baiyane amma kuma sun kasa kulluwa a waje daya yadda zai fahinta kai nake sauraro wani hujja kake dashi kan abinda ka fada mata a lokacin ? Nifa ban fahince ka ba sam Man don zance ka ya daure min kai yarinyar nan na fadama bani ta kanta tun tafiyan ka. Muryan Auwal da yaji yana fadin a gaskiya koni nasan da zancen nan don kafin ta tafi Abujan nan abin ya faru ta fada min komai ranan da naje gidansu last. Nima a lokacin nayi mamakin jin hakan da salman yayi gareta gaskiya sai dai kamar na fahinci da wata manufa yai hakan saboda bashi bama ta fada min har wasu maza dattawa sunje gun mahaifinta . Aka kirasa wai ana neman masaniya a kanka wajen ta suka nuna su basu san komai ba naso fadama tun wancan lokacin kuma hakan bai samu ba gaskiya. You see dalilika na fadin nayi amfani da ita nake son ji ya kara kafeshi da idanu kasa salman din yayi da kansa cikin jin nauyin dan uwan nasa. Ok a yadda na fahinta dayan biyune ya kaika walau wani ko wata ya tura kai min hakan ko kuma kai kanka kana ra,ayin yarinyar ? Da sauri ya sake dago kansa karo na biyu ya kallesa ido da ido yace inba hakan ne ai ba laifi bane tunda kai ba aurenta zakayi ba man kowa yasani. Amfani kayi da damanka kawai kan yarinyar don ka cinma manufarka akan hindu da hjy mai babban daki kuma ka idar meya rage kuma ? Waya turaka kai mata hakan salman ? Ya dan dago daka yadda yake zaune da farko sanin halinsa yasa salman din dagawa da sauri don yasan zai iya shakesa wajen. Ya soma fadin ya kake son nayi da raina don Allah ya zanyi tunda nasan ba wani amfani zata karayi ma ba. Mummy ta matsa min kan naje nayi mata kashedi akanka da kowa namu tunda taga harsu husna dasu khairat sun soma hurda da ita. I know nasani nasan komai salman fiye da zaton ka har lokacin da kaje gun mummy din saidai na dauka kai ba wawa bane da zaka yarda da abinda ta tsarama kayi. Yasan ya sani din tunda yace ya sani amma ta yaya yake sanin komai ta yaya ake komai ya fada kamar yana zaune ? Allah ya gani tun farko so yarinyar nan amma kuma ganin da yayi dan uwan nasa yayi gaba dashi yasa ya boye komai kasan zuciyarsa aka tafi a hakan. Sai gashi kuma mummy kura ta kirashi da zance akan yarinyar da yake ganin kwadayi da son duniyantane ya jawo mata hakan tunda tasan Man dai yafi karfin ta. Hakan ya kara bata masa rai har ya tareta da zancen kai tsaye cikin bacin rai ya fada mata abinda yake cinsa tunda itace yake ganin tayi sakacin da komai ya faru. Kujera ya nuna masa saida ya kalli kujera kamar yana tuhumar ya dora wani mugun abu a sama daya daga yace dashi zauna. Ba yadda ya iya dole yakai zaune cikin tsarguwa yana kallon dan uwan nasa laptop dinsa ya jawo ya danna wani wajen photon shine a daidai lokacin da hakan yake faruwa. Basu bar wajen ba sai wajajen shabiyu na dare yana zaune yana masa gargadi da jan kunne kan ita mummy kura dama kowa don kasan,cewanshi na kusa dashi da za a iya biyowa ta wajensu a cuta mashi. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/13, 8:28 AM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Cikin shigan da shi yake ganin ta bajintace agareshi ya karasa gidan kakanin nasa da safe misalin tara saura zuwa lokacin yasan kafin ya gama da fadawa awaje tara tayi daidai a lokacin don shi ba mutum bane mai saba lokaci. Hakan akayi yanayi yana kallon lokaci daga inda yake zaune a cikin mota yana kuma karba gaisuwan su tare da mika masu guzurinsa kafin ya mike daidai saura mintuna ukku ya doshi kofa kodaya isa tara daidai ake sanarawa mai martaba isowanshi. Duban lokaci yayi ya dan murmusa tare da fadin bakin bature mai wuyan sha,ani ya iso daidai da lokacin dana bashi ba kari. Zuwa lokacin labarin zuwansa yakai cikin gida wajen mata mai babban daki taji zuwan jikan nata tayi mamaki don bataji shigowanshi kasan nan a bakin kowa ba sai yanzu da take jin hakan. Sallama yayi irin ta musulunci ya shigo maimarta ban yana zaune yana kalacin safe wanda ba wanda ya isa ya shigo a lokacin saiko jikan nasa da yanzu ba shamaki yashigo mai a lokacin. Bayan ya amsa kalman farko a cikin nune ya umarci jikan nasa dayazo su karya kummalo tukun kai ya girgiza masa tare da fadin Alhamdullahi grandpa. Umurnine ba tambaya ba ya fada a takaice ba don yasa ba ya karasa wajen shima ya zauna a kasa ya tankwafe kafa yadda kakan nasa yayi don girmama abincin yadda addini ya koyar suka soma cin abincin a tare da jikan nasa cikin isa da kasaita da komai na halayesa bai rage ba wanan yasa yake kara son dan tsokan dansa da komai ba rago masa ba na halinsa. Ya riga kakan nasa fitar da hannu ga abincin saidai ya kasa tsoma hannu ya daure don kada yai rashin kunya garesa ya gane nufinsa hakan yasa ya dan sauke murmushin manya a fuskansa yana fadin bissimillah mana tunda ka cire hannu. Shima murmushi yai masa duk da umurnin baisa ya daureye hannunnasa ba saida kakan nasa ya tsoma ya dora nasa hannun a sama yana daureye masa yace. Yau na tabbatar da zargina a kanka nasan kasan komai a ka,idance kana dai nuna masu baudaden halinkane don ka tserar da kanka garesu. Shima dan murmushi yayi kafin yace da kakan nasa idan na biye masu zasu kashe min zuciya da aki,dojinsu na koma maijin kai da daukan ni wanine da baida wani zarra sai na jiran gado. Na dade da fahintar ka nasan kai namijin duniya ne ai amma ka sassautawa hjy hauwa haka nasan zaka shiga ku gaisa ai idan mun gama tana maradin son ganin ka sosai a yanzu tunda har ta kasa hakkuri takai ga tambayana labarin ka ? Zancen daya kawoshi da maimartaba ya nemeshi akai suka tattauna ya kawar da wancan zancen a cikin hiransu don bai bukatan ganin tsohuwar a yanzu. Saboda ita din maj laifice ta ko ina a garesa yana ganin da saka hannunta akaiwa baffasa komai daya faru wanda hakan yasa yake kara ganin bakin su a fuskanshi. Muryan kakan nasane dake fadin na dade ina zargin hakan tun da imamu yazo min da zance an kasa gane gawan Sayadi haka dai a kai masa zana,ida . Kaga akwai ayar tambaya anan amma yar nan gaskiya har inda hannunta cikin zancen dama duk wanda ke cikin zancen ba zan yafe masu ba. Dan murmushi mai saurti Bashir yayi yana fadin yafewan ya zama dole yallabai don ko yanzu Allah ya nuna masu isharansa kan abinda suka aikata din. Banga wani abinda za a tsayawa tonon asari ba anan kawai kyalesu shiya fi a yanzu har zuwa lokacin da kowa zai gane gaskiya akan zancen. Sun dan dade suna tatauna har yakai lokacin zama fada ya dan gwauta hakan yasa suka hakkura suka rabu da junansu bayan ya kara lurar dashi kan wasu abubuwa. Sun rabu yana jin wani irin son jikan nasa yana karuwa mai a rai saboda hinmar shi da kwazon shi da yake dashi ga budi na alheri da sanadin jikan nasa ya jawo masu. Ko kallon kofan shiga cikin gidan baiyi ba kai tsaye ya fice zuwa wajen motarsa sai fadawan dake biye dashi suna mashi kirari a baya. Saida ya zaune ya bude wani waje kudi ya mikawa dayan yana fada mai wanan nasune wanan kuma ya kaiwa su jakkadiya a ciki su raba nasune mata bai samu shiga ciki ba yatafi. Mai babban daki na zaune akaiwa jakkadiya sallama ake sanar mata ta kuma ji guda da kirarin da jakkadiya ke mashi a lokacin. Saida jakkadiya ta natsu tazo tazo ta zaune take fadin dan gidan Ahmad ne ko yayo maku sako ? Shine rankishi dade fari mai farar aniya icen gora angan an barka don baka lankwasuwa garesu wane, sunan, gaiyan suna aka tara muna yan sarki idan jinin Bashir da bashir basa waje suke gurnani. Ya isa don Allah jakkadiya har nawa ya bakine wai kike wanan bambadancin haka mai kyauta da gadara ? Kasa tayi da kai tana fadin uwar dakina kura aikinsan gadara gadon kune dubu dari biyu ya turowa mata nan cikin gida a raba. Tsuki taja tana fadin shine zaki cikawa mutane kunnuwa haka don Allah sai kace wanda ya biya maki kujeran maka ? Hakan na tafe ai hjy da rarafe yaro yakai ango ai wata ran za a kai ga hakan jin abunda ta fada yasa hjy mai babban daki yin guntun murmushi daya dan fito fili. Hakan yasa hjy kura din kallon mahaifiyar nasu tace wai dama da mara kunyan yaron nan baba yake ganawa akace min wai na dakata yana da bako a ciki suna ganawane . Yo har ankai matsayin da magaji yafini matsayi a cikin a gidan nan ke nan a yanzu da har za a dakatar dani kar inshiga ganin maimartaba ashe ? Saida ta sauke murmushin takaici tace kina wani zance kura yau in sarauta ya fadi ai zai iya mulkin garin nan da komai dake cikin garin nan harke da sauran iyayyensa. Don hakan ba wani abin mamaki bane a wajen ubangiji shifa na miji Allah ya yayosa kuma a cikin jinin sauratan na Allah ya halittosa ai. Kuma ko yanzu da kakansa ke a ra,aye idan Allah yace ya mulkemu duka sai ya kawo wani sanafin da hakan zai faru me zakice kuma a nan kan hakan ? Shiru ta danyi na dan lokaci kamar tana tunane kafin ta sake wani nishin ciki mai nuna magana gareta da zance da mahaifiyanta din ta fada a lokacin. Kai tsaye gidansu ya nufo don koda ya fito bai fadawa kowa inda zai tafi ba saijin tashin motarsa sukaji tunda safe wanda hakan ba al,adabsa bane a baya. Zaune ya samu mami falo tare da salman kallo daya yayi masu ya kawar da idanunsa kujera dake kusa ya zauna yana gaida mami din da kwana. Ta amsa tare da jefo masa tambaya daga ina haka da safen nan shima bai tsaya bata lokaci ba wajen bata amsa yace daga gurin maimartaba nake. Wani kallo zargi sukai masa lokaci guda wanda shi ya san me hakan yake nufi a kansa lokacin amma sai ya dake kawai yana shakan iska. Badai akan yar kwara din ka samu maimartaba ba wai me kake son jawo munane kai a rayuwan ka magaji akan wanan yainyar mara asali da tushen kwarai ? Ko su kake a fara a kanka abinda duniya basu taba gani ba koji ace kaine na farkon taka doka a cikin family ? Nina rasa me ka gani a gun wanan yar haka da kake son nacewa zancen ta na sauka a yanzu ka fita zancen yar nan kasan gaskiya. Har kazo don dan uwaka yayi abinda ba zaka iya ba kai kaso kaga laifinshi yo koda kura bata saka yai mata haka ba aini zan saka aimata har iyayyenta ko a garin nan saina wullakantasu ga baki daya. Murmushi yayi kafin ya dan gyara zama yana fadin mami da kinji nauyin hakan da kikayi ranan da kika san waye Aeesha din da kuke zance. Yo waye ita din kuwa banda yar shegiya, shegiyar ma yar takari yar tsaraban saudiya mara asali da gata da aka haifa ta tsigar zina ko ? Wa,iyazu billah mami kada ki aibanta yar mutane haka don Allah yarinyar nan ba shefgiya bace da ubanta da gatanta kuma ? Matsalan ke nan irin na mutanen mu saurin yankewa abu hukunci cikin rashin sani gaskiyan abin yanzu kazo nan ka zauna ka fadi abinda ba shi ba amma ka kasa fadawa mami gaskiyan abinda kai ka aikata kai . Wani gaskiya kake son ya fada bayan wanan Ok ya fada yana mikewa ya saka hannu a cikin aljihun wandonsa yace ni zan shiga in shirya don zan koma yau gobe zamu bar kasan nan nida abokan aikina da muka shigo. Har ya taka sai kuma ya tsaya ya kallo salman din yace a duniya na dauka kaine mutum na farko da zai fahinceni idan na kafewa abu a rayuwana. Saidai kash a yanzu kasa na daina yarda da kowa kuma bayan kaina salman ka ban kunya da har za a iya hada baki dakai aga bayana. Bayan yardan dana baka nake daukanka kamar wani bangare na ,,,, kai dakata don Allah akan mace zaka tsaya kana fadawa dan uwanka maganan banza haka ? Macen ma ba wata macen arziki ba mara asali da galihu irin wanan har meya rudekane haka da yarinyar nan wai yarinyar da akace bata da asali. Yaya Kurafa ta tura an mata bincike mai kyau kan yarinyar nan uwarta har yau tana cikin duniya tunda tayi abin kunyar nan ba,a san inda take ba . Salman yai min daidai dayayi hakan tunda yanzu ta kama kanta ai dakai kallon da yakewa uwar yasa mamaki ya hanata cigaba da magana itama ido ta tsura mai da kallo. Mami shi salman ya fada maki duk wanan ko hjy kura au Bashir yau gwaggon naka kake kira haka da sunanta gatsau ba sayawa kan mace. Nifa ka fara ban tsoro wallahi da wanan halin daka dauko yanzu in wani yace min zakayi hakan zan karyata maishi gaskiya. Salman kai ka tabbatar da abin da mami ke fada gaskiya ne har cikin ranka bada wani manufa kajewa yarinyar nan ba ? Manufar me kake zatonshi dashi akan waan yar mara asali wai shi irin kane da bai son ciwon kansa har ya zauna yana jayayya akan wanan banzan. Mami ki tambayesa idan ba yaje bane da niyar batani gunta don daga baya ya koma sonta ? Da sauri salman din ya dago kansa cikin mamaki irin hatsabibancin dan uwan nasa cikin karfin hali yace No ba haka bane Man ka saurareni. Wai akan mace mace fa har zaku yarda ajiku haka imagine kai yanzu magaji bakaji kunyar hakan ba tsakanin ku don Allah ? Wallahi mami nasan da farko naso yarinyar nan harga Allah kamar inyi hauka amma kuma irin yadda naga tafi maida hankalinta ga mam bashir sai na taushi zuciyana ga hakan sai,,,,, Wani kallo ya jefowa salma din dake bayani a lokacin na ka kama kanka dan iska idanuwansa suka kada sukai ja yace kinji dan iska ko ? Mena fada maki mami yanzu ma a gaba yake fadin yaso yarinyar wai lokaci guda ya juya a fusace ya nufi hanyar dakinshi. Munaga rasulu kai muna agaji ya Allah yanzu a kan mace yau kuke hakan a gabana don Allah ku rasa yar da zaku tsayawa fitina sai yar shegiya ? Kai mami nifa ban dauka yarinyar nan shegiya bace fa Allah husnah ba inda tayi kama da yan iska gaskiya ga yarinya da mutunci da kunya da kamun kai mami nata kiranta da shegiya haka ? Nadiya da suke labe ita da husna suna sauraren abinda ke faruwa tsakanin yayyun nasu take fadan hakana ga yar uwar nata da abin duniya yayi mata yawa a zuciya kan masoyinta salman. Don Allah matsa can ki ban wuri da shirmen ki abinda ake nufi shine Aeesha din nan fa bata da baba bada aure aka haifeta ba . Ta waro ido tace wa yar uwar da zina aka haifeta duk wanan kyau nata ba yar sunna bace haba haba iyayyenta basu kyauta mata ba wallahi. Nadiya ni shirmenki ya isheni don Allah ki barni inji da abinda ya dameni yanzu shi yaya salman duk son da nake nuna masa amma ya koma son budurwan yaya Man kuma don Allah don yaga baya kasan wanan ai cin amanane Nadiya ? Baifi minti ashirin ba ya fito ya samu mami zaune ita kadai yake fadin ni zan koma ke nan dama maimartaba ya kirani kuma nagansa zan koma wajen aikina ke nan . Don an fadama gaskiya akan abinda ba zai yuyu ba ka dauki zafi Allah ya kaika lafiya mami don Allah abar zancen nan please . Idan kana son mu bar zancen nan ka shirya da dan uwanka don ba zanso Adda umma taji wanan zancen daya faru tsakani ku ba ranta ba zaiyi dadi ba dajin hakan ga salman. A fada mai ya je ya gyara inda ya batani don ban taba abinda zai zubar da mutuncin ahalina ko na zauren mu ba balle yanzu in soma nasan abinda nakeyi. Ya riko hannun uwar ya sunbata alaman tasa masa albarka ta lumshe idanuwanta a hankali alama shaukin uwa da danta yana shiganta a lokacin. Da fada mrs zebeth ta tareni ranan kan ban tsaya ba duk kokarin da nayi naki zuwa taron da akayi din na bata hakkuri na shiga ciki. Bincikena na ranan dana soma hakan ya gagareni yasa naja tsuki na lumshe idona barci na dinga ji na dan lokaci yasa na kifa kaina da alaman gajiya. Zubur nayi na mike da irin firgitan nan da mai dan barcin da baiyi nisa ba yake fisgar mutum a hakan na dan zabura nima lokacin. Dan dube dube na farayi kamar ina neman wani abu a wajen kafin na kusa dani ya juyo yana fadin any problem ? Nothing na bashi amsa ina gyara kaina inda na kara shiga computer din shiga na fita can na fada account din wani scarmer kuma nan na zakulo wani mai datsan kudin manya da sauri na tsurawa account din ido. Gybrain na fada ya juyo da sauri computer daya na tsurawa ido yasa ya taso daga wajen zaman shi yazo daga bayana yana duban abinda na binciko. Jesus ya fada a dan tsorace hakan yasa hankalin mutane ya dawo kan mu daya bayan daya suketa zuwa duban me muke kallo da har hakan ya jawo hankalin madam din mu. Ta taso da dan bujenta fingili tana zuwa ta duka itama tana duba chineke god wooo da sauri naga ta juya zuwa sit din ta ta danna signal ba afi yan mintuna ba saiga su MD IG din wajen sun shigo. This is miracle tun wajen eight month ke nan muke neman wanan abin amma sai yau ya fito how comes aka samu shi a yanzu. Edward ya bar searching din a system din nan kafin ya bar office din nan yanzu kuma wanan yar ta tonoshi ta bude ya fito da komai. Tana masu bayani nayi kasa da kaina don idanuwansu dake kaina a lokacin cikin mamaki sun dade wajen ana abinda ya shafesu a kira wanan akira wancan suna daukan bayanai. Ni kaina na tsargu da irin kallon da duk wanda ya shigo yake min yasa naji gaba daya na tsani wanan aikin ma don kada ya jawo min matsala wajen . Hakan yasa nayiwa kaina alkawarin ban kara binciken account din kowa har nabar wajen lokacin tashi yayi na fito zuwa gida. Yazid ya daukoni ina zaune nayi shiru can na lumshe idona nace ka duba motan nan tunda muka fito nake ganin kamar yana bin bayan mune. Ke jami,a kamar wasu masu laifi wa zaibi bayan mu muda bamu da komai kuma ba masu laifi muke ba balle a bimu a baya. Kila dai tafiya mu kusan gudane amma bari in tabbatar da hakan ko zarginki zai zamo gaskiya sai naga ya dauki hanyar wani lungu da sauri shima mai motan ya dauka . Hakan ya tabbatar muna damu yake bi a baya ashe din burki yaja a wani waje hakan yasa mai motan d alokacin yake gab damu yazo ya shigemu kamar bamu yake biba a baya. Shiga wanan layin fita sai gamu a kofan gidansu ya danna horn maigadi ya bude muna yasa kai da sauri zuwa cikin gidan. Juyowa yayi ya kalleni yace waye wanan din nima shi nake tunane a raina amma abinda mamaki gaskiya duk da dai ya nuna bamu yake bi a karshe koma waye aniyarsa ya bishi ko inji mata. Na bude mota zan fita naji ya kira mama yana fada mata ban tsaya naji amsanta ba na fara tafiya ban daiga ya kara fita ba kuma zuwa dauko mama din. Sai gasu sun dawo da hafsat tana gama gaisawa da kowa ta juyo tana fadin hankalina ya tashi wallahi salman ya bugo yana fada min cewa ga abindake faruwa. Sister baidai maku komai ba ko hafsat ta fada tana kallona nace bai tsaya ba sai yayi gaba ya barmu nan nima naji tsoron hakan gaskiya. Naso muje wajen yan sanda muyu report amma sai naga ko munje ba komai din bamu da wani evidence dazamu fada masu cewa ga dalilin da muke tuhumar mai motan. Yanzu dai dole kowa ya kula ga wannan bansan irinshi ba ni ka dauki number motar motar mana amma ka tsaya akan kai bakayi tunanen hakan ba. Mum kamar wani security da zan tsaya daukan number au a wanan zamanin wa zaiga haka yaki daukan mataki ai ka dauka ka turawa wani daka sani ansan abinda ke faruwa daku lokacin. Mama na dauki lamba dayazo wucewa nafada daga inda nake zaune tace kaji ba kaji wace tasan me takeyi mace ta iya yin hakan kai namiji ka kasa wanan tunane ? Mum ita da yan security kusan dayane hakan yana cikin aikinta zatayi saurin wana tunanen fiye dani ai dallah Allah rufe min baki kaji yayi murmushi. Shiga nayi na debe kayana har lokacin ina tunane da me yasa mai motan nan yake bin mu haka amma sai nafi tunanen akan dalilin kawai ko macene ko dai wani dalili nashi can don da yazo ya wuce mu har horn ya danyi muna. Wanan ya shagalar dani na dauka irin masu bin mata din nan ne dai yake bin mu yaga inda zamu daga baya yazo shima. Anty hafsat ce ta shigo dakin da roban goran yought tana sha a hannunta na dan juyo ina murmushi takai zaune tana fadin wai kinsan yadda mum ta tayar muna da hankali yau. Muka kama dariya tana ban labari saiga mama din ta aiko kiran mu muka fito falon take fadin dama ta kira wani ta fada mai yace mu kula gobe idan mai shi ya kara bin mu mu kirashi a sanar mai duk inda muke zasu samemu. Maigadin su yai sallama ya shigo yana fadin hjy kina da baki a kofan gida sunce a sallamo masu ke waye ta tambaya ? Yace gaskiya banga maishi ba amma dai mota biyune haka bakake tace jeka ka tambaya waye kashi kabar muna kofa bude kuma ta fada a dan rude. Yace a,a hjy ban bari sun shigo ba kofan a rufe yake daga ciki har yanzu ai suna waje dai suna jira dama don nace zanzo in fada maki. Jeka ka tambayo ta sake fadawa maigadin a dan rude saboda sam hankalinta bai kwanta ba yadda tayi din shiya dan firgita mu muma. Mama bari in fita in duba kawai tace ina yar nan bari dai ni inbi bayansa mu ko waye ni wallahi a firgice nake ma ta fada tana saka takalma a kafanta ta fita. Mikewa nayi nida hafsat muka bi bayanta tun fitan mu muka hango maigadi yana magana dasu ta cikin get din a daidai lokacin kuma mama din ta isa wajen itama. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/13, 9:39 PM] Zainab Idris Makawa Writer: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 4️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, *ONLINE TRAINING!* *ONLINE TRAINING!!* *ONLINE TRAINING!!!* *Are you looking to level up your game with traditional spa?* Whether you are married woman, bride to be or some one who loves to master the art of *traditional spa*, *natural aphrodisiac* and *Traditional incense* asalin kamshin shuwa look no further in this article *@sady_aromamist_and_spa* have got you covered Imagine you know all the ingredients used on your skin to moisturise, nurture and revitalise it, *intimate confidence* and a good long-lasting Traditional scent. Transform your space Transform your skin and have that intimacy confidence. Join our online training Wa.me/9048763046 learn the connection between *skin care,* *Traditional incense* irin kamshin nan mai kama jiki and *natural aphrodisiac* masu matukar kyau with zero side effects 😍 Sign up now to join the waitlist(https://chat.whatsapp.com/EDJan6LcDjGDrh6geC0Bk5) Early birds 7500 Actual price 15k Follow our IG handle for free recipes @sady_aromamist_and_spa Start Transforming your body Bamu karasa isa bakin get din ba muka hango maigadi yana bude get din gidan hakan yasa muka dakata Addah ke fadin ashema bakintane duk tabi ta rude lokaci guda. Juyawa mukayi don mu koma ciki gaba da zan shiga kofan kamshin hong kong guy ya daki hancine tun daga idan nake hakan yasa na juyo da sauri ina fadin Man . Shine zaune a cikin motan bai karasa fitowa ba andai bude kofa motan a lokacin wani zabura nayi zuwa ciki hafsat na fadin lafiya ? Ban juyo gareta ba na shige da sauri zuwa dakin inna kai tsaye ta shigo tana tambayana wai lafiya wajenki suka zo ne ? Nima ban sani ba na basu amsa da hakan amma kinsan meshi ko nasani anty hafsa ban san kuma dalilinshi na biyoni gidan mama ba yanzu. Inna gamu da bakin kano gidan nan fa Bashir ne dan wajen mami yau gidan namu a bazata watau ita mami da sunan nata na mami din ta tashi tun kurciya dashi kowa ya santa. Adda ce ta shigo tana fadin kinga mum din ku na neman ku ku gaida bakinta wani dantane fa yazo daga kano ashe shine ita kuma ta firgice din duk ta rikitamu kunga Ku tashi kuje nasan zaku gaisa da sune. Na gyara zama alaman ban zuwa suka fita sai ga Addah ta kara dawowa wai mama din tace inzo mu gaisa mutumin garin mune yazo. Dole na tashi zuwa falon bayan na saka wani katon hijjab din inna dake rataye gefe daya dakin daga . Tunda na tunkaro kofa naji wanan mayen kamshin nasa na bugun hancina gababa ya fara faduwa sosai. Na budo labule a zaune na hangosa suna magana da mama a lokacin da gani sunsan juna sosai da ita nace ina wunin ku . Ta juyo tana dariya take fadin a,a Aisha karaso mana ciki kin tsaya can danane fa daga garin ku yazo. Shi din jikan sarkin garinku ne nace kuzo ku gaidashi don a san juna wata kila kuma ko zaki sanshi ma ko sunan don watarana . Kila kuma kin sanshine din ma koda a photone tunda yanzu yayin medians din nan sai a ta dora photon mutum bada saninsa ba musanman mutane irinsa ma. Saida nayi wani iri da fuskana na girgiza kai nace ban ma taba ganinsa ba ko labarinsa ba na dukar da kaina gefe days. Don't idon days kafeni dashi tunda na fito din muna magana da it's mama baya ko kiftawa lokacin. Inda itako mama sai fadi take yatace daga kanon tazo IT a nan Abuja take zaune damu gidan nan ai kaga gara tasanka don't data rana. Dariyan da MD din mu da suke tare yake danyi mai nuna alaman akwai magana yasa mama din yin shiru ta dan juyo ta kallona . Ina tsaye kimkam ina dan harare,harare da kokarin juyawa in koma ciki yasa mama din fadin,. A,a wai tsaya kodai dama kunsan junane dashi zakuyi min basajan Ku na fan zamani wanan kallo da kukewa juna. Ai gurin tama mukazo hjy MD ya fada kai tsaye shiko yana zaune ya hakince tare da harde kafa yana dan kadawa irin nasu na yan sarauta. Yau ga tsiya Aisha masoma kin sanshi ashe kika tsaya yi min shegantaka irin wanan don shakiyanci. A,a mama ni ban sansu ba gaskiya na fada a dan shagwabe shiko ya kasa kawar da kansa gareni zakice ranan ya soma ganina mamakine ko kuma wani Abu oho ?. Sai lokacin ya dago kai ya dan kallo inda naken yayi wani iri da fuska kafin yace kyaleta mama tunda munga lafiyan ku ai ni zan tafi. Mamaki karara a fuskan mama din data rage fara,anta zuwa lokacin tace tafiya zakayi ke nan tun yanzj Mam Bashir ? Ai na dauka a nan zakuci abincin dare ai har nasa a dora maku girki yanzu gaka kuma kana zancen tafiya. No no no akwai abinda zanyi idan na fita nan sai kuma ya dago kai ya kallo indi nake yana fadin kamar a kasalance. Sai ki shirya kije gida gobe na daukar maki excuse gun aikin ki kije gida kiga Abbu don baida lafiya sosai har ya kwanta asibiti cikin rudewa nace. Abbuna baida lafiya na fada a dan razane amma yar nan da shegantaka kike ki shirya gobe kibi jirgin safe karfe takwas zuwa kano ya fadi in a serious voice tare da caring. A take na dan rude na kasa magana sai kuma na juya zuwa ciki da niyar tun a ranan in tafima ba sai goben ba duk da yammane sosai lokacin. Sister me kikeyine haka badai wai har kin soma shirin tafiyan ba tun yanzu abinda akace eight din gobe kije mum tana magana dake a zatona sun wuce sai dai yadda na barsu hakan na sake samun su a falon. Aisha ki kwantar da hankalin fa ance jikin da sauki zakije kawai ki ganahine tafiyan ma a yanzu ya canza tare da Addah murja da hafsat zakuyi tafiyar yanzu. Mum dani za,aje kano ke nan at the first time a rayuwata da zan taba zuwa garin bake kadaiba tare da murja ta sake fada. Eh ai two days kawai zakuyi a can din ku dawo bawai wani tafiyan ganin gari zaki tafi yiba yanzun dai ku barin inshigo sai mu shirya ai. Mum Aisha harta fara shiri ai kafin ni dole ta shirya mahaifi ba wasa bane ai yanzun dai ,,,,, Mum zamu tafi ke nan sorry yaran nan da shirme sun rudani wallahi ki shiga ki fito Aisha ki samesu a waje har ya mike tsaye yace no ta barshi kawai next time. Haba dai ina hakan zai yuyu ni dai bansan ya sukayi da mum din ba na dai juya na shiga ciki na zauna a bakin gado cikin damuwa . Ina tunanen Abbu baida lafiya aka rasa wanda zai bugo min waya ya sanar min sai yanzu nake ji a bakin mutumin nan mai bazata kullum ? Gaskiya dai duk kwanakin nan na kira wayansa ban samunsa idan kuma na tambaya sai suce dani yana gurin aikinshi bai dawo ba. Ashe abinda suke boye min ke nan dama ke kilama fa baya raye ake boye maki inbashi don me za ace su Addah su rakaki har kano din na tambayi kaina ? Har na yunkura zan fita nagane me mama ke nufi da inshiga infito din da tace dani in sauya ke na take nufi dole na dan dauko gyale na dora saman dogon rigan jikina zuwa wajen. Yazid na sama dasu da mum da take faman ina aka saka dasu lokacin don dadi haka na fito a kunyace wanan karon daga nisa na dan tsaya yazid din ya juyo yace dani. Ko shine Man din little one wani nauyi da kunya naji lokaci guda yana neman nutseni yadda yazid din ya juyo yana tambayana . Au kai ashe kasan labarinsa yace kwarai ma shine ko na dan hararesa yace mena fada maki sister nace dake zai dawo zancen dan uwansa kawai set up ne gareki ,,,, Yanzu har abokin shawaran ki yasa da wanan zancen amma mu bamu san komai ba a gidan nan yaran nan sai a barsu kawai. To mam bashir nagode kwarai da wana ziyaran duk da ba don mu kazo ba amma naji dadisa kwarai da gaske koba komai aina ganka kuma naji dadi. Haka kuma ba zance ka gaida sister dina ba tunda kace ba gida ka nufa daga nan zamuyi waya da ita insha Allah in labarta mata zuwanka ai. No mum dont tell her anything please oky ta fada cikin wani yanayi itama ta fahinci akwai matsala ke nan . Allah ya tsare tayi mashi ta juya zuwa cikin gida yazid da zai bita ya kira ya bashi kudi yayi ta murna ya juya zuwa ciki daga inda nake ban karaso ba nace Allah ya tsare na fada ina dan kauda kaina gefe daya. Haba haba big man bai ci wanan a gareki ba tallent ki danyi ajusting din fushiki please baki san yanda ya bata lokacinshi ba wajen gano inda kike ashema nan gidansu kike. Let her please anfada mata zance marasa dadine a kaina koma meye ya kamata ta sauko don ba,a yanke hukunci a cikin fushi haka sai a koma dana sani at,last. Is enough KB muje kawai tunda tana lafiya ai let her do her worst zata gane kuskuren da takeyi nan gaba . Aiba laifina bane hakan don kashedin da akai min a kanka gaban mutane yau kuma don banda zuciya agani tare dakai na zamo makwadaiciyar kenan daya fada na kare cikin hawaye. Shikan guntun murmushi naga ya sauke a gefen bakinsa sai MD din mune yace amma aiba ga bakinsa kiji koma meye ba ke yarinyar ce har yanzu yasa kika dauki hakan da zafi. Daraja dana iyayyena yafi min komai mahinmanci a rayuwata sir niyar tallakawansuce kimata din da darjana gaskiyane baikai na hurda sir ba a yanzu . Yasa nake son in tsaya a matsayin da Allah ya ajeni badon ya kini ba ko anfini ba,,,,, ashe haka kike in really ? Sorry sir ba na fada bane don wani abu akan gaskiya ta nake magana har yakai an bi iyayyena gida anci masu mutunci tare dani. Enough ki shiga gida kada ki makara goben zaki dawo Monday da safe in Allah ya kaimu ya fada cikin kasala ya kalli MD din yana fadin KB muje ko . Zakice ba mutane a dayan motan duk tsayin da sukayi saida ya shiga motar ta tashine suma suka tayar da nasu din da sauri maigadi ya bude get suka fice lokaci guda. Na nisa na juya zuwa ciki ina jin wani iri zancen Abbu zanji dashi ko na Man a yanzu da nayiwa abinda zai fita harkana ga baki daya don mu zauna lafiya harshi. Ko yanzu na kara fahintar akwai matsala yadda ya gargadi mzma a gaba kan kada ta sanar da zuwanshi gidan akan me inba akan kada zancena ya fito ba. Nasan ba zan samu mama ko inna ba a falo don lokacin sallah daya gabato a lokacin yazid da hafsat sai anty Addah na sama suna kwasan dariya a falon. Waje na samu nakai zaune ina hawaye kawai hafsat ta kalloni tana fadin kuka kuma sister mu muna murna kan irin sa,an da kika taka irin haka yau sanadin ki bawan Allah nan yazo gidan mu fa. Ashe shine ya saka a bibiyeku da mum taba ta tsure said yanzun take fadawa mum tunda kuka fito yasa a bibiyeki agano gidan da kike zaune. Shine ya fahinci ai gidan mum ne yazo gaba daya mahaifiyar shi tare sukai karatu da mum England mum tana bamu labarinsu sosai . Amma kinsan da yake su gidan sarautane ba dama ayi dogon hurda yasa zumuncin nasu ya dan ragu a tsakaninsu gasu sarautansu ba karamar sarauta bace a kasan nan. Sarautansu baya gabana anty mutuncina nafi jawa da Martaban iyayyena don abin ba ani kadai zai tsaya ba idan na matsa yasa nake son ya fita harkata a baki daya. Subbahanallah Aisha kinsan abinda kike fada kuwa wanan wani babban damane ubangiji ya kawo maki haka kike son kiyi sakaci dashi da gangan Allah ya baki quality guy irin wanan da kowa ke fatan samun irinsa. Ba karamin sa,a kikayi ba da Allah ya turo maki irin guy din nan a saukake irinsu fa sai ire irensu yan gidan sarauta kamarsu ko gidan sarautan sai wanda ya amsa suna iron tasu. Kaina girgiza kafin nace Addah ba zaki gane bane akwai hatsari babba a cikin taraiyana da Mam run farko kurciya ya jani gareshi lokacin. Yanzu ko a yan shekarun nan na fahinci gaskiya da mutanensa ke fada main na sawun rakumi yauwa kasa nisa a nan don shi ba sa,anyina bane Addah. Dan gatane na gaske Addah kuma jininshi sarauta mai tarin dukiya mai ilimin zamani dana addani fiye da tsammanin mutum . Kinga ashe kenan nida ba yar kowa ba ina zan iya wanan yakin dasu a yanzu ? Zaki iya mana yazid ya fada yana mikewa tsaye yaci gaba da fadin kina ban mamaki little tunma a yanzu din dana san waye guy din . Kuma na gansa da idona amma har kika tsaya kina wanan haukan haka kamar wace bata da ilimi ?. Kece daidai dashi duk da ya girme maki sosai a shekaru wanan doest means aurene daidai kenan ga both of you ke baki auri yaro ba shi kuma ba tsoho ba sai dai a kirashi da matashi dayake thirty and above. Tsuki naja don ganin sun kasa fahintan abinda make nufi na mike nashige don yin sallah duk da nasan na makara a ranan. Sai da na idar na fara hada yan kaya dan in rage kayana dake nan din tare dani saboda a lokacin baifi kwana ashirin ba in bar Abujan in koma gida. Na kusa kammalawane mama tashigo dakin da sallamanta jikinta har lokacin saye da hijjab din da tayi sallah wuri ta samu ta zauna daga gefena . Ganin hakan yasa na natsu nasan maganace ya kawota dakin wajena a lokacin Aisha ta kira sunana na dan dago kai ina amsawa a hankali. Aisha meyasa kika boye min wasu abu a cikin labarinki jin hakan yasa na dan dago kai da sauri na dan kalle ta nayi shiru ina dukar da kai lokaci guda. A zatona ko kan asalina take zance sai naji tace zuwan mam bashir yau gidan nan yasa na fahinci akwai wani abinda kika boye main baki fada muna ba hakama na iyayyenki. Don yanzun muka gama magana da mahaifiyar mam din duk da yace kada infada mata na kasa daurewa saidai ban fada mata gida yazo ba a yau . Nace da ita mun hadene dashind nan Abuja a wani wake a cikin hakane amsan da taban yasa na fahinci kuna da matsala da yasa har dazun ki kaki attending dinshi. Ban matsa maki kan saina sani ko mai ko wani abu akanku tunda bakya son mu sani to amma ina son ki sank shi namiji ba ai mass haka tunda har yataso yazo inda kike balle iron wanan ma. Don ba karami daraja da kima yake dashi ba a duk inda ya je cikin kasan nan balls har ya iya sauke duo wanan girman kan nasa yau ya yazo gareki. Quite sure koma meye matsalan nasan babbane amma bai kamata kiyi masa yadda kikayi din nan agaban mu da gaban abokinsa daya dauko ya rakoshi nan. MD dinku kanshi ba karamin mutum bane a garin nan ke kin sani balle shi mam din koda yake a yanzu soyayya baisa ki gane hakan garesa. Mama ba soyayya mukeyi da man ba mutuncine a tsakanin mu amma said mutanensa suka dauka soyayya har yakai sunzo gidan mu sun samu iyayyena sun masu kashedin hakan a kaina. Haka baisa na barshi dan wanan zancen ba suna kuma kan bibiyata mama suna aibantani tare da fadan mugun kalamai a kaina. Murmushi naji ta danyi da yasa na dan dakata ina dan kallonta da idanuwana da sukai ja a lokacin don yanayin da nake ciki kuma nakejin zuciyana yana min suya. Ina jin ki ta fada bayan haka mama ranan naga dan uwansa ina murnan ganinsa sai kawai ya dakatar dani da fada main maganganu masu zafi na kwashe yadda mukayi na fada mata kaf. Dan murmushi tayi tana fadin kaiya shiyasa wani lokaci dan adam kanyi sabo yace dama hannun agogo zai dawo baya garesa ya gyara kuskurensa na baya. To irin wanan kuskuren kike son aikatawa a yanzu son damane Allah ya baki nan Kansas ke kuma kina son kiyi watsi da daman naki Aisha. Kinsan meyasa na fadi hakan na girgiza kai tace yau ba iyayyensa ko wani Dan uwasa bane yazo nema mass ke shine da kansa yazo gareki . Duk da kince ba soyayya bane tsakanin ehh na yarda aje a hakan ba soyayya sai mutuncin din sai ki jira kiji furcinsa ko wani halin da zai nuna akanki din kan hakan . Sauda yawa mu mata muna tabka kuskure don karamin kwalkwalwan mu sai har damar mu ya kubce muna wajen jan ajinmu na mata din. Don haka shawara dake bada danginsa like taraiya ba dashi shi kadai kikeyi a yanzu koda ma ya kasance Allah ya kaddara kin shiga gidansa da sunan aure ne inda zaki hade da dangin nasa sai ki shanye komai a ranki aje a hakan. Basuso shigan ki hurda dashi Allah yayi ba yadda zasuyi din dake kuma don haka nake rokonki da maza kiyi saurin gyara kuskuren ki run dare bai maki ba tun yanzu. Tafada main maganganu da dama kafin ta five daga dakin ranan ko abinci banci ba haka nakwanta da zulumi biyu a rains washe gari tunda safe muka tashi da shirin mu Yazid ya kaimu airport din inda karfe takwas saura akayi muna yan bincike irin na airport muka dungumo zuwa kanon. Tafiyan jirgine kafin kice me mun iso kano din acikin kaguwa nake ina son inga halin da mahaifina yake ciki hakan and kawai burina ba dokin gida ba a lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/15, 7:53 AM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Karon farko dai a tarihina da wayau na kuma ke nan yanzu dana shiga jirgin sama duk da hakan banyi wani bada kai ba ko razana. Dan mamakina shine a zatona sit guda zamu zauna dasu tunda tare tafiyan namu yake dasu Addah da hafsat ashe abin ba hakana bane acconding to numbers ake zama ba wai duk inda ka samu ka zauna ba irin na zaman mota ba da kowa zai nuna yadda yake son zama. Hakan yasa na zauna daban dasu sukuma ma din suna dai kusa da junane a gefena wani mutum ne da banda gaisuwa ban kara kallonsa ba don ya rigani zama a jirgin. Jirgin na shirin tashi naji yace min dawo nan ki zauna a cikin harshen turanci sai lokacin na dan dago kai na kalleshi nace nagode nan zaifi maki wajen taga ku mata tashi ki dawo nan ya kara fada hakan yasa na mike mukai musayan wajen dashi. Naji dadin zama wajen sosai don yafi min inda na zauna da farko yanzu ta karshe nake zaune shiko kallo ga maza na saba da wanan din tun ina kankanuwata. Nakan rasa meyasa ga kowa amma ni dai idonsu ke kaina sai yanzu na fahinci ba komai bane ashe illa banbancin wasu halintu nawa dake saurin nuna nasabata da larabawa suke mamaki kila ! ? Hutu zakijene ya tambaya zakice bashi yai maganan ba nace a,a kafin na kara da No au ko kina jin hausane ma jin hakan yasa na dan kalloshi ina murmushi matashi ne da bai kaima Man ba a shekaru . Saye yake da kayan zamani na maza wanan yasa ma na kara kama kaina dashi a wajen yaci gaba da fadin. Wlh na dauka bakya jin hausa ai sam sai dai ina mamaki kuma balarabiya haka da shigarmu ta hausawa kuma ? A kano zaki tsayane ya sake jefo min tambaya karo na barkaitai lokaci guda wanda yasa na fara kaguwa da zama kusa dashi lokacin. Yanayin fuskana ya gani kila naji yace ohh sorry to interrupt ina damuwan ki ko kiyi hakkuri please sunana Sulaiman ni haifafen kano zanje gidane induba mahaifiyata datayi rashin lafiiya bayana. Allah sarki Allah ya bata lafiya yasa kaffarane gareta ya amsa da amin nagode kefa kada kice nadameki don Allah ? Ba komai ai na kara fada din a gundure ina gyara zama ya dan kalloni yai murmushi har gefen fuskan nadan lotsawa ashe don gaskiya kyakyawane shima da gani kuma dan hutune sosai don kamanin ya nuna kansa. Bandai hakkura ba naji ya fada haka kuma ban nuna nasan dani yake zancensa ba yace a Abuja kike zama ko zuwa kikayi. A yatsune cikin nuna gundura da tambayabshi a kaina nace wai ni ? Shima abin dariya ya bashi yayi alama dakai irin ehh ke din fa nace kano nake naje IT ne Abuja kince dalibace ke nayi murmushi yace ni ina aikine Federal ministry of fice nan Abuja duk da dai nan muke zama har iyayyena mahaifin mune ke zaune da dayan matarshi a kano shine yazo ciwo ya kamasa a nan din zanzo in ganshi ? Amma ainihi mu yan kanone gaskiya Allah sarki haka yaita jana da hira har dai nake dan bashi amsa wani lokaci bamu rabu ba saida mukai musayan number dashi. Koda muka saukama bai barni haka ba saida yayi muna tayin mota god so kind saiga Auwal kwatsam yazo taron mu da motar Man dake nan aje da ita mukaje gidan mu. Muna tafe Auwal na min sheri wallahi na sauya gabaki daya sai kaje turai naje hutu ba Abuja ba kewonki zaman ki dai Abuja yafi dacewa dake Aeesha. Tun a nan suka fara jin sunan Aeesha a bakin Auwal da yake ta faman yi min sheri ni dai a cikin damuwa nake don ina zullumin halinda zan samu Abbu a cikinsa lokacin. A dan wata biyun da nayi bangarin sai gaba daya gidan naga ya sauya min ba kowa a kofan gida koda muka sauka . Na tsaya magana da Auwal daya dan fara ban labarin ogansa na katseshi da fadin Auwal bari zan kiraka barin shiga inga halin da Abbuna ke ciki don Allah. Ba matsala amma ai baba jikin nasa da sauki don Man ya turo an masa dori har ya samu sauki an sallamoshi daga asibiti. Gabana ya fadi don jin abinda ya fada ban tsaya sallama dashi ba na juya da sauri ina fadin mushogan ku ciki Addah suka biyoni a baya. Nasan weekend ne dole kowa nagida wanan lokacin kai tsaye nayi sallama suna falo zaune suna kallo sai jin sallamana sukayi Asmauce ta dan leko ganin waye ke sallama ? Ta yanka ihu da fadin Lah mummy oyoyo tayo kaina da gudu sauran ma suka taso a cikin murna ina dan yake ban gamsu ba don sai raba ido nakeyi neman Abbuna da bangani . Ina Abbu yake na fada cikin dakatar da ruguman da Samira tayi min mummy muna rugumar ki kina tambayan Abbu kuma yana daki nade yazamo gawa kaki rami da kafa daya. Suka juya wajen su Addah suna masu sannu da zuwa suna karbawa suma cikin dan murmushi dakin Abbu na nufa da sauri. Da sallama muka hade da Ammah dake fitowa rike da kayan dayaci abinci lokacin tau dada fa ai dama nace idan kin sani akwai tashin hankali ranan. Gurfane nakai kasa gefen kafan da akai mai dauri ina fadin innalillahi Abbuna garin yaya haka ya faru dakai kuma ba wanda ya fada min na shiga ukuni ? Haba dai Aeesha ai jikin baba yai sauki da wanan bawan Allah ya turo aka kaishi babban asibiti gashi har muga fuskan baba garau yanzu. Ai da lokacin da abin ya farune ashe ba,a san ya zakiyi ba don ma matsa ya gankine ai yasa har akace kizo din amma jiki da sauki gaskiya. Wai da baki kike ashe kika barsu waje Ammah tashigo tana fadin hakan gareni tare dasu Addah da hafsat. Ayyah am ashe kariyace ga kuma jikin girma sannu baba ta fada Ammah na nuna masu wajen zama da zasu zauna din a dakin. Mummy gara da kikazo kiwa babanki fada ya damu mutane da murkusan yan shilan kaji da tantabaru kada ya cinyewa mutane kajinsu. Ehh yana da kyau yacisu sune daidai dashi yanzu baru don suna taimakawa mai kariya sosai musanman ma irinsa da shekarunsa yaja Addah ta fada. Har lokacin ina zaune ina hawaye a gaban Abbu din kafin can na dago nace Anty safiya garin ya haka ya faru da Abbu ne wai ? Kaddara mana Aeesha kaddara ance musulmi takaci Ammah ta fada banda kaddara ai tafiya shi yakeyi yaron yazo ya kideshi saman babur dinsa. Kuma ya gudu ba anty safiya ta fada Allah yasa akwai wa yanda suka sheda shi awajen su suka fadawa yan sanda komai nace amma yakai azzalumi ka kade mutum kuma ka gudu ? Ai haka kowa ke fada dai irinsu ko kashewa sukayi ai gudu zasuyi don rashin imani na juyo ina fadin yaushe abin ya farune wai ? Tafiyanki baikai sati daya bafa ina ji na juyo na kallo Abbu ina fadin yanzu duk wayan da mukeyi Abbu ashe kana cikin wanan halin haka ban sani ba ? Murmushin karfin hali yayi kafin yace aida sauki Nana ta saidai tsamin jiki yanzu dake damuna kawai amma yanzu da sauki gaskiya sosai. Sannu Abbu Allah ya baka lafiya na fada a dan maraice cikin damuwa nan Addah ke fadin yo aida an fada mata yafi yanzu an daina wanan balle ai ba karatu take ba wajen aiki take zaifi isan anfada din ko karin addua mutum saiya samu. Sai jiyan nan da yamma muke jin ba lafiya hankali ya tashi tun jiyan take wanan damuwan Allah yasa dai yazo da shirin sa don saida ya biya kudin jirginta yazo sanar mata. Jinyan Aida safe sun shigo nan duban baba din nan ya rokesa yana son ganin yarsa don Allah suna ta mashi sheri wai ya zata zai mutu ne bai sake ganina ba. Ni dai murmushi nayi saiga Asmau tashigo tana fadin nagama gyara kayancan da akashigo dasune mummy ce suzo ga ruwa can da abinci na aje masu a falo. Asmauna har yanzu halin kirkin naki ashe yana nan saima abinda ya karu ko tayi murmushi ta juya ta fita nacewa su anty hafsat ku tashi muje kuci abinci . Bamu da yunwa ai Aisha kema kin sani saidai zuwa anjima Ammah tace haba ku biyo irin wana hanya haka kuce baku da yunwa kuma ai abin bana yunwa bane kuje don Allah ke Aeesha tashi ku tafi su biki. Muka taso zuwa falo danbun shikaface sai kayan sanyinsu na sayarwa muka zauna kowa na min sheri wai haskena ya fito nayi wani irin kyau kamar bani bace . Nace rabace na samu gida sanyi office sanyi kinga dole jiki ya canza samira mikewa nayi na juyo ina fasin Asmau dakina gyararene Anty hafsat taje ta kwanta ta huta ? Gyare yake mummy ta fada ta mike tana fadin bari na dauko key a bude na kara gyarowa haka ko akayi tazo tace ta bude na kalli Anty hafsat dake shigide saman kujera nace anty muje dakina ki kwanta ki huta ? Ta yunkura ta tashi muka shiga daga ciki tun akan bedsheet din dakin idona ya kara tabbatar da sauyin da kaman nake gani gidan yayi min don an kara ingatashi a yanzu dakin harda dan AC dinshi can makale naga Asmau ta kunna. Dakin ya fara daukan sanyi saidai na dake banyi magana ba Addah ma ta shigo tace tana son ta kwanta ta huta tana danjin kanta na ciwo. Saida suka kwanta na samu fitowa zuwa falo ke Aeesha jirgin naku har da irin kayan nan yake daukowa ashe na zata mutane kawai da dan jakkarsu yake dauka ai anty safiya take tambayana ? Wasu kaya ke nan anty gasu can mana tsaraban da kukazo dashi nake nufi doya haka manya manja mai kyau wallahi ni ai kajin nan sunfi daukan hankalina. Nakai idona kan kayan da suke magana sin da Asmau ta tara kofan shiga daga falon mu din kaya nagani zakice mudin mukazo dashi daga can din abinda suka lissfo din ne na ban mamaki su kwai kayan tea da sauran tarkacen cima ciki dai. Man Bash na fada a raina don nasan aikinsane wanan bakin baturen mai baudaden hali bai fada saidai ka gani a aikace kawai yayima girshi da abin mamaki. Dan murmushi nayi na kawar da zancen da fadin maryam da farida fa sukace ko jiya suna gidan nan sunzo gaida baba kano nan muke muna hiran bukin Aimana. Wai bukin ya kusa ke nan tace ehh ina ganin karshen watan kirimetine fa bukin amma dai bamu tabbatar ba haka dai ta fada muna ita. Lokacin insha Allahu ai ina gida tunda da sauran lokaci ma bukin yaushe zaki dawo gidane mummy nace baifi sati ukku ba in kammala baidai kai wata daya ba gaskiya. Basu barni na huta ba don ko dakin Abbu dana koma samira saida tabini can tana min hiran kayan Aimana da aka kawo din yadda akayi wajen. Asmau kuma sai faman hada girkin rana takeyi don bakin dake garemu ita samira din girkin dare takeyi sun raba aikin a tsakaninsu yanzu. Bansan waya fadawa su maryam zuwana ba sai gasu agidan sunzo nan muka zauna falo dasu muna hira duk rabin hiran akan Amainace. I dont no why suka damu haka da zancen illa maryam da ra,ayin mu yake kusan daya na halin ko in kula donni banga wanin abin zakewa yadda sukeyi . Taga zata iyane yasa take faman tsarawa kanta karya har Asmau ta kare girki ta zubawa kowa takai na bakin mu dakina suna barcin gajiya sosai har lokacin. Karshe tashi nayi na koma gun Abbu muna hira dashi da Ammah kan wurin aikina kafin Amma ta jefo min tambaya da. Su wa yan nan fa Aeesha daga ina kika samusu kuma gasu dai da mutunci nagani ko wurin aikin ku dayane dasu ? A,a Ammah ita dayan karamar yar mamace itako babban kanwartace don ban tsaya mata dogon bayani ba watace mama din ta tambaya ? Saina kalli inda Abbu yake zaune nace matar da nake gidanta zaune dasu yartace da yar uwata tace su rakoni su duba jikin Abbu . Wai kina nufin kin bar gidan Habibune ko me nace eeh Ammah ai tunda naje banfi sati daya ba a gidansa na canza wajen zama don gidan bai zaunuwa a gareni gaskiya. Abisa wani dalili naki zakice gidan dan uwanki bai zaunuwa a gareki kin raina da arzikinsa ke nan kin samu masu wadata ko ? Ko daya Ammah tsarin gidansane kawai be min bane yasa na koma gidan wa yan nan din yanzu ke yar nan kibi duniya sannu wallahi ? Yanzu ke don baki da kunya har kinyi wayau da zakice arzikin wani bai maki ba ki gudu gidan dan uwanki kibi daulan zuwa gidan wasu dama don kin gansu da arzikin da yafi nasa kome ? Dama ina karatun take taken ki Aeesha salon kawai kijawa mutane magana don kina ganin yanzu kamar kinfi kowa a gari ko ? To bari kiji in fada maki gaskiya su din dai dan uwansu ya zauna dake har haka ya rufa muna asiri damu dake har kika kai hakan da yanzu zaki guji jininsu. Wani kallo nayiwa Ammah din saina dukar da kaina kasa cikin mamaki daidai lokacin Abbu dake sallah zaune a gefen mu ya idar baiko tsaya addu a ba yace. Ammah matan wani irin magana kike fadawa yarinyar nan haka wai a tunane ke dake zama da yar nan ko yaushe a gida zaki fini fahintar wacece Nana a yanzu. Haba malam yanzu fisabillilah ya kyautu yau ace tabar gidan habibu ta koma gidan wasu don sun fishi maski ? Tace dake hakan ko ta fadawa wani hakan kikaji yarinyar nan batayi bugun gaban kanta ta koma wanan gida ba saida sanina . Haka kuma su din da suka rike muna ita a can ga zahiri yanzu kin gani mutanen kirkine don saida matar ta kirani idan na yarda zata dawo gidata da zama kuma zata rike min ita bisa amana insha Allahu. Amma sai naga idan ba takura a ciki naga gaskiyane da yarmu ta shiga wani hali gara ta koma gidan musulunci da zama da arnaku a takure. Shi bai zama gida sai wanan matar nasa kuma ta cika gida da yan uwanta arna maza da mata bayan daki biyu ne ashe gidan nasa ras suna rayuwa haka cude da gardawa da mata. Naji tace jam asha haka gidan nasu yake yaya za a iya rayuwa irin wanab kafirci dai baiyi ba wallahi jam ita har yanzu tana kafircin ne ta juyo tana son amsa a gareni. Kafin ta koma fadin ganin ina hawaye take fadin keko tsiyana dake saurin hawaye kamar bakin famfo wallahi daga yar magana kin zauna kinawa mutane hawaye haka kuma ? Dole tai hawaye ai don baki iya magana ba wani lokaci idan idon ki ya rufe Ammamatan Abbu ninasan irin rayuwan kuncin da nayi a wanan gidan wallahi amma yanzu Ammah laifina ta gani. Tiryan tirya tundaga farko na kwashe komai na fada masu tace nashiga ukkun dasun tona min asiri garin nan zam zam Allah yaiwa matan na albarka kuwa. Shiyasa ake son halin alheri ga mutum da Allah baiga zuciyar ki ya turo muna matan nan ciki rayuwanki ba Allah kadai yasan irin halin da zaki shiga a garin mutane lokacin. Yanzu shi ha,bibu dama gidansa haka yake amma inyazo nan ka ganshi fes fes dashi ashe dan banzane bai iyawa gidansa bama balle wani ? Shiyasa ban fadawa Abbu gaskiya ba wallahi tun lokacin don nasan ransa zai baci sosai ya daga zancen kowa yaji cikin bacin rai . Azo daga baya a juya maganan ana fadin kafiri yai min fyade saboda nasan halin mutane da tsegumi da sheri yanzune zasu juya ko ita wanan matar da nake hannunta wallahi ban fada mata ainihin zancen ba har yau din nan. Nanata Allah yai maki albarka haka zancen yake tabbas yanzune a take zancen nan zai juya ya koma na sheri bayan kece akaso a zalunta . Dadin ilimin ke nan wallahi tunda Allah ya kare muna ke suyi can ajiyarsu ta kare akansu dole tayi kazanta ga kafirci Ammah ta fada daidai lokacin Abbu yace. Ke kuma wallahi kada koda wasa dadin zance ya kwasheki ki fadawa wani zancen nan ko a gidan nan har in najisa wallahi ranki zai baci dani. Shidai habibu har abada nasan ba zai fada ba tunda ta iya rufa mai asiri haka abu dayane muyi mashi addua Allah ya kwatoshi daga kafiran matan nan yanzu. Mikewa nayi ina daukan wayan da Asmau ta kawo min don naga bakin number ke kirana a lokacin na dauka da sallamana a bakina aka amsa min. Saidai ban sheda muryan maishi ba gaskiya yasa nace waye naji anyi murmushi kafin yace bakonkine na dazun cikin jirgi. Hakan yasa nima na dan murmusa nace umm,humm tauu an isa lafiya ya mai jiki kuma da sauki ko ? Abba jiki da sauki sosai yanzu hakama yana waje yana shan iska masha Allah na fada na kai zaune a kofan tsore din mu inda Asmau ke saka kayan tsaraban cikin store din. Naji yace dama na kira naji yaya kika isa gida nace lafiya kalau nagode gaskiya na fahinci wanan kalman godiyan ya zauna a bakinki sosai hakan yasa naga kina burgeni wallahi. Haka dai ya dinga jana da hira duk da ban bashi amsa daida daga eeh sai umm,umm nake fadi har mukayi sallama dashi na kashe wayan. Ajiyan zuciya na sauke lokaci guda ina lumshw idona a rayuwata banson guri ko wani abu makamancin hakan ya shafeni zancen Ammah ya tsaya min a raina lokacin. Tambayan kaina nakeyi wajen meyasa sai dai Ammah amma ba Abbu ba da ya kamata ace shiyake min hakan da Ammah kemin kamar ba jininta nake ba ? Ba komai bane na fada a raina illa fushin abinda Nana uwata data haifeni ta aikata mata na sulale jiki ta gudu ta barta dani tana hadiyan bakin cikin daya kamata ace itace take hadiyan abinta tunda itace tayi abinda ta samoni a can ? Banda wanan banga dalilin da wani lokaci zai sa Ammah tana fadan maganganun da bai datace ba daga bakinta game dani ? Idan ranta ya baci dani wani lokacin a bakinta ni din abin kyamace a cikinsu watau tunda banda asali sun rufa min asiri yanzu na koma har zan fara kyamar masu asali irin su yaya Habbib. Shike nan don ina shegiya sai in tsaya a lalata min rayuwa don rashin gata kome ai,,,,,,, mummy wai ina matazun dinkine ? Muryan Asmau dake tsaye a kaina take tambayana hakan dan murmushi mai hawaye makale a fuskana na sauke mata ina fadin . Matazun yana nan lafiya muna waya dashi na fada cikin karfin hali halan meya faru mummy ta fada tana kaiwa zaune gefena cikin nuna damuwa ga yadda ta ganni ? Babu komai Asmau da komai mummy wai jikin baban kano kike damuwa ai baba yaji sauki sosai wallahi da farko inkin ganshi ne zakice ko zai mutune ai ba yanzu ba daya samu lafiya. Dauko min jakata mu fita insayo fruit nan waje na fada hakan yasa ta shiga ni kuma na mike ta fito min da jakkar nawa muka fita take fada min ta samu Addah ta tashi zatayi sallah. Itama Hafsat ta tashi a lokacin ta barta zata kewa tace muka fita zuwa wajen masu fruit din unguwar mu Asmau tace mummy don Allah meya sameki ? Babu komai Asmau zancen Ammah daine ke tsaya min a rai Asmau yau ko wani ya nuna yana kyamata ya dace Ammah ta furta min hakan a bakinta don Allah ? Tunda baki da wani abin kyama ajikinki inma na rashin gane iyayyenkine wallahi tunda baban kano ya nace akan kina da uba ke din ba shegiya bace nasan wallahi kina da uba saidai nisa a tsakanin ku dashi. Ajiyan zuciya na sauke na soma fadin yau ko rashin ji nakeyi sata ko bin maza ko tsage,ranci baici ace Ammah ta furta min hakan ba ai na kwashe komai na fada mata ? Tace kai itako Ammah wallahi nakan rasa meke damunta wani lokaci take hakan kan dangin mijin nan nata kowa tanawa haka wallahi haka da bakya nan sukayi da samira ga baban kano a kwance yana jinya. Ban nemi inji me sukayi ba nace akan irin furcin nan nakan ji wani lokaci kamar in nisanta da kowa in koma rayuwa inda kowa bai sanno ba . Amma saboda Abbu ban iya yin hakan yanzu wallahi don Abbu ya gama min komai a duniya yai min gatan da ko mai uba bai samu ba don bai bar rayuwata ta wullakance ba. Har mukaje muka dawo muna magana na debe manyan nace ta gyarawa Abbu da baki shi sauran kuma ta bayar asha a gida na shiga wurin su Addah don nima inyi sallah. ZAINAB IDRIS MAKAWA[9/16, 9:22 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Sosai su Addah sukaji dadin yadda ake taronsu cikin mutunci da girmamawa a gidan mu haka kuma har yan uwa na kusa suna zuwa yi masu sannu da zuwa suna masu godiya. Ni kaina naji dadin halarcin yan uwa da abokan arzikin mu yadda suka daga darajana a idon bakin namu yayin da ni kuma ina manne da Abbuna ina matsa masa shan magani da cin abinci wanda na kula da baison hakan. Ji nake kamar kada in koma Abuja ace nagama ke nan na dawo gida gaba daya lokacin in zauna in kula da mahaifina. Saidai kash zuwa jibi da safe dole zan barshi in koma inda muka fito koda dare yayi mun kai wani lokaci wurin Abbu nida Addah muna masa hira. Har anty safiya da suka gama kallon wani film ta samemu tana fadin dama saidana fada baki nan Aeesha . Nace da kina garin nan abin nan ya samu baba kece zakiyi jinyarsa da kanki a gidan nan gashi kuwa kin nuna hakan. Anty ji nake kamar kar in koma wallahi don kona koma hankalina ba zai kwanta ba can saboda zullumi kafin in rufe baki naji Abbu yace. Ko kusa kina nan ko can Allah ne maiyin abinda yayi niya ga bawansa ki koma ki karasa karatunki ki dawo tunda ba dadewa zakiyi a can ba. Rankai dade yazo ya dauki likitan da zai dinga zuwa kwana bibiyu yana duba min jiki ko dazun kafin ku iso yazo ya dubani da safe. Balle idan har aka kai wanan matakin ga karaya ana sa ran samun sauki ga mutum insha Allahu don ma yana jikin girma ne dai . Bamu jima ba mukaje muka kwanta saman gado Addah ta bar muna ta kwanta a kasa saman wani babban zanin gado nida hafsat data jima da barci muka kwanta saman gadon. Duk da barcin da nakeji hakan bai hana tunanen duniya shigowa rayuna ba a lokacin tunanen halinda Abbuna ke ciki na soma ya matukan ban tausayi a lokacin. Kana kuma na koma na bayin Allah nan da suka rakoni ganinsa kafin mam ya fado min a zuciya don ba karamin fitar damu kunya yayi ba wanan alherin daya turo mu dashi din . Haka kwarkwasan nan Asmau itama da nata hikima ba hayani don banjin cewa su Addah sun san da zancen tsaraban da naji tayi magana . Bawan Allah nan yana ta dawainiya damu haka nida iyayyena alhalin yasan iyayyensa ba zasu taba yarda koda gigi ya aureni ba dai ? Haka kuma ni dai a nawa dan fahintar dai wani lokacin macen da kasan kana so zaka aurane kakewa wanan dawainiya haka idan kana da zarahin yi. To amma shi man meye nasa dalili wai abin nan fa yayi yawa yayi yawa sosai wallahi tsakanin mu kuma kome nayi don ya barni yanzu kada ya samu matsala da iyayyensa kamar baisan inayi bane. Yanzu ki duba yadda muka rabu bayan lokacin da muka dauka bamu hadu ba amma naki yarda wani sanyin rai ya auku a tsakanin mu ta yadda zaiyi fushin zuciya ya barni . Sai gashi kamar ma baisan nayi hakan ba har mu ukku ya turo zuwa kano ganin Abbu bayan alherin da yai masu a nan yakuma hadomu da tsaraba sak zakice mu mukazo dashi daga Abuja lokacin. Don kawai nasan mu dadada wa bakin mu rai yayi hakan kwai soya breakfast ga kayan shayi da sauran tarkace ido na lumshe ina jin tausayin kaina wajen. Duk da mutum ne shi mai daraja na tare dashi amma wanan abin ai yayi yawa na fada a zuciyana kafin kuma shima naji tausayinsa na hagon rashin kyautatawa a gareshi a jiyan . Allah sarki bawan Allah banda abina meye nasa a ciki tunda ya nuna mamakinshi a fuska abinda Salman yayi din baisan da hakan bama sam. Ga MD da yanzu nagane suna tare ashe har dashi akazo gidan mama ganina amma na rufe ido na nuna ni bansansu ba a gaban kowa. Na MD ai mai saukine idan na tafi yaushe zai kara ganina kuma inba wani ikon Allah ba can kuma amma shi wanan da yake daukaka rayuwata haka yaya zamu kwashe dashine wai tunda baima san inayi ba ai nake gani tunda gashi yauma ya sake min alherin fita kunya na bazata haka nasan kuma don bakinane. Duk da nasan alheri garesu gadone duk dan babban gida irin wanan ai da alheri aka sansu ga tallakawansu amma ba irin wanan alherin ba nasa abin yayi yawa gaskiya. Na nisa ina tuna yadda gidan mu ya dan sauya duk kuma ta dalilinshi hakan ya faru a gidan namu nakai wani lokaci kwance ina nemawa kaina mafita karshe na yanke shawaran abinda nake gani mafita yanzu gareni dashi, Washegari tunda nayi sallah asuba na fito muna hada abin karyawa nida Asmau samira kuma tana gyaran gida daga nisa daidai Addah na fitowa samira ke fadin mummy mootar nan sai an wanketa kafin ki shiga ko ? Samira ba inda zan tafi balle in tsaya wani wanke mota yanzu saidai Allah ya dawo dani lafiya kaita wajen service daga can a wanke. Suna ganinta suke gaisawa da Adda din da kwana bata hade mamakinta ba take fadin ina motar Aisha din garejen daya bullo a dan filin cikin gidanmu dake rufe daga waje ta nuna mata . Na zata ta fita zancen ai sai gashi bayan sun karya taja Hafsat zuwa wajen motan sun jima suna duba na fito daga wanka suka shigo Addah din ke fadin amma yar nan . Motarki haka mai kyau kika barta nan nifa da Yazid ke fadin kina da mota ai ban dauka gaskiya bane nazata shirmensa yakeyi. Don me zaki dauka shirmene duk abinda kikaji ya fada kan Aisha gaskiyane ai tunda shine abokin shawaranta. Kafin wanin mu yayi magana muryan Aimance daga falo take fadin nasan zata iya wucewa bata zo gidan mu ba ai yasa na taso yanzu tunda nasan gobe monday. Wani dan gulman ya fada maki nazane wai na fada ina karasa saka riga a jikina suna da yawa ta fada takarasa shigo dakin sai kuma tayi turus ganina da baki dakin don ta dauka ni kadaice. Duk da hakan saida tace min jar uba Aeesha kice min gidan kudin ma kika fito gaba daya kinga yadda kika koma kuwa ! Kema zaki dora naki na fada ina murmushi nace su farida sun gama ke kuma yanzu kinzo ki dora inda suka tsaya. Allah ba wasa bane ta fada tana zama tare da fadin ashe da baki kike tafe sannu ku da zuwa tana gaidasu suka amsa nace Amarya Amarya tayi dariya. Au aure zatayine Addah ta tambaya nace aure zatayi Addah murja har Canada zamu kai ta hafsat ta dan juyo ta kalleta ta kawar da kai. Kinga idan kin iya sana,ar hannu acan kin huta nayi zama a can da mijina na farko a min aure can aka kaini daga bauchi haba nan Aimana ta lake mata tana jin labarin turai a bakin Adda din. Hafsat uwar yauki sai wani abu takeyi da baki na ta gaji da zancemsu dariya sosai ya kumeni a lokacin ganin hakan yasa na dauko mata tsohon laptop dina cikin wardrop tana kallo dashi ta basu baya nima fita nayi daga dakin. Muka gyarawa Abbu kayan marmari mai yawa muka kai mashi suna zaune da Ammah na aje a tsakiyansu Ammah race main wanan ai barnane Aisha gobe idan kin wuce was zai says mashi kuma ? Ai ya dinga sha ke nan insha Allahu Ammah anjima ma wani za a sayo Asmau data dinga gyara mashi kafin in dawo gara dai da kikace Asmau,n dan dama dama don tana iya bakin kokarinta gaskiya koda bakya nan din. Asama,u dake shigowa tace yanzu Ammah nice dama dama ai zaki gane kince Abbu ya tare da fadin halintane kuma baki sani ba ? Ai ita bata da gwani a wajenta kowa mai laifine amana dai ke akabawa shi yanzu ai tace shike nan baban kano na koma dakin mu na zauna. Har lokacin suna ta hiransu kamar sun san juna na zauna ina saurarensu Addah na fadin aina fada maki duk turai ba Kasan da ake kwamacala kamar Canada gasu Canadian's din suma yan iska dasu can ke dai bari. Ko a jikinta yadda na kula ga wani girman kai da jiji da kai data dorawa kanta wai ita tayi sa,an mini ta dara sa,ointa ina jin yadda take shara karya wasu Addah din ita a dole ta burgesu tunda taga yan birni. Karshe juyawa nayi wajen hafsat muna kallon film din Asmauce tazo ta kirani nafita dakin abinci muka raba na kaiwa Abbu na zauna na zuba mashi yana fading yayi yawa nace nama ne a saman ai. Baya son cin abinci na fahinci hakan yasa na zauna da kaina na gyara abincin na mika mai na cire kanshin naman na aje a gefenshi yana hadawa dashi sai goran ruwa mara sanyi dage gefe daya. Yaci sosai sauran days rage na dauka ina ci samira data shigo take min sheri wai ragowan tsoho nake ci na daiyi murmushi sai kokarin kwatar masa da hankali nakeyi tare da bashi shawaran yasha magani yaci nama da yayan icce yace zai dinga ci insha Allahu. Sun fita dasu farida da samira sun raka su Addah kasuwa har da Aimana suka barni da Asmau gida a lokacin lokacin na samu kara tataunawa da iyayyena basu dawo gida ba sai wajajen tara na dare suka shigo. Washe gari ban dauki komao ba sai yar handbag dina kawai Dana koma dashi a nan nabar komai dana zo dashi gida don in rage nauyin kaya idan zan dawo. Dakyat na iya barin Abbu na fita dakin ina hawaye sai fada Ammah keyi dani tana fadin said kace ba nan da sati biyu kikace zaki dawo ba zaki dinga yiwa mutane hawaye kamar baki dawowa ki sameshi ? Barta tayi abinta mama kinsan fa yadda duke da shakuwa a tsakanin su balle ta ganshi cikin wanan halin haka dole tayi kuka ai Anty Safiya ke fadin hakan. Auwal na kofan gida shiyazo daukan mu zuwa airport din mukai sallama muka tafi bayan na kara rokan Asmau akan Abbu don't Allah ta kula da bashi abinci da magani akai akai. Saida muka dan fara tafiya Hafsat ta nisa tace ina son irin wanan gidan ga kowa naka ko yaushe cikin hayaniya ake Auwal ya tare da fadin sums dai yanzu ne ai dawowan yan sokoto din nan garin nan da zama. Duo hiran da akeyi a motar kafin mukai airport ban saka baki ba saida muka sauna nayiwa Auwal din magana ina masa godiya yace haba dai mukai sallama muka shiga. 12 daidai ina office din mu don't daga airport office yazid ya saukeni dayaje taro mu su kuma su Addah ya wuce dasu gida kai tsaye. Zaune yake yana tara wasu bayanai a takarda dake gabanshi yana hadawa cikin computer dinsa sakon Auwal ya shigo mai yana sanar mashi da tashin mu din. Ok kawai ya bashi amsa yaci gaba da abinda yakeyi na dan lokaci ya ture laptop din yana furzo iska a bakinsa ya fesar ya mai da kai baya ya lumshe idanuwansa. Abinda ya faru falon mummy Rahima ya tuno ya dan murmusa watau su mata komai kankantansu sai sunyi wanan jan ajin tsiyar ji yadda KB da girmansa ya tsaya bawa yarinyar nan hankura tana wani yanga . Duk da baiga laifinta ba nan don Allah kadai yasan me salman din ya fada mata har take son daukan wanan mataki a yanzu duk da yasan bai wuce ya goranta mata kan mahaifi ba dai. Shi daine abinda zai fada wanda yasan zai bakanta mata rai fiye da komai a rayuwanta yaushe zasu daina irin akidan nan ne ? Duk da nasu case din ya gane ba akida bace illa zallah son kai da isa da izza da mummy kura ke son nunawa kawai akansa amma bai dace kuma tayi amfani da salman ba a nan ? Sanin yadda suke da salman din tun suna yara duk da shima ya saka son rai a cikin lamarin koda yake fadan haka a gaban mami ya ci arzikin hakan ne a lokacin. Yasa ya daga mai kafa daya gane baida wayau har nawa zata bashi ko me zata fada mai yaje ya aikata hakan thank god bai fada mai komai daya danganxci yarinyar nan dama don hakan ba dabi,ansa bane. Har wani na kusa dashi yasan abinda zaiwa mutum na alheri saidai idan mutum yaji daga baya bakin wanda yaiwa din amma ba a bakinsa ba. Ko Auwal da yake aike don sanin halinsane da yayi yasa ya yarda ya dorashi a wanan fagen tsakaninshi da ita tunda shi ba halin a gansa wajen yanzu zancen zai bi gari da wani fassara na daban. Ido ya bude ya kallon irin halinda akaso jefa sayadi a ciki ba don Allah ya kareshi ba daga abinda akai nufi dashi duk akan dukiyan da yanzu gashi ya kare a banza su basu barshi da yan uwansa ba kuma basu amfana da dukiyan nasa ba a karshe. Yau da zasu san yana da rasa wani hali zasu kasance bayan irin abinda suka so aikawatawa a gareshi din Allah ya kareshi. Akance mace shu,umace sai a kan wanan matar yasan da hakan babu yadda zaiyi ya fito fili ya fadawa maimartaba abinda aka aikata din din gudun shiga wani hali ga tsufa yasa suka rufa zancen har zuwa lokacin da zai dawo garesu a bazata. Shi kadaine mutumin da ya yarda dashi har ya aminta ya sanar dashi yana raye dashi da mahaifinsa wanda suka san mazauninsa har yakai suna ziyaran juna a tsakaninsu. Ba shakka a yanzu ma plan dinta ne ta aiwatar da hakan karshe a kansa wanda bata san shi nasa shirin akanta yafi karfin wanda take masa ba kan yarta din. Komai ya gama hadawa a yanzu kamar yadda suka tsara din lokaci kawai suke jira a yanzu shine su yi masu girshi cikin bazata a garin. Saidai kafin nan yana son ya kara dulmiyar da ita ta kara rubtawa ramin da yake haka matan tunda taki fadin gaskiya a tsanake ta yadda kowa zai fahinci gaskiyar su nan gaba. Can kuma kano zaune ta tasa abunci a gaba tun safe takasa cin komai har wanan lokacin hakan yasa jakkadiya bugwa hjy Nasare waya ta taso tazo ko mahaifiyar nasu zata rage damuwa tunda tafi dama a cikin su. Yadda ta fada matan hakan tazo ta sameta zaune suka gaisa take fadin jakkadiya ya ba a fita da kayan abincin nan ba tun safe ? Uwar dakina ai rakishidade bata taba abincin ba ma tunda aka shigo dashi dakinan hjy lafiya bakici abinci ba yau ? Saida ta dan bata fuska cikin jan aji tace bakin ne nawa Nasare ba dadi kwanan nan hjy ko dai zancen likitan nan ne da yace kina tunane ? Tinane kan Nasare ai dole mairai yayisa balle a yadda nakai din nan ga mara kunyar nan magiji wai ace har magaji ya shigo gidan saidai ya tsaya wajen maimartaba nan yaki zuwa mu gaisa yaya za,ace mairai ba zaiyi tunane ? Wanan aiko da akidar Nasara da iskanci yau idan abokan zamana sukaji wani ido yake son na kallesu dashi don ? Amma hjy sai naga ba laifinsa bane nafi ganin laifin hjyn mujahid ita data lake kan sai kin saka baki ya auri yarta duk itace ke jawo wanan abubuwan. Amma Nasare idan ban matsa ya auri yar uwarsa ba kina ganin sai mu zuba ido ya dauko yar kwara din nan cikin family din mu tazo ta bata muna zuria ? Haba hjy kada ai fatan hakan don Allah nakanso in lurar dake wani lokacin amma gudun halin hjyn mujahid yake sa in kyaleku watarana. Amma maganan gaskiya fisabillahi magaji ya wuce wanan a yanzu ko wa yanda basu waye irinsa ba su Nura wacan karon yaya aka kwashe dasu hjy balleshi ? Komai na yanzu da zamani yake tafiya iyaka in ita wanan yar ce bakwaso ya dauko tunda da ita aka sanshi sai a bashi zabi ya kawo wata amma ba wanan din ba. Bayan hakan nifa sai ina ganin kamar akwai wata kullaliyar harka tsakanin hjyn mujahid da magaji yadda yake mata din nan. A yadda nasan halin magaji hjy ba zaiyi abu haka kiri kiri ba nauyin komai a idonshi ba yadda yakeyi mata yanzun din nan. Saida ta dan murmusa tace babu komai banda rashin kunyar da yake ji kawai a yanzu Nasare yana ganin kafanshi ya kama kasa a zatonshi. Ina dai da dukiyar ubansa yake kuri ko to dukiyan uban nasa asalinsa na waye nawane lokacin da yake can yana karatu na hada na basa yaja jari dasu wanda har hakan ya jawo fitina tsakaninshi da dan uwarsa imamu a lokacin. Yanzu ko zan bukaci Ahmad ya ban dukiyan a lissafa a gani riban da aka samu zuwa yanzu sai,,, amma hjy shima ai yaya imamu din an basa a lokacin idan ban manta ba haka itama mama mujahid din. Amma ai bata tuna na hannun ta sai wanan take damuwana akansa yanzu da in karba abawa kowa kason sa don tana ganin Ahmad din ya sakarwa dan nasa kudinne a yanzu yasa yake iskancin nan. Umm,humm dama nasani hjy wallahi nasani don dajin zancen nan ba zancan ki bane hjy shirintane taga ta musgunawa yaya Ahmad din da iyalansa don abinda ya faru din nan. Hjy ki natsu hjyn mujahid wani lokaci bata abin gaskiya wallahi tasan wanan abin yana iya kawo rikici dakin nan amma ta kawo wanan shawaran da zai tayar da hankulan mutane a karshe. Basu kai karshe ba sai gata ta shigo tana ganin yar uwar fuskanta ya sauya a wajen don bata son yar uwar na zama da uwar sai gashi yau ta girshesu. Kanwar nata ta gaida ita da kwana ta amsa fuska daure kayan abincin dake wajen rufe tafara budewa tana fadin wanan na rana ne kona safe ? Haba kura wanan wani irin dabi,ane kuma ai sai kijawa mutane zagi sai kace wace bata girka ba a gidanta zakizo kina faman bude buden kwanoni haka yanzu idan wani ya shigo ya sameki kina haka fa ? Ta juyo tana fadin hjy a dakin uwata nake fa ko kuma wani zai mun shamakine da abinki gidan nan ? Kallon yar uwar tayi kafin ta koma ta zauna tana fadin na zata kincine ai naso na karya don ban dafa komai ba yau nafito da zuman nazo nan na karya din. Shiru suka danyi kafin ta kallon kanwar nata tana fadin lafiya na ganki haka gida da safe ? Lfy kalau ta bata amsa nazo ganin hjy ne da jiki tace O,wooo ashe ko hjy yaron nan yazo da gaske gidan nan ba sako yayi ba shine yazo dai din wajen baba ? Aina fada maki zai aika indai magajine bar yaron kawai zan sameshi ai naci masa mutunci har iyayyen nasa nasai ai bai tafi ba yana garin nan. Hjy Nasare data mayar da hankalinta ga waya ta dago tana fadin magaji kan baya kasan nan ya koma tun ranan kwana daya yayi ya tafi . Nan ta fara fada tana bakaken maganganu har da cewa ai karya ta kusa karewa muga ta zaman turai din a yanzu tunda abin ya zama rashin mutunci. Haba dai hjyn mujahid ki sasauta don Allah yaron nan jininkine fa balle banga abinda yayi maki ba hjy Nasare ta fada tako dago ta shiga rigan arzikinta itama . Tsam ta mike tana fadin hjy zan koma don Allah ki dinga cin abinci kada wani ciwo kuma yazo ya shige ki a koma kuma damuwa. Tayi masu sallama ta fice abinta sai bayan fitan nata ta dubi uwar nasu tace Nasare ta canza a yanzun hjy na gane bata bayan mu kwata kwata bata son zancen abinda zai soki magaji. Ba canzawa tayi ba kema kinsan halintane haka fadan gaskiya ko za a kasheta kuwa kamar hjy Yanti ta haifota sak ita wanan yar taku dake gana ai ta kwasa. Wai ummi yar wajen umma yo aini hjy tunda naga yarinyar na daukan kanta wata tsiya na watsar da ita sai tazo garin nan amma bata san kofana ba. Wai kinyiwa yaya imamu magana azo a zauna din hjy gara kowa yasan abinda yake ciki kudin nan in sunanan a raba abawa kowa nasa idan kuma sun shige ya sayar da kaddararonsa a biya dashi tunda dama dasu ya saya. Ke naga kamar ba abinda ya dameki sai zancen kudi ko anbayar da kudin nan kwana nawa zasuyi a hannunki kura ? Ni dai zeey nace watau ko wani babban gida sai an fitar da zakka a gidan ita wanan da alama itace zakkan wanan zauren ke nan ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/18, 9:14 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Da Yamma Yazid yazo ya daukeni zuwa gida zuwa lokacin nayi waya da Abbuna da Asmau yakai sau biyar ina tambaya yaci abinci yasha magani ta bashi abu kaza haka na wuni waya dasu agida . Tunda na shiga daki ba fito ba don na gaji sosai rana ina so hutawa ina nan lafe kamar ina barci muryan mama naji a bayana tana fadin Allah sarki barci kikayi ashe tun yanzu zan juyo nace a,a sai naga ta juya zuwa falo hakan yasa na fasa magana a lokacin. Suna falon zaune can na mike da zuman zuwa inci abinci mukan rufo kofa hakan kesa ka gane wanda ya fito daga dakinsa don motsin kofan sai ban rufe ba da zan kwanta na barshi a bude. Hakan yasa ko yanzu dana taso ba wanda zaiji motsin fitowana daga dakin kuma murya mama dince ke magana da Addah a hankali falon tana fadin. Ai Addah abu daine na gidan sarauta da wani bin didigin tsiya a yanzu waya saura wanan tunda yar nan ta samu tarbiyan da duk akeso a tare da ita. Tun zuwa yar nan gidan nan banga wani abin asha a tare da ita ba wallahi na fadawa shi yallabai Ahmad kuma yar nan bata da matsalan komai tun farko yanzu gashi ku kuje kuma kungani irin tarbiyansu a gidan . Tun lokacin da suka ban pictures dinta na fara bata lift na hango natsuwa a tare da ita ita dai mamice dince da wani ra,ayin rikau nata in bashi ba yaran nan suna son juna su fa ki dubu duk da akace kada ya biyota amma da yaron nan yazo kasan nan ya kasa hakkuri ya biyo yarinyar nan har gidan nan ? A hankali na juya na koma dakin maganganun mama din sun daure main kai sosai a ranan na shiga tambayan kaina wai dama ana nufin zuwana gidan mama duk shirine hakan ashe ba taimakon girma da arziki bane dama ? Haba haba ni kan dai nayi mamaki a wanan garin da ko makwanta ba ruwan wani da wani amma za ace wai haka kawai ta gani taji tana son ta taimaka main amma gaskiya ta iya tako indai hakane kuwa. Koma meye da Yazid zan fara naji takamaimain yadda zancen yake a wajenshi nasan koma meye show ba zai boye min komai ba a yanzu har in ya sani. Kafin na koma godewa Allah daya sa ba wani abin asha a kaina da zasuce sun gani ga wanan kwanton bauna da sukai min na zama dasu su karanci characters dina a fakaice god so kind na samu ingantattacen tarbiya da ake bukata gun ya mace dashi. Daba haka ba wanan guy din nasan dole in fadi a jerabawashi don't inma gwajine wanan gwajin yai main yawa gaskiya . A lokacin kuma na fara kwankwanton da zargin dalilin kawoni nan yin IT da zanyi duk fading kano ace sai nan akai accepting din sunana. Duk da nasan karatun mu yana da wuyan sha,ani sosai don ba ko ina ake karban mu ba dama amma dai gaskiya yanzu na gane da walakin zuwana wanan headquarters din yin training. Kai ni Aeesha wanan bawan Allah me yake nufa danine haka wait wanan dai ba iya abota bane ko kaunace haka zan iya cewa abin yayi yawa ai ? Ko dai haka dams su yan sarauta sukene wai inma hakan suke da karamci nidai sai ince nasa yayi yawa gaskiya ko wanan manyan na,Iran sanyin dana samu an sakawa dakunan gidan mu aiba karamin kudi aka kashe a nan ba ? Ina ma wanan zancen motar nan fa sai yanzu nasan babbace nake shiga ashe mai tsadace sosai kai abubuwa dai na daukaka rayuwa haka yayi minsu arayuwata. Wanda hakan yasa nagane ba karamin daga min darajata hakan yayi ba a idon mutane yana da wuya yanzu gaskiya wani ya kalleni yai main cin fuskan da ake min a baya na kirana da yar kwara ko tsaraban saudiya. Yanzu kan idan naji hakan sai daga bakin masu ido da kwali irin ahalin shi Man din da wa yanda kafansu kuma ya data kasa haka dai. Hafsat ce ta shigo dakin take fadin wai ina da ci gaban film din data fara kallo a kano cikin laptop dina na nan hakan yasa na dago na dan kallota ina fadin gaskiya wanan ba wasu film a cikinsa ko wancan Aimanace lokacin ta loda fina finan a ciki take kallo. Saidai idan zamu daukone ta kalla sunan film din ta fada muna hiran Aimana ina neman film din har nayi loading dinsa a wanan system din na mika mata ta fara kallo tun a dakin namu. Lokacin mama din ta leko mu tana fadin yau yata bakya con abincine haka zaki kwanta ko had yanzu kewan gidane a ranki ? Addah ta fada min bakiso ki dawo ba saboda Abbukin da kafa ke damunsa amma ai akwai mutane a gidan mana Aisha kuma yadda tayi bayani ana bashi kulawa sosai yadda ya dace ai. Saidai Abu dayane naso inga maganin da mai kula dashi din yake bashi don rage zogin kafan nasa sam saina shafa da ince ku dauko min sunan maganin ingani ai. Amma bai baci ba ai mama zansa Asmau ko samira su dauko su turo min da sunayen kwalayen maganin gaba days zuwa safe. Hakan ma yayi kwarai don Allah sa su dauko min din nagani akwai wani magani da nake son mu nema a nan a saya ya dinga sha yana amfani sosai wallahi. Ku fitafa Ku ci abinci dare yayi sosai don naga a yawo din nan ya dawo gashi can yana shigowa gida naji mai gadi yana bude masa get zai shigo. No kan ruwan zafi nasha son cikina ya kulle bakina kuma ba dadi a lokacin tun a kano nake jin hakan a tare dani . Ina sha naje na kwanta duk lokacin hjy inna na falo tana abinda data saba sallah ko wani lokaci ranan ina jin yazid na mata Sheri sai cewa tayi ai dole tana yine don sallah kurciya da batayi ba a baya take ramawa. Haka ko cikin dare ka falko zaka sameta zaune tana sallah a binta yasa duk yawancin abinda akeyi gidan bata faye saka baki cikin zancen ba ita ko yaushe a cikin ibada take ko lazumi ko sallah dai. Wanan rayuwan nata yana tuna min da rayuwan Abbu don shima kusan haka yake raba dare yana ibandansa kamar yadda yanzu naga inna nayi din. Abinda yasa na sako zancen cikin labarin kuwa falkawa nayi a lokacin nasamu ta dawo dakin tana tsaye tana sallah duk daga tsufa amma wani lokacin a tsayen take sallah ta har yanzu sabanin wasu da karfinsu zaki samu suna sallah yanzu a zaune. Saida ta sallame ta juyo tana fadin yar nan kwanan kin rage tashi kiyi sallah dare daure ki tashi ki mika kukanki ga ubangijinki sarki buwayi gagara misali kikai masa zabi akan lamuranki. Don na fahinci akwai cakwakiya a cikin lamarinki ki kara hakkuri insha Allahu ubangiji zai kawo sauki da yardan Allah gareki. Zubur na sake bude ido tana tsaye tana sallah ta hankali kwance har lokacin wai ashe mafalki nakeyi da inna din lokacin ba magana mukeyi ba a zahiri. Ganin hakan yasa na tashi tsam na nufi ban daki na dauro alwala sallah nazo na tayar nabi bayan inna din saidai ba zan iya jurewa irin nata ba nayi iyawata nima na raba dare na koma na kwanta barcina da fatan Allah ya karba muna baki daya. Washe gari kodana tashi wasai najini ba wani kuncin komai a zuciyana saida nayi wanka na shirya na fito mama na gida sai gamma zata fita asibitin ranan. Don haka nida yazid kadai zamu fita a yau zai saukeni nasan bata tashi ba tana hutu ko inna har nagama shirina tana kwance a inda take sallah a dakin nan tayi barci. Muka gaisa da Addah tayi min saina dawo na fita zuwa wake inda na samu har ya tayar da motan yana ciki zaune yana jiran fitowana. Sai bayan na zauna mun fara tafiya nace ina jin kamar in koma kano in zauna da Abbu wallahi tun jiya dana dawo sai tunanensa nakeyi wallahi. Ko mu wuce kano daga nan anjjma da yamma mu dawo ? Kai kana da hankali kuwa na fada a dan razane yace hankalina ras kuwa ranki shi dade kinsan aike babbace yanzu. Babba kuma Bros ya akayi na zamo babba ya danyi murmushi kafin yace wallahi babba kike Aisha da uba da da duk idanuwansu yana kansu duk wani motsi naki a kasan nan fa sun sani Aisha ? Umm,humm wanan kuma maganace kawai iron naka wani da da ubansa kake zance wai ni ban gane zancen kan zancen kaba ai ? Yallabai mana mai martaba da dansa duk idonsu nakan motsinki ke din ai ta dabance Aisha ni sai yanzu ma nake tunanen hakan. Nayi mamaki da farko wallahi sanin wacece mum amma lokaci daya fa wai kin shiga rayuwan mum abin akwai mamaki gaskiya. Had in Allah ne fa hakan me kakewa mamaki kuma yanzu kai ya girgiza yace idan da hadin Allah da wani plan cikin hakan da aka boyewa mutane shi. Wai me kake nufine Bros Aisha nasan kema baki sani ba gaskiya amma zaman ki wajen mum wani plan ne hakan ba yadda za ayi shi yallabai Bashir idonsa na kanki hakama mahaifinsa daya ba mum alhakin kulawa dake dole akwai wani a kasa gaskiya. Duk da mum taja main kunne sosai amma ni gaskiya kaina ya daure da hakan dole akwai abinda suke nufi dake Aisha manya basu irin haka banza. Shiru nayi ina tunane don na kula zance ta gaskiya yake min a lokacin dole kuma gabana ya soma faduwa nan yake min bayanin yadda yaji zancen suna hanyane aka kira mama din. Akan me yasa tabari Man bash ya turani kano shine tace ai bata yarda naje ni kadai ba da yarta da kanwanta ta turamu zuwa kanon don haka babu yadda za ace ban dawo ba. Kinga ke nan duk wani motsinki a kullum yana a idanuwansu ke nan wanan ya daure min kai har nake tunanen duk yadda akayi ke din watace a rayuwa amma baki san hakan ba a kanki Aisha ? Ni kana ban tsoro wallahi son jiya naji mama na wani maganan a kaina wanda gaskiya ban fahinta ba kuma bata san ma najita ba a lokacin . Maganan ya danganta da wanan ke nan nace kusan hakan ya yazid don kuwa ashe da sanin mama akaina run farko har dawowana gidanta kamar wani plan be hakan . Saidai yanzu da ka ambaci sunan mahaifin man kuma lamarin ya kara daure main kaina gaskiya don banda wani alaka dashi asalima baifi say daya ko biyu ba dana taba ganinsa a rayuwana don me zai tsaya bata lokacinsa a kaina kuma ? Yawan takuran hjy kura kan mahaifiyar yasa hjyn yin shawara gara tun tana da rai ta karbi wanan kudin da take faman jinini a kansa kada tabar baya da kura akansa bayan bata duniya. Donko tasan wacece hjy kura sarai tunda ta fara wanan zancen a kullum zata iya aikata komai bayan ta din yasa ta yanke shawaran bugawa kowa waya yadda ta saba iyasu su hadu tana son ganin su. Kana kuma ta kira Alh Ahmed ta sheda masa idan zaizo yazo da takardan daya juya kudinta dake hannunsana tsawon lokaci. Ba matsala hjy yafada insha Allahu zan zo da komai amsan daya bata ke nan a lokacin ita kanta duk da tasan halin dan nata amma saida tayi mamakin jin yadda ya amsa mata kai tsaye haka ? Babu wani damuwa ko darrr ko fargaba a tare dashi lokacin don ta tareshi girshi da zancen da bai zaci hakan zai task masa ba a yanzu. Don ba yau bane fa kudin nan an dauki tsawon shekaru da dama data dauki kaddarorinta na gwala gwalai ta mika masa da sunan ya sayar ya juyasu can kasan lokacin daya fara sana,adin. Sune a yanzu hjy kura ta dorawa kafa ganin arziki daya taso masa shida dansa take zargin ai duk sanadin wanan kudine take ganin har yanzu suke juyawa a tsakaninsu shida dansa suke ganin a yanzu kamar sunfi kowa. Bawai don sha,anin bukin yarta da takeson yin karyan arziki ba kawai yasa ta matsa sai akawo kudin a raba a tsakaninsu tunda kowa nada hakki akai . A,a tuntuni ta kwallafawa wanan kudin na hannun dan uwanta rai kan lalai saj ya mayarwa uwar da kudin ta yanzu. Duk da tasan cewa itama da akwai kudaden mahaifiyar nata a wajenta ai data bata da sunan irin hakan don haka akidar hjy hauwa din yake duk abinda ta tara yayan ta take mikawa shi a karshe. Ba kunya gaban uwar take fadin nasan dole ya tsaya ja a yanzu tunda yasan dadin rike kudin a hannusa shi da dansa suna kallon mutane a wullakance. Uwar dai tana jinta duk da ranta ya soma back da halin yar bata iya furta mata komai ba a lokacin don bakinta da yar ta rufe da asiri kafin ta tunkari uwar da zancen ance tsafi gaskiyar maishi dama. Kamar yadda ta fada ranan ta riga kowa shigowa gidan duk a nan suka sameta zaune suka fara bin layin zama don jin neman da mahaifiyar take masu. Shine mutum na karshe da yashigo don haka ya dan ba basu hakkuri kan delay dins na rashin zuwa cikin lokaci kafin imamu ya bude masu taron da addua. Bayan an shafane imamu ya kalli uwar tace eeh na kirakune nan din yau dan Ahmad gashi nan zaune kan zancen dukiyan dana bashine a baya nace ya juya lokacin yana zaune da iyalinsa turai. To yanzu ina bukatan kudaden yasa na bukaci da yakawo nan a gaban kowa agani da fatan ba wani matsala ta fada tana dago kai ta dubi dan nata dake zaune shima yana saurarenta a cikin ladabi. Ahmad sai kai muna bayani uwarta fada nan ido yadawo kan shi ya Dan muskuta yana gyara zama have Alhamdullahi da Allah ya nuna muna wanan ranan a yau. Ya jawo wani dan jakka duk suka bishi da kallo lokacin imamu daya fahinci me ake shirin yi a wajen ya dakatar da Ahmad din da fading wai dakata Ahmad hjy meke shirin faruwane wai ? Wasu kudi kike zace kuma a yanzu bayan kowa nan kin masa kwatankwancin yadda kikaiwa Ahmad din muma ? A,a yaya Imamu ka dakata da wanan zancen hjy dai itace keda abinta ta bashi yanzun kuma tace tana da buka sai ya kawo a gani kuma ina shike nan dai ko ? Amina wai meke damun kine da Ahmad da iyalinsa ina kula dake duk aka zauna kokari kike ki soki dan uwanki gaban mahaifiyar mu ? Dagakata yaya Imamu ni kada ka shirya min sheri agaban kowa son Allah dukiyanta tace tana bukata yanzu a hannusa nace hakan yayi zaka kuma ce ga kara ga itace don Allah a kaina ? Yaya ka kyaleta don Allah kada zancen nan yakai yadda ba,a so a tsakanin ku hjy kudi kika ban ko kaddara a lokacin ya tambayi mahaifiyar nasu ? Kallon mamaki uwar tayiwa dan da wanan tambayan rainin hankali da yake mata a yanzu bayan yasan abinda ta bashi kafin tayi magana kuma ya dauko abinda yake kokarin daukowa ya mike ya kawo gabanta yana fadin Sune wanan ko hjy sai,ki duba ki gani idan suna daidai ko wani abu ya bata don yadda aka ban su tun lokacin ban taba komai daga ciki ba ? Ba hjy ba duk yaranta saida suka dago suna mashi kallon mamaki tare da duban kayan daya aje a gaban mahaifiyar nasu. Tabbas gwala gwalantane data bashi shekarun da dama da suka wuce akan zai shigar dasu ya kara a jarinsa yaci gaba da kasuwanci. Ya haka ya kasance hjy ta dago tana tambayan dan nasa cikin mamaki da daure fuska yace hjy akan me zan sayar maki da wa yan nan kayan masu daraja ? Ganin kayan haka yafi min kudin da zasu kawo min wanda bani kadai ke da hakkin hakan ba na mu dukane da sauran yan uwa. Shiru tsohuwar tayi na dan lokaci kafin ta dago tana fadinn yanzu Ahmad baka saida kayan nan ba dama suna ajiye kana ta juya wajen kura tace. To kin gani keda kike tuhumarsa ya sayar da kaya ya danne kudinsu shi kadai ba tare da kuba yanzu sai ki kawo naki kudin dana baki don kudine zunturutunsa na baki a lokacin ko kin tuna haka ? Kallon ban gane ba taiwa tsohuwar cikin mamaki tace kwarai yadda kika tasani gaba kan Ahmed ya cinye dukiya kika so hadani da dan cikina naji kunya Allah ya kare . Yanzu ke kuma ina kudin wajenki suke ki fito dasu a kasafa abawa kowa nasa kamar yadda dan uwanki gashi ya kawo nasa kowa ya gani a yanzu. Yau kin sheda cewa dukiyansu suka nema shida dansa ba wai hakki wani bane yadda kike fama mita akan kudin nan. Haka aka tashi baram baram yaya imamu yai wa hjy kura tas a ranan don ya fada mata bakaken maganganu iya son rasa tana mayar masa da amsa kwatankwacin abinda ya fada din gareta. Aimana kuwa abin duniyane ya dameta kan yadda taga na sauya mata gani abinda takewa kanta fatan gani da dadewa ke nan sai gashi a kullun yarinyar nan Aeesha tana son darata. Inda hankalinta kedan kwanci shine idan ta tuna cewa ita turai tayi niko ina Nageria zaune don ta tabbatar babu yadda za ayi naje canada iyakata dai nan cikin Nageria din. Allah sarki ashe ba wai sai manya kadai ke hassada ba abin halintane dashi ake haihuwan mutum ke nan don ranan da Farida ta fada mata tunda safe aka kaimu airport . Ranan wuni tayi tana bakin ciki da bacin rai cewan wai nashiga jirgi ita bata taba shiga ba saidai ta ganshi a sama. Ba kunya da dare ta kira waya akan itafa ta matsu ya turo da komai ayi auren nan kowa ya huta ko kuma ta koma taci gaba da karatunta tunda bai shirya ba. Ya dai samu ya lalabata tayi hakkuri zaiyi magana da mahaifiyarshi duk abinda ke nan zasu gun mahaifiyarshi din daga baya kafin su dawo su shirya acigaba da hiran arziki tsakaninsu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/20, 9:59 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ELSUTRA HOME OF FASHION & BEAUTY ACCESSORIES AND BEYOND MAMAN BIBO KAYAN MATA 08068871330 KOKO ROAD SOKOTO JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Yanzu kan ban wani dogon motsi a gidan hjyn nan dana dawo aiki muna daki da hafsat data lakanci kallo season film a laptop dina. Sai kuma idan na fito neman wani abu ko gaida ita amma zama irin da duk da ko a baya ba wani zama sosai nakeyi dasu ba yanzu kan gaba daya na daina zaman. Kusan wata ukku ban san mahaifinsu ba duk da inna ta dan min bayani kansu ranan amma dai ban taba ganinsa a zahiri ba kwatsam muna kwance Hafsat kece min gobe insha Allahu zamu je gidan daddysu ance yana gari. Kafin kuma taja tsuki tana fadin wallahi Aisha bana son zuwa gidan matan nan don a dalilinta daddy ya rabu da mum din mu hakan yasa naki jinin wanan matar a rayuwana sai dole kawai ke kaini wajenta. Yanzunma don zancen motarce da muke son ya saya muna yasa na yarda muje inba hakan ba ta kada kai tana alama da sautin baki gaskiya ba zanje ba Aisha. A raina kafin na bata amsa nace haka duniya tagada dama yau da nice a matsayinki komai ubana zai mun ba zan kulaba zan masa biyayya kamar yadda Allah yace aiwa iyayye. Amma a fili katseta nayi da fadin haba dai antyna ba,a fushi da iyayyefa yau komai yayi maku dole dai ya amsa sunan uba a gareku. Allah sarki banda sunan fa Aeesha yanzu gaba daya fa Abba ya mayar da hankalinshi kan diyan matar nan sam baya zancen mu nida yazid saidai wa acan yaran nata kawai. Allah sarki bakiji manya na fadin diyan baya sonsu akeyi abin basune babu ba ku manyan nan dai kune aka fara sani a diyansa dai. Nasan ranta yakai kololuwan baci don ta kasa ban amsa a lokacin sai shiru da tayi nayi ta zubawa tana zaune ta kurawa film din da take kallo ido. Shima yazid yazo da nasa gunguni kan maman tace sai suje gidan wajen daddy su shi wallahi inba don mama ba babu inda zai tafi. Shima hakkuri na bashi kusan abinda ta fasa shi yake fada na dai taushi zuciyarsa yayi hakkuri washe gari din zasu tafi kamar yadda aka umurcesu dayi din. Washegari misalin karfe goma safe sun shirya banda niyar zuwa don ni ina kwance ina shakan barci naji an bugeni a baya hakan yasa na bude da dan magagin barci. Hafsat dince tsaye kaina take fadin ga tsiya kesa na dauka kin shirya sai kuma inzo in samu kina barci haka ? Koba zakije kiga Abban namu bane kafin ki tafi fuska na dan bata ina fadin wallahi barci nakeji jiya kinsan mun dade muna kallo. Ok kina nufin ba zakije bake nan ta fada a dan hasale hakan yasa na daure na mike na shiga shiri badon raina yaso hakan ba lokacin. Mun gama shiri muka fito su dai sunyi kwaliya nikan wani light purpple din abaya na dora saman wando da dan wani armless din riga dana saka nafito suna falo har uwar kowa ransa bace a lokacin duk daba magana sukeyi ba kamar dama ni suke jira ina fitowa suka mike. A motan hafsat din muka gungura muka tafi har unguwar da mahaifin nasu yake da zama a kusa da Jabi . Gidane mai kyau nagani na fada tun da muka kutsa kai maigadin gidan ya bude masu yazid ya shiga suka hango wani motan yara a bakin kofan falon naji yazid yace kingani ba sis anan kudin daddy ke karewa ai. Ni dai ban gane me suke fada ba lokacin saida naji tace yanzu kar kaso kaji kudin abin banzan nan wallahi ya tsayar da motar muka fita zuwa kofan shiga gidan. Hafsat na jininin fadin zaka gani yanzu sai anga dama a bude muna kofan nan kuma fa ansan da zuwan mu . Nikan a yanzu nasan ba karamin tsanar mahaifin nasu sukayi ba ko me yayi masu haka oho amma nafi zaton don rabuwa da mahaifiyarsu da yayine akan wata mace. Yadda hafsat din ta fada hakan ne ya kasance kuwa don mun kai wani lokaci tsaye a kofan kafin wata mace mai fari irin na man shafi tazo ta bude muna kofan cikin kasaita. Tana da dan tsayi da fadin kirji jikinta saye da wani silk din bubuh maron mai dan hannu sai kamshi take zubawa kanta yasha kitson ghana weaving masu dan girma tace. Au kune ta fada a wani yatsune suka amsa zuwa ciki nidai naji Yazid yace ina kwana ko ta amsa oho amma ita hafsat banji sun gaisa ba. Daddy ko na gida ya tambaya tace ehh yana ciki bai fito ba tukun can ta juyo tace ku zauna in sanar dashi ta wuce zuwa ciki abinta ga gidan gaba daya ya dauki kamshin soye soye ana breakfast. Muna zaune zugun a wajen sai tsuki hafsat ke faman zubawa can bayan kamar rabin awa muka fara jin muryanshi yana fitowa tare da wasu yara yan mata guda biyu. Duk da ba yaro bane tunda ya haifi hafsat da yazid hakan baisa shekarunsa sun nuna tsufa a jikinsa ba yana saye da yar riga jessi yelow mai kwala da dan wani wando baki iya wuyan kafansa. Nikan yana fitowa na gyara natsuwata waje daya muka shiga gaidashi ya amsa kadaran kada ham kafin ya kai zaune tare da dagwara karamar yarinyar saman kafashi suka zauna tare dayan kuma tana manne dasu. Yana ta hira da yaransa ni kaina sai naji ba dadi yadda ya nunawa su manyan ko in kula na dan lokaci Abba ka dawo lafiya ? Yazid ya fada ya dago yana fadin lafiya a takaice kafin ya dora da fadin ya kuke can lafiya Abba shima ya bashi amsa. Saiga matar ta fito tana fadin D ka dauki sauran azzanab din dana ajene yace ki duba yana bedside na dora don yaran nan kada su dauka wani abinci ne. Har ta juya yace kun gaisa da antyn ku kuwa yana tambayan yaran nidai kaina yana kasa kamar wata munafuska dani. Yazid na fadin mun gaisheta ita kuma matar na fadin ko basu gaidani ba aiba matsala don basu gabana ta juya na dauka zaiji zafin abinda ta fada sai naji ya hau yaran nasa da fada. Yana fadin ke Hafsat na rasa irin hankaliki wallahi yanzu matar nawama kina bakin cikin ki gaida ita don kina jin girman kai ko me ? Amma ai Abba da zamu shigo mun gaida ita bata amsa muna ba itama yace dole saita amsa maku ya kamata ku gaida ita tunda uwarkuce ita. Cab lalai ba zaman lafiya wajen nan na fada a raina yana tawa yaran fada sai kace an taba uwarshi harda fadin idan ma uwarsu ke hure masu kunne suzo suyi mai rashin mutunci a gida su daina zuwa in sunsan abindake kawosu ke nan gidan ? Jin hakan yasa na dago dara daran idona na kallesa karo na farko ido da ido don jin katobaran da yake shukawa gatanshi nagobesa a gaban idonsi. Babba zai iya manta wani abin yaro kuma yana rike dashi a cikin kwakwalwa kamar yanzune abin ya faru zai dinga gani shiyasa ake kaucewa idon yaro idan za ai wani abin. Sai bayan ya gama hucinshi ya kalli Yazid din yace ita wanan wacece kuma da cewani yana wani shan kamshi dashi. Bakuwar mum ce daga kano take tazo course ne na wata uku garin nan take zaune a gidan mu ya dan dago ya kalloni karo na barkatai a lokacin. Kafin yace yanzu meya kawoku kuma nasan dai baku zuwa inda nake sai idan ta turo ku rokon wani abin a wajena ? Ni sam bansan amfanin aikin Wuro ba da bata iya tsayawa tayiwa dinya data haifa laluran komai ? Yara biyu kacal amma ko yaushe tace ba zata iya maku laluraba idan bukatanku ya tashi sai dai ta turo ku nan ina fama da laluran wa yan nan kannen naku. A laikuwa idan har haka wanan mutumin yake da katobara dolene yaransa su tsanesa gaskiya ko uwar na aiki ai shima yana da hakki a kansu banda batan basira irin nasa. Naji mamakin amsan da hafsat ta bashi a lokacin tace bata turo mu roko wajenka ba Abba saidai ta matsa akan muzo mu gaidakaine kawai dama. Naji na gode ya fada a gundare D kazo ka karya fa abincin yana sanyi matar ta fada wace mukewa juna kallon kallo na sanaiya da ita saidai kowan mu ya rasa a ina yasan dan uwa a cikin mu ? Mu zamu tafi Abba hafsat din ta fada a lokacin amma ni ban fada ba ai yazid yace yana kallon yar uwar nasa. Hakan yasa uban ya kalloshi yace Abba motar nan namu ta tsufa da yawa kaji kaji matsalan da take bamu yanzu. Tsukin da matar nasa taja yasa ya dan juya ya kallo ta yana fadin gani tafe don Allah bari na sallami wa yan nan inzo ya juyo ga dan nasa ya soma fada. Wai kana tsamanin zan saya maku wata motace kuma a yanzu bayan wanan da kuka lalata a banza ? Aiba ku kadai ke gareni ba suma wa yan nan suna da bukatun da suke so gareni a yanzu kuma zan masu din ai. Wacan motan da nasaya lokacin don karatun kune me kuka tsinana a wajen karatun balle, karatun da har yanzu yaki gaba yaki baya sai hasaran kudin da nakeyi kanshi ko yaushe. Ba zan zauna ina kashe kudi a banza ba a kanku kuje uwar ku ta saya maku ai tana da halin da zata saya maku daba sai kunzo gareni ba amma Abba,,,,, Idan donshi kukazo gidan nan na fada maku ku tashi ku tafi ni ba zan kara kashe kudina a kanku ba kunji abinda na fada kuje wurin uwarku ta saya maku koma meye ai tanada kudi itama. Amma ai tasan tana dashi ta turosu nan D don haka kaji korafin in wanda zaka iyane kayi masu tunda har ta turosu nan tasan kafita ke nan ai ? Matar nasa ta fada tana wani karararya da fisge fisge ta wuce zuwa dinning. Hafsat hawaye kawai takeyi shi kuma yazid idanuwansa sunkade a lokacin sunyi ja saboda bacin rai ni dai naji bakina na fadin kayi hakkuri Abba. Badon uwa ta gaza take tura diya wajen ubansu ba don sani muhinmanci da darajan uban ga yayasa ne don gobe ba a san wanda zai kama wani ba a tsakani. Wanan wace yace mai tsaurin ido haka wai matar take fada shiko mijin fadi yake ke wacece da zaki zo gabana yar karama dake ina fadi kina fada haka ? Abinda kayine ba daidai ba Abba yasa na tuna maka amma idan na bata maka rai Allah ya baka hakkuri Abba na fada ina dan rusunnawa da kaina. Ji min wanan yar fa dama kunzo da itace nan taci min mutunci kome may ke nan uwar taku ta turoku da ita don tana tsagera tazo tayi min wa,azi ko rashin kunya ? Ku tashi muje Yazid ya fada da hasala bayan ya mike tsaye na girgiza mashi kai ina fadin a,a yazid hakan kuskurene gareku gaba daya. A,a yayana ba zamu fita ba Abba yana fushi daku haka dolene mu tsaya kuba Abba hakuri kan kuskuren ku yanzu. Fitan ku a fusace ba zai amfana komai ba bayan bacin rai da zai biyo baya ku zauna ku fuskanci mahaifinku wata kila kun bata masa raine a wabni bangaren yake fushi daku kan hakan. Yau wanda baida diya kaman ku a duniya zaice ina ace shine Allah yaba diya haka natsatsu masu tarbiya irin naku aduniya ? Haka kuma shi wanda baida uba a raye ya ganku haka tare da Abba a wanan lokacin zaice ina shine mahaifinsa yake raye haka a duniya ? Don Allah Abba kayi hakkuri ka yafe masu kuskuren fahinta aka samu a tsakaninka dasu . Don kaine abin alfaharinsu a duniyan nan haka suma abin alfaharinkane suma din a yau ka bude ido ka ganka da zuri,a irin wanan ga wasu kuma nan suna tasowa suma cikin albarka na nuna yaran duka biyu kananun. Duniyan a yanzu har nawa take azo a rabu da juna ana da an sani tunda yanzu ba wani abin suka aikata ba anyi hakkuri sunyi kuskure don Allah Abba . Na jawo yar yarinyar data matso kusa dani ina fadin baby sister aba Abba hakkuri ko har daku ? Har ya mike shima uban yayi kasake yana kallona cikin mamaki sai mukaji murmushi mai sauti daga bayan mu matarshi ce koda bamu juya ba musan itace don ita kadaice ke zirga zirga a falon lokacin. Hakan yasa na juyo ina fadin wallahi anty gaskiya na fada rayuwa a yanzu ba a bakin komai yake ga bawa ba me yuyuwa muna barin nan kuji ance bani ko wani daga cikin mu wanan ma ya ishemu tsoron Allah. Balle ku iyayye anty bamu son fushin ku a kanmu wallahi anty don akwai nauyin hakki a tsakanin mu daku. Ki tayani ba Abba hakkuri yayi hakkuri har dake ma Anty don Allah kuyi hakkuri damu. Irin wanan yana kawo fitina ko yaushe cikin gida irin hakan sai a dauka kece mai matsala ko yaushe ko shi Abban ya fi raja,a akanki da yaranki . Wanda ba haka bane yadda kike wayayyan nan wallahi anty tun shigowan mu naga waye a fuskan ki dole kinsan akwai rai akwai mutuwa ga bawa wa zai tallafawa wani a cikin ku kuma idan haka yana faruwa ? Amma kinyi kokari fa yarinyar nan gaki dai kamar saliha kamar kuma mara mutunci kin hada zancen kin cakude a waje daya a dunkule yanzun nan. Amma sai naga kamar na taba ganin ki ko kamar a kano ko wani waje nace kano dai anty don daga can nake nazo training ne garin nan. Haka fa a kano kece nagani tare da Ummin dake aure ghana ko a wajen bukin gidan Nadabo ? Nice anty na bata amsa tace kwarai kuwa anan muka hadu bukin su Fati da mansur nadabo haba haba ai tun shigowan ku na sheda fuskarki saidai na manta a ina na sankine ? Nan muka bar uban da yaransa don mun koma hira take fada min ai ita kawar ummi ce tare suka taso da ummi din aurene ya rabasu kawai tana ta min hiran lokacin bukin . Dan dauke hankalin matar yasa ya fuskanci yaranshi bayan yaji bukatunsu yace zasuji sakon shi zuwa jibi duk mu muna can muna hira da matar da yaranta da yanzu ma sun dawo saman jikina . Allah ya hore min yara ko ina na hadu da yaro zakiga ya manne min a jikina don ashe har photo munyi dasu a can kano. Lokacin bukin Fati saida ta juya tana fadin wanan yar kamar a royal family take don ko acan naga su khairat na jiji da ita a wajen taron take fadawa mijin nata. Kanwar su Ummice ummina matar Dabo dai barima in kirata insheda mata gaki a gidan mu yau. Ta juyo tana fadin meyema sunan ki nace Aeesha tashin daga haka ta shige ciki don dauko wayarta dake daki. yasa na tashi kafin ta fito daukan waya naba yaran dubu biyar muna shirin fita sai ga anty ta dawo tana fadin wai har zaku tafi ke nan ? Wallahi anty yanzun nan aka bugo min ana nemana a gida munyi baki ga ummi din ku gaisa na karbi wayan da sallama muryan ta tarara take fadin. Aisha muryan ki ke nan ai nake tambayan khairat ke take fada min abinda ya faru tsakanin ki da salman . Gaskiya bai kyauta ba kiyi hakkuri umma tayi masa badadi ai don Allah kibawa Rukkaiya number zata turo min yanzu zamuyi magana dake kan issue din yanzu ance kina sauri. Muna shiga mota yazid ya fara magana yana fadin yau naga karfin hali sister hafsat din tace bari nayi mutuwan zaune ai ? Sister ashe haka kike nace anty idan munyi fushin zuciya kuka fito hakana ku aka cuta a zancen nan yanzu ba gashi an rabu lafiya ba da Abba ba. Aini abin yau ya ban mamaki na zata ai yau zaiwa Aisha kaca kaca yadda ya saba sai gashi dan zancen nan kamar yasa jikinsa sanyi. Bashi kadai ba har ita matar nasa naga yadda take rawan jiki da Aisha don tasan wacece Aisha din duk yadda akayi tasan ba wajen banza Aisha ta fito ba don wanan yar iskan matar ban taba ganin ta kalli wani da daraja ba sai yau. Koda muka koma gida har lokacin zancen suke da iyayyensu falon suna labarta masu abinda ya faru gidan mahaifin nasu da yadda ya sauko ya koma masu zance kamar rada da fadin ka bari zan kira ka idan nafita sai muyi magana. Alama ya nuna yana shakkar ita matan nasa na yanzu ke nan over yadda har bai iya wani abu a gabata don shakarta din da yakeyi. Daddy ita mummy kura ta fadi hakan yace kana manaki don ance kura tayi abu matar da ta iya salwantar da rayuwan mijinta uban yayanta kan anin duniya. Na rasa inda kura ta dauko wanan halin nata ta fita daban a cikin mu don idan tayi abu zakace ba nonon mu daya da ita ba ? Daddy yanzu ina kayan hjy din suke ina ba kabar masu ba imamu ya dauka yaba dan amsa don hjy tace na koma dasu nace a,a tunda kura ta fara hakan ta barshi a wajenta kawai. Imamu yace ba za a bari ba shi zai tafi dasu gidansa idan ba zan dauka ba din yau ai naji dadin taraiyana da Abusifiyan sosai a rayuwata Mam Bashir . Mutumin kirkine sosai daddy duk wanda ke karshinsa yana fadan hakan ba kaine na farkon daya taimakawa irin haka ba ai. Daddy ina ga lokaci yayi da baffah zai dawo gida wajen yan uwa hakana don matarsa tana yawan takura masa kan rashin zuwansu gida din har yanzu. Munyi maganan dashi ya fada min irin rikicin da suke kwasa kan hakan dashi da ita duk sunyi kokari a hakan so nake a kamala mashi sabon ginansa da zai sauka a ciki idan ya iso. Sun kai wani lokaci suna zance guda kafin suyi sallama don lokacin sallah da yayi sai bayan sun gama wayan da mahaifin nasa ya zauna yana tunane tare da tambayan kansa wai me wanan matar take nufi da daddy ? Ya rasa gane dalilin hakan da takewa daddy dinsu don tun yana karami yake hango hakan a idanuwarta gashi ance ta dalilinshi daddy tayi aure da marigayin mijin nata. Amma kuma zabanshi da tayi a cikin yan uwa kan shi zai auri yarta shine zancen dayafi daure mashi kai abaya yanzu kuma ya dan gano wani hujja daya dan hango sabodashi take son kulla aure a tsakaninsa da Hindu yarta. Washe gari ya kira imamu sukai magana kan kayan inda ya zura kudi masu yawa akan a tallatawa hjy hauwa mai babban daki . Immamun baiyi sanyi a gwiwa ba ya samu hjy da zancen tace sai tayi shawara duk da yasan ba wani shawara zatayi ba a lokacin hjy kura ce zata sanarwa abinda akazo dashi din . Mun samu kyautar sallama daga manyan mu inda suka nuna jin dadinsu da dan zaman da mukayi dasu na wani lokaci. Inda sukai muna albishir din idan sakamakon mu yayi kyawo a shirye suke dasu dauke mu aiki a wajen saboda kwazon mu da muka nuna wajen aikin dasu. Ashe haka sabo yake nida na matsu in koma gida sai gashi kuma ina jin ba dadi a raina dole don daula da jin dadi mujinshi a wanan wajen na dan zaman wata ukkun da mukayi dasu din lokacin. Haka gidan hjy ranan da zan bar gidan kowa da kukansa rakiyana har da inna da bata fitowa har bakin mota ta rakoni ranan tana zuba min addua. Inda mama din ke kara jaddada min don Allah kada zumunci ya yanke a tsakanin mu musanman da yan uwana saboda zamansu dani sun karu sosai dani. Mota har kano zai kaini ban bi jirgi ba don yawan kayan dake gareni mama din tace in bari ta samo wanda zai kaini har gida. Sai gashi da zan tafi wata mota mai kyau tazo ta daukeni muka tafi ina kwallan rabuwa dasu suma sunayi ban kara wai waiyan gidan yaya habib ba tun ranan dana bar wanan kazamin gidan nasu da banko son in tuna dashi a raina. Duk da munyi waya da Abbu da safiyan ranan amma ban fadawa kowa zancen a ranan zan dawo ba don kada in barsu a cikin zulumi kafin na isa gida din. Karfe biyu yai muna a cikin kano da kwatance driver yakai kofan gidan mu ya tsayar da mota idona lumshe ina godewa Allah da yakaini lafiya kuma na dawo lafiya gun iyayyena. Sama,ila anty safiya shiya fara ganina yasa ihun ga mummy ta dawo ya ruga yana sanar masu zancen isowan nawa a lokacin sai gasu har da anty safiya sunzo tarona a guje. Ba abinda yakai gida dadi ga mutum don ko wani irin farin ciki nake jin kaina a cikinsa lokacin ganina a gida cikin yan uwa da nayi. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/21, 9:49 PM] Zainab Idris Makawa Writer: _[9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 _Wayo_ da _wahala_ _gwanda_ _dadi_ _ka_ _kasheni_ _gwanda_ _dadi_ ka _kasheni_ _dadi_ _kasheni_ _wakan_ dake tashi _kenan_ a _cikin_ motar. Wanda hakan yasa suka dauki rawan murna suma da sunan tarona a kofan gidan daga can nesa sa idanwan unguwane kofan shagon isah saman benci a zaune suka zubo muna idanu. Nazifi ya fara magana ai dole suyi ihu hamshakiyar gidansuce ashe ta dawo kai wai dama Aeeshace cikin wanan motar itace mana . Ba tana Abuja ba wai taje wani course duk fadin kano a rasa course in ba karya ba sai taje Abuja gidan karya ji don Allah motan nan kai da gani kasan motan manyace wanan ai ? Bababa yarinyar nan dama fa kaima kasan ba kayan yara bane sai manya ku barta tayi abinta lokacintane maza dama irinsu suke so suga fari har munta yanzu zakaga jeep da sauran motan manya na kara kaina. Kai kuna da zance wallahi yarinyar nan bata kula kowa a unguwar nan iyakarta gaisuwa ta kama kanta ba wani abin asha da zaka gani a gareta . Yanzuma zato kukeyi kanta baku tabbatar ina ta fito ba yarinyar da akace renonta aka bawa malam Madu tun tana karama iyayyenta suna saudiya ? Dan Allah malam kai ka yardane da hakan idan suna saudiya me yasa har yanzu ba wani nata daya taba zuwa nan ? Kawai dai irin yayan nan ne fa a yadda naji da uwayensu ke zuwa aikatau can kasashen labarawa su kama karuwanci a hakan aka haifeta. Shine uwar ta dawo ta ajewa yarta matan malam madu aiba yar uwar shi malam madu din bace aishi ga yan uwansa nan gidan rabakaya da akwai sune yan uwansa najini. Wai yanzu duk wanan kyau bata da asali shegiyace wallahi shegiyace bata da uba kai in tana da uba aida me zai kawota kasan nan zama cikin wahala shegiyace ta gaske ma . A daidai lokacin Asmau ke fadin gasu isah can na maki sannu da zuwa mummy na juyo ina daga masu hannu suma suka mayar min Allah sarki mutum abin tsorone wallahi zakice ba zagina sukeyi ba a lokacin yadda suka amsa min din. A waje na samu Abbu yana shan iska na karasa gunshi da sauri ba halin na rungumeshi saidai na nuna farin cikina matuka da ganin ya samu lafiya a lokacin. Abbuna jiki yayi sauki naga har ka fito waje haka yana murmushi yace jiki Alhamdullahi Nanata ya karatu ya wajen su hjy da iyalinta ? Suna lafiya Abbu tace a gaisa kai idan ta samu hutu zasu shigo dasu inna su gaidaku inna tace nagashe ku kwarai wallahi. Amma Nana kina hanya kika kasa fada muna bayan dazun mun gaisa dake da safe amma baki fada min ba nana nayi murmushi tare da fadin ina Ammah ? Anty tace mama nacan kwanan nan ai basu zama suna can ana shirin bukin Aimana buki ya tashi wani sati zasu soma buki akace. Ashe bukin ya tashi ke nan ya matso aikinsam tun wancan zuwan da kikayi ta fada muna ai su mama na kallo bidiri wajen yar da uban. Suna mamakin rashin kunyar yarinyar nan da alfahari don tun bataje turai ba ta fara dagawa mutane kai tun yanzu sai sake arashi takewa kowa kuma. Murmushi nayi nace anty Aimana ta canza yanzu fa sosai wallahi kamar kada bawan Allah nan ya fara nemanta sai ta canza kwata kwata wallahj,,,,,,, Ganin kayan office din mu da ake bamu wata wata ina kawowa gidan mama can abuja a yanzu sune nagani ana faman shigowa dasu nan cikin gidan mu. Watau can basuyi amfani dashi ba ashe dul godiyan da matan nan take min idan na dawo da kayan gida wai ashe basu amfani dasu har sabulan wanka na Dove mangyadan diyan icce kaya dai ingantattace haka suke raba muna ko a cikin kayan sallaman mu sun hada muna irin wanan kayan. Mamaki karara a fuskana na zubawa kayan da yan makwabtan mu ke kiciniyar shigowa dashi gidan a lokacin. Ban iya magana ba na mike zuwa ciki na aje jakar hannuna saman kujera na fito don muyi sallama da driver saina samu ya sauke shi har ya tafi. Dakina Asmau ta bude min na shiga barci nake ji sosai yasa daga shigana na kwanta sai barci mai nauyi ya daukeni wajen ban falka ba sai wajajen karfe hudu da wani abu da hafsat ta kira layina na tashi. Mun gaisa take tambayana jikin Abbu nace da sauki muka dan taba hira nake fada mata abinda mama tayi min tace dama ai ta fada zanyi mamakin ganin hakan idan na isa. Mama din tace wai akai iyayyena da suka wahala dani suma su samin albarka na daiyi murmushi don banji dadin hakan ba gaskiya. Mikewa nayi zaune Asmau ta gyara min kayana tsab dakin sai wanda na dawo Abuja dasune aka aje gefe daya sai idan na bude in aje ko wani inda yadace dashi. Sallah na mike nayi ina idarwa kiran sulaiman yana shigowa wayata na dauka fada ya farayi don me na wuce bai sani ba saida yazo gidan mu yanzu ake fada masa aina koma kano dazun. Dan murmushi nayi ina fadin yayana nafa gama abinda najeyi Abuja this week idan na zauna kuma ban dawo gida ba kokai zaka tuhumeni mena tsayayi Abuja din ai ? Gaskiya beauty baki kyauta min ba yaya zaki bar Abuja banda labari kuma shekaran jiyafa muna tare dake amma baki fada min zaki koma gida ba ai ? Hakkuri na bashi yace zai shigo kano nan da two weeks insha Allah muka dan taba hira dashi yace yaso kafin na koma ya kaini wajen mum dinshi ta ganni nan nace gaskiya ba yanzu ba . Don me kikace haka beauty ko baki yarda da gaske nake auren ki nake sonyi ba ko kuma wani ya riganine baki fada min ba dama ? Murmushi nayi kafin nace kaima ai kasan kazo late sai dai kabi layi ko tunda kai makararene . Nasani wallahi Aeesha da ace na hango layin nan ba zan barima kowa yabi layin ba amma sai akai min rufa ido ban gani a lokacin daya dace ba saida taron ya cika wuri nazo kusan karshe. Nan dai mukai ta ba,a dashi bayan na kashe waya nafito don jin muryan ammah data dawo lokacin suna magana da Abbu inda yake zaune waje. Ginan gidan namu filine a gabashi a baya da gaban fence ne da dan guntun katanga na waje zai iya hango na cikin gidan sai baba yasa aka daga gaban akai mai katanga mai tsayi daya rufe mu daga ciki . Sai wani daki dake ta waje kofanshi na kallon dan filin tsakar gidan namu anan Abbu ya fitar da dakinshi yanzu zuwan su anty safiya da iyalanta zama damu. Falone babba da dakuna hudu a ciki manyan dakunan biyu suna da ban daki a cikin su ina cikin guda anty safiya na a dayan yanzu sauran Ammah da sama,ila dayan dakin sai yaranta da suke a cikin gudan haka tsarin gidan namu yake daga wajen dan filin gefe daya Abbu ya fitar da kitchen na gargajiya daga dan filin gefe daya kuma makewayine na gargajiya da yake amfani dashi. Ammah ta juyo da saurin don jin muryan da bata zata ba ya kirata a lokacin ta waro ido waje tana fadin Lah Aeesha yaushe kika shigo nace dazun nan da rana Ammah. Na zagaya zuwa wajenta na dan fada saman jikinta ta dan rungumoni tana fadin aifa shegan takan yau ya motsa tunda kin ganmu kusa tana dan dafa bayana. Malam kafin in fita naji kunya waya da ita fa tana tambayan Abbu yace haka tayi muma sai ganin ta mukayi kwatsam ta dawo muna da tarin arziki ke dai yar albarka. Masha Allah ta fada tana dan buga bayana hakan yasa na mike nace Abbu ai mama ta shanmaceni ne akan kayan nan wallahi. Duk wata ake bamu shi a wajen aiki nake kawo masu gidan ashe bayin Allah nan basu taba komai daga cikin kayan nan ba. Kuma ban tashi sanin suna tare dani ba sai bayan mun iso ina nan wajenka Abbu sanan naga Asmau tasaka yaran nan su Hadi suna shigo muna dasu. Suna dashine kema yaya zaki kyautar da wanan abin mai yawa ga gida anty safiya ke fadan hakan kafin na bata amsa naji Abbu yace kaji watau ba ? To zuciya ya mutu tun farko saidai ayi maki ko yaushe ke baki san ya dace ba ita tana da tunane ai yaya zata zauna gidan mutane suna mata alheri ta kasa mayar da hakan garesu ? Fushi tayi ta kwasa tayi daki Ammah na fadin dadina dake ke nan baki son gaskiya meye na fushi a ciki yanzu ? To mama daga magana baba zaice banda hankali zuciyana ya mutu kinci kazam ubanki Abbu ya fada duk saida muka zabura don tsoro yadda ya dago kamar zai mike ya cin mata. Ta shige tana fadin ai tunda Aeesha ta dawo yanzu komao mutum zai gani gidan nan sai ko ki kwashi yaranki ki koma gidan mijinki ki zauna. Duk kan mu nan arzikin wa mukeci gidan nan bana Aisha din ba a yanzu ko tsamaninki nine ke fita in samu wanan abinda muke ci ina naga karfi da jarin rikeki da yaran wasu muci musha har kuna wullakanci da abinci don samun waje. Haba ya isa hakan ai dadin dan uwa ke nan yanzu baga ta dalilinta din da kace mun wadata ba wani bai sani ba ? Oh nace ko ba gaskiya na fada ba zaki gani Allah ya ban lafiya zasu tattara in madaisu dakinta yadda kika dauko ta da angayanta haka zan kwashesu in mayar dasu nima. Don cin mutuncin yar banzan yarinyar nan ya isheni gidan nan ba gara nana Aisha din ba dubu daku ? Malam kakan fara maganan ka ke nan abu kadan kajashi ya koma babba ni dai wanan abin ya isheni wallahi gara din ma ta koma yafi da wanan diban albarkan haka kullum. Tsam na mike zuwa ciki raina ya baci na dawo ke nan gida kayi ta haduwa da bacin rai iri daban daban kullum ita anty safiya abinda takewa Abbu koba mahaifinta bane ai babbane bai dace ba gaskiya. Ina jinta a dakinta sai abinda ya fito a bakinta take fada a kaina da shi Abbu din can naji muryan Asmau suna kwasa kuma da ita. Dama hakane abin kayi ai maka duniya ce Asmau ta fada ita ta fada kowa naji saida na fito nayiwa Asmau magana ta koma wajen aikinta. Shikan Abbu sai abunda ya ragawa Ammah da safiya ranan a bakinshi can dai da nagama da Asmau na fito na bashi hakkuri yayi shiru. Samira sai bayab magariba suka dawo da farida don yanzu sun dike sosai suka shigo suna muna hiran Aimana irin abubuwan da suka saya da kuma zasuyi. Ina jin anty safiya ta kira samira tana fada mata tana kuka yar tace to mi ruwana in bakiyi abin baci ba yana bacin ga banza ko so kike in sameshini ? Asmau ma tazo tana nata farida take tambayana dawa take fada nace kila da wani waje saiga samira din ta dawo falon tana fadin haka dai sai ana zaune kalau ki jawa mutane masifa ? Mun fita mun raka Farida gida dole yasa na shiga gidansu don ummansu farida din da take nuna min wasu halaiyan kyama idan na shiga. A yadda maryam kuma ke fada min har iyaka tayiwa farida din dani lokacin amma farida dince bataji ba ko yaushe muna tare dasu dole tasa ido tunda na rabu da danta ya daina zance gaba daya yanzu. Koma yanayi a yanzu ni kan banga abinda zanyi dashi ba kuma tunda uwarsa ta nuna min kyaman laifin daba nina aikata hakan ba a kaina. Da wuri nashige daki don fitinan anty safiya duk da bada baki takeyi ba irin kishinsu na sakwatawa takeyi na habaici da sakin maganan daya shafeni. Sai gashi kuma yaran nata sun biyoni har dakin nawa mukai wani lokaci dasu muna hira kafin suka shige nasu dakin don suna da shiga school washegari. Hakan yasa washegari ni kadaine a gidan bayan sun fita na shige daki bayan na gama hira da Abbu don yanzu nayi alkawari ba zan kara girka abinci ba a gidan saidai in kama aiki idan sunayi idan naga zan iya. Data na kunna na shiga whatap sokon ni sunkai goma a ciki naga wani number da ba suna sai photon dp da maishi ya saka na nicktie din maza kawai jikin photon saman dp din. Sakonsa na bude naga an rubuta __Wish_ _you_ _successful_ in _your_ _life_ _go_ _on_ _with_ _your_ _jorning_ na bashi anmsa da same to you thanks. Bayan kamar minti biyu naga an ban amsa da haka zaki amsawa malamin ki ba respect dariya maishi ya bani nace malamaina suna makaranta bayab haka banda number wani malamina ni. Ohh realy kinyi kokari fa yarinya irin kune ke raina malaman ku bayan kun gama morewa baiwansu ko ? Wai dawa nake magana na tambaya don banson jan rai da maishi yake min a lokacin yasa na tambaya. Kina magana da Man Bash da fatan kin gane kin isa gida lafiya ya kika samu daddy dinki kuma da sauran yan gidan ku ? Ni kadaice a dakin lokacin amma saida na danyi ihu ina fadin nashiga uku. Sorry sir bansan kai bane wallahi don naga ka daina whatsf sorry for you ya rubuta can ya rubuto min kin gama fushin ko har yanzu da saura ? Ni ba fushi nakeyi ba man na bashi amsa da hakan a takaice sai naga ya turo min fuskan mamaki shima nace gaskiya na fada. Duk wani na kusa dakai yana min fahintar dabashi bane sir ganin matsayina bai kai na hurda da kai ba ? Ya rubuto min wani matsayi yake dashi shi nace wanda Allah ya baka sir kaima kasani ba kowa bace ba yar kowa ba illa diyar babana Abbu tallaka bawan Allah da yayi min gata a rayuwata. Sautin murmushi ya turo min nima murmushin mai daci na sake a lokacin kamar yana jina yace ki daina fadan hakan banson ji a bakinki we are all equal a wajen Allah. Hakane amma a nan wajen mutane ba haka abin yake ba yace zakiyi mamaki dake da mutanen da kuke daukan hakan very soon ai. Ba mamaki tunda abin a zahiri yake kowa yasani ba abu bane da zai gogu a tarihina andan jima ya turo min da amsa yace ga wanda bai gani kenan kuma ba lokacin ? Sai can ya turo min da tambaya salman ya nemeki ? Wani haushi naji na kasa bashi amsa gaba daya na kashe wayan na kwanta ina tunanen saukin kai na wanan bawan Allah haka ? Duban lokaci nayi na mike na dauki kudi na fita har lokacin ba a dora girkin rana ba gashi har sha daya ya gwauta nagani fita nayi na sayowa Abbu fruits da maltina mai sanyi don nasan yana son shan maltina a rayuwansa sosai. Na dawo na gyara fruits din nakai mai zaune na sameshi yayi zugun don ina ganin Ammah bata nan lokacin Abbu ashe ba barci kakeyi ba ? Na aje kayan gabanshi ina fadin ga maltina mai sanyi na sayo ma kasha nasan kana sonsa ya fara sa min albarka ina mika masa bawan Allah ya kafa kai ya zuke yana fadin. Nana ke yar albarkace wurun nan kamar kinsan yunwa nake ji wallahi haka suke min don sun gani zaune in dai ba yarinyar nan ma,u ke gidan nan ba babu mai bani kulawa mn daya dace dama yar uwar nata itama. Wani lokaci idan tana gida zata dan nuna damuwa a kaina amma Ammamatan a yanzu hankalinta ya raja,akan wanan bukin karyan da suke hadawa na yar nan Aimana. Ayi dai kowa ya huta su sun dauka zama a can turai wani abune saida na zauna gidan mama din nan a abuja Abbu nan na fara bashi labarin su ya shan kayan fruits din dana dora mai saman dan wani roba kusa dashi. Muryan Ammah ce ta shigo tana fadin yanzu yarinyar nan bata dora girki ba kome me zakiba yaran ki suci ta leko dakin tana fadi. Muna zaune da Abbu din ga goran maltina da mukasha ga fruit nayi mata sannu da dawowa take fadin fita nayi fa zuwa dubu mangyadan da yarinyar nan taba da kudi ai mata jerka biyu shine muka tsaya rigima da mai man kasan mutane basu da amana yanzu. Yanzun dai ba kin karbo abbu ya tare ta da fadan hakan tace ina fa sai anjima tace a dawo dataga zan tara mata mutane tace hakan. Ammah bukin ya dai matso ke nan tace bari yar nan ya matso kedai saura sati ashe angon yazo ke nan ? Ina fa ta juyo tana fada shine ai abinda ya damu uwar shiko uban bai damu ba ko a jikinsa yace tunda ga uwarsa nan me zaisa ya damu ? Sai sha,aninsu sukeyi da yar na dai samu na taushi uwar ta hakkura yanzu ana komi da ita komai ya wuce yanzu ai. Nan tafita ina jin muryanta tana fada da anty safiya dake barci bata dora wutan abinci ba Abbu yake fadin kinji ba wai lalashinta take. Banda abin rashin hankali tana jiran a girka a bata kemai yara nbiyar a waje ba karama kin kwanta don lalaci kina barcin rana don samun waje. Akul na ganki kina masu girki nana gidan nan saina saba maki tunda bata san ciwon kanta ba ita ai dole dangin miji sugaji da ita su korata. Wa zai daukar mata wanan sha,shancin inma ba yanzu ba da wa yan nan biyun sukai dan hankali suka kama kansu. Zaune take tana faman kada kafa a falon sai faman tunane takeyi ita kadai abubu sun cabe mata a yanzu komai bai tafi yadda take son shi ba gareta. Duk abinda ta kamo sai taga samu da farko daga baya kuma sai abin ya juye da ita ta rasa dalilin hakan gareta. Ga kawarta nan hjy Laila komai da suka tsara ita ya tafi daidai itakan sai tace nata mijin daya salwanta ya tafine da komai nasa gaskiya. Abin kunyane yanzu ace taje gurin Laila din da wani bukata bayan tare suka hada plan dinsu kuma bukatansu ya biya saidai ita matsalanta shine danta dayayi bushasha da dukiyan komai ya kare cikin dan lokaci duk da itama tayi a bangareta. Amma mijin Laila baikai nata mijin kudi ba da komai gata a yanzu sunan ta ya karba kowa yasanta hamshakiyar mai kudi yadda tayiwa kanta buri har ta dauko masu wanan sharan. Ga kuma wanan kudin data saka rai zasu samu daga dan uwanta yanzu ba zancen su tunda abinda take hasashe ashe bashi bane ga dan uwan nasa arzikun ne da Allah yai masa sukeci shida iyalinsa. Dama saida yar bakin bakin nan Nasare ta fada mata ta guji yaya su Ahmad don ya wuce saninta taki ji gashi kuwa yayi masu bazatan da basu zata ba. Wai ace duk tsawon lokacin nan ashe kayan gwala gwalan hjy nan suna aje dama bai taba ba su suna masa zargin da dukiyan yake wandakarsa yadda yaso ? Yanzu kan wanan ta yaya zata kwatosu hannun imamu wanan daya fita danyen kai dolene dai tasan hanyar da zatabi yafito dasu a kasafasu su zamo kudi ta dibi rabonta itama ? Amma ta yaya sun shiga hannun imamu kuma yanzu ido ta lumshe kafin ta daga hannu don tuno da yadda zata bulo masa da zancen hankali kwance don dole ya bayar kuwa ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/22, 9:37 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Rana bata karya saidai uwar diya tayi karya don ko ya kai har gobe za a soma bukin Aimana wace itace kawata ta farko da muka taso tare a unguwa daya da juna. Saidai tunda na dawo ban samu zuwa ba don dan zazzabin canjin yanayi danayi ina kwana biyu da dawowa gida hakan yasa har wanan time din ban samu kai kafana ba duk dasu farida da samira kusan sune manyan kawayenta a yanzu. Duk da banda lafiya amma sai take ganin bakin cikin nasaran data samu wanda ni ban samu bane ya hani zuwa gidan nasu a yadda zuciyarta ya bata dai. Sai da yamma na samu zuwa wajen kamun amarya a tsohon unguwar namu dana dade banje sai a yau din nan da za ayi kamunta din. Wajen yasha decoretion gwanin shawa Auwal ne ya kawomu donshi na kira ya zo ya dauke mu zuwa wajen nasha kallo sosai dolene ni kaina nasan na tashi ga sanin da sukai min a baya ina Aeesha lokacin. Gashi tayi gaiyan yan classmate din mu sunzo bukin dan ganin kwam da masu aure da ire iren mu duk an hallara wajen ana kashe kwarkwatan idanu. Haka taso ta raina min wayau a cikin mutane na nuna mata bata isa a gaban kowa na juya Allah yasa babanta na wajen yana kai da komo shiya ban hakkuri na tsaya nida Asmau da maryam har Auwal ya juyo ya dawo daukan mu. Muna gefe na fada maku irin wanan sha,anin yana hawa min kai ban faye son shiga taro ba don haka nake komawa baya in tsaya. Amma haka yan mate din mu idan suyi gulman su sai suzo wajena don kawai suga abinda ake fada din na canzawa na din da suke fadin nayi. Dogon rigan abaya daine na saka sai takalma da bag daya dan rataya nina koma abin kallo zakice nice amaryan abinda Aimana bata so ke nan kuma ya faru. Tun ba,a tashi ba Asmau ta nemo muna ita na mika mata dubu hamsin nace mun tafi kaina na ciwo sanyi nake ji. Ko ganin kudin ne yasa ta dan sake tana fadin zazzabin nan dai bai sakekiba kila sai kin hada da asibiti nace dole. Gobe dai zaki shigo ai balle gobene yace muna zaizo da abokanshi nace wake nan tace angonta nace sai yadda hali yayi in dai naji sauki insha Allahu zan shigo. Dama Auwal yana nan bai tafi ba muna hanya naji yana waya da wani yana mashi kwatancen unguwar mu kusan tare muka iso ashe bakaniken motane ya dauki motana ya tafi da ita. Ni banji komai ba har kasan zuciyana amma Asmau sai fada takeyi wai haka kawai inbada mota a tafi da ita niko nasan don nace sai anwa motar tawa service ce zan fara shiga yasa yazo ya dauki tawa. Saidai su sun dauka wani abune ya faru yasa aka dauki motan daga gidan mu sam hakan bai dameni ba koda Abbu ya tambaya na fada masa za,a duba tane kafin na fara amfani da ita. A zuwa lokacin munyi waya da Aimana yakai karo na uku tana tambayana abinda ya dace ma,ana dai da alaman ta huce hushin da takeyi dani din. Hakan da nagani yasa zan daure inkoma inbashi ba nayi alkawari a raina har a gama bukin ba zan kara taka gidansu ba. Magani nasha na kwanta don in huta sai kuma na dauki wayata na bude ina duba sakonnin dake ciki yanzu kan na sheda numbershi da ba kowane ya santa ba sai wanda yaso ya sani din. Ya jikin naki ya rubuta daidai ina hawa ya turo sakon na mayar mai da sauki cikin mamaki don ya fara ban tsoro ni dai a sanina ai yan gidan mune suka san banda lafiya kadai. Are you sure ya rubuta nace yeh i am ok insha Allahu na lumshe idona zuwa yanzu kan na fara jin wani yanayi game dashi kuma abubuwan da suka faru tsakanin mune a baya suke dawo min a rai . Yawan gargadin da yake min akan na natsu kada in tsaya kula samarin jami,a masu batawa mutum lokacin da bata suna da tarbiya na rike tarbiya da nazo dashi. Zama popular bashine cigaba ga dalibi mutukar ba studies dinka bane ya fitar maka da suna a cikin makaranta ba zakice wani babana ne ko yayana da muke ciki daya dashi yadda yakan tsare gida yana min fada kan karatuna. Alhamdullahi wanan huduban ko ince nasihan nasa na kama ya kasance ban yarda nayi saurayi ko daya ba a cikin makaranta duk ko da irin barazan nan da nake fuskanta a wajen wasu ban kula hakan aboki na shine classrep din mu sai wasu course mate da wani lokaci zamu hadu muna tattaunawa akan abinda ya daure muna kai ga karatun mu. A hankali nabi filon da nasa kaina ina sauke ajiyan zuciya bawan Allah nan ya fitar dani kangin wullakancin dake bibiyan rayuwata a baya gaskiya. Ta yadda ya daukaka darajana mafi girma a yanzun cikin al,umma meye daukaka a yanzu gun mutane shine su ganka cikin rigar arziki ba a wullakance ba sai kiga an mata da wani nasaban kai ba kowa bane a idanuwansu. To Alhamdullahi sutura gwargwado akwaishi gareni duk daga bawan Allah nan Bash haka kuma motan shiga ta motace ta masu dan hali duk daba motan karya bace balle ina nasa a raina zan taba mallakan ko keke balle mota din a yanzu. Sakon S matazun na bude yake fada min in two weeks zai shigo yana son ayi magana akan zancen mu akai ga matsaya Allah ya kaimu na bashi amsa dashi don bai online a lokacin. Sai yazid dake fada min Abba ya sayowa kowansu Laptop saura mota yace sai kuma ya koma fadin gidan ya koma shiru yanzu sunyi missing dina a gidan Abba ya tambayeni sun fada mai na koma gida. Haka dai nayi tabin sakonsu ina karantawa ina bada amsa don ba ko yaushe nake samun shiga whatsapp ba sai lokaci lokaci irin dare haka idan zan kwanta wata rana. Sako na sake gani daga man din na bude yana fada min da safe Auwal zai kawo min motarshi daya bari nan nayi amfani dashi kafin a duba min nawa . Cikin mamaki nace motarka kuma sir ya rubuto min da yes ko tayi maki karamane da shiga yanzu ? Haba dai sir motarka ai tayi min girma gaskiya zan dai jira a gyara min tawa ba wace kika sani da ita bace ki bari a kawo din ki gani ya rufe da tambayan bukin wacece kukeyi. Wata yar uwarmu ce na rubuta da farko saina tunada hatsabibancinshi yanzu haka yasan ko yaya muke da Aimana din don waya fada mai ma muna bukine wai na tambayi kaina. Gaskiya abin ya fara yawa ni dai karda duk sirin cikin gidan mu yana a idon bawan Allah nan ne ba dama nayi ko tari sai a kunnuwanshi ? Gashi na kasa gane hatsabibin dake bibiyata yana fada mashi komai daya shafi rayuwata dana duk wanda yake a kusa dani wai ace har abuja danaje ban huta ba ? Aimanace we are so closed with each other tare muka taso da ita a wancan unguwar da muka fara zama da farko kafin mu dawo wanan gidan nan dai nayi masa bayani yadda zai gane. Bai ban amsa ba jna ganin ya sauka har barci ya daukeni washegari masu fita karatu suka fita gidan ya koma tsit dagani sai anty Safiya sai Ammah da Abbu a gidan. Ammah ce naji tana kwala min kira na amsa na fito tana zaune saman kujera dan tsuguno na zaman tsakar gida na sameta. Ta juyo tana fadin kina son hora kanki da yunwa yar nan gari ya waye baki fitowa ki nemi abunda zakici sai ki shige daki ki kwanta. Allah ya wadata mu da abinci da kika kawo muna ga taliya ga doya ga wake ga mai ga kuma shinkafa to mutum ya zauna haka da yunwa a daki tun safe. Fito ki dora abinda kike so kici wa ranki mana tundai ina saka maki ido har nakai ga maganan abin haba Aeeaha sai kace wata bakuwa kuma yanzu ? Ammah banjin yunwane ai anjima kadan zan samu abinda naci idan naci yanzu zai ban wahala ta kalloni tana fadin tauuu wata sabuwa ba daiyi dariya nace Abbu yana barcine tace abinci yake ci idonsa biyu. Ta sake fadin ko sauran ba zakici ba ke nan na girgiza kai nace Ammah sai anjima dai ni a ban idan ba zataci ba anty safiya ta fada daga bayan mu. Tunda kece mara kunya ba dole ai in baki kina daki kin zube muna diya ga wahalalu kin samu ko jeki ta kwanciya kici kwancin isan shi zai fiddake kunya. Na kula dadi yayi maki yawa a kwanakin nan abuncine ba sai kin nema ba gashi ki girka kawai wai don samun waje ba zaki iya tashi ki girka ba malam na fadan gaskiya ana ganin laifinsa ? Daki na koma ban tsaya saurarensu ba wanka nashiga nayi har lokacin ina jin muryan Ammah bayan na shirya zan fitone naji anty safiya din na kwala min kira wai ana min sallama a waje. Dana fito na samu anty safiya din ta dora wutan abincin rana taji fadan da Ammah din tayi mata ke nan a lokacin nace ku daiji dashi. Nina sani don Asmau ta fada ranan tace laifin babansu kawai ake gani bakin cikin uwarsu ma zaisa ya gudu irin dabi,an banzan nan takeyi ace ba a girka abinci a gida saidai abawa yaro kudin da uban ya dan bayar ya sawo dan wani abu yaci shi zancen sanwa babu shi. Sallama aka karayi daga kofan gida na amsa don na kusa isa nakuma sheda muryan Auwalne yake sallaman lokacin. Auwal kaine tafe ashe yace nine wallahi rankishi dade ina naga zama tunda safe yallabai yace naje na wanke mota suka bata min lokaci yanzu kuma ya kira nace ban samu kawo maki ba. Ya falfaleni aiba shiri na taso a guje gata nan dai a waje a bude get na shigo da ita sai in shiga inga baba ya ban sako wajensa. Au har an gyaramotar ke nan na tambaya yace a,a bai maki bayani bane tasa motan yace nakawo maki ai kai na kada ina fadin Auwal. Wana boss din naku saiku Auwal ni kamar aljan nake ganinsa wani lokacin ya kwashe da dariya kafin yace kinsan fa shi especial force ne kuma na inter national . Saidai idan baiso sanin komai akan mutum ba yanzune za a binciko masa komai na mutum kuma ba kowa yasan da yana wanan aikin ba donsu boyayyune a cikin mutane. Haba nikan abin yana ban mamaki Auwal komai ace mutum yasani game dakai kamar aljanni ni har ya fara ban tsoro wallahi. Ba wani dogon hira nake dashi ba mai tsayi duk da mun shaku kuwa don gogan tun farkon hadamu yai min warning akan hakan baisom yaji ina dogon hurda da Auwal din badon komai ya daukeshi ba don aiki kawai. Kofan na bude mashi gudun kar dan leken asirinsa ya fada mai kuma mun kebe da Auwal ai na tsawom lokaci. Saida ya shigo da motar gabana har faduwa ya dinga yi ganin motar tare da tsoro ya gyara mata zama ya fito ya shiga yaga Abbu din sun dan jima kafin ya fito yai muna sallama ya tafi. Abune yasa min kira nazo na zauna a gefe daya kokarin bude takardan kilishi yakeyi sai kuma ya fasa ya dauko wani leda ya mika min yana fadin sakon da yaron nan ya kawo min ne yanzu ki bude ki gani saiki raba biyu ki saka min a bankina. Saura kuma ko ki boye a wajen ki koki aje min nan karkashin katifana duk da har nan din ana zaran min kudin wani lokaci. Har yanzu ana wanan dabi,an yace kedai bari yar nan ai zanyi maganinsune Allah dai ya ban lafiya nana kiga ikon Allah kaf zan kwashesu in mayarwa ubansu da abinsa. Abbu kayi hakkuri anty safiya bata da lissafi idan abinta ya tashi niko meke damunta ban sani ba ? Yace jahilci kada ki kara ga wanan ba komai bane sai jahilci da hauka ai yar uwarta kin gani ita dayan yar taki ba haka take ba tunda ita malamace sosao bata yarda ta rasa daya ba. Tana zaune tana zubawa uwar plan din data hada tun bata dauka ba har yakai uwar ta dauki zancen da muhinmanci a take kamar yadda yar ta tsara tasa a kira mata imamu ya dauka suka gaisa. Take fadin kayan nan da Ahmad ya dawo dasu nake son ka kawo min nan yanzun nan zan tura a auna minsu a gani ? Ina hjy kaya ai sun zama kudi ina jiran na kamalane na zo ai na sameki don maimartaba ya bada bakin a sayar dasu gudun kaddara tunda yanzu kowa yasan suna hannuna . Bata san lokacin data karbe waya hannun uwar ba tace wani munafunci yakai har baba yaji wanan zancen kuma ana abu tsakanin mu iya mu yan dakin nan. Au dama nasan kina kusa mara kunyar tsiya ke ai duk wanda yasa maki kuran nan da yana raye dana masa kari akan hakan don sunan ya dace dake KURANYA . To kaya kan sun zama kudi a yanzu don niba Ahmad bane imamu nake ba zan saka kaya haka ina kallo ba. Ai wallahi baka isa ba inma har sayarwa za ayi ai a gaban kowa ya kamata ayisa ba a dunkule ba . Ko yanzu bai baci ba don kinsan wanda ya saya ba kuma kowa bane yaron nan Bashir ne dan wajen Ahmad idan na kawo kudin basuyi maki ba saiki kirashi ki fada masa kin tayar da ciniki tunda nakine dama ? Tana jin ya kashe waya taji kamar ta dora hannu akai watau su imamu zai rainawa wayau dama plan ne abin don an mayar dasu mata shine za a yaudaresu a fito masu ta wanan tsigar. Yayin da dattijuwar kuma take cikin wani hali jin zance yakai inda bata son ya kai shine damuwanta ita kuma ? Kura don Allah ki rabani da zancen nan ki barni inji da abunda halinki yaja min a yanzu dutsen nan dole maimartaba ya tambaya inda ta samoshi ? Kallon uwar tayi cikin mamaki tace kwarai kina mamaki ne don na fadi hakan nasan dolene ya zargeni ba kuma kowa yaja min hakan ba saike kura saboda irin bakin cikin ki da hassada. Ni kuma ina biye maki ga duk abinda kike so tunda kikaji fitsararen yaron nan ya sayi abin nan to akwai wata a kasa ke nan yasa tun lokacin na mikawa Ahmad shi ya sayar acan kasan ba tare da kowa yasan da hakan ba . Amma kika dinga tsegumin da har yaji duk abunda kike fada akansa ya kasa kawar da dutsen nan tun lokacin nagaji da wanan zubar da mutuncin da kike min wallahi nagaji. Hjy yanzu ba zancen fada bane ai yadda za a karbo dutsen gwal din nan daga hannun Bashir shi zamuyi tunane tunda nakine kowa yasani. Kallon baki da wayau tayi mata kafin tace da ita tashi ki koma gidan ki ni zan shiga daga ciki sai jikin hjy kura din ya fara sanyi . Don ta fahunci uwar ta shiga wani hali a lokacin halin da ita kadai tasan meke faruwa da hakan don har wani zazzabi taji yana neman rufe ta a lokacin. Yadda ta umurce hakan ya faru tasan dole akwai dai don sanin halin mahaifiyar tasu da tayi kamar yunwar cikinta kusan ma,ace ita din ta kwaso saidai a yanzu tasan ta dara mahaifiyar nasu ga komai ta damata ta shayen. Program akeyi kamar yadda aka tsara za,ayi amarya Aimana taci kwaliya sai ido ke binta wasu na sha,awa wasu kuma da abinda ke zuciyarsu kan auren . Ganin yadda take nuna ko in kula ga kuma rawan kai duk da bata san angon ba shima bai santa ba sai kudi da yake turowa uwar ta raba gida uku ta dauki kashi biyu ta mika masu kashi daya ta bisu da dadin zance na bakinta. Abin duniya baya boyuwa yanzu duk yadda kake gani ka gina rami ka rufe a yanzu sai wani yaji zance suna ganin mutane basu san yadda kan auren yake ba . Su kuma mutanen unguwa suna kallonsu kar don sunsan gaskiya ga zance anata masa kwaskwarima da kanikanci kowa da abinda yake fada kan da hjy din. Amma baban Aimana yace indai yana sallah komai zasu fada suyi ta fada din shi ba ruwansa tunda yaga yarsa yace yana so. Mukan sai yamma lis muka samu hallaran wajen taron kauyawa day din da akeyi daga nisa na packer mota muka fita bayan na kullene muka fara gaisawa da idon sanin cikin unguwa. Ga gaiya harna tsiya da tayo don son a sani ace bukinta yakai buki idan an tambaya ance ai kasan wajene miji yake ita zata cabe tace Canada gaba da America yake zaune. Muna gefe daya muna kallon didima a wajen sai al,amari akeyi wai ana koyon yan kauye wani abin ma ko a kauye yanzu da aka waye saidai tarihi ya basu labari. Ana ci ana sha dan gudun mawan da take samu shi take faman kashewa don tafita kunya tunda ango bai iso ba har lokacin. Sai cewa take yace sun kusa isowa Nageria ai ko kuma tace wai jitgine ya samu matsala suna kasa kaza da nice ita ba zanyi komai din nan ba sai angon nan sun iso su fitar suyi yadda al,adan yake a hausance. Koda aka tashi ba gida muka nufa ba muka kwasa zuwa gidansu na samu Ammah ta dade da komawa gida saboda nisa a gidan nasu mukai sallah magariba da isha,i ina ganin karfe tara yayi nace zamu tafi. Aimanan ce tazo ta kirani muka shiga dakin mamanta don ba mutane a lokacin kowa ya watse dama gaiyan na ranan don ace ango zai iso a ranan ne yan ganin kwam suka taru don sheda kuma basu iso ba. Muna shiga ta zauna saman gado tana fadin Aeesha kinga mutumin nan baizo bafa nina fara gajiya da wanan karyan nasu shida mamashi. Yau in munje tace muna kaza gobema da abinda zata fada muna idan munje nifa na fara shakku a kansu wallahi ga mama sai faman kuka takeyi wai munki jin maganan ta tun farko nida daddy. Haba dai saboda nisan wajene fa canada aiba lagos bane ko enugu kasan wajene fa kin daiji abinda Addah ta fada ai tace akwai nisa sosai wallahi. Tace nima in na tuna hakan sai na danji ban damu ba haba dai zasuzo mana yaya za,ayi aure ba ango kusa kuma ba wanda fa ya taba ganinsa ko yanzu bananan ne na tambayeta hakan ? Tace haba dai zaizo ban fada maki ba Aeesha aiko a waya zan kiraki ku gaisa kada ki damu da mutane ki sake kawai ki sha,aninki ina ruwanki da wasu can. Ban yarda na fadi wani abin sukan zancen ba tace saboda hassada ai nace kaza son haka hakkuri kurum na bata na kwantar mata da hankali tsakani da Allah kuma. Karshe dai tare muka wuce zuwa gidan mu tace zataje can acan zamuyi zaman lalai da za ayi don haka zata bimu mu tafi iyayyen suka yarda mata tunda gidan mune. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/23, 9:47 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Yana zaune saman dan abin zaman dake wajen gidansa kafin ka shiga gidan jikinsa kayan motsa jikina da ya fito yi da safen sai abinsha daya aje idan ya gama zageye yasha rike a hannunshi. Kiran wayan daddy imamu ya shigo mai alokacin saida ya duba lokaci ya danna receive din wayan suka gaisa cikin mutunci kamar yadda suka saba din. Daddy imamu ke fada mai yadda sukayi dasu din yace hakan yayi kyau daddy saidai ina son ayi komai yadda kona cikin gidan maimartaba ba zasu san da wanan zance ba daddy abu na kunyan ahali ace dakin ku aka samu wanan matsalan. Saida imamu ya dan nisa kafin yace na fahince ka Man Bash amma dole ne duk yadda muka iya boye zancen nan saiya fita anji wata rana. Shima mahaifinka damuwansa ke nan amma banga abin damuwa ba a nan tunda mahaifinmu sukaso cuta da bawan Allah nan dake ganin mutuncinsa yau ace iyalinsane sukai haka gareshi dolene yan baya sukoyi darisi akai. Wanan zafin kai na daddy imamu ya hana tun farko su sanar dashi zancen don zai iya bata masu shirinsu kan zafin zuciyarsa . Murmushi yayi ya mike yana kakabe jikinsa don zaman da yayi sarkin tsabta nakan ce kowa ke masa wanki haka kaya kal ko yaushe gashi kamar kuma baya maimaici a saka tufafi a nawa fahintar. Gidan ya bude ya shiga ya zube saman kujera tare da lumshe idanuwansa yasan shine next taget din hjy kura don ba zaice da hjy babba ba saboda ya fahinci a yanzu ta daina sasu harkoki saboda girma daya kamata . Amma a baya an zuba tabara a yadda yake dan tsuntan labari gun mami meye riban hakan da sukeyi da har yanzu sallon yaudaran nasu ya kawo gareshi. Shifa jininsune dan dan uwar mummy kura dinnefa daddy imamune babban dan hjy sai mahaifinsa dake biwa daddy imamu din sai mahaifinsa shi daddy yasha nono ya sakewa hjy kura din sai mummy Nasare dake bi mata wace a yanzu itace karamarsu a dakin don anyi biyu basu tsaya ba tun suna kanana sun rasu. Sai gashi wai akansa zasu gwada sallon yaudaransu na auren hadin da suke kira da dankon zumunta wanda ba don Allah ake hadin ba wani lokaci. Don haka sukaiwa yar gidan mummy Nasare hadin da ya zama salwantan rayuwanta dan gida immamu na sonta suka hana suka hadata da wani abin ya zamo na karon kwana a wajenta ta mutu. Ba karamin fitina akayi ba lokacin ba wanda tuna hakan yasashi sakin dan murmushi don yasan karasan fitinan hjy kurawa da daddy imamu ke nan da har yanzu yake ta ruruwa. Iyane mai kama masu duk wani abinda sukeyi na boye dana fili shiyasa ya fara kai masa barazana tun yanzu don tunda aka daukeshi bai kara zance akan Man din har yau din nan ko ana zancensa saidai yayi shiru saboda shi yasa halinda ya shiga ciki lokacin. Ya dade zaune wajen ba abinda yake faman tunane sai matsalolin cikin gida dake faruwa a nukurkushe da yadda zai shawo matsalan a saukake bada hayaniya ba. Tun fitowan mu ta sauke idonta a motan da muka dosa mun kusa karasawa sai naji tace wai tsaya wanan motar fa ? Asmauce ta bata amsa da motar mummyce mana da ita mukazo mana ke sai yanzu wai kika kuwa maryam tace ai wanan ku barta ta karo wullakacine Abujan nan da taje. Naga har suturu da sauran abubuwa kai gaba dayama wallahi ta canza ta juye wata babba a yanzu irin yayan manyan nan ko wata classic dai gata nan. Hmmm, ya fito fili sautin data sake a zuciyar ta kwana nawane kinzowa mutane da wanda yaci uban wanan kukan aisai jirgin sama yanzu kan ba zancen mota bane ke. A sanyayye take fadin Farida abin ya koma zolaya kuma ni ki barni yanzu abinda ya dameni ya dameni wallahi har gashi banda gobe daurin aure ace bawan Allah nan baizo ba ? Nikan laifinki nake gani irin auren nan ansha yinsa ya koma fitina yaya zan yarda har a sakani lalai banga miji ido da ido ba sai kace wata mara hankali. Samira ce ta fadi hakan gareta kai tsaye tana bude mota na zagaya na shiga nima inda naji farida na fadin Aimana bata jin shawara saida na fada mata kada ta yarda har akai ga sa lalai bai zo ba . Abinda Allah ya nufa ga mutum ba wansa ya isa ya hanasa fatan mu dai Allah yasa auren nan alherine acikinsa addu,a ya kamata muyi yanzu Allah ya kawo muna su lafiya don ba Aimana kadai zancen nan ya shafa ba har mu dake tare da ita hankalin mu dole tashe yake. Kuka naji ta saka suka shiga bata hakkuri banda samira dake fadin koma maye Aimana nafi ganin laifinki mama ta nuna maki gaskiya tun farko kika biyewa daddy . Shi daddy ina ruwansa balle yanzu da mutane ke tsegumin tare yake da hjy tunda ance kullum yana gidan tun safe wanan wani irin abune don Allah da ba zakiyi amfani da hankalin ki ba tun farko. Haba haba samira ku daina zancen nan don Allah in wani ya fada ba,aji ba ake yanzu kin fada anji ko ? Nice na katseta da fadin hakan duk da nasan ta girmeni amma nakan taka mata burki idan ta kauce kuma tabi hakan yasa motan yayi shiru sai ita da take dan sheshekan kuka. Allah ko idan nice zan samu hjyn nan na tambayeta me suke nufi danine wai wallahi ba zan tsaya wanan sanya ba haka Asmau ta katse shirun da fadan haka. Ance kowa irin kine Asmau maryam ta fada taje kuma ta rushe arzikinta ba,afa san yadda zancen nan yake ba ? Har muka kai gida na tsayar da mota suna tsuki burutsunsu wanda keta bakantawa Aimana din rai don abinda suke fadi gaskiya ba dadi. Dakina ta wuce direct tare da Asmau da key ke hannunta yayin dana shiga wajen Abbu su sauran suna waje suna rage miyau bakinsu akan zancen. Abbu yana cun abinci yake fadin yanzu nake fada kun kai dare haka wanan mugun unguwa kusan yaran wajen ba jin magana sukeyi ba ? Abbu tare da Aimana mukazo mun tsaya jiran ta shiryane ta fito don gobe gidan nan zasuyi zaman kunshi da kawayenta. Gobe gidan nan zakuyi taron ke nan Ammah ta tambaya nace eh to basu fadawa mutane musan shirin da zamuyi to aisai ki shirya yanzu tunda kinji Abbu ya fada . Na dan jima kafin naje dakin na sameta zaune tana ta danna waya shigowana dakin yasa ta dago kai tana fadin Aeesha mutumin nan ko layinsa fa bana samu yanzu tun jiya. Kai Aimana ki koyi hakkuru irin na musulunci mana tunda sukace zasuyi ai zasuyine tunda itama hjyn ai kunyantane a fasa abin nan yanzu kiyi ta addua shine mafita kawai yanzu gareki. Tayi ajiyan zuciya take fadin ke kadai ke min magana naji ya kwanta min a raina har hankalina ya kwanta Aessha bayan ke ko daddy yanzu bana jin sanyin zancesa. Aimana idan ban baki shawaran da zai fishekiba inbawa shi wanan abu ya riga ya faru fa saidai addua. Haka mukai ta firan mu muka raba dare kafin mu kwanta ina ganin batayi barcin kirki ba nima hakan don ko yaushe na motsa idonta biyu har Asuba. Bayan mun idar da sallah nema muka dan koma kwanciya muka samu barci har zuwa tara na safe kafin mu muke Allah sarki zuwa lokacin har Asmau ta gyara gidan nan tas samira kuma tana hada abin karyawa shayine da kwai da soyayyen doya akayi abinka da tallaka yaran anty safiya sun kewaye inda take suyan kwan. Ko ban tambaya ba nasan Abbune yaba da kudi aka sayo tunda yana cikin kudin da man ya turo mashi shi dama Abbu haka yake da zaran ya samu kowa zai gane don zai sayo abin marmari na gidan tallaka kowa yaci lokacin. Nikan yanzu duk da ba sayen kayan kwalama nakeyi ba irin abubuwan haka basu ban sha,awa kuma kamar da acan gidan dana zauna Abuja meye mut baici ba a can din don ma suma din yan gargajiyane sunfi tu,amali da abincin bahaushe sosai. Angama an zubo muna da yawa don su farida sun shigo da safen nan kowa keci har lokacin ina kwance ban daga ba ina charting . Yake tambayana Abbu nace barci nayi yau banje wajenshi ba tukunna sai yanzu kike tashi daga barci ke nan nace a,a tun dazun na tashi ai. Yanzu ma zan fitane na sayowa yan mata wani abin sha kafin su kara taruwa don yau nan zamuyi taron bukin gidan mu. Ba gidan da ake buki ake taruwa ba nace hakane amma wasu anayiwa yan uwa karan ban kwana. Cikin hikima da dabara na dauki hayaniyan su na turawa man dake online ba,afi yan mintuna ba yake tambaya me mukeyi hakane nayi mashi bayani tare da bidiyon komai sai nice kawai baya gani a lokacin. Don ina kwance dagani sai dan rigar barcine a jikina sai sai kaina dake baja baja don banyi kitso ba da zan dawo hakan kuma nabar kan andai wanke min shi kawai ya dan kwanta . Bani amfani da relexer saidai kayan wankin kai don Allah yayini da halinttana hakana na asali kaina ko yaushe zakice ina relexing dinshi ne . Anty safiya tashigo tana tambayana chewing gun idan ina dashi na mike don in dauko mata sam na manta da abinda nakeyi ashe na dauki kaina lokacin dana aje wayan . Bayan na mika matane na dawo naciga da dauka na tura ba tare dana duba ba yana zaune yana kallon har inda na mike din na dauko muna magana da ita sai murmushi yakeyi . Don insan ya gani yace ashe yanzun kika tashi daga barci ko rigan barcin baki cire ba gaki da baki haka ?. Waya fada ma na tambaya yace naganine mana salati na goge tare da kashe wayan ina murmushi wanan ta hau network farida ta fada. Ni yanzu na gane mummy ai idan kinga tana wanan murmushin to tana karban keburane daga sama zata dinga murmushi cikin tako daba zaki taba ganewa ba. Wanka nayi na shirya zamu fita da maryam don ina son samo dan abinda zamu ajewa yan matan da zasu zo din duk da bamu da tabbas din hakan . Amma wanan gaiya da naga Aimana tayi nasan sai wasu sun biyota nan din don haka buki ya gada wasu ko gulmane zai kawosu nan din. Mummy kizo kina da bako waje Asmau data tsaya daga kofa ta fada na kallota nace bako fa by this time ina naga bako kuma ? Auwal ne fa ta fada nace Auwal kuma na mike muka fita tare da maryam don a zatona mota tace ya dawo da ita . Sai naga sabanun hakan da hilux ma shi yazo yana ganin mun fito ya bude mota ya fito yana fadin ashe yau a gidan nan zakuyi taro ? Ance na kawo maku ruwane da wasu kayayyaki ya fada ko gaisawa bai tsaya munyi ba dashi kamar yana sauri lokacin. Kallon mamaki nayi nace Mam Bash sai a barshi yanzu har ya turoka nan din yanzun nan fa muka gama charting dashi na fada mashi buki mukeyi yau gidan mu. Ina daugter dinki din nan nagane Asmau yake tambaya yace tazo ta kama min a shiga dashi ciki don Allah maryam ce ta shiga ta kirasu sai gasu dukkansu sunzo . Drinks sanack sai kaji daba,a gyara ba amma an yanka anfigesu irin na gidan gona din nan dai sauran tarkace haka nacin buki fam aka shigo dashi ya aiko muna. Asmauce fa don haka ban damu ba tsab ta kwashe kayan zuwa dakin Ammah ta rufesu a ciki kafin mu shigo kaji kuma ta kaiwa Abbu tana masa bayani daga inda kayan ya fito duk dai bata san komai ba akai. Mai karatu idan kina jin wani abin zaki dauka shartace kawai na yan littafi ance inda ba kasa nan ake gardaman kokawa abin man zakice labarine kawai. Kamar mutum baisan zafin kudi ba haka to haka nima da abin ya shafa idan yai wani abin yake barina da mamaki ina sakan zuci ni kadai. Ranan kan tubarkhal gaskiya duk wanda yazo yaci abinci na alfarma ya kuma jika makoshi don anci ansha sun saka kida a waje suna Dije dabi,an yan unguwanne su farida nan dai akai taron bukin ranan cikin masha,a. Gab da magariba labari yazo muna angonnai sun iso murna wajen Aimana ba a batu nan take min hira wai ta sayi less din dinner don wanda aka sako gaskiya bata iya fita dashi ita kan wajen taro. Takaiwa wanan tellana ya dinka mata nace ni yaushe rabon da na bashi dinki duk dinkuna yanzu Abuja nakeyi ai kuma yanzu nafi sayen red made ni don yafi sauki. Yan dubai duk sytel din da kikeso shi za a kawo maki daga dubai dinkinsu nada kyau sosai da gangan na fada mata hakan kuma ta mere baki kawai. Matsa min tayi na maida ita gida dole muka kaita gida ana gab da magariba bamu tsaya ba muka juyo zuwa gida don fadan da naji Abbu yayi jiya. Har lokacin akwai sauran mutane gidan mu saiji sukayi amarya ta koma gidansu ai suma suka tattara suka tafi kowa yana son yaga angon nata. Nikan nagaji muna dawowa wanka nayi na shige dakina na kwanta duk da dakin yana son gyara gashi munyi da Aimana ai washegari zamu zo tunda da safe gidansu. Washegari din kan ban samu fita kamar yadda tace ba gashi ranan ne daurin aure Samira Ammah ta kira ta kawo mata Abbu can gidan itace ta dawo muna da labarin taga kamar daga baban har uwar ransu a bace yake. Kuma taga su Ammah duk sunyi zugun zugun suma kamar akwai abinda ya faru ko Aimana din ma a dakin uwarsu ta ganta kwance bata juyo ba duk da taji muryanta a lokacin. Sun zauna nan suna zuba akan bukin ni dai ina jinsu banyi magana ba aka gama aikin abincin da za akai wanda Ammah tasa a dafa daga nan gida muka dauka zuwa can da wasu abin sha cikin wanda man ya kawo muna. Tunda muka tsayar da mota mukaga mutane gungu gungu ana gulma mudai muka shiga da kayan da muka zo dasu din . Jikin mune yayi sanyi don fahintar akwai matsala a gidan muke tambayan meke faruwane su dai mutane ba a fasa masu ko meye ba illa sunji ana fada tsakanin iyalsn. Fita nayi zuwa waje na dannawa Aimana kira yana runging amma ba,a dauka ba sai can daga baya ake fada muna tana gidan Tumba . Tumba makwabciyar gidan mu nada da muka tashi uwar gulman unguwa ke nan ban manta da wanan bakar matan da har suna ta saka min a cikin unguwar lokacin. Banda shakat a kanta da yaranta sune idan baki manta ba nace suna min wanka saida Abbu ya kaisu ga hukuma na samu kaina garesu. A yanzu kuwa duk zuwan da nakeyi unguwar ban taba shiga gidanta ba duk da tana nuna min komai ya wuce tsakanin mu niko ba zan iya mancewa dasu ba. Yau kan dole inshiga inga Aimana tunda tana can din kwance akace munzo gab da zamu shiga gidan saiga tumba din ta fito tana ganin mu na daure fuska muka gaisa har ta zauda ta juyo tana fadin wai Aeeshace a raina nace itace shegiyar ba. Da kika zarga min saida na samu yarta na cire mata tsoron kitso wajen danbe a lokacin na kara kwatan kaina a gareta ta yaya zan iya mantawa da wanan Ahalin na tumba a rayuwata ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/25, 10:27 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣7️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Kallon kallo mukayi da Tumba din ta kara fadin waiba Aeesha bace nace nice dai mana Tumba an wuni lafiya ? Lafiya kalau ta fada cikin mamaki nace Aimana na ciki tana nan ku dai kunji yadda abu ya kasance kuma shiyasa ake son aure da bincike ai yanzu ga rayuwaka ,,,,,, Ehh munji na fada nayi gaba tun kafin bakin bakin ta dana saba kira mai baki da goro wata rana ince mai baki da taba ko mai bakin tsatsa da bai tara komai ba sai bakin gulma ita da jikokinta munafuka. Ni bansan meyasa iyayyen mu suke lakewa Tumba ba wai suna hurdan arziki da ita ko don gulmantane oho ta iya dadin baki kamar tsiya asalinta mutumiyar katsinace akace. Kuka wiwi muka samu Aimana tanayi wai lafiya haka aimana na tambaya tun kafin na iso dakin tana jin muryana tayo kaina tana fadin. Aeesha ashe mama tana da gaskiyanta datake ta fadin a tsaya ayi bincike kan auren nan muka ki nida daddy yanzu ga abinda nake fuskanta Aeesha. Saida kuka fada min naga bakin ku a lokacin akan baku kaunata don kunga na samu cigaba ashe nice sakarai da ban kaunar kaina Aeesha ? Hannu nakai na rufe mata baki don yan gidan Tumba da duk suka taso suka kasa muna kunnuwa a lokacin jan hannuta nayi muka nufi wani dan lungu duk da kazantan wajen haka muka tsaya dan nisa da mutane. Ina sakin ta taci gaba da fadin Aeesha wai yau nice za,ace zan auri dwarf dwarf fa irin na gaske din nan, baki gansa bane Aeesha kamar wani halitta dashi Aeesha ? Shi dwarf ba mutum bane dwarf din ko ance ba a auren irinsune kowa da inda Allah ya kaddara masa auresa ai Aimana. Haba don Allah Aimana kin zauna kina bayar da kanki haka gaban mutane kina sake sirin mijinki kowa naji haka a samu na tafiya dake ana fadan har abinda bakiyi ba. Kallona tayi cikin mamaki ba wasa ko zolaya a fuskana nace shi aure inane bai jefa mace ? Kuma mutumin nan kuna waya dashi fa ba kingashi da kuke waya ba dama tace kwarai kuwa fuskanshine ba wai ba. Ti amma ashe gajerene irin wadan nan mai bow leg a bubude fa Aeesha ? Ni ina zan kaisa shi kuma daddy tun jiyan yake ta tsine min waiko zan mutu sai ya daura min aure dashi tunda mutum ne shi ai. You see kinjawa kanki la,antan mahaifinki a banza bayan mutumin nan kuna waya akwai soyayya a tsakanin ku don me ba zaki taushi zuciyarki kisoshi hakan da yake ba ? Shin wai me add dwarf din nan da taka fada ni kaina ya kulle wallahi samira dake bayan mu take tambaya ? Ta juya wajen samira din a gigice tace samira wada fa dan gajeren mutum dai da kika sani samiran ta kwalo ido waje tace dukur,kushe babu kyau gani innalillahi Aimana can ruwan idon ki yyai kaiki kuma ? Haba samira please yanzu ba lokacin tsayawa wasa bane zancen gaskiya shine itafa tace tana auren nan tun farko tun bata ga guy din nan ba ? Samira ta kara fadin kilama ya girmi babanki an Aimana don shekaru garesu inda kike ganinsu din nan sai yawan tara shekaru ba girma saidai fuskansu ya nuna hakan. Samira please kibar wajen nan don Allah magana zanyi da ita nikan walle bada niya ba ko ganinen banson yi wallahi. Kingani ba Aeesha tun yanzu ke nan na fara samun challenges akan hakan wai mutane zaki aura ko mijin ki ni fa idan hakane zan wuce wallahi. Allah ya rufa maki asiri zaki tsaya ki tonawa kanki wasu na can suna hasashen wandama ba dwarf din ba ya auresu ke kin samu zaki tsaya kina bayar da kanki. Meye aure a yanzu banda rufin asiri wata rana ke za,a koma kallo idan kinzo anga kin zama abun kwarai lokacin mutane zasu koma binki . To zancen mutane yaya zanyi dashi Aeesha au mutane ko ? To ko kince kin fasa din ba kyaleki zasuyi ba wanan zancen ya shiga cikin tarihinki ke nan har abada garama ki natsu ki nunawa duniya tun farko kinsan hakan yake kike son abinki kuma. Ayi sha,anin nan lafiya a watse lafiya ba tare da kin tonawa kanki asiri agaban kowa kuma kije ki zauna tunda daddy yace aure ba fashi. Shawara na bata kuma tabi gidan na koma maman nata na cikin damuwa duk an fara taruwa din kasancewa itace yar farko da zata aurar a gidan. Su Tumba anyi gungu ana tsegu na shigo kallo ya koma kaina lokaci guda na samu maman nace tazo na bata magana a gurguje Allah da ikonshi duk sunbi shawaran nawa kuwa. Kayan da zata canza na dauko mana koma na sameta dasu maryam sunyi zugun zugun ina shigowa suke fadin ashe abinda ke faruwa ke nan kuma ? Wallahi tana son tarawa kanta mutane in bashi ba meye ciki don Allah an daura kun tafi wazai biku kuna ganin kwam ? Duk yadda suka so ayi zancen ban yarda na barsu sunyi ba don hakan zai kara tayar mata da hankaline gulma kan anshashi a wajen har aka daura aure muna gidan tumba can mukai taron mu na yan mata. Asmau tana gida ita muka bari da Abbu a gida sai yamma in sama,ila ya dawo ita zatazo shi ya zauna da baba din don anty safiya bata da lissafi ga Ammah gamu gata kuna makin ita ta zauna dashi din a gidan amma taki tana wajen sune masu mayar da zancen ga mutane. Karfe ukku angonnai suka zo gaisuwa yadda akeyi idan an gama daurin aure kowa ya baza ido yaga angon a ciki saidai shi bai zo ba gaskiya. Kai mata gaskiya bamu da hankali don haka sukayo ruuuu don suga angon wasu har fadi suke ina angon sai a nuna kanin ango shima dai ba tsayine dashi ba don da kadan yafi wadan dai Suna fita masu dj sukazo muna nan aka kafa wasa amarya ta fito tayi rawa da sauransu munyi likin kudi angwannai sunyi liki suma saidai bakine gaskiya daga doso suka can cikin Niger Republic. Akai abinda za,ayi sai mamaki mutane keyi yadda Aimana din ta sake tacigaba da harkokinta daga ita har mahaifiyar nata . Muka rabawa mutane dan abinda muka tana da donshi daddy nata komai bai tsinana mata ba aikinshi kawai karban kudi ya soke abinsa ko yaje yayi caca. Wanan cacan shiya rabasu da Abbuna yanzu don yayi yayi dashi ya daina yaki amincewa da hakan bai daina din ba yasa Abbu ya fita batunshi. Nan gidan mahaifiyarshi akai amarya gaskiya ba laifi gidan nata yana da kyaunsa badai karya a ciki gaskiya. Samirace yar kabu kabun baki take fadin waike Aimana ina kayan dakinki ne donni bamu taba zancen nan da ita ba take fadin daddy yace ba zaiyi ba don ko yayi ya zama barna tunda ba zama zanyi garin nan ba ai. Amma ai kina da uwar miji shifa kayan daki wajibine ga diya idan zatayi aure iyayyenta suyi mata kayan daki agani don kaucewa habaicin mutane. Samira ina ruwanki da wanan kafin na karasa Asmau tace barta dai daji bai gama cin wuta ba, ba aiwa kututure barka ai. Garada Aimana taga auren nata mutane sun sheda hakan ke dako saurayi baki da fa har yanzu nan suka fara fada hakan yasa na kwasosu muka dawo gida. Maryam sai nisawa takeyi kafin na juyo nace Aimana ko tace bari besty yau ai jikina ya mutu wallahi rayuwa dan bi a sannu ne Aeesha . Hassada da bakin ciki yakai Aimana ga hakan don Aimana akwai hassada tun fara haduwan mu da ita nasan da hakan. Yau ga inda hassadanta ya kaita tana zaton wani mai haline can hjyn nan tana masu dadin baki ita da babanta suka fada ramin karya. Ni wallahi jikina duk yayi sanyi wajen nan da nake nace kaddarane maryam yau ko bata da hassada Allah ya nufa mijintane manya sunce wani bai auren matan wani ai. Dama can mijintane Allah ya kaddara shine dai mijin aurenta din fatida ta cabe da fadin humm bari har da hassadan Aeesha. Hassadan shiya kara jefata ga hakan kinji ba wanda Aimana kewa bakin ciki kamar ke a duniyan nan . Duk abinda kika saka ko ta gani naki sai Aimana tayi bakin ciki akansa tun ba akai haka ba kuwa. Nan da bakinta take fada muna kinawa mutanen sallo don kina da kyau maza na zube maki kudi kina abinda kikaga dama Abbu ya daure maki hakan. To ita gashi Allah ya bata nazauni kasan waje lokaci guda da zataje ta zauna taji dadinta fiye dake dama naki samarin duk nan Nageria suke da zama. Babu abinda zaki nuna mata yanzu don kema kinsan ta fiki a yanzu tako ina don dai yace ta bari ayi auren komai take so zai mata shi a duniyan nan. Waini din nan bata san rufin asirin Allah bane hakan ni ta barni don Allah abindake damuna shine a gabana. Ke kike ganin hakan ba Aimana bafa kosu saratu ai hakan suke fada akanki na Aimanan daine yafi muni don ita bata iya boye natan . A takene zatace don kinga kaza kazane ai itama zataci uban duk abinda kike takama dashi din nan idan taje turai. Aikuwa ba mamaki zai mata din idan ta yarda ta zauna dashi a hakan ai zai iya mata komai din da yace kinga ai ba zai yarda ya kashe mata kudinsa a banza ba yanzu baiga zaman ta ba dashi. Ni maryam yau in nice yaya zanyi miji kamar wanan ace mijinane ai hade rai zanyi in mutu a wajen. Kwadayi mabudin wahala taje kwadan arzikine taci banza banza ya ciwota a karshe ko anci arzikin dai anci wahala wajen nan wallahi. Ba abinda yafi bata min rai da Aimana ni sai barin karatunta da tayi kan bawan Allah nan ko zaki turai din zaki auri mai kudi ai iliminki zai maki amfani gaba in akwai rayuwa na fada,. Ina idonta a rufe yake a dole zata auri mai kudi ita kinga irin bura uban da take muna kuwa kafin a kawo lefenta farida ta fada. Saidai ke nikan ai ban daukan iskamcin nan nata wallahi samira ke fadin hakan kuma tun kawo lefe jikinta ya fara sanyi amma uban ko oho shi. Har muka kai gida topic guda muke magana jikin kowam mu yayi sanyi saida zamu fita mota samira ke fadin haka kawai wai mu tsaya mu kwana ? Mu kwana ina da dare muka dan mutumi ya diro muna kamar aljanni ya shigo muna ko wanan da ake nunawa ai da kadan yafi wadan shima ? Muka kwashe da dariya nace wai mukwana ina in ba kuna son muga Abbu gidan da daren nan ba ko yanzu miscalled yakai ukku da yai muna ban dauka ba. Mun aje su maryam muka nufo gida aikuwa mun samu Abbu ya hau sosai damu yana ta sababi mun je mun zauna mukai dare har shadaya darabi na batun yi a lokacin muka dawo. Muna jin yana fadin da zaki dawo ke meyasa baki gargadosu ku dawo tare ba naji Ammah na fadin aisu kawayen amaryane malam zan bisune wajen angan nan. Wasu angonai mu ba wasu angonai da muka gani mun dai tsaya da Aimanane a gidan Asmau ta fada take fadin ka damu halan mu yarane da zamu bace wai ? Abbu yace kinji sakarai wanda yafi ubanki ma ansace a unguwar nan balle ke rufa min baki mara kunyar yar kaune ina Aeeshan take ne ? Tana can zasu kwana da amarya ta kara fada yace kaniyarki ke ina wasa dakene wai in baku san halin shiyan nan ba ai ita ta sani data bari kukai dare haka ? Gani Abbu mun tsayene aka kai amarya damu dama yayi min fada sosai na shige daki ban kara fitowa ba kuma sai safe don a gajiye nake ranan don zuwa da dawowan da muka sha da ban saba hakan ba. Gashi kuma da safe zamu koma dole ga fadan da Abbu keyi ya tayar min da hankali don ban son bacin ransa a kaina. Washegari ban fito da wuri ba don na kwana ina tunanen Aimana a zuciyana ina duban yaya zata kasance da wanan rayuwan da kusan ince bayan kaddara itace ta jefa kanta cikinsa. Saboda kwadayi da hangen nisa kakai kanka inda Allah bakaika ba kace sai ka zamo wata tsiya a duniya kafito daidai da mutane bayan Allah baiyimu daya ba. Kowa da kalar bautan da yazoyi duniya don wani mahaluki nada dalilin zuwansa duniya wasu hairan wasu kuma sherine a kansu Allah ya tsare ya karemu ya kara muna imani da tsoransa a zuciyar mu amin. Tunda safe ina barci kiran wayartace ya tayar dani daga barci na dauka ina zolaya amarya tana fasin Aeesha kizo fa wallahi inbakizo zaku nemeni ku rasa. Hakan da najine ya tayar min da hankali na samu Ammah ina fada mata Aimanace ta kira waya hankali tashe wai inzo iya abinda na fada ke nan. Abbu na jin mu yace umm,umm Aeesha ba kasafai ake zuwa gidan amare haka ba balle wanan auren daya da akasi da yawa daidai kin barsu can tunda anyi angama Allah ya basu zaman lafiya. Ammah naji tace malam kayi hakkuri kabarsu suje don Allah itace tafi kowa kusa da ita don ko jiya ba karamin taimakawa Aeesha tayi ba don zuwanta gidan wallahi ya taimakemu sosai. Ba hanata nayi ba illa dai gudun abinda zaije ya dawo nakeyi azo a dora mata laifin da bataji ba bata gani baga banza. Har zan koma dakina naji Ammah tasa min kira bansan ya sukayi ba dai ina zuwa naji yace ku shirya kuje amma ku tsaya matsayinku Nanata banson wani abin asha yafito daga gareku. Sha,anine na aure ba a son ka zure da yawa a cikinsa karshe saika dawo kaji kunya kaida kake daukan zafi akan daya. Tare dasu maryam muka shirya zuwa gidan bamu tsaya bita gidan iyayyenta ba kai tsaye muka nufo gidan da aka kaita din . A kofan gida mazane zazzaune da ganinsu dai bakine ba a nan suke ba don shigansu ya nuna hakan wasu abinci suke ci wasu kuma suna hira a tsakaninsu ina tsayar da mota duk suka zubo muna ido lokaci guda. Mukai wani lokaci kafin na bude motan faridace ta fara fitowa tana dariyan maryam dake fadin nifa tsoron fita nake yi wallahi kar wani dan kauye yayi ido biyu dakai ka bijere saishi azo ayi biyu ga Aimana gaka. Shine muka kwashe da dariya kusan tare muka fito daga motan innalillahi kamar mayu yadda suka zubo muna idanu suna bin mu da kallo. Ni dai koda gefen ido ban tsaya kallon inda suke ba sai Samira ce ke fadin ina kwanan ku suka amsa da irin harshensu na zabarma da lafiya lau wallahi. A daidai dan kwanan da zamu karasa shiga cikin gidan muka hadu da hjyn maigidan tare da wasu mutum ukku da wani yaro a gefe ya dukar da kai. Gaidasu mukayi suka dago suna amsawa ita hjy na fadin a,a Aeesha kune sannunku da zuwa nayi mamakin kiran sunana haka da tayi lokaci guda. Yaron na juyowa na ambata innalillahi a zuciyana samira mai kabu kabun baki a fili ta fada innalillahi mijin kega wai Aimana ta shiga uku wallahi. Ina zata kai wanga mugun abin koda rana balle da dare yadda tayi maganan nake ganin sunji ni dai naji hjyn tace ga angon naku jiya kun wuce baku jira sun shigo ba ? Eah wallahi dare yayi muna kuma akwai nisa gida ana kiran mu yasa muka tafi bamu tsaya ba abin mamaki yare naji tana masa yadda ta iya hausa ba zakice akwai yare a bakinta ba. Yana hausa sama sama yana hadawa da turanci cikin wayewa Allah ya taimaki Aimana bamuyi karatun banza ba don itama ba laifi gaskiya. Muka shiga dakin da aka kaita can muka nufa kai tsaye murdawa farida tayi mukaji dakin a rufe gam farida dun tace ke banza bude kofa don Allah mune fa. Jin hakan yasa ta taso tabude muna kofan suka shiga har lokacin tana tsaye a kofan batabi bayansu ba na shigo ina fadin wanan banzan dabi,an fa da zaki rufewa mutane kofan daki kuma da rana haka kiri,kiri don Allah ? Kuka ta fashe dashi ance ranan wanka ba a boyon cibi don kuwa yau mata sun kasa karban nakuda sai maza ga Aimana na kukan sarewa a gaban mu zakice ba ita bace me cika baki a baya kan zata turai in mijinta ya iso zatayi kaza da kaza. Yau ga ranan yazo gareta amma ba,a cikin dadin raiba kuma don idonta kawai zaki kalla kisan tasha kuka samira sai dariya take kwasa don kyata. Wai meye hakan don Allah nifa zan koma idan haka zaki dinga yiwa mutane kince inzo nazo kuma kin tasamu a gaba kina kuka haka ? Saida tayi mai isanta nima na taya ta don ban iya ganin mutum na hawaye haka banyi ba nima dan saurin kukane dani. Tace wai kiji min shegun mutanen nan Aeesha jiya kawai kuna wucewa matar nan ta shigo min tana fada min ango a dakin nan zai kwana. Wani daki farida da samira suke hada baki wajen tambaya na juyo na kallesu samira tace Allah mummy abun ne najisa bambarakwai ai in nice ihu zantayi wallahi. A hadani daki daya da wanan abin kwat wallahi saidai a wayi gari na gudu ko a samu na mutu don tsoro wanan ma ko cikin wadanin ai muninsa yai yawa wallahi. Sallamu alaikum aka fada daga kofa yasa sukai shiru muna amsawa angon daine tinkis tinkis ya shigo yana fadin kuyi hakkuri yanzun mum ke fada min ai kyace ? Nima na wayance ina fadin Aleey ashe baka shedani ba nice muke waya ai wani lokaci sai ya danyi murmushi ya nufi kujera da samira ta daga ya zauna dangerger a sama kamar mutum yayi dariya. Ya soma fadin wa yan nan kawayenkune ko yan uwan ku nace a,a mu duk nan yan uwane yace ok kuyi hakkuri ga kawarki nan tana ta fushi tun shekaran jiya da muka iso garin nan . Haba dai ba fushi takeyi ba ai rashin sabone kawai ke damunta na fada sai naji samira na fadin ai dole tayi fushi. Don kun boye mata gaskiya wallahi tsakani da Allah ba a hakan da a fada mata gaskiya man idan zatayi tayi in kuma bayi anyi hakkuri. Amma saida aski yazo gaban goshi sanan taga abu haka ai dole tayi fushi itama ai tana da taushi innice wallahi kowa sai yasan an tabani garin nan. Ya dukar da kai kamar karamin yaro ko nauyin abinda ta fadane ko kunua bandai sani ba sai nice nace to idan anyi fushin ba sai anyi hakkuri ba. Shifa abinda duk bawa ya gani a rayuwasa in yayi hakkurinsa wani lokacin hakan alherine garesa da sauri naji yace exactly abinda nake son fada ke nan wallahi shima ya kawoni yanzu dakin nan. Don ku tayani bata hakkuri don Allah don tun jiya take cin mutunci ita da mummy wanda banso hakan ba kuma banji dadi ba wallahi. Insha Allahu ta daina fushin zuciyana kawai take hakan tun jiya munyi maganan in Allah yaso komai ya wuce kuma ? Naga ya dan saci kallon gefen da take din aikuwa ta dago tana fadin don me zasu boye min gaskiya tunda ninace zanyi ai da a fito a fada min gaskiya ba a munafunceni ba haka ? Don Allah ya isa Aimana abi zancen nan sannu don Allah a fahinci juna meye na wanan halakon da kikeyine wai ? Mijinkine fa yazo a baki hakkuri shima yasan sunyi kuskure sun aikata maki ba daidai ba sai kiyi hakkuri mana. Tayi hakkuri dame mummy samira ta fada don Allah keda farida kuje waje muyi magana don Allah ta mike tana fadin wanan ai munafuncine wallahi suka fita. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/25, 10:29 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Shirune ya biyo dakin na dan lokaci bayan fitansu daga dakin kafin ya motsa yana fadin hjy Aisha da fatan zaki fahinceni don Allah ? Sam banson mutum ya zargeni ko kadan wallahi Allah kinji nayi maki rantsuwar musulmi azatona mummy tayi maku bayanin komai akaina don na tambayeta yakai kashi biyu tana fadin ba matsala in wanan nake tunane . Nasani yana da wuya in samu mace irin haka saboda halittana wanda nasan ba laifi nayiwa Allah ko baya sona bane ya hallitoni haka a cikin dangi. Ni mutum ne kamar kowa don Allah bai rageni da komai ba bayan wanan halittan ina da ilimina gwargwado na addini dana boko. Wanda ake neman ga bawa nasan bayan wanan halitan da Allah yai min bai rage min komai ba kuma a hakan ina godewa Allah ako yaushe. Saboda hakan ne ban taba neman wata mace a rayuwata ba da sunan so ko wani abu dai daya shafi hakan ina can ina buga bugana don kare mutuncin rayuwata. Wallahi a jiya da na sauka kasan nan nasan ba a fadawa kowa yadda nake ba ni kaina na muzanta da hakan da mummy tayi din don hakan ya zama yaudara kamar yadda dayan ku ta fada dazun. Yanzun haka zancen mukeyi kuka sameni wallahi a shirye nake ko yanzun nan in sauwakawa Aimana aurena dake saman kanta idan taga bata iya rayuwa dani haka ? Subbahanallahi na fada kaiko don Allah dai Aleey meya kawo zancen saki a yanzu yace kwarai gara na saketa in koma inci gaba da aikina dana tauye hakkin yar mutane haka. Don jiya kwana tayi tana kuka gidan nan cikin tashin hankali ban damu da zancen mahaifinta ba tunda bashi ne zai zauna dani ba haka itace nake neman yarda a wajenta na zama dani din. Wani irin tausayi ya ban lokaci guda har ina neman inyi kuka nace malam Aleey kaje zamuyi magana kome ke nan zakaji kafin in bar gidan nan insha Allah . Ya diro saman kujera yana fadin nagode saina jiku amma don Allah kada ki tauyeta tana da yancin da zata zabawa kanta abinda taga ya dace da ita yanzu ya fada a cikin hausan su da kyar nake gane meyake fada. A nan ya fita ya barmu tare muna tare da Aimana din maryam dake can zaune makure ta sauke ajiyan zuciya tana fadin. Aeesha wanan maganan manyane ai ba namu bane nace kwarai amma kuma ita Aimana bai dace ace tayi hakan ba nidai a nawa dan fahintan wallahi. Mutumin nan yana da hali mai kyau duk wani laifi na uwarsace data boyewa mutane gaskiya tun farko. Yau idan Aimana tayi hakkuri da auren nan nan gaba zataji dadin hakan ta mata da komai haka yan gulma zasuzo su manta dawa take aure ? Magana gudace a yanzu yadda mahaifinta ya rantse din nan ta nuna ita din diyace ta zauna lafiya ta rungumi kaddaran daya hauta. Wata rana sai labari meye a ciki kawai kisawa zuciyarki sonsa ki daure kici arziki kibar arziki kawai meye zaisa har ki yarda ya gane hakan a kanki. Mun bata magana iya gaskiya mun kwantar mata da hankali kuma ta amince don ido ga bado ido ga ruwane tana son ace ta zamo wata kaf unguwa. Tana kuma bakin cikin halintan data aura da sunan miji mukan la,asar nayi muka gyara mata daki muka kara bata shawara muka fito gidan abin mu zuwa gida. Mun dai aje da ita akan cewa zata kwantar da hankali taga kamun ludayinsu tukunna idan taga go no go kawai sai ta fito yadda su samira suka tsara mata ke nan a karshe. Saida muka shiga mota suka sa topic din uwar mijin tasha zagi a wajen dama suna da haushinta na kwamshe kudin amarcin da tayi ta hanawa yan mata wai angonnai basu bayar ba. Sai gashi sunzo suna fadin subada komai da mummy ta lisafa masu ko saifa nawa aka turo mata zai dai dubu dari ukku akan yan mata. Shine suka samu matar mutane suka zage suka fito don sunce basu yafe kudin amarcinsu ba duk hannun wanda yake kuwa tunda ta hana masu nida maryam kadai mukai mata sallama Mun iso gida ban shigo ba na tsaya na kara yiwa Abbu sayayya a bakin titi muka karaso cikin unguwa su farida da maryam na fara saukewa muka karasa mu kuma zuwa gida. Yadda naga fuskan Abbu dake zaune inda yakan fito da yamma yasha iska nasan akwai magana muna gaidashi da kyar ya amsa muna. A zatona don mukai lokacinne a gidan Aimana bamu dawo gida da wuri ba yasa hakan saida samira ta aje masa leda tana fadin. Gashi yarka ta yanko ma a hanya tasan ka zama tsohon kure yanzu mai cin nama ko in bude in debi nawa tunda zafinsa kafin ka jagula. Ina murmushi naji yace Nana na amsa da na,am Abbu yace daga yau nayi maku kashedin zuwa gidan yarinyar nan Aimana. Don yanzu mahaukacin ubanta ya bargidan nan yace zaku kashewa yarshi aure sai yayi karan ku wajen hukuma idan haka ya faru. Samira tace shiya dade mahaukaci kawai ke rufa min bakinki mara kunya ana magana kinayi dan rashin mutunci ko ? To daga yau inji ko in gani wanda ya koma gidan yarinyar nan kuma ko ita Ammamatan nayi mata iyaka da gidansa wanan shirme ya isheni hakana. Ni zai kalla yace min zaiyi karaku a gabana don baida mutunci yaci arzikin ina zaune yau daya gane kuresa a wajena wallahi. Wai wane aure in badon mummy ba halan ko yarda tanayi akaita gidan mummy ce take kan bakinta tun jiya da ita harta yarda aka kaita gidan ai samirace ta kara fadan hakan duk da kwabeta da yayi. Koma meye daga yau sai yau ku barsu su karata can da tsiyansu in kuna da rana zasu gani ai. Yunusa baida hankali fa malam ni saida bukin nan na kara tabbatar da hakan wallahi duk kokarin mu akan iyalinsa sakaiyan da zai muna ke nan yau ? Simi simi naja kafana zuwa daki cikjn mamakin abinda Abbu yace baban Aimana din yazo yayi dama halinsa dai Aimana ta kwaso sak ke nan dai na fada a raina . Ina kokarin cire kaya naji watata dake cikin jakata tana ringing na dauko na duba anty hafsatce daga Abbu na dauki kiran take fadin wai kinyi wuyan ji sister ? Nayi dariya nace haba dai wallahi lamarin bukin nan ya hana in kiraku ai kwana biyu dan hiran bukin mukayi sama sama tana mamaki har mukayi sallama da ita. Nouman wani lardine a cikin yankin larabawa dake can yamma da kasan kasan Oman suna tsakanin yankin indiya da lardin larabawan dake cikin duwatsun . Kasance dake da albarka dabbobi da kuma na ma,adainai da suka dogara dashi suna hakowa ana saya da daraja daga haka suke samun abinci na shigo masu don basu da wajen noma a kasan nasu. A wanan yankin aka samu wani wanda suka wakilta daya ke bin turawa idan sun hako yayi masu hanya turawa su shigo su saya da tsada a haka yake samun nasa shima a lokacin. Har yakai kai ya waye ya fara dan fita kasashe duk da hakan bai dana akidanshi na addininsa ba don irin gidan daya fito ga sarauta da addini. Sannu sannu har ya kwaso iyalansa suka dawo cikin Dubai da zama anan din ma bai zauna ba inda yake ta bunkasa sana,ar nasa. Cikin hakane ya tura yarasa karatu sukayo ilimin da zasu kama mashi don girma daya fara kamashi a yanzu din. Umar shine babban dan mahaifin nasa daya turashi zuwa Riyadh alokacin can kasan saudiya don gina wani reshe da zasu dinga shigo da irin kayansu na zinare. Matashine a lokacin dan shekara ashirin da bakwai koda ya shigo saudiya a lokacin yana saurayinsa yaga ba zai iya zama haka ba shine dalilin daya auri Nana Asiya son gujewa zaman zinah koda ido . Saidai bai fada masu ainihin auren dan lokacine yayi da ita ba hakan nema yasa aka nemo masa budurwa bakar fata mai natsuwa don yana ganin sune basu da galihu a kasan ya aura har zuwa lokacin da zai dauka a kasan saiya sallameta . Saidai bayan auren ne aka samu akasi akan abinda ya manta da zai iya faruwa don ko kwatsam saiga nana Asiya ta samu ciki. Ya shiga wani hali a lokacin don ba karamin taba masa plan dinsa hakan yayi ba ya dauka suna da shirunsu suma da sukeyi don kada su dauki ciki ashe abin ba haka bane duk da kafa kafan da ya dingayi kar ya samu matsala ta wanan auren wacingadin nasa. Allah ya gani ba zai taba aikata kisan kaiba ga kowa balle ga gudan jininsa dashine silan zuwan wanan abin duniya. Haka kuma ita Nana Asiya ya fahinci tsakani da Allah take zaune dashi har ya fara zargin waliyanta a lokacin basu fada mata mutua yayi da ita na dan lokaci ba zai barta ya koma kasanshi. Kunyan kansa ya kamaji na lokaci da tausayin yarinyar gata karama mai hankali da biyayya tasa hakkin aure da gudun zuciyarsa. Wanda har hakan ya fara jawo masa koma baya akan aikinsa lokacin gashi ankai ya fara jinta a zuciyarshi shima. Amma ta yaya zai iya tunkaran iyayyensa da wanan abin daya aikata bada sanin su ba ganin ciki ya shiga kuma ba zai iya kisa ba balle ya kaita a cire ko yayi wani dabara da zatasha cikin ya fita ya kwammace da kunyar duniya dayaje yaji na kiyama. Don hakane ya kira yan uwasa biyu ya sanar dasu abinda ya aikata don su bashi shawara akai nan dai a karshe suka yanke akan yayi mata sallaman da ba zata wullakanta ba ita da abinda ta haifa a rabu lafiya. Shine farin da lokacin tafiyansa yayi yayi mata wanan ba zatan ya gudu ya barta da yarta mai kama dashi sak don duk wanda yaga yar yasan irin gidansu yasan yarsace. Saidai ta hanyar daya samu yarce ba bisa tsari ba yasa dole ya tafi ya barsu amma badon yaso hakan ba ga yar ta shiga ransa sosai a lokacin. Inda Allah ya gyara shine a lokacin haihuwar yar yan uwansa mazan biyu sunzo har Riyadh din shi karamin ya radawa yar Aeesha sunan kakansu mace dake tare da mahaifisu a lokacin. Zama ya gyara ya juya a hankali cikin yanayin damuwa ya dan goge zufan dake tarso masa a goshi saboda girman tunanen da yake a lokacin. Yau kimanin shekara goma sha da aurensa amma matarsa bata taba koda bari bane balle akai ga zancen ciki ko da yasan ko alhakin wa yan nan rai biyu zai iya binsa a yanzun din. Duk da ko yaushe cikin istigifar yake yana neman gafaran abinda ya aikata a wajen Allah amma ko yaushe yana ganin kansa mai laifine a wajen ubangiji. Dukiya mulki ilimi duk ya tarasu a yanzu amma haihuwace matsalanshi duk da yasan shi mai haihuwane tunda aiya haihu a baya yagani. Waya ya dauka ya kira wani layi bayan wasu yan mintina aka dauka yake tambaya ko akwai labari kan cigiyar dayasa ai masa din akan wa yan nan rai biyun da yanzu yake nema a rayuwansa. A saudiya kuma ma,aurantane a zaune falo mijin ya kula da matar nasa tun bayan dawowansa kasan da fushi take dashi. Kobai tambaya ba yasani kan magana dayane wanda a yanzu ya shiryawa amsan zancen donshi nema ya dawo saudiya din wanan karon. Hannu yakai ya tsunki yayan anebi dake saman table din yakai baki kafin yayi gyaran murya yace wai meke faruwane Asiya ? Ta dan dago kai ta kallesa ido da ido ta dukar da kan nata don kwarjin mijin nata dake cika mata ido ko yaushe a girme dai ko haihuwane zai iya haihuwanta. Amma sanadi ya kaddara a yanzu ya zama mijinta na sunna har da yaransu biyu na ukku na ciki tafe duk da haihuwan nasu yana da dan taraza bata haihuwa haka ajere kamar wasu mata sai da yayi wayau ya isa karatu har ya fara Allah ke bata wani cikin. Ko wanan cikin har sun debe rai ga samun shi Allah ya kawoshi kwatsam amma duk da hakan tana kwadayin tafiya gida a hakan da take din. Kasa tayi da kai don ba zata iya fadan komai ba a lokacin taji yace haba Asiya ashe ba zaki godewa Allah da baiwan da yai maki ba ? Nasan ko yau kika koma gida ke abin alfaharice ga yan uwanki don basu ganki a kyamace ko cikin wani mugun yanayi ba don me zaki dinga takurawa kanki haka ? Ya sheq ta fada ta dago kai wanan karon bata dukar da idon ba kallon ido da ido sukewa juna a lokacin dan farin kasunbarsa da ba can ba sosai dayake kewaye afuskansa dake kara mar kyau shima ya zuba mata ido dasu yana kallonta don jin kiram da tayi masa. Tace baka ganin idan su manyane sun fahinta da uzurin ka ita yar nan fa sheck wai kina nufin ita Aeesha ta dan kada masa kai a hankali . Murmushi yayi yana fadin banjin Aeesha tana da matsala a yanzu don na wadatata da komai da zata bukata da taimakon wanan yaron komai ke tafiya daidai kuma. Haka wanan bawan Allah marikinta suma ban barsu hakana ba saida na mayar dasu ba zasu shiga taskon rayuwaba ta ko ina a yanzu duk saboda ita. Yanzu dai ki kwantar da hankalin ki kina haife wanan cikin da yardan Allah zamu shiga nageria din don nima ina son zuwa gida hankali ya koma gida gaba daya yanzu. Lokaci yayi da zan koma cikin dangina da kowa nawa su san ina raye ban mutu ba kamar yadda aka sanar dasu wanan cikin shine ya kawo tsaiko ga tafiyan mu yanzu . Insha Allah kina haihuwa zamu tafi ta saki wani irin murmushi da bata san lokacin dayazo mata ba duk da tasan akwai bacin rai a zuwan nasu amma ta kwanmace suje ayita ta kare din zaifi. Hannu takai ta shafo dan yaron nata dake kwance a gefenta wanda wata takwas ke nan yanzu da tana fadin Abban ku yace sak kayi wayau zai kaimu gida Allah ya raya mun ku ta fada a fili. Tasan wanan zuwan shine zuwan da zaiyi su dunguma zuwa Nagerian inda za,ayi abubuwa da dama a can amma duk da hakan bata damu ba a ranta yarta kawai take son gani a yanzu duk da tana da wasu yaran gabanta amma bata manta da yarta ba da yanzu tasan takai budurwa. Ta dade tana shirin ta a tsanake tafiya kawai take jiran yace lokaci yayi da zasu tafi din tabada odan komai a fara hanya da kayanta ta smesu can. Allah sarki yaya Binta ta fada kin min kkmai a rayuwa yau da wani ido zan kalleki bayan barinki da nayi da taulalin ya a gabanki nagudu na barku ban kara waiwayan ku ba har wanan lokacin ? Inko ba naka ba waye zaima haka a rayuwa duk da tasan an samu kalubali iri iri a bayanta amma duk sun shaye sun zauna da yar nata haka na don zumunci. Gabantane ya fadi don tuna da yar data san ta girma a yanzu da wani ido zata kalli yar nata yau in su sun yafe mata ita yar fa me zata fada mata ta yarda da ita ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/26, 9:32 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Shirin komawa school nakeyi nakai wankina laundry don yanzu na koyo hakan Abuja don nagane yafi komai sauki a yanzu. Na dawo daga kai kayan ke nan na samu wasu baki na fitowa mota daga kofan gidan mu binsu nayi da kallo na tsayar da nawa motan gefe daya don sun tare min inda zanshiga da ita taciki inda na saba ajewa din. Matane ukku sai maza biyu saida kyat ba sheda last born din su matazun ne ashe tare da matan a kunyace muka gaisa dasu na shiga da sauri ina fadawa Ammah dake zaune zuwansu. Saidai bansan me ya tsayar dasu ba na dan lokaci har hakan yabawa Ammah daman kimtsawa shigowan nasu wai ashe sun tsayane kallon motan man da nake ja yanzu. Ni kaina motan ta isheni a yanzu don yana jawo min magana duk inda naje sai an kalleni da ita ana magana. Gashi number Auwal ma ya daina shiga kona kira ban samunsa akan a dawo min da motana su karbi tasu hakana tunda mun gama buki a lokacin zaman ta nan hatsarine gareni duk da duniya na dan kwance a lokacin. Sallamansu mukaji aka amsa masu ina daki nashige don kawaici irin namu na hausawa da akeyi idan yan uwan manemin ka sunzo gidan ku. Nan falo suka zauna aka fara gaisawa kafin su gabatar da kansu cewa mahaifiyarsace tare da yan uwasa ashe sukazo. Don irin matan nan ne yan boko da basu yarda ba sai sun duba abinda dansu zai dauko masu matsayin suruka. Bayan an gaisa take fadin mahaifiyar matazun ne ya matsa akan a turo ayi zancesu da yarku yasa na taso na bincika komai da kaina tare da yan uwansa. Don gudun dauko abinda za a zo baya ana da ansani ko wancan karon haka yayi ya kaimu har yola karshe dai abin kuma ya koma fitina saida na kashe auren. Ikon Allah Ammah ta fada cikin mamakin kalamin matan tace kwarai hjy wanan zamanin idan baka bin lamuran yaran sai suje su dauko maka abinda zai bata maka ginan tarbiyar daka taso yiwa yaro tun farko. Hakane Ammah ta sake fada tace to shine wanan karon daya matsa nace bari muzo mu bincika komai ayisa a mutunce. Allah sarki Ammah tace hakan yayi Allah ya taimaka cikin wayewa ta juyo tana fadin don Allah idan ba damuwa ko zaku hadani da mahaifinta ? Ba damuwa hjy mahaifita yana daki yana jiya kaddara ta fada mai na iftila,in karo da mai mota yana saman babur dinsa har ya samu karaya. Tace jam subbahanallahi yana ina yanzu tace gashi can a daki kwance Ammah ta bata amsa tace keko yar uwa ai da shigowan mu ya kamata ki fada muna wanan tun farko mu gaidashi. Sauran sai faman baza ido sukeyi ko ina suna bin gidan namu da kallon gidan dai namu agaskiya bai cikin kazanta ko raini mudai a namu ganin. Dakin Abbu sukaje bayan an masu shimfida suka gaisa sukai masa ya jiki da Allah ya kare gaba tun nan a gabansa ta sake fadin mukace muna son ganin mahaifinta dai ? Shine ai mahaifin nata Ammah ta fada ba nauyi ko kunya ido tsaye ta sake fadin ina nufin wanda ya haifeta ai shi muke son sanin yana ina a yanzu ? Baya kasan nan Abbu ya basu amsa kai tsaye tayiwa yar uwar wani kallo kafin tace yaya zamu samu lambashi ko wani abu nasa da zamu iya magana dashi don Allah ? Haba hajiya ai wanan din nagabanku shine a matsayin mahaifinta mu dai da muka sani zancen gaskiya bata da wanda yafisa a yanzu a fadin diniyan nan. Ikon Allah atakaice dai haka take babu uba ke nan shi kuma sha,ibu nan ya fado wanan karon ke nan kuma aiko da sake gaskiya. Kunzo da wani zance ke nan Abbu ya fada sai tace ba wani zance inma akwaishi tsakanin mune da yaron yanzu mu zamu koma dama abinda ya kawo mu ke nan don mu tantance ? Mun kuma fahinci yadda zancen yake a yanzu zamu koma wanan ma ya ishemu ga komai ai ba sai an tsaya kara zance ba. Kina min magana a dunkule ban fahince ki ba yata ba yadda kike zato bace don yar halak ce kamar kowa ta sunna aka sameta ita ma kamar yadda aka daurawa uwar kowa aure aka sameshi Abbu ya fada a dan hasale. Malam don Allah kayi hakkuri idan har abin nan zai yuyu sai an gabatar muna da mahaifinta na ainihi kafin akai ga turo maza a zauna maganan gemu da gemu a tsakani. Don yadda suke bada labarin yarinyar dama nayi tunanen hakan yasa nazo na sheda idan hasashena ba gaskiya bane da nake zargi gashi kuwa kamar hakanne kuma ? Suka mike yace Allah ya kaiku lafiya cikin rashin damuwa suka amsa mai da amin yar karamarce tayi kus kus bai dace su wuce su barshi hakan ba sai suka bude jakka kowa na ciro kudi zasu hadawa Abbu din. Ayya bayin Allah kuyi hakkuri bana raina maku bane wallahi ku barshi nagode ko wanan ziyaran da kukai muna ai abin godiyane garemu. Saidai da kamar wuya zancen nan don a yanzu haka tana da matsaya akwai dan sarkin garin nan na gabas da yanzu haka shi har yaje gun mahaifinta can kasarsu sun yi magana akanta ko karatu ake jira ta kammala ayi buki Abbu ya fada har sunkai kofa a lokacin. To amma ta sheda muna bata da tsayayye a yanzu ta fadawa dan nawa zancen yarane wannan na riga dana gama magana dasu a kai . Au hakane kuma ashe zancen yake to Allah ya kyauta mu zamu tafi sai dayan tace saidak kunjimu don nasan zamu dawo insha Allah karamar ta fada. Ashe wai sun tafi daga dakin Abbu din da sukaje gaidashi ban san da tafiyansu ba saida naji Ammah na fada tana fadin cin mutuncine ya kawo su dama ba komai ba yadda sukazowa mutane a gadarance haka. Shine na fito na samu labarin yadda sukayi din a tsakaninsu da iyayyen nawa murmushin yake na saukar masu na juya na koma daki. Ina shiga wayata na ringing na dauka s matazun din ne ke kirana lokacin kamar kada in dauki wayan wata zuciya tace min dauki kiji ko meye. Aisha kinga baki ko daga sama ai naki sanar maki da zuwansune kada kuce zaku wahala mommy din muce ita ta haifeni sauran kuma yan uwanane dakin mu daya. Kafin na bashi amsa naji yana fadin dan dakata in dauki waya gata tana kirana ma yanzu hold on please. Hakan yasa na kashe wayan na aje gefe daya kwance nakai ina kuwarawa ceiling din dakin ido ba komai bane sai bakin cikin daya cika min zuciya a lokacin. Zancen farko shine da anty safiya take fadin wai daga nan kano akai masu gulman hakan yasa suka zo ai in bashi ba ita wata irin uwace da zatace sai tabi didigin komai na danta shi yarone halan ? Kanawan dabo me nayi maku haka kuke bin rayuwata ne wai shegu nawa ke garin nan birni da kawai sanice abin kyama ni kadai ? Wanan yazo ace shegiyace bata da asali wanan yazo ace ai bata da asali ko uba haka dai suke fadan maganganu marasa dadi a kaina. Tana tafe cikin yar akwalan motar ta dayasha jiki sosai yana cikin abinda yasa take son makudan kudi su shigo mata ta kece rainin mota a yanzu. Katafaren gidan dake kusa da nata da ake ginawa wanda bata san wanda yasai filin ba a wajen danta a lokacin ta daiji ance maigidan yana kasan waje da zamane. An kuma gina gidan angama ba wanda ya shiga ginan daya dauki shekaru anayinsa da farko taji dadin hakan koba komai tasan darajan nasabanta zai hadata alaka da maigidan ai ta lakaci arziki. Sai gashi angama gina shekara da shekaru ba wanda ya zauna a cikin gidan amma tana jin labari ga yan unguwa cewa ana shigo da kayan alatu gidan wani lokaci. Saidai bata taba cin karo da gidan a bude ba sai yau din nan data fito zata unguwa taga an wagale get din gidan wata babban mota ta shiga da kaya . Ko karan motan da take sakewa irin ta dauko kayan nauyi din nan ne kayan yai mata nauyi da yawa ta gaji take bada wani sauti didididi haka ta kutsa ta shige katon get din gidan da aka wagale din. Tana tafe a slow tana bi da kallo wani tunanen sheri ya darsu mata a zuciya guda na zargin anshigo da kayan da bai dace ba a gidan. A matsayinta na manyan unguwa bai kamata ta saka ido ba ana aikata barna haka a cikin shiya basu kai kara ba don haka ta samu waje ta parker mota ta kira wayan wani dan sanda tana sanar mashi da abinda take tuhuma din kan gidan. Tana wajen tana jira tare da hango abindake faruwa a cikin gidan ta hanyar yin leke daga cikin motanta inda take zaune ganin isowa security din data kira yasa ta fito. Tana masu bayanin dalilin dayasa ta kirasu din tare da ita aka shiga gidan kai tsaye masu kokarin sauke katon injin din suna ganinsu dole suka tsaya. Don basu san abinda ya kawo yansanda gidan ba lokacin bayan sun gaisa sukai masu bayanjn dalilin zuwansu gidan don yan unguwa suna zargin ana wani abin da bai dace a gidan ba ? Wanda ke aikin yayi murmushi yana fadin stand by suka kawo na maigidan da zai dawo wani wata da iyalinshi engine biyune zasu sauke masu suka nuna masu injiman suka gani. Nan suka gamsu suka kuma sarawa ko waye mai wanan gidan haka maishi ya koshi har _Mekano_ biyu manya don shan sanyi kawai shida iyalinsa sukai mata bayani tun a nan cikin gidan sai bin gidan take da kallo cikin mamaki. Suka kama gabansu suka barta tana rainawa kanta rashin hankalinda tayi don ko waye ya taka kasa da kafanshi kamata yayi ace ta samu shiga gunsa itama ta lakaci arziki. Akwaita da karfin hali sosai mace ce mai kamar maza very stubborn ga duk abinda tasawa rai sai ta cin masa hjy Amina Kura ke nan . Gida ta nufa take labartawa hjy Nasare data sama a wajen mahaifiyar tasu irin dalau duniyan data gani ko a wajen gidan balle ciki ke nan Nasare ta fada a karshe. Sai can ta sakowa uwar zancen daya kawota wanda a lokacin hjy Nasare ke jin abinda ya faru ta bude baki tace banga illa ba don Mam bashir ya sayi wa yan nan abu tunda yana da bukatansu. Ta tare hjy Nasare din da fadin shi yaya Imamu inba munafunci ba meyasa ya fadawa mai martaba wanan zancen ? Dole baba ya sani tunda cinikine kada wani abu ya taso daga baya kuma dama nasani bakinku daya ku ukkun nan niko ba yadda zakuyi dani wallahi ta fada cikin bacin rai. Sai lokacin uwar ta samu magana take fadin kura ina tausayinki wallahi ace harda yar uwarki ba shiri haka tsakanin ku ke kowa bai iya ba ke kika iya. Zancen nan har yau din nan mai martaba bai fito min dashi ba ya nuna ma baisan wani abu maka mancin hakan ba sam wanan ma bai ishemu tunane ba a yanzu ? Ke har yanzu kina zancen kudi kawai su fito a baki me zakiyi da kudine haka wai a rayuwan ki me kika nema kika rasa ne ? Zancen mahaifiyar dai bai mata dadi ba hakan yasa ta kwashi iska ta kyale kowa ganin hakan hjy Nasare ta mike tana fadin ita zata wuce. Tayi masu sallama ta tafi don ta fahinci suna son kebewa a tsakaninsu kafin uwar tace ke baki da hankaline wai kura ? Kayan nan kinsan inda na samosu tun farko irin kayan da aka shigowa maimartaba dasune na samu daga ciki yayi nemansu a lokacin da suka bata har ya gaji ya hakkura. Yau ace kuma sun fito daga hannuna me kike zaton zaiyi muna dani dake idan har wanan zance ya fito fili da wani ido zan kallesa ne ? Shiru tayi na dan lokaci tana tunane kafin ta feso iska daga bakinta tace babu dai yadda zaiyi tunda bashi kadai kedashi ba ai. Kura akankine fa na dauko kayan nan lokacin don yadda kika tayar da hankali kina da bukatan kudi zaku fara bussines da kawarki kuma karshe na baki kudin kika narkesu. Mijin ki ya mutu ya bar maku tarin dukiya kika dawo nan kisa kudin nan a gaba suma kin narkar dasu babu wani abinda za a duba a yanzu gareku ace kune aka barwa tarin dukiyan nan ? Yakama ace kin natsu a yanzu kin daina wa yan nan abubuwan kin mayar da kanki kamar kowa don Allah nagaji da wanan abin kunyar da kike sakani kullum . Tun ana ganin girmana har yanzu abin na neman zubewa duk a dalilinki sai yaushe zakiwa kanki fada ne don Allah ? Mun koma makaranta saidai ban cikin walwala saboda bacin ran dana fuskanta kan s matazun da mahaifiyarsa tazo gida tayi muna yankan baya. Don a ranan ya sake kirana yana tambayana wani abu ya farune da sukazo gidan mu don ta kirasa yanzu tace dashi ba wanan zancen kuma tsakanina dashi ta soke. Nace Allah yasa hakan shine alheri a tsakanin mu Allah ya hada kowa da rabonsa na alheri sai kuma yaga laifina ya katseni da fadin. Dama na sani baby baki kaunata daga wanan zancen da bansan dalilinsa ba zaki fadi hakan ba. Yau din nan zan biyo jirgi zuwa kaduna inji meke faruwa duk abinda ke nan zuwa gobe zaki ganin gidan ku insha Allahu. Shi har ranan da muka koma makaranta ban gashi ba kamar yadda yace din nasan yazo din ko baizo ba kuma tadai fada mai asalina cewa banda uba shegiyace ni. Hakan zaisa dole ya hakkura amma nasan yana mutuwan sona kamar me nima kuma gaskiya naso matazun a raina amma Allah bai nufi zaman mu tare ba. Tunda nashigo nake shan barazan kallo wajen mutane harma dalibai yan uwana nasan ba komai bane dan canzawan da nayine komai nawa ya canza a yanzu ido ya bude zuwa birnin taraiya Abuja. Gani gidan yan gayu na zauna na koyo abubuwa da yawa irin tsare gidan mama yanayin shigan ta da jan ajinta duk suna mayar dabi,una a yanzu. Kwana biyu ina shiga banda kuzari a ranan ta uku ne muka hade da salman ya bini da kallon mamaki bama ganina da motar man bash da yayi yafi girgizashi a lokacin. Sam ban nuna na gansa ba kona taba sanin shi nidana zauna da hafsat kuma yanzu na karo wullakanci dole yaji mamakina ai. Hakan yasa daya koma gida yake labartawa mami cewa wai kiji mami ashe motar nan da kike zance man yakaiwa yarinyar nan ita yau na ganta dashi tana amfani wallahi. Gaba daya ya mayar da yarinyar nan wata sarauniyar mata me aji ta canza sai budawa takeyi a garin nan bata kallon kowa da daraja. Motar nan fa uwar ta sake tambaya yace wallahi ranta ya baci a take ta nemo layinsa kira biyu ya dauka yana fadin mami kina raina yanzu nake zancen in kiraki ai ? Wace ke ranka dai tana ranka wace kake kokarin ganin ga gogewa tabon ta a idanun al,umma wanan tabone da bai taba goguwa gareta. Yanzu dan baka da hankali man mota mai tsada ka dauka ka mikawa wanan shegiyar yar kwara din data dauke ma hankali baka ganin kowa da daraja ? Wallahi kaban kunya idan wani yace min zakai hakan ba zan taba yarda ba wallahi ina ilimin naka yake ina wayauka da hankalinkane man da zaka dauko yar shegiya kana kokarin shigo da ita gidan sarauta don kawai suran ta. Ko don wani abin damu ilimin mu baikai ya gano hakan ba sai kaine naka yagano maka hakan ka haukace kan yarinyan lokaci guda kana mata barin kudi yadda ranka keso ? To bari kaji ba komai bane kudi ke sayawa mutum kudi baya iya sayen nasaba ko rayuwa ba komai bane kudi ke iya komai. Ka gagauta fita daga zancen yarinyar nan na fada maka haka kuma yau din nan ba sai gobe ba nake son ka karbo motan nan daga hannun yarinyar nan. Mami wai a ina kike samun wanan labarai haka don Allah ta katseshi da fadin au ka dauka kai kadains smarth da zaka gano abu da sauri yadda kakeso ? Na fadama ka tura a dauko motar nan daga yau kuma namaka iyaka da ita a rayuwanka mami kada ki manta da tunda aka shigo da motar nan na fada maki ba tawa bace ta wanine ko ? To dama itace mai ita mami wallahi banice na saya mata ita ba yadda kike tunane iyayyentane suka saya mata motar da kudinsu. Ikon Allah wasu iyayyen kuma ko ka sayo mata iyayyen ne suma don kawai ta zamo kamar kowa bashir ? Jin ta ambaci sunan sa irin haka yasan ba wasa a zancenta yau ya tare da fadin mami zan rantse maki ne akan karya ko don wata mace can iya gaskiyar ke nan na fada maki. Ban taba karya ba kin sani ba kuma zan fara a yanzu dana kara sanin Allah dayane ba kan wata mace mahaifanta suka sayo na shigo mata dashi . Yanzu kuma lokaci yayi da zatayi amfani dashi nasa a kai mata abinta iya abinda na sani ke nan idan kin yarda. Kallon salman dake zaune tayi cikin mamaki kafin tace wai waye iyayyenta da kake faman fadane da zasu watsar da yarsu a nan tana gararanba a gidan tallakawa basu kuma damu ba ? Zaki sani very soon mami kamar yadda kowa zaisan waye ita kadan ya rage hakan ya baiya i promise you mami zaki san ko waye kuma nakewa aikin kula da yarinyar ai. Aikima ka dauka kan yarda ba yar kowa ba ke nan duk da girman darajan da kake dashi a nan ka watsar kakewa duniya aikin irin na kasakanci ko ? Meye kaskanci a cikin bincike kuma mami aikinane fa kula da rayukan al,aumma taja tsuki ta kashe wayan tana fadin aiba zai bari in fadi ba wanan. Koma me yake aikatawa daddy ku yasan komai nake zargin yasan zancen nan don da nayi mai magana ranan akan motan yace meye ruwana a cikin zancen motar ne ? Amma mami kinsan Man kaifi dayane abinda ya fada gaskiyane ke nan dama yasan iyayyen yarinyar nan boye muna kawai yayi. Ranan ma ya fadi zance maka mancin hakan cewa yasan yarinyar tun tana karamarta ba zancen soyayya ya hadasu ba . Ni abin yaron nan yana daure min kai wallahi zurfin cikinsa yai yawa wallahi baida aiki sai bincke akan mutum irin hakan ba karamin kasada bane ga rayuwansa. Ina shiga gida na samu Abbu zaune a waje yake fadin yau kun dawo da wuri nace Abbu banjin dadi ne nasa kai zan shige ciki naji yace yaki nanata zo nan ? Na juyo zuwa gareshi tare da tsugunnawa ina fadin gani Abbu ya dan kura min ido na dan lokaci kafin yace nanata na fahinci tun zuwan mutanen nan kika sukurkuce haka ? Da sauri na dago kai na kalleshi sai kuma nayi kasa da kaina na soma hawaye kawai yace kin gani ba nasani nana abinda ya faru shi ya tsaya maki a zuciya har wanan lokacin. Me akayi tukun na nanata kofa burin naki da mafalkinki baki kaigawa ba a yanzu ina son ki natsu ki fitar da zance kowa daga cikin samarinki ki maida hankali gun karatunki. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/28, 9:36 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 5️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Tunda nashige daki na kwanta nake faman tunane zancen Abbu a raina na kasa fahintar me suke nufi da cewa na fita harkan samari in kama karatuna da suke fada. Hakan na nufin ba zancen aure a kaina ke nan kome duk wani me kaunata a yanzu shawaran da yake ban ke nan. Aeesha ki fitar da kowa a ranki ki fuskanci karatun ki donshi yafi ma,ana gareki a yanzu ilimi shine mutum ilimi gishirin zaman duniya ke nan. Baka da ilimi komai arzikinka ko nasabanka ya tashi banza ilimi abokin rayuwan zamani saida ilimi kake iya shiga kowa ka zauna lafiya ka fito lafiya. Muryan Asmau ce dake fadin mummy kin dawo ashe yau kun dawo da wuri ta fada tana zama tare da kofin koko a hannunta mai zafi tana sha Allah yasa mata shan koko gashi kuma ba abincin gidan mu bane koko mu dai ki barmu da sauran tuwo dashi Abbu ya saba muna. Sai yanzune da Allah ya buda na kanga sunyi shayi ko wani abu na daban da za a karya dashi amma ba koko ba gaskiya. Shi Abbu ba zuwa gona ba amma dabi,an nan na yan kauye cin dumame da safe har yanzu shine akansa hakan kuma duk na tare damu saiya saba. Mummy lfy kike kuwa naganki wani iri ta sake fada nace lafiya ta kalau ma,una kawai dai rainane ke yawan baci kwanan nan bansan meyasa hakan ba ? Kita innalillahi mana naji ance ki samu sauki a zuciynaji haka naji ana fadin idan ka shiga damuwa Allah ya sauwaka koma menene ? Na amsa da amin ina jawo wayana tace nikan ko yaya Aimana suka karasa nace tayi min magana a whatsapp na amsa amma bata hauba barin in duba ko ta hau yanzu. Na bude data sakkoni suna shigowa na fara bi ita kuma tacigaba da shan kokonta hankali kwance nasan a hanya ta sayoshi da zata dawo don da gani damun lokacin ne kokon yadda yake turirin zafi. Sakon S matazun na fara budewa inda ya fara da sallama kafin yace why baby baki sanar dani baki da mahaifi ba tun farko ? I was shock da hjyn mu ta fada min hakan dana sani danayi shirin da kafin suzo an gyara mistake din don ina kaunarki har gobe baby ina sonki a yadda kike ni tunda basu zasu zauna min dake ba ? Sorry for you na fita wanan zancen tunda ba asali hjyn tafini dashi ba da zata kirani da shegiya na kuma barta da Allah tunda ina da ubana . Amsam dana mayar mai ke nan a hasale na wuce wurin zuwa wani sakon saina dan abuja na bude he was telling me that ya sanarwa iyayyensa da zancena very soon zan jisu insha Allahu. Tsuki naja da har yasa Asmau juyowa gareni tana fadin lafiya nace wani banzane can da maganan shirmensa wai ya sanarwa iyayyensa zancena zan jisu very soon . A to mummy hakan laifine ai ba asan maci tuwo ba sai miya ya kare ba ansan inda na gaskiyan zai fito ba yanzu lokacine baiyi ba kawai suke wanan shirmen nasu. Nan nake fada mata abin da matazun ya fada lokacin da amsan dana bashi ta kwashe da dariya ni banga abin dariya ba a nan koba komai dai na dan huce ai a nan. Idona yakai kan sakon man dake fadin GF ashe aure kike so yanzu ban sani ba ? Guntun salatin da nayi na mamaki yasa tace wani kuma ko nace ni Asmau kaina na daurewa da bawan Allah nan komai nawa ya sani fa imaging ace mutum kamar ibilis yasan komai a kaina wake fada masane wai ? Wana fadawa hakan aure nake so ? Shi sojan da kika turo iyayyensa akan me suka zo gidanku ? Shiya fada maka hakan nice na turo su ? Amma idan baki yarda ba ai ba zai kai ga turo iyayyensa gidan ku ba ? Amma dai kasan ni mace ce koda sanina ko babu sanina dole za,a sallama min understood sai ga kiranshi ya shigo a wayan na dauka. Saida naja lokaci na dauka yake fadin GF me kikace ke nan a kasuwa kike kowa na iya zuwa gunki ke nan abinda ya fada ke nan ina daukan wayan. Ko a kasuwan kuryan shago nake sir ba a fili ba ina cikin glass din shagoni sai naji yayi murmushi yace you can talk now ? Ya aiki na fada na kawar da zancen lokaci guda aiki lafiya ya bani amsa kun koma school ashe ? Nace yes sir mun koma this monday muna clearences ne a yanzu bamu fara lectures ba sosai tukun sai zuwa next week insha Allahu. Hiran dai ba wai wani can bane tambayane a gajarce sai amsa irin tambayan don shima a gajarce nake bashi amsa. A kunyace na jefa mai tambaya akan motana da aka tafi dashi da sunan gyara don ganin da Salman yai min da motarsa yasa na dan tsargu a yau. Ban boye masa ba don cewa nayi sir motata fa da aka kai gyara don yau salman ya gani da taka ina ja a school. Ohh shine ya fada a gida ashe yaga motarki dama don an kirani ana tambayana inda nakai motan nace dasu naba maishi. Nice mai din yace yes of coures takice dama ai tun lokacin da sunanki aka sayeshi bata iso bane da wuri yasa na baki wanan da kika fara shiga in a hada maki biyun ne zaki iya laluranta tana nan aje har yanzu don ina kishin aga wani da ita ko wata tana amfani da abinki yasa nace a jeta dama ? Amma sir kana shagwabani da yawa kamar motar nan tayi min girma nake gani duk inda nabi sai mutane su kama kallona ina ganin suna mamakin ina nafito da motar manyace ? Hakan nake so a kalleki su san ke ba karama bace babbace a cikinsu kowa ya kama kansa dake abinda ya ban amsa dashi ke nan lokaci. Murmushin jin fadin kalaminsa nayi har ya dan bayana a fili nace sir kana dai son daga rayuwatace kuma hakan yana da wuya ya yuyu gareni tunda kowa yasan banda asalin samun wanan motar a rayuwata haka banza. No no no stop saying kece ko mai asalin shiga motar miliyon goma sha a fadin garin nan donke keda iyayyen da zasu iya saya maki ita ki shiga duk inda kike so. Za a jiki GF za a kuma sanki insha Allahu nan da wani dan lokaci wanda ma bai taba ganin ki ba zaiso ya ganki don tarihinki a garin nan idan gaskiya ya baiyana a kanki masu kira maki rashin uba zasu koma jin nauyin ki da kunyarki a lokacin. Mafarkina ke nan a kullum yau ka fada min sir a ko yaushe fatana mahaifina ya baiya a gareni ko da sau dayane ko wani nasa ingashi. Time will come very soon insha Allahu umm,humm na fada cikin rashin gamsuwa da magananshi don gani nake yana fadane kawai don inji sanyin hakan a raina kawai. Amma ai ba a taba canzawa tuwo suna daga asalin sunan shi na tuwo da ake kiransa dashi dai sunan gudane shine tuwo a raina nake wanan tunanen . A duk lokacin da nake waya dashi nakanyi tunanen kamar ba kudinsa ake ci a layin ba don dadewan da mukayi kan network muna hira dashi ko yanzu ma abinda na tuna ke nan din. Kamar yasan abinda nake tunane naji yace zan kashe wayan tunda najiki duk da ke baki san ki kira mutum kiji lafiyansa ba ko kiyi masa text sai idan kaika nemeki ko ? Kira baya shigane ko nakira layin bai zuwa ai numberta na Nageria kike kira dashi ba zai shiga ba tunda nabar Africa. Wanan dan abin yasa na dan sake har muka fita bayan magariba da Asmau da samira dan abin motsa baki na kwaso muka dawo gida ledan Abbu da Ammah da ban sai na anty safiya da yaran ta muka zauna nan falo muna tabawa ana hira cikin annashuwa. Gyatsa samira tayi Asmau tace yau an samu na banza ranan nace ki sayo muna lemo kika amma yanzu mummy ta sayo kin zauna kina gyatsa. Zaki hadani dasu mummy ai kince mummy a zancen ki na bakin Aimana ranan take fadin ta rasa ko meyasa account din mummy baya bushewa ko yaushe ta duba kudine a ciki masu yawa dake daga mata hankali. Haka ta fada yar iska nasan tana hakan ai don da naji ta fadi ban wayan ki Aeesha nasan wani abin take son ta duba a ciki. Danice mummy ba zan bata ba ai ita taji haushi ai tunda itace mai hassadan hakan ni lamarina Allah yasan abinda yake nufi dani hakan da bai barni na wullakatan a idon duniya ba. Ya shigo min da Man a rayuwata cikin lumana yake min komai da za ace uba ko wanka ko wani shakikin dan uwanka ya tsaya yai makashi a duniyan nan. Tun ina shakkun abinda bawan Allah nan ke min da farko har yakai yanzu na daina hakan rabonane Allah ya tsaka ta karkashinsa haka ? Nima abin kan ban mamaki wallahi gashi kince ba sayayya kukeyi ba Aeesha kuma bawan Allah nan har mu dake tare dake munci arzikinsa riga da wando a duniyan nan. Har wani lokaci nakanso inga bawan Allah nan in gamsa dai wallahi tunda ace ba wani babbane sosai. kuma abinda yafi daure min kai dashi shine bayafa zuwa gidan nan saidai ranan da akace yaje asibiti duba baba kuma da safene bama nan kusa a lokacin. Haka kuma ba zuwa yake suna hira ba irin na saurayi da budurwa amma yake matukar bata kulawa haka anya anya kuwa dai kuwa ? Anty safiya ce ke fadan wanan magana kuwa dai me mama wai kina tuhuman wani mugun abin yake son yaiwa mummy ko ? A,a nidai sai nake tunanen kamar daga wajen umma Asiya fa abubuwan nan suke fitowa tunda da anyi magana kiji baba ya tsatsare . Shima baba din kamar yasan wani abu da yake boyewa nake gani amma haka kai tsaye yadda nasan baba gaskiya bai yarda da wanan a gidanshi. Don mutum na neman yarka kawai sai ka zauna kasa ido ana kashe mata kudi haka ba kuma wani matsayan aurene tsakaninsu bafa ? Amma ace ya yarda da hakan a gidansa nima gaskiya ina tamtama wallahi gashi duk wanda yazo kamar abin kora zai tafi ba zance me dadi a wajensa. Koda yake kuma ina ganin fa don baba bai kaunan bacin ran Aeeshace ya sakar mata mara haka tana abinda taga dama amma mu zamanin mu wane mu. Gashi yanzu ko yaran nan suyi tayin abu gaban baba yana kallo ina zaune na jingine jiki da kujera ina saurareta nace. Anty ke nan ance komai na manya daban yake na yarda akan bawan Allah nan saboda zance dake labarina da yaji da kuma abinda wata yar uwarsa dake sonsa tayi min yasa yazo har gidan nan ya roki Abbu kan wanan abubuwan da kikaga yana min din. Kwance take tana barci a dakin kwanan ta duk da zafin da ake yi ranan ga gidan ba wani iska dake shigowa masu hakan bai hanata samu barci mai dadi mai wahala kuma a lokacin ba. Ga kuma mafalkin da takeyi mai ban tsoro da tsohon mijin nata haka ta tashi a wahalce tana sharan gumi a goshinta tare da sauke numfashi. Karo na ukku ke nan tana wanan mafalkin a yan kwanakin nan mafalkine mara dadi duk da tasan dole tayi hakan saboda irin rabuwan da sukayi dashi na yaudaransa da tayi a lokacin. Sai yanzu take data san haka lamarin zai juye mata da bata yarda da shawaran da zuciyar ta tabata ba awancan lokacin . Data hakkura da halinsa ta zauna dashi hakana da yanzu koba dadin dai ai suna tare gashi sunanta yayi kauri don wasu da suke zargin tana da hannu wajen mutuwan nasa irinsu yaya Ahmad dinsu da imamu. Don yafi babun nan da take ciki a yanzu tunda in yana nan dai bata neman komai ta rasa shima kansa da yanzu yakai wani mataki a duniyan nan. Oho ma ko ya aka isala dashi dan tasan kasheshi zasuyi haka hukuncin kasan yake dasun kama mutum da wani mugun abu kashewane su ba wani tsayawa dogon bincike. Tunda yaron da suka aika ya dubashi ya tabbatar masu da cewa yaga shigansa inda suke son yaje a damkeshi da kayan. Haka yasa tayi dabaran kona matarsa da driversu da tace gawan mijin natane a ciki har akayo mata rakiya zuwa gida da sunan makoki a lokacin. Kofin dake cike da ruwa ta dauka ta kwankwada don wani irin zafi da jikinta yake fitarwa a lokacin na tashin hankalin abinda ta shukawa abokin rayuwanta a baya uban yayanta. Wanda a lokacin take ganin ya tauyeta da yawa ya hanata shiga tsaranta ta dama yadda ranta keso saidai ta gani a kawayenta suna damawa. Saida akai kiran asuba shedan ya bingirar da ita ta koma barci bata falka ba saida rana ya fito tarara ko ina ta falka tashiga wanka ta samu tayi sallah. Wanan mafalkin yasa har ta dan fada saboda yawan tunanen da takeyi a lokacin saidai babu halin ta fadawa wani shi wace zata fadawa a yanzu sun raba gari da ita. Don ta fita da komai a yanzu nisa ba kusa da itace hjy Laila bakari babban yar kasuwa mai taken kudi a wanan zamanin. Abbu dake dan lalabawa zuwa shagonshi yanzu don ya samu sauki sosai har ya fara fita wajen sana,anshi neman kudi duk da yanzu sabo da hakan da kuma bat kama da sau da yakeyi yana dan fitar dashi shagon nasa don kau da zargin da idon mutane akansa. A hankali yake tafe yana lalabawa inda yakai shagon nasa sama,ila da suke tarene ya bude ya gyarawa Abbu wajen zama ya zauna. Kamar kullum makwabtan shagon tunda ya fara fitowa a yanzu suna masa ina kwana tareda yaya karfin jikinsa cikin ban girma. Sanin baisha maganinsa ba yafita yasa na biyoshi har shagon nasa nida samira muka kawo mashi maganin don yasha. Ba zuwan farkona ke nan ba shagon nasa saidai ince tunda na taso baifi a kirgaba yanzu danazo shagon na Abbu a rayuwata. Ainun mataku na kadu ganin yadda shagon na Abbu ya sauya matuka a sanin baya da naimai da kuma sanin baida karfin bude wanan shagon haka da yanzu ya kumshi kayan miliyoyi a cikinsa. Tantama da mamare na dingayi kodai munyi batan kaine ba shagon bane mukazo lokacib amma kuma ga sama,ila da wasu mutane suna ta ciniki tsakaninsu. Kai a takaice dai shagon ya koma kamar na bada sarin spear part na abin hawane ma yadda nake gani har ina tuntube wajen kallo da mamaki . Lafiya kuka zo nan ya tambaya a cikin damuwa da ganin mu maganinkane bakasha Abbu na biyoka dashi nafada ina zare ido ko ina cikin zargin mahaifin nawa da abinda idona ya ganan min a shagon. Bana son kuna zuwa wajen nan wallahi don wajene dake tara mutane daban daban kuyi maza ku koma gida don Allah nanata . Ikon Allah nidake gwagwalmaya da mutane daban daban a makarantane za acewa wai wajene na mutane daban daban wanan. Mun daibi zancemsa mu juya ba bata lokaci muna barin wajen naji samira tace amma sai naga kamar ba shagon baba dana sani bane a baya mummy ? Nima wallahi tunanen da nakeyi ke nan a yanzu samira kuma gashi kamar Abbu baiso zuwan mu ba din yadda ya kakabomu mu bar wajen da sauri ? Yanzu kan waka tambaya ya kusa make mutum Allah dai yasa hakan alherine a rayuwa zamuce amma kowa ya dubi baban kano a yanzu yasan ya murje ba kaman baya ba. Nisawa nayi tare da hade zargina a kansa don indai ba nana bace take turowa Abbu kudi to tabbas wanan aikin man ne gaskiya son ko kaddaransa gaba daya ya sayar ba zasu sai kwatan kayan shangon nan ba to ina yasamo kudi haka ya fadada sana,ashi lokaci guda haka ? Ajiyan zuciya muka sauke kusan lokaci guda da ita kafin naji tace ga Ammah da halin ko in kula wai ita akidan matan dauri masu shegen tsoron mazansu kamar Allah. Yanzu haka komai bata sani ba sai hauragiyanta takeyi tana wahalan dafa taliya da ba,a gane komai mijinki nada wuri haka babba kina wahal da kanki a banza. Banjin Ammah ta san da hakan gaskiya don haka kowama kada mucewa komai Abbu da kike gani Samira boyon kurwane dashi ba mutum bane dake zaunawa ya fadawa iyalinshi matsalan da yake ciki sai in ya kama dole zakiji ya bulguta cikin magana. Don haka don Allah Samira kada kicewa kowa komai game da abinda muka gani ko muke zargi tunda ba sanin yaya abin yake ba mukayi. Mu barshi sai wanda dai yazo ya gani da idonsa yaga abinda muka gani duk da dai komai na iya faru wani na iya bashi hanya ya zuba kayansa idan sun sayar akai kudi a raba riba. Sai naji tace nima tunanen da nayi kenan wallahi don kinga wajen nan idon kasuwane kano komai akace maka anayi kada kayi musu indai akan neman halas ne a wajensu. Balle Abbu mutum ne da bai zama yana fadawa iyalinsa inda ya dosa rayuwan mutanen da yakeyi a gidansa ke mace baki ga wajen ko fuskan katsalandan din tambayansa ba. Ammah ko ina ruwanta ta mayar dashi kamar wani abin tsoro irin yanayin nan na matan da dasuke matukar tsoron miji kamar shiya hallice su. Dan duka nakai mata a zuciyana kuma ina cigaba da tunane dayan biyune dai ko nanan saudiya ko kuma daga man amma mezaisa man ya bashi jari haka me yawa akwai dai ? Gidan akwai muka tsaya da mota don mun dade bamu haduba dasu ba saboda school da nake zuwa zan dai ce tun dawowana daga Abuja banzo gidansu ba. Bamu samu iyayyensu gida ba sai suda sauran kannwnsu maryam tana girki ita kuma farida tagama wanki tana shanyawa. Shigowan mu gidan yasa muka shiririce dasu ana hiran Aimana nikan kwanciya nayi ina barci a dakin muryan umma da naji tana fadin . Ina sauri na hango wata tsaleliyar mota a kofan gida na dauka wasu manyan bakine sukazo mu lakaci arziki don motan nan dagani maishi ya jika gaskiya. Ashe ajewa kawai akai muna a kofan gidan tana walkiyan banza da hannu maryam ta nuna matani dake kwance na kifa ciki ina barci. Tace ta Aeesha ce umma itace motan da mukace maku an canza mata din ai wanan din motar Aeesha ce dai ? Ta tambaya tare da kara kallona daidai lokacin na dago ina fadin ina wuni umma ina gyara fararen kafana da suka dan baiyana waje ga irin lwanciyar da nayi na gajiya. Kallon mamaki ta kara bina dashi tana amsawa tace a kunyace ashe kun shigone ban ko kula ba daku wallahi. Ta juya ta tafi a kunyace shine ya rage yanzu tsakanin mu da ita yar kunya tunda tasan nasan itace ta rabani da danta dake sona . Saboda rashjn gatan dake hango min na zataji kunyar hada halaka dani idan ta yarda danta ya auri mara uba wace bata da galihu. Sai gashi cikin dan lokaci komai ya sauya gareni wanda har yau kowa ya kasa gane daga ina wanan sauyin yake fito muna ne illa dai abinda suka sani kuma suke ji a bakin yayansu shine. Uwata dake wajene take turo da kudade muke facaka dashi yadda ran mu keso a gidab mu don bamu da yunwa bamu da kishin ruwa gaba daya a yanayin mu. Ko su samira kagani a yanzu sun sauya balleni data kwana biyu bata sakani a idonta ba sai wanan rana gaba daya taga na sauya kamar ba Aeeshan data taso a gabansu ba suka sani ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/29, 11:08 PM] AUNTY MARYAM SULEIMAN MAKAWA: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Dubai garin da ayanzu yafi kowani kasa harkan kasuwanci da tara manyan yan kasuwa daga sassa daban daban na duniya. Yau garin an tashi da ni,ima da kuma wani yanayi mai dadin kasancewa wanda iskace ke mugun kadawa kasancewar a cikin yakin hammada take tun asali. Hakan kuma bai hana jama,a zirga,zirgan harkan kasuwamcin ba a lokacin cikin haka jirgi ya sauka da wasu daga kasashe daban daban na duniya. Daga ciki kuwa harda Nana Asiya da mijinta Abusfiyan tare da yaransu da zasu yadda zagon su huta a nan Dubai din kafin mijin nata ya gama yan harkokinsa su dauki hanyar Nageria. Tafiya ya kansace na farin ciki tare da kuma fargaban abubuwan da zasu iya faru a gida idan sun iso. Don kowa da irin tabon dake cin zuciyanshi amma suna dannewa juna hakan kada daya yaga gazawan daya suke faman danne hakan tare da nunawa juna ba abindake damun su ai. Musanman ita Nana Asiya din da fargaba da tsoron yarta ya cika mata zuciya idan ta nuna mijin nata zai iyacewa a fasa tafiyan a lokacin. Gashi tasa son zuwa gida a wanan lokacin don a yanzune daidai zuwanta din lokacin data san yarta takai munzalin budurwa da zata iya samun kalubali iri,iri akan matsalan mahaifa musanman mahaifi din da akafi son sani wa kowa. Safiyace yaran basu tashi daga barci ba hakan ya bata daman fitowa zuwa falon gidan ta zauna ita kadai tana tunanen abin duniya. Har yakai mijin ya daga barci ya farka bata dakin yasa ya shiga wanka har ya fito ya shirya ya nufo falon a nan ya sameta kwance tayi rigingine ta dora hannu aka kamar tana barci. Ya jima tsaye akanta yana mai kura mata ido na dan lokacin kafin ta sauke hannun aka ta dan dago tana kallon shi don kamshinsa daya daki hancinta. Ido ya sake kura mata kafin ya zagaya yana fadin meye damuwankine Nana na karanceki a yan kwanakin nan baki da natsuwa sam a tare dake ? Kokarin murmushin yake tayi mai tana fadin babu komai kawai dai ina tunane akan wani irin taro zan samu a gun yan uwa idan na isa ? Nana ke nan baki yarda da fadin da nake maki nagama da wanan matsalan taki ba ko daga inda yata take zaune har can kauyen naku ba inda ya saura da matsalan komai a yanzu saidai wanda ban sani ba kuma. Mirginowa tayi zuwa gareshi tana fadin habibi sai kuma ta fashe da kuka din ba abinda ya saura ta fada godiyane a kullun tana masa godiya yadda ya riketa a rayuwansa har bai kaunar ko kuda ya hau jikinta sai dole. Ya mayar da ita tankar wata sarauniyar duniya babune kawai bata dashi duk wani abinda mace zata nema na more rayuwa ita da yara sun koma takar labawan asali dama gata farar mace yar gado fari. Sin dade a hakan rugume da juna kafin suji bugun kofa yasan ko waye abincine daga company Al,hussan dayayi masu oda suka iso. Shi dinne aka jero kwalaye kusan bakwai yayi signing ya karba ya shigo dashi tana zaune har lokacin a inda ya barta ya zube kwalayen a gabanta. Mikewa tayi ta dauka zuwa kitchen din gidan da komai yake a gyara ta dan jera wanda zasuci da zafinsa abincin ba mamaki wajen ta don sun saba da hakan tun can . Matukar baya bukaci cin abinci irin namu na gargajiya bane ta garje ta hada masa wanan din dai na kwalaye sukafi amfani dasu ko can inda suka fito din. Wanan yasa ta murje tayi kauye kamar wata balarabiya da ita idan ba hausan yazo ta jefoshi ba larabci ya karbe bakinta ko hausan nata a yanzu yana da gargada idan tanayi. Don ko iyasu da yaran su larabcin daine harshen da sukeyi duk da tayi kokarin koyawa yaranta hausa don su dansan wani abu ranan da zuwa gida ya kamasu irin haka. Sai ki rantse wanan dan dake gabansunea yanzu data haifa da wanan mijin shine danta na farko data fara haifa a duniya saboda shejarunta da dadi ya boye. Dakin yaran ta nufa suna kwance suna barci haka suke da sunyi dan tafiya kadan duk su leme zakice mota sukai tafiyan dashi don jin dadi. Magana tayi masu cikin harshen larabci da sutashi Abba yana jiransu da abinci a falo hakan yasa da sauri suka mike don sanin halin Abban da sukayi. Bai yarda ya sagartasu da akidan aro ba wanda ba na hausawa duk tarbiyan su nan gida bai yarda ya barsu ba shi ya dorasu akai kuma suke bi. Wanka suka soma shiga yayin data koma dakin kananun biyu ta tayar dasu ta soma yi masu wanka kafin itama ta shiga ta watsa ruwan a jikinta ta fito cikin shirinta ta samesu falon suna jiranta. Bayan sun kammalane dai aka zauna zaman hira kowa na fadin inda yake son a kashi yawa a daidai lokacin wayanshi ya dauki kira ya dauka yana dubawa. Hakan yasa sukai tsit don dakane da umurni hakan da zaran an kira waya suna kusa kowane zai kama kansa a lokacin. Aminsane kuma ubangidansa dake nan Dubai asali shi balarabene tare suke harkan kasuwancinsu shine wanda ya bunkasa abin har yakai haka bayan auna imaninsa da yayi kan harkan bussines din har yarda ya shiga tsakaninsu sosai dashi . Ya sanar dashi zuwansa da iyalinsa yasa ya buge yaji ko sun sauka lafiya yake fada mai ai suna cikin Dubai din tun kwana biyu da suka wuce saukan dare sukayi a jiya kuma suna hutu da iyalinsa yanzu yake batun ya kirasama. Sun daita dan hiransu kafin taji yana masa alkawarin kaisu su gaisa yayin da zaiga takwaransa umar wanda akasa mai sunan shi. Bayan ya gama wayan ya fita zuwa unguwa don asali sai ace yafi zama nan din don harkan bussines dinshi da kuma yan uwansa da yake haduwa dasu a nan don gina bussiness din nasa da yake turawa gida ana masa donshi ba shiga yakeyi ba. Fotowanshi ke nan daga cikin gida yaji wayanshi yayi kara ya dauko ya duba sunan man ya gani a rubuce yayi mamakin kiran alokacin don a yanzu sun daina waya dashi kwata kwata tun faruwan wacan zancen daya auku tsakaninsu. Mami tayi fadan hakan da danta don shine mai matsala akan mace daba aurenta kowa zaiyi ba zasu bari aji kansu don basu da hankali ? Abin da bai taba aukuwa a tsakanisu ba yarinyar da bata da gata tazo ta hadasu fada shi salman din baida matsala a bamgareshi. Man din daine ya rike zancen a zuciyarshi ya daina kula dan uwan wanda hakan ba karamin taba shi salman din yayi ba don abubuwansa da dama daga wajen man din suke fitowa yanzun kuma ya daina. Cikin dan mamaki ya dauki wayan yana karawa a kunnesa tare da sallama yaji yace dashi how dear you kake son shiga hurmin daba nakabane a kaina ? Wanan wani irin maganace man ya tambaya yace you are idiot morethan Borg born humm salman din ya fada cikin mamaki sai shine yace dashi. How dare you zaka fadawa mami zancen da zai bata mata rai baka da hankali da zakacewa mami naba GF motana ? Munyi da kaicewa motatace ko dana kawo matar na aje na baka tsarontane da zaka samu mami da zancen meyasa kake son shiga tsakanina da mahaifiyatace wai ? Ko wanine ya turoka kai muna hakan tsakanina da mahaifiyata ka fada min nawa aka biyaka in nunkama zama doubling din abinda maishi ya baka ka barni in zauna lafiya da mahaifiyata please ? Idan baka daina ba kuma duk abinda ya biyo baya ka kuka da kanka don kai kajawa kanka kaji na fadama gaskiya next time ka koma hakan ranka in yayi dubu zai baci ya kashe wayar bai bashi daman da zaiyi magana ba kuma. Mamakine ya kamashi yadda akayi yasan man yasan shine ya fadawa mami din ba zaice mami dince ba don yana zaune ta kira dan nata tana tambayansa rai bace. Duk da baya gabansa a lokacin baiji dadin yadda hatsabibin ya gano shine ba koda yake ba abin mamaki bane tunda yana da yakinin ita shu,umar GF din nasa ta gansa a lokacin tayi pretending kamar bata ganshi ba. Sbin mamaki wai yau man ne ya kwarewa mace haka da badashi akai wanan zaman ba da sai yace wanan yarinyar shu,umace ta gaske akwai abinda taiwa man din ya rikice a kanta haka ? Shi ya rasa gane wanan abin dake haukata man kan yarinyar nan yarinya dako hira bai tsayawa yayi da ita irin na saurayi da budurwansa amma abu kadan za ai mata yaji yanzune zai rufe ido akan ko waye ? Why dan uwan nasa wai yake hakane akan yarinyar iya bincike yayi irin nasa amma har yanzu ba wani tsayawa kulata yake sosai ba. Don haka dole yaja bakinsa yai shiru ya kuma kawar da idonsa kan yarinyar nan don abin man din yayi nisa sosai akanta. Gashi yaji mami tana fadin zaizo hutu sai faman gyaran part din nasu akeyi akan zuwan nasa yasan daya buga wani zance zuwansa ba zai masa dadi ba gara dai ya lalabashi ya samu su koma yadda suke kamar farko yanzu meye abin ya fada a fili. Shi kadaine zaune a motar nasa yake ja yasa ya fito da maganan zuci a fili ya zauce kamar wani dan kwaya sai fada yakeyi a motan shi kadai da dan uwar nasa. Yana isa school da motar yayi tozali tana sheki wasu lecturals biyu daya sani ya gani tsaye suna magana akan motar ya fito suka gaisa dayan ke fadin. Malam salman kaga wata kafirar mota don Allah kwanan duk ina ganinta school din nan nake tambaya akace na wata dalibace . Cloud you imagine masu kudin nan suna matukar jin dadin su daliba da wanan motar inaga ta kare school ke nan dama ilimin kawai take bukata dai badai wani abu ba ? Mu kawai aka bari da wahalan ihu muna bin rana su da yayansu suna morewa wanan motar kazo kaji miliyoyin da aka kashe anan nasan ? Murmushi ya danyiwa mai maganan yana fadin motan nan odanta akayo tun daga turai don wanan yarinyar kawai . Kai kaji ba suka jera suna magana yana masu dan dariyan yake a fuskan shi wanda bai shiga ciki don shi akan wanan yarinyar ya sheda gaskiyan karin maganan da bahaushe keyi na dare daya Allah kanyi bature. Tsananin rabo ya jefo yarinyar nan a rayuwan man tunma da yaji inda man din yasa aka turata tayi IT din ta hakan yasa ya yarda by all meas so yake ta zarce sanin kowa ke nan ,? Ina can aji kai ya dau zafi don text mukeyi kan wani topic da Allah ya taimakeni zuwan nan Abuja nasan da shi kuma har na koyi yadda ake amfani dashi kafin na dawo. Mace ce mai exam din ba sauki a fuskanta dole kowa ya natsu don yanzu mukai matakin da karantun mu gangarane kawai. Abubuwa muke gani na tashin hankali hakan yasa mata da yawa idan an basu course din kuka shabe shabe sukeyi a canza masu don nan arewa a lokacin basu gama sanin karatun software ba. Haka na fito class din a gajiye gida nake son zuwa na huta don ba zan tsaya daukan lectures din daya rage muna ba a ranan saboda mun wahala kwarai sai karshene na gano me tambayan yake nufi ? Daidai mahadan deparment din mu da nasune muka hade dashi tun kan na karaso naga sauyin fuska a tare dashi saboda dan murnushin da yake min tun daga nisa irin kaga wanda kasani din nan. Wai ana ganin ki Aisha kin boye gaba daya kinyi wuyan gani ya tareni da fadin hakan cikin sakin fuska a gareni kamar baya. Sorry sir excuse please na fada na wuce shi kawai a cikin takona gani yar dagwas dani abinda ya bashi mamaki matuka bai taba tsamanin hakan daga gareni ba gaskiya yadda na shereshi din na tafi ko gaisuwa ban tsaya munyi ba. Kai ya kada ya basar ya nufi inda zai tafi cikin mamaki shi dai yasan ya fada min magana a cikin bacin rai kamar yadda hjy mummy ta kirasa ta zazzaga masa da har take kiransa da munafuki a lokacin. Haka kuma zafin abin don da ban yarda na biyewa zolayan da man din yayi ya rudeni ba da yasan zan iya bashi hadin kai mu jona tare don man ya wuce matsayin sani a nasa ganin. Sai gashi a can yayi baki wajen man din na koma da yanzu yake son ya fara gyaro komai a tsakaninsu shima ba sauki dolene kuma ya fara samo kan yarinyar tunda yanzu ya fahinci zancen ba sauki a wajen man saida hakan . Da mamakinsa na isa gida inda na samu anty safiya ta kwaso rikicinta suna cin mutunci a tsakar gida da matar akan dubu ashirin da biyar ta dauko kayan matar ta sayar bata kai mata kudi ba. Shine matar ta biyo ta har gida suna cin mutunci Allah yasa Abbu baya gida da daga ita har matar sun gane kurensu ranan. Tunda nayi sallama suka juyo suka kalleni Ammahce ta iya amsa min sallaman tana fadin Aeesh kin dawo ke nan kedai ? Na,ama da ehh Ammah na nufi wajenta kai tsaye suko sai tonon asiri sukeyiwa juna kuma aminiyartace fa matar ta saba zuwa su wuni tana mata dafe dafe suna faman ciye ciye. Sai gashi yau sunzo suna wanan tonon asirin a tsakanin su shi sana,an nan kuma Abbu ya hanata yinsa amma takeyi a boye yanzu ga kudin mutane ya narke akanta. Wai meya yafarune haka tsakaninsu Ammah muryansu har wajefa ake jinsu kedai tafi ki huta can tsakaninsu tun dazun nima ido na saka masu ai. Yayankice bata da gaskiya wai ashe duk zuwan da baraka keyi gidan nan kudine a tsakaninsu mai yawa yanzu bansan waya zugota ba yau tazo da wanan cin mutuncin. Na dan tsaya ina jinsu kafin in juya ina tsuki zuwa ciki na dan rage tufafin jikina na sake fitowa na samesu kamar zasu buga a tsakaninsu. Wai don Allah anty meye haka kukeyi a tsakanin ku wanan abin bai maku kyau ba gaskiya samirace ta shigo itama ta bisu da kallo ashe asmau naciki dama taki fitowane dai. Saida taji ina magana naga ta fito Baraka din ke fadin kina jina Aeesha kudin nan fa yau kusan shekara ke nan suke wajen ta a kullum da irin karyan da zatayi min idan nazo . Har cewa tayi mamaki dake saudiyace zatayo maku aike idan ta turone zata ban dukka yau tace ga laluran daya faru gobema hakane dai . Nagaji ni kudina nake so tunda yanzu har yakai tace wa mutane wai itace ke bina kudi anty Baraka nawane kudin wai tace muna muna dai dana sani ashirin da biyar ne cur dinsu ta kwashi kaya a wajena. Banda bani dubu biyu bani aron dubu uku a hada da wa yancan don Allah zasu kai dubu araba,in idan an tsaya lissafi. Yanzu mama me kikayi da kudi haka masu yawa don Allah keba komai kike saye ba samira ta fada cikin bacin rai ta juya zuwa daki. Anty Baraka kin gane kiyi hakkuri don Allah yanzu na dawo amma anji karfe biyar ko bakizo ba ki turo yaro ya karbar maki kudin ki kuyi hakkuri don Allah haka ba kyau da kukeyi. Kanwa nayi amma wanan cikin umar taki wallahi bata da hali ko kadan halinta sai ita wallahi yau ba don ke ba kanwa da cikin ummar nan taki taga tonon asiri a gurina. Hakkuri dai muka bata ta tafi tana bambami najuya zan koma naji anty safiya din tace ai da kin barni da ita wallahi ta dauki babu in tana dauka ? Kama min baki mara hankali kina da yaran nan haka a gabanki kike jawa janki wullakanci azo gida ana maki tonon asiri haka safiya ? Kice wai abarki idan zaki dauki babu kinyi arziki yau mahaifin ku bai gidan nan dake da ita din da kun gane kureku wallahi. Kici banza kici wofi duk a gidan nan bayan rufin asirin da Allah yai muna sanadiyar kanwar nan taku amma wai sai kin fita kin daukowa kanki magana ? Yau ba don ita din ba da saidai ta kira maki hukumar datace kuje can ku karata can alabashi idan malam yaji daga can ya gargadaki ki koma inda kika fito. Ta dai koma nikan babu inda zanje yanzu kuma a barni nan Asmau ta fada sun mayar da uwar kamar wata sa,ansu ? Yaransu hudu duka maza sai shi da matarshi a cikjn motar zuwa wani hadaden unguwa na masushi dake cikin birnin Dubai din. Duk da sun saba ganin abin mamaki hakan bai hanasu bin birnin da kallo ba don ko Dubai din ita garice ta daban komai moderet ne a garin cikin kawa. Wani get aka wagale bayan mijin yai magana da wani a waya suka shiga yake fadin kinga inda daulan duniya ya yanke cibi a nan . Gidan deler mu ke nan dake sayen danyen gwal din mu idan mun dauko shima suna da company da suke narkar dashi zuwa abubuwan kawa. Aiga alama nan ya nuna don kuwa wanan gidan kanshi ai isa zuwa kallo a garin nan mema kika gani a nan sai kin shiga baifi shekara uku ba ko huda da aikai bukin tarewansa gidan ai. Ai gamu zamuje cin arziki muma yau mu ba idon mu abinci mutumin yana da kirki sosai bai da girman kai haka kuma yana son yan black din mu sosai yace akwai mutunci a tsakanin shi damu sosai. Saidai lafiya da yanzu ta kumbce masa ya na fama da laluran hawan jini duk ya dan rabe ba kamar daba can da inkin gasa kina son ki kara kallonsa karo na barkatai. Allah sarki ance lafiya jarice duk tarin dukiyan nan kuma gashi ya rasa wani abu a tare dashi mu godewa Allah da lafiyan daya bamu a rayuwa. Mutum mai arziki kamar wanan duk da akwai tsufa nasan ai dole yai hawan jini don ko tunane ya isheshi a yanzu. Ke bafa tsoho bane matashine sosaima bai kai mu shekaru ba ko kadanma ina su kinsan arzikinsu gadon abinsu sukeyi ba kamar mu bane nan da saika tashi ka nemi abinka ka rufawa kanka asiri. Kallo kan sunyi sa suka shiga wani katon falo da babu komai sai prime mai Allahu an zanashi da wani irin sallo manya maya ko wani angul na falon sune a manne. Akai masu iso suka zauna anan falon kafin masu gidan su fito sai hadimai nasu na larabawa ke faman jera masu abin motsa baki kala kala a gabansu. Daga can suka fara jin takon fitowa daga sama sun dauka masu gidanne wata dattijuwar macece ta sauko tana masu marhabin da zuwa tare da gaidasu tayi masu bayanin su motsa baki kafin masu gidan su sauko. Abinka da inda akwai yaran basu damu ba son sun saba daci amma ka,aidane idan kaje ziyara gidan balarabe saika danci wani abu koba dadi kuwa hakan yana ta dan dauki cup ta tsiyaya ruwan inabi tattace ta dauka zata kai baki don ita bataci komai ba sai yaran da maigidanta ke faman motsa bakunansu. Wani balarabe da matarsa suka sauka fito a wani hanya mai nuna elevetorne wajen caraf idon ta ya kafe a kansu babu tamtama Umar bin hashim ne wanan ai ? ZAINAB IDRIS MAKAWA[10/1, 9:01 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Shima fara,an dake fuskanshi ya hade lokaci guda ya nunata da yatsa tare da ambatan sunan ta da Ummu Asiya kamar yadda yake kiranta dashi a lokacin baya. Mamakine ya kama Abusifyan ya bisu da kallo ya kalli Nana ya kalli matashin balaraben dake tsaye da matarshi a gabansu. Cikin larabci matarshi da abin ya daurewa kai take tambayanshi da wacece ita ka taba sanintane dama ? Na,am ya bata amsa da hakan yace itace mahaifiyar yata dana fada maki na haifa a saudiya a baya. Abban nana Aeesha ke nan yar matata shi kuma Abusifyan ya fada daga gefe daya cikin mamaki yana nuna balaraben dake tsaye ya kurawa matarsa ido ko kyaftawa bayayi a lokacin. Hannu ya daga sama yana mikawa Allah subbahanahu wata,allah godiyansa tare da hamdallah ya shafa a fuskan shi yana kaiwa zaune a sanyayye. Ya Rahaman ta fada takai zaune itace ta fara zama don kafafuwanta basu daukanta a lokacin abinda mijinta ya dade yana nema duk da tana taushe zuciyarta yau gashi ya baiyana masa har gida acikin sauki. Ummu Asiya ina kuka shiga nake nemanku shekara da shekaru ba labarin ku ko wani shekara sai naje saudiya neman ku amma babu labarin ku ? Ya fada kamar yana share kwalla daga idanuwansa dake kokarin zubo masa ya juya ya kallo mutumin nasa yace . Ina kasan ummu Asiya meye halakan ka da ita mutumina yana tambayan bakon nasa don har lokacin kansa a daure yake yana ganin kamar mafalkin daya saba yine yakeyi alokacin. Yaran sunyi shiru suna kallonsu cikin mamaki duk da ba fahintar abinda ke faruwa sukeyi ba amma sun fahinci akwai abindake faruwa a wajen lokacin tsakanin iyayyen nasu. Abban Jafar ka kawomu gidan azzalumin mutumin nan ne don ka bata tsakanin mu ko kuma dama kana sane da shine Abban Aeesha duk wanan dadewan baka sanar damu ba ? La,lala azimun sai a yau na sani nana suka juya yare a cikin hausa ta juya tare da fadiwa yaran su tafi aida sauri duk suka mike tsaye lokaci guda a falon cikin firgita. A,a haba dai ya hakan kuma ashe ba zaki godewa Allah da wanan rufin asirin da yaiwa yarki dake ba a rayuwa sai ki nuna halin dan adam baya ya karba maki adduan da kika dade kinayi a yau. Cak ta tsaya waje daya bata motsa ba don abinda mijin nata ya fada mata lokacin tasan hakan gaskiyane kuma ko banza ba zata iya ketare zancensa ba. Yayin da dan balaraben mutumin yake ji tankar yaji duminta a jikinsa ko zaiji saukin abinda ke fisgansa a lokacin. Saidai hakan ba dama gareshi a yanz don shamakin aure dake tsakaninsu su duka din biyu. Don tankar ya halakane ga Allah da kuma ketarewa sharian musulunci dana aure haka kuma idanuwa biyu dake shedan hakan na mijin ummu din dana matarsa zasu shiga cikin rudani da hakan. Shima din dai daga bayansu hakkuri yake bata data dakata don Allah ta fada masa ina yarsa take tana raye ko wani abin ya sameta bayan rabuwansu ? A haukace ta juyo tana fadin hakan kayi tsamani dama yasa ka gudu ka barmu a cikin kunci ba tare da sanar dani gaskiyan aniyarka a kan mu ba. Banda wani aniya saita alheri ko lokacin idan kin fahinci gatan da nayi maku na dawone da niyar bayan na shirya da iyayyena in koma in daukoku zuwa nan Dubai. Bayan yan shekaru kodana koma na samu labarin wai kin gudu keda yarinyar saboda rayuwan banza da kika farayi a bayana. Wanan ya bakanta min rai na fita zancenku amma daga baya wanan makwabcin namu kuma yake fada min halinda kika shiga akan rashina din . Da yadda mutanen ku suka hada kai da wasu aka cuta maku hakan yasa na dauki mataki nasa kudi nayi sharia dasu na kwato gidana a hannunsu da suka sayawa wani bakin mutum na tare dasu lokacin. Saidai hakan baisa na daina bincike akanku ba har lokacin saboda irin yadda nake cikin damuwan rashin ku a lokacin don bansan halinda yata take ciki ba a wajenki. Haka kuma me zanje in fadawa Allah gobe kiyama da wanan abin dana aikata maku har hakan yakai na kamu da ciwon zuciya da a yanzu nake fama dashi. Ya juya wajen mijin nata yace kaji abin Allah duk haduwan nan da mukeyi dake shek ina tare da wanan damuwan a raina . Amma Allah bai taba nufa dana bude baki na fadama halin da nake ciki ba ashe kaine maganin matsalata da Allah ya turo min . Masha Allah da jin kaima ka damu kamar yadda ita matata a duk shekarun nan itama wanan ce matsalanta na kallon yarta da akeyi a matsayin mara uba ? Alhalin bata hanyar banzane ta sameta ba yar halak ce itama kamar kowa. Innalillahi balaraben ya fada a cikin yanayin damuwa yana girgiza kansa a cikin takaicin yarda yarsa ta kasance masa a haka alhalin yana mutum mai tarin dukiya dagashi har ahalinsa amma yarsa ta kasance abin zargi. Sannu a hankali ya dago kai ya kalli shek din yace kwarai tana raye yanzu hakan tana Nageria tana rayuwa tare da yar uwar ita Asiya din. La,haulla wallah quwati inna billahi aliyal,azeem ya ambata tare da maimaita sunan kasan da fasin Nageri fa ? Yana kallon shek din tare da girgiza a hankali yana furta astangafurllah Astangullah yana kakauta fadan hakan. Shidaine mai kwarin gwiwan iya magana a falon yace itama Asiya din tun wacan lokacin data kaita Nageria bata kara waiwayanta ba sai wanan karon muke son zuwa insha Allah. Ya subbahanallah ya fito a bakinsa ya daga hannu yana fadan ya rabbi ya subahanallah wa,atubbu,ilaihi . Tausayi yaba bakon nasa yafi tausaya masa sama ga matarshi da yake tare da ita duk da yasan itama tana cikin damuwa irin hakan. Amma na wanan bawan Allah yafi nata a yadda yake gann ya shiga rudu haka lokaci guda jikinshi har karkarawa yakeyi idan yana magana don rudewa. Sai ya shiga kwantar mai da hankali inda yake fadin kada ya damu don nana bata a cikin matsala yadda yake zato ta samu tarbiya irin na islama. Haka kuma tana da ilimi ba a barta a cikin jahilci da duhun kaiba yanzu tana a matakin kamala karatunta na degree ma dukkan su suka kallosa daga uwar har uban yace kwarai . Yarinya ce mai hazaka tare da tarin baiwan ilimi da Allah ya bata tun haduwana da mahaifiyarta dana fahinci damuwanta ke nan na saka ake bibiyan lamarin yarinyar yadda ya dace ko ita bata sanda hakan ba sai yanzu da nake fadama. Cikin wani muryan mai rauni da kasala tace Abban jafar ya amsa da kai yana lumshe idanu yace ba zanso ace yar matana ta wullakanta ba alhalin ina tare da uwarta. Asiya yarinyace mai mutunci da sanin yakama tare da gudun zuciyar mutum idan tana tare dashi . Haka kuma itace sillar dawo da rayuwata haka bayan kaddaran rayuwa daya hauni na dan lokaci haduwana da itane ya karfafa min gwiwa har na dawo mutum kamar kowa a yanzu. Bayan dan kalubalin rayuwa dana shiga a baya haduwata da itane fadincikina da komai nawa ya dawo cikin hukincin ubangiji. Tasowa balaraben yayi ya rugume shek din saiga hawaye a fuskan shi hakan yasa shi yin shiru ga bayanin da yake masu din kafin ya fara tari kadan kadan . Cikin fada fada matarsa ke masa magana akan zai tayar da ciwonsa a yanzu kuma bayan sun fara ganin lafiya a garesa yanzu. Dole dai aka kira likita baifi rabin awa ba likitan ya iso allura yai masa ya samu barci hakan yabawa matar daman dagowa ta kallesu taci zasu iya tafiya inda suka fito hakan ma ya isa ta dan fada a tsawace garesu. Ba musu shehin ya umurci iyalin nasa su tashi subar gidan kafin takai gayi masu wullakanci kuma a yadda yanayinta ya nuna. Koba komai dai a yau din nan Allah ya cika mashi alkawarinsa daya dade yana dannewa a zuciyansa daya daukarwa kansa hakan don ganin ya rama halarcinsa garesu. A daidai lokacin nan kuma gida Nageria ina kwance a daki tun safe ban fito ba haka kawai nake jin wani irin yanayi na kunci tare da kasala a jikina. Banjin dadin komai ko magana aka shigo akai min sai nayi kamar da gaske nake samun in bada amsa ga maishi hakan yasama ban fito waje ba. I,lla dai Abbu dana fito na gayar tunda safe na koma dakina na kwanta kuma ba barci na samu ya daukeni ba alokacin. Sai shigowan su farida na daure na fito falo muka zauna bayan sallah azahar da suka shigo zaune nake kawai ina sauraren hiransu ba tare da nayi magana ba tun bayan gaisawan da mukayi dasu din. Ina saye da wando da riga mai dogon hannu tare da hafsat muka sayosu a wani shago abuja sai hula ja dana cusa a kaina . Kafana wasu plat shoes ne milk masu dan stone a jere irin na yawan unguwa ko zama a gida basu da nauyi haka basu da duduge ko kadan atsarinsu. Sai wayoyina dake aje gefen dana zauna na dora kafafuwana a saman kujera ina bin duk wace tai magana da idanu kawai ko kuma in dayi murmushi. Yau ko lafiya besty na naga tunda muka shigo kamar yanayinki babu dadi maryam ke tambayana hakan ? Saidana dan rausaya tare da jan dan gutun tsuki na hade hannayena waje daya ina fadin maryam yau dai gani nan dai haka natashi banjin dadin komai wallahi. Haba tun shigowan mu nima na fahinci hakan ban daiyi magana bane tun dazun farida ta fada mika nayi ina hamma nace na rasa gaba daya meke damuna hakane wallahi ? Salamu alaikum wai wani mai mota yace yana sallama da Aisha yaro ya fada da sauti mai karfi a kofan get din shigowa gidan mu. Aisha bata nan saidai Aeesha samira ta fadawa yaron bai tsaya ba ya juya sai gashi ya dawo yana fadin wai yace Aeesha din yakewa sallama kaje kace,,,, Haba samira this is not a jork don Allah kika san ko waye ke sallama da ita kike mai hakan maryam ta fada ta kara da fadin kace tana tafe kaji angode. Don Allah can su dami mutane da sallama karshe ba komai bane sai iskanci da zai biyo baya ina ruwanki wanan matsalankice ko nata babu ruwanki da wanan kubar irin hakan don Allah haka baida kyau wallahi. Saidai ita ba ni na rasa wanan abin wallahi asmau ke fada tana jan tsuki ta mike maryam ta kalloni banko motsa a yadda nake ba tace muje kikaga ko waye mana. Sai farida ta kwashe da dariya tana fadin wasu na neman hakan wasu kuma suna tirjewa kai duniya gidan wawa ke nan. Ganin maryam ta daga yasa nima dole na tashi hijjabin farida na karba na dora a jikina muka fita da farko ban sheda motarsa ba saidaga baya. Na shedashi salman ne bansan lokacin da nace meya kawo wanan gidan mu kuma dan rainin wayau kawai ? Waye shi nace salman mana dan wullakanci bari muji ko meya kawo nan dan wallahi zan masa rashin mutunci sosai kuwa yau. Kada kiyi hakan don Allah ki dai saurari abinda yazo dashi kawai mu koma ciki duk wanan zance muna yinsane kafin mu karasa wajensa. Saidai muna isa ya fito daga motan da dan murmushinsa yake fadin ashe bake kadai bace Aisha gidan nan kun banbanta sunan nakune ke nan ? Umm,na fada a dan gajarce nace lafiya dai ko ance kana nemana O lord Aisha ashe kina da riko haka ban sani ba ? Wallahi ko ranan rainane ya baci idona ya rufe da maganganun da iyayyeb mu suke faman tsegumi a kai yasa na fada maki hakan. Don naga ke baki gane ba a tunane hakan zaisa ki rabu da man din tunda a gaskiya lokacin ina ganin kinyi kasada da yawa na fadawa tarkonsa da kikayi. Amma kuma sai yanzu nagane ashe nine sakarai dana zaci hakan a kanku lokacin don a yanzu na fahinci bada wata manufa daya fada ba yake maki hakan ashe? Mune dai ya mayar sakarkaru a lokacin muka yarda da maganansa akanki don ,,,,,, don Allah sir idan abinda ya kawoka dama ke nan kayi hakkuri ka tafi don Allah. Wanan kuma a yanzu tsakanin kune don ni ban san wanan zancen ba duk ku din na daukeku dayane a wajena da Allah ya hadani da kune kan abinda ya barwa kansa sanin hakan. Murmushi yayi yana gyara tsayinsa yace Aisha ki fahincini wallahi ba nayi hakan bane da wani manufa don kawai in tseratar da rayuwanki daga wullakanci yasa na fada maki hakan lokacin. Yanzu kuma da na fahinci wallahi da gaske yake akwai wani manufa na alheri akanki da yakeyi shine nazo in baki hakkuri kan abinda ya faru tsakanin mu a baya. Kiyi hakkuri Aisha kuskuren fahintane yasa na aikata hakan bashir dan uwanane uwarmu kin sani dole kuma in so abinda yake so . Ok tau nagode na fada tare da kallon maryam nace maryam muje ko tace a,a Aeesha kada ki haka don Allah ki tsaya ku fahinci juna dashi tunda har yazo akan hakan. Please maryam stay out of this matter ba ki san mafarin zancen nan ba don Allah mu je ciki na fada sai naji ta rike hannuna tana fadin . Besty ban sanki da fushi haka ba ba aiwa mutum hakan tunda yazo don Allah ku fahinci juna dashi mana na juyo ina mata kallon ido da ido nace. Maryam kin fi bukatan in tsaya ya kara kirana da makwadaiciya wace bata da wayau mai bin diyan attajirai ? Subbahanallahi bawan Allah idan haka ka fada ka saba lamba don ko ko mazan unguwar nan namu ka tambaya zasu sheda Aeesha wallahi saidai abinda ba a rasa ba ga mutum. Wanan duk ba halin Aeesha bane gaskiya kun dai mata kuskuren fahintane wace bata shiga tsabgan kowa za a kirawa kwadayi ? Please anyi kuskure shine ya kawoni don in bata hakkuri yanzu haka shima bash din tun lokacin can fushi yake dani wallahi nasan idan na fara da Aishan kamar na samo kansane ya huce daga fushin da yakeyi dani din. Amma gaskiya ko waye aka fadawa haka tunda ba ibada bane dole yaja baya saidai tunda kace hakkuri kazo bata ke Aeesha don Allah kuyi hakkuri abar zancen nan Allah ya tsare gaba. Nagode yace da ita kafin suji nace maryam banyi zaton jin hakan daga bakin ki ba nina tsaya a inda Allah ya ajeni ban kai kaina inda Allah bai kaini ba don kwadayi. Don Allah Aeesha kiyi hakkuri kibar tuna hakan a tafi a hakan zaifi shiko sai faman murmushi da yakeyi kamar na dole. Ya dai kara ban hakkuri kafin muyi sallama dashi har lokacin kallonsa kawai nakeyi don na rufe babinsa a zuciyana ba sauran mutunci kuma a tsakanina dashi yanzu. Muna tsaye yaja motarshi ya tafi nan nake dan fada mata yadda mukayi sai naji tace anya kuwa Aeesha wanan ba son ki yakeyi ba kuwa ? Wani itin so kuma koshi man din da muke tare ai kamar yayanane ba soyayya a tsakanina dashi sai mutunci kawai. Hakane muka shiga cikikin gidan mun samesu suna kitso ban tsaya ba na shiga daki sai kuma na tuna bamu basu komai bafa yasa na kira Asmau ta samo masu abin tabawa. Ganin yamma ya soma na shiga wanka na fito na gyara jikina dama ba sallah nakeyi ba nan falon muka dai muka zauna har Asmau tagama abincin dare ta kawo muna kadan naci naji bakina ba dadi. Na tsame hannuna daga abincin suka sai cin abinsu sukeyi ji nake tankar in dora hannu a ka inyi ta kurma ihu a gidan. Amma dai baki da lafiyane dai farida ta sake fadan hakan na dai bata fuskana ba magana ina dai kallon wayana kawai. A daidai lokacin dana kunna data lokacin sakonnine jere da juna suke shigo min a wayata lokaci guda don yanzu ina da numbobi na mutane ba kamar da ba da banda kowa. Mutanen arzkina a yanzu sai kara yawa sukeyi niko wani izzan tsiyane ya taso min duk da nasan ina da nakasu amma ban yarda nabi hakan na wullakanta kaina ba. Bandai rokon namiji abu don muna tare dakai ko ke kawa inga kinyi abu ya tsone min ido nasa rai sai nayi abin nan nima a,a nawa daine idan nayi niya zanyi daban saidai ayi aune da kawai ina abina don na tsani hassada kullum kuma ina rokon Allah ya yayye min hassada a zuciyana. Saina godewa Allah ds baisa min yawan shiga gidaje ba ko yawan tara kawaye barkatai iya mune yan gida muke rayuwan mu tsakanin mu a cikin rufin asiri wa junan mu. Iyayyensu faridace sukaso saka wani hali a baya yanzu kuma sun daina hakan sun barmu tare da juna muna mu,amulan mu tsakanin mu. Bandamu ba ko yau na sai abu suka nuna suna so zan iya ba maishi haka kuma suma idan na nuna ina son abu maishi zata barmin badai hassada ko kyashin juna saida abinda ba,a rasaba kuma. GF kwana biyu ya kuke yaya kowa a gida kuma ina busy zan shigo Nageria kwanan nan zanzo hutu insha Allah. Sakon nan ko ban fada ba ke mai karatu kinsan daga inda ya fito na man ne da mun dan dauki lokaci banganin ya hau online. Ina mayar da amsa ya sai nashi sakon yashigo inda yake fadin yanzu kasan ku zafine ko sanyi nace mu bamu damu da yanayinta ba ko wani lokaci yazo muna maraba dashi. Ohh sorry you highness mantawa nayi na fadi hakan voice na tura mashi cikin yar muryata nake fadin abin har da zolayane kuma ? Nice your highness yau kuma rankai dade wanan tittle din saiku diyan manya ake jinshi gareku ai mukan aiko diyan fadawanku muka samu daraja mun gode Allah. Ko yanzu ki kara godewa Allah don kinfi karfin fada saidai palace a yanzu time will soon come insha Allah. Ya maido min da amsan hakan nayi murmushi da har yasa suka dan kalloni na fuske kamar bani bace mai murmushin a lokacin. To be frank ina tafe Nageria this week banson zafin nan nasu ko kadan hakan yasa nake tambayanki nace zafi sosai kuwa har ana naso a jiki saboda zafi. Ya rubuto ba zaizo ba nace a huta lafiya amma kai da gidan ku har waje AC ne kake wani jin zafi yace last time da yazo da kyar yayi kwana daya ya juya zuwa Abuja saboda zafi. Kunji dadin ku Allah ya baku duniya yasa hakan amsa ya turo da Allah yasa lafiran mu yafi hakan na amsa da amin sai naga ya sauka online din ga baki daya. Wayan na aje ina mai lumshe idona a hankalin ban samu karanta sauran sakon ba sai muryan maryam dake fadin anty love idan kingama soyewar taki mu zamu tafi magariba ya kusa. Mikewa nayi ina murmushi muka fito tare dasu kofan gidansu muka tsaya muna hiran yaya sulaiman dinsu don tunowa dashi da nayi. Nan nake fada masu ai nayi wani sulaiman din saidai ya faye zama babbane dan garin nan yasa ban faye bashi lokaci ba idan ya tsaya a gabana har tsoransa nake ji suka kwashe da dariya. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/2, 9:36 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Abin duniya a yan kwana yaiwa hjyn tsanani ga inda take sa rai tasamu ta warware abu yaki yanzu gaba daya duk da irin uban kudin data kashe akan zancen. Amma yaron nan da ubansa sunki bakinsu ya rufu har yaya imamu yan bakin ciki tagane mahassadantane suma. Da alama ba zaune suke banza ba ta kula duk abunda zatayi da sunan su su ukun nan bai taba kamasu saidai ta kashe kudin banza. Yanzu ta san yadda zata bullo masa ai tasan duk inda yaje dole ya dawo gida to a daura auren ya dawo ya samu matarsa a dakinsa fakat. Albashin dai yayi borensa ya gaji su koma a zauna lafiya yau kan da zuman abinda zatajewa mahaifanta ke nan . Tagaji da hakan tana son itama a yanzu ta faso a santa yadda kawayenta na baya da take dagawa kai a yanzun suka fita komai . Tagama shirinta tana faman wanan tunanen ta fito zuwa gidan iyayyen nata saidai tun fitanta take ganin tururuwan jama,a a wanan makeken gidan dake gaban nasu. Gidane da babu kowa a cikinsa yanzu ko ga jama,a da manyan motoci sai shiga sukeyi gidan kamar ana shigo da wasu kayane kuma ? Wa yan nan me kuma suka samu haka da ace ita wata tsiyace irin da ai don dole ta sani tasan abinda ke faruwa koga masu zuwa mata fadanci taji ai. Amma yanzu ina babu mai zuwa wajenta don ko yazo haka zai tafi babu ko asi ko masarufi abin taba hakan yasa mutane suka jaye mata. Tsuki taja tana fadin indai mutanene haka muka fito yanzu da ba abin watsawa kowa bamu gani kuma wata rana wanan katon get din ma gansa rufe ai. Tana isa gida kuma nan ma ta kula kamar akwai abindake faruwa a cikin fadan don mutane da tagani a waje suna kus kus kungiya kungiya. Haka ta daure ta shiga gidan suka gaisa da yan aikin part dinsu ta nufi ciki saida suka gama gaisawane ta gabatarwa mahaifiyanta Sharon datazo dashi kan yayansu din wai don kada aji kunya tunda kowa yasani azo kuma ace an fasa me zamu fada masu kuma ? Sai su gane yanzu baki da tacewa ko a dakinki balle wani dakin da kike bada doka da umurni don dole abi kuwa yanzu hakan na iya kawo maki nakasu a idon al,umma. Saida ta gama uwar tana kurum tana saurarenta kafin ta nisa tace da yar nata dake zaman jjn amsan da zata samu don tana ganin korafin ta ya karbu ya samu mazauni ga uwar sai taji tace da ita. KURA ki barni nan naji da abindake damuna don Allah akan zancen hatsabibin yaron nan dake da ido kakafe bai tsoro ko kunyar kowa. Yanzu haka naji ance yana gari jiya ya sauko baki ga dawakan da aka shigo dasu gidan nan ba shine ya turo a turke masa wai bana hawa zaiyi shima ai masa kiyo kafin lokaci. Hjy shi bashir din shifa ai yaron nan shu,umin yaro Ahmad ya haifo ni sai incema an furfura masushine can wajen haihuwansa inba wani abu ba wallahi ina zargin hakan ? Iskancine kawai waishi ga haihuwan turai renon turawa ko uba ba a ganin girmansa balle na tare dashi ? To kin gani ke nan in bashi ba shi har ya isa ya turo abu gidan nan bada sanina ba saidai inji a bakin yan barga suna fadi. Wai a gunsu kika tsunci zancen ke nan hjy tace kwarai jiya da yamma indo ta shigo tana fada min don haushi koranta nayi don ban gama jin shirmen da take fada ba ai. Hjy ai nuna masa zakiyi kina nan a bakanki ko ya yarda ko kada ya yarda umurni kika bayar hakan tundama yana kasa sai ayita takare ko aure a fara daurawa kawai. Uwar ta kallota tace kamar ya kina magana kamar kin matsu da yar taki ko kuma tayi wani mugun abu da kikeson kawar da ita ko a wullakancene ? To hjy yaron ne saida haka idan kuma hakan baiyi ba shi yaya Ahmad din zaki takewa gidan wuta don dole ya yarda idan yaji furcin ki na karshe. Dama dai ke nan uwarta fada tana gyara zamanta kafin tace zansa akira min shi muyu magana anjima a hakan suka rabu da junansu kan zance. Yako zo amsa kiran gagawan da uwar tayi mashi bayan sun gaisane yake fadin hjy lafiya dai ko tace . Ahmad dakai da danka na fahinci kuna son nuna min kunfi karfina a yanzu to bari kaji daga kai harshi kunyi kadan insa doka ku ketare min . Umurni na bayar bawai shawara ba ka gagauta saka lokacin bukin yaran nan ayisa a huta na gaji da jan lokacin nan da kake min kaida danka. Kai ya dago ya kalleta yace hjy wai zancen na nane dama na sauka an gama maganan tunda ya nuna bai yarda da hakan ba shi. Au kana bayan danka ke nan tunda baya so maganata itace ta banza to kowa hakan nake masa akansa kuma ba za a fasa hakan ba ko banda rai akwai masu gabatar da hakan bayana. To ai zancen yazo da sauki hjy tunda bashir din yana gari sai in turo maki shi yaji da kunnensa hukuncin da kika zartan akansa din. Ban damu da sanin yana nan ko bai nan ba kamar yadda shima bai damu da sanin lafiya ta ba wanan umurni nake baka kai. Shiru yayi na dan lokaci kafin yace Allah ya sauwaka amma gaskiya yin hakan zai iya haifar da babban matsala gara dai a bari sai,,,, Ahmad bace min da gani na gama maganata ina saurareka ta fada tare da kawar dakai daga garesa ya dan zauna jim kafin ya daga yana fitowa suka hade da kura wani irin gaisuwan wullakanci tayi mai bai amsata ba ya wuce kawai. Tunda uban ya fara mai bayani mumushi yakeyi kawai saida yaji uban yayi shiru ya gyara zama yace daddy yanzu ka fahinci nine next target dinsu ko ? Na fahinta Man aina dade da sanin hakan yau dai koma meye ai za a kawo karshen abin tunda kunya ma idan ta sansa ya sheta. Ana sallame sallah isha,i yazo gidan yayi sa,a tana gidan sai ganinsa sukayi falon kamar an jefosa daga sama ga wani irin fitinanen kamshi dake tashi daga jikinsa. Duk yadda kakan taso hade rai garesa ta tsare gida daya kai zaune ta kasa hakan saidai ya cika mata ido ta furta kai kuma daga ina haka da daren nan ? Nazo ganawa da maimartabane daddy yace inzo kina nemana shine kashigo ashe eeh to ban dauka kin saura raye ba ai ? Wanan wani irin wasane kuma magaji ina kake son taje ko za a kashe tsohuwa da rantane kamar yadda manya ke fada ? To be frank aunt na zata ko bata raye don naji kwanaki daddy yana fadan bata da lafiya na dauka ai ta tafi don banga abinda zata jira ba kuma tunda ta gama abinda ya kawo ta. Uban naka dai shine zaka fara kashewa bani ba ya mike tsaye tare da gyara tufafin shi da suka danyi squeezing yana fadin fadin umm,umm da hakan ya faru da bakiji dadi ba ai . Takawa yayi zuwa gareta naman dake cikin miya ya tsoma hannu ya dauki tsoka daya ya rike yana fadin Ina zaki tafi bayan tsohon mijinki yana baki wanan kina hadiya kullun don jin dadi har dasu man shanu dan karin gwadayi ki gama ki fada min meye kike nemana dashi. Au shi bai fadama ba ke nan tunda yana tsoronka ko shine ya turoka inda nake zancen aurenka ne da yar uwarka nace yai maka . Ina son a kawar da ita hakana ko karatun ne ta karasa a dakinta can tunda shi ya kasa fadama ya turoka nan. Au hakane to a kai kasuwa ban cikin wanan tsarin naku na fada maki hakan tuntuni baiji nauyi ko kunyar gwagon nasa hjy Kura ba ya fadi hakan kai tsaye. Kanka daya kuwa magaji hjy na magana kana bata amsa haka kai tsaye wasa take dakaine ko me ? Ita hjy din Allah ce mommy ? Lokaci daya suka kallonshi cikin mamaki yace yes itafa ba Allah bane ba kuma wata waliyiya bace da ba,a iya bata amsa idan tana magana ? Yau ga dan bura uba hjy kura ta fada kai tsaye tayi cikinsa da fada baice komai ba saida ta kare ya sake kallonsu yace nace badani ba banyi ko hakan dolene wai ? Ohh,ohh nagane dama naji ance baka rabu da yar kwara din nan ba sai zarahi kake faman kashe mata ka mayar da ita tankar wata sarauniya a cikin garin nan. Bari kaji kome zaka zamo da ita a duniya nan ba zata taba shigowa cikin mu ta bata muna sunan zuria a ba iyakan ka da ita ku sheke ayan ku haka a waje ku tabbata da zaman banza amma ba gidan nan ba. Mommy aita riga data shiga cikin mu ko don ita mace ce mai daraja da darajanta ya doke na kowan mu a nan ? Wai meka shawo hakane kazo kanawa mutane rashin mutunci hakane kanka daya kuwa kasan abinda kake fada yanzu kuwa ? Yasani hjy tsantsan rashin mutuncine yazo yai muna tunda an tarbiyarta dashi cikin rashi da a kaji na fadama indai ina raye a doron kasan nan bashir ba zaka taba auro yarinyar nan cikin zuri,an mu ba. Haka kawai yarinya yar karuwa mara mutunci da da,a kaje ka jajibo muna ita donson zuciyan iyayyeka tazo ta bata muna sunan ahali a banza don ana gudun hanaka ranka ya baci ? Umm,umm mommy zakiyi mamaki kwarai idan kika san waye uwarta don ita ba karuwa bace asalin matar sunnace mai aure kamar kowa a tarihi kuma bata taba karuwanci ba a rayuwanta. Auto kai mata uba ke nan dai don ka darajata a idon wa yanda basu san asalinta bako yasa kayi shige da fice ka sama mata uban wacin gadi ko ? Allah sarki akan me zanyi hakan mommy sanadinki dai ya fito mata da ubanta don badon ke ba da sun rabu ke nan har abada kila amma ta sanadin ki sai abin yazo masu da sauki. Kai dan sheri meya hadani da wanan yar takari din dako sanin gidan da take banyi ba ka hadoni da ita don ka iya sheri. Exactly hakan zancen ya faro mummy a wajen sheri sanadi ya shiga na baiyan ubanta har suka hadu amma ba matsala nan da dan lokaci zaki gane me nake nufi idan kin bi a sannu. Zagi kan na cin mutunci cikin daga murya ta daibe haushin abinda fitsararen yaron ke mata a gabansu anrasa wa zai dakatar dashi ga hakan da yakeyi a lokacin kamar suna tsoransa. Hjy Nasarece tayi karfin halin fadin magaji fice a nan tunda kace wajen baba kazo dama tafi da wanan abin kunyan da kuke kokarin ja muna. Mommy Nasare abin kunya na yaushe kuma ai an gama jawo munashi a dakinku saidai Allah ya kyauta nagaba kuma amma tun yaushe hakan akayisa kuma ? Yana fadan hakan ya juya ya fice falon ya barsu zaune zugun zugun masu binsa da kallo suna binsa cikin mamaki don sun kasa gane ina maganan sa ya dosa. Sai ita hjy kura din tadawo daga tunane tana fadin lalai yaron nan baisan wuta ba sai ya taka ni dani yake wasan ke nan har zai kalli idona ya fada min magana haka kai tsaye iya son ransa. Yau nagane munafunci ya shiga dakin nan sosai hjy ban sani sai yau da naga zahirin hakan a gaban kowa ? Don Allah kura ki rufa muna baki yaron nan hannunki mai sanda yake maki amma kinki ki gane hakan ke ? Meyasa baki kwantar da hankali kiyi tunanene ke sai abinda kika dosa kike shirin hara kawai ke dai bukatarki ta biya yarki ta auresa a hakan zai auri yarki mutunci ya gama zubewa tun yanzu tsakanin ku . Yaron nan kamar matsinki yasa sun gane waye uban yarinyar nan da kuke zance nake gani amma kinki ki fahinci hakan ke sai bakin zuba kikeyi na ba gaira ba dalili. Mune makiyanki ke nan a yanzu kike nufi tunda gashi yana fadin magana a zahiri kinki ki gane hakan kike kuma son mu katseshi daga abinda yake kokarin fada din. Koma dai wa take ba zai aureta ba na fada na kara aiba akansa da hindu aka fara auren hadi a tsakanin mu nan ba kuma kowa yabi yadda akai masa din anzauna lafiya. Haka suka watse kowa da abindake zuciyarsa a lokacin sai hjy Nasarece data ragewa yar uwarta hanya suke magana take kara lurar da ita makarin zancen dan nasu da take ganin yazo yayi masu rashin kunya a gaban kowa. A haka ta sauketa gida duk da da alama ta dan rage bambamin datakeyi da farko ta koma fadin meye sanadina a ciki Nasare don na fadi gaskiya yo ba shegiyan take ba ina uban nata din yake ? Wai wai wai hjy yaushe unguwar nan naku ya koma villa haka kai kai kai gidan nan ne agyara haka dankari waje ke nan inaga an shiga cikin gidan kuma ? Wani last done ne yayi wanan karan aikin gidanjen nan ne fa na tallakawan unguwar nan da filin ku ya koma haka yau wai masu kudi suna sha,ani kinji ? Hjy Nasarece take wanan sambatun wa yar uwarnata saida taja tsuki ta dan juyo tana fadin wallahi fa kinsan yanzu kowa ya samu rana yayi shanya. Nifa abindake ban mamaki Nasare shine mutum ba fin zafin nema ya fika ba amma sai kaga anzo ana harka da kudi kamar ba nemansu akayi ba wallahi duba wajen gidan nan kawai miliyoyin kudi kadan aka kashe a wajen nan ba ai ?. Ni ai na suma a zaune har yaushe akai wanan aikin hakane ban zo unguwan nan ba dufa baifi wata shida bama kila ai ? Ta sauke ta bata shiga ba saboda dare yayi ta zarce zuwa nata gidan cike da mamaki abinda idonta ya ganan mata din don abin akwai mamaki gaskiya. Itako gidan ta shiga kai tsaye tun a waje ta fara fada da yar nata tunda taga gidan da duhu haka tasan babu kowa a cikinsa gashi Nepa sunyi halinsu wuta yanzu sai baba ya gani ake kawowa. Da dan lalabe ta samu ta dauko wayanta ta haska tare da tura kofan tsohon get dinsu daya wani jeme yai balance gefe daya irin wanda aka bar yayi din nan a yanzu don shiga gidan. Ta karasa tana murdawa tajishi a bude wai me yarinyar nan take son mayar da kantane ta fita ta bar muna gida haka a bude azo a dan kwashe muna yan kayan mu. Har ta cikin duk a bude yake da alama kamar akwai mutum a cikin gidan lokacin hakan yasa ta haska hasken wayan dake hannunta zuwa falonsu da yake wagale ga sauro da akeyi. Yarta hinduce a kwance tasha tayi makas daga ita sai yar wata riga mai kama da shimi iya cinya dake jikinta. A zatonta barcine kawai hakan yasa ta karasa bakin matacen kujeran nasu dayasha jiki ledanshi duk ya kece ayi gyara har ya nuna hakan. Zata kai hannu ta tayarda itane taci karo da kwalaben syrup dake zube a kasa da sauran tarkaceva wajen salati ta saka cikin kunan rai takaiwa yar nata duka ko gezau batayi ba a lokacin. Haushi ne da takaici ya kasheta lokaci guda kamar ta dora hannu aka ta kurma ihu ita yaya zatayi da kantane wai ? Tsohon fridge dinsu ta nufa ta lalubo ruwan sanyi ta bulbulewa yar nata a jiki bata damu da cewa zata jika dan kujeran nasu ba a lokacin. Wani irin zabura tayi saboda sanyin ruwan daya gama ratsa jikinta har cikin zuciyarta ta bude ido da kyar tana fadin why please why ? Live me to enjoy my life please ta mayar da kai a cikin maye tana gyara kwanciya ta sake kai mata duka tare da kiran sunan nata da dan karfi. Mum live me alone ta fada a lalace ta sake mayar da kanta tana wani irin numfashi kamar zata shude a lokacin tsukin takaici uwar taja tana fadin a haka nake fada dason ganin bayan yan uwana ? Akan wanan yaron daya fiki iskanci da sanin kan duniya yaushe zai daukar maki wanan tsiyar ita kadai ta kari fadanta yar bata ma san tanayi ba a wajen. Ta kara jan tsuki ta juya zuwa wajen gidan ta kulle ko ina ta juyo zuwa ciki saida ta tsaya tayiwa yar kallon takaici karo na barkatai ta juya zuwa dakinta zuciyarta cike da bakin ciki da takaici. Don tasa ko ta tayarda ita a lokacin ta koma daki ta kwanta ba tashi zatayi ba ita kuma ba iya kamata zuwa dakin ita kadai zata iya ba yasa ta barta yashe a wajen cikin takaici. Dakin ma data shiga zama tayi saman gado ta dafe kanta don gab take ta kamu da hauwan jini akan yayan donshi namijin yafi yar macen zama tantari . Tunda shi har injection yakewa kansa kan maye yanzu kuma ga macen nata ya fara baiyana fili ita kuma itakan yaya zatayi da kanta. Wanan kota samu bashir din ya aureta tasan koro mata ita zaiyi a karshe wanan da take ganin iya shegensa ya cuna na kowa a saninta. Da farko tana zargin asiri akaiwa yaranta ta dora alhakin hakan akan dangin mahaifinsu yanzu kuma sai take zarkin tashin cikin kabilune yaja mata hakan. Sam bata zargi kanta da cewa alhaki bane ke binta hakan sai kokarin mannawa mutane laifin hakan takeyi don har yan uwata ta zarga da lalacewan yayan nata din. Haka ta kwana tana sintirin leko yar nata dake kwance kamar gawa a falo tana jiran gari ya waye taci mata mutunci iya son ranta duk da tasha mata hakan amma bata daina ba. Sai zuwa asuba barci ya dauketa ta fita batun yar har sai da rana ya take takwas da wani abu ta samu ta falka falin ta nufo kai tsaye zuwa lokacin mayen ya fara sakin yarinyar. Dakin ta koma ta shiga bayi wanka tayi ta gyara jikinta tayo alwala tazo tayi sallah kafin ta fito ta nufi kitchen dinsu tasan yana sakinta abinci zata nema a haukace don har tasan takon illan maye akan diyanta. Tana kitchen din tana hada masu breakfast taji tashin hindu din bata kula taba saida ta kamala abinda takeyi ta fito wayanta dake daki keta kara ta nufi dakin nata. Kafin takai wayan ya katse ta dauka hjy Nasarene tayi mata kiran da yakai takwas cikin dan lokaci amma bata ji ba don tana kitchen dinsu. Kira tayi kira farko gana biyu ta dauki wayan tana fadin Nasare injin lafiya kira haka har barkatai lokaci guda. Don Allah dakata bakiji meke faruwa bane wai ina ta tambaya adan furgice tace wai baki da labari ne ga gari ya dauka gida ya cika da yan uwa dawowan yaya sayadi gari har da iyalinsa. Me kikace Nasare wani yaya sayadi kike nufi wai ta tambaya a kidime Nasare tace yaya sayadi dai naki mana yaya sayadin mu dai da kika sani. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/3, 9:25 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Nasare kinsan me kike fada kuwa ko kin taba jin mutum ya mutu ya dawo duniyan nan yau sayadi shekaransa nawa da barin duniyan nan ? Don Allah kibar wanan shirmen mana ki fada min abinda kikeson fada min kardai shirmen yahudu zaki zo min dashi na April Full ? Wani April full kuma ina maki zancen gaskiya yanzu haka gani ina shiri zan fita zuwa gida don in tabbatar da zancen yanzu hjy lami ta kirani take fada min. Sa,sa,ya di fa kikace ya dawo Nasare wallahi yaya nima na dauka kin sani baki kirani bane ai tana magana taji shiru tayi kiran sunanta shiru ba amsa yasa da sauri ta jawo hijjab dinta ta nufo hanyar wajen gidan. Da sauri sauri gudu gudu take hada tafiyanta zuwa wajen motanta ta samu ta shiga ta tayar tana sakan zuci har tana fitar da magana ita daya a motan. Yaya Sayadi dama baka mutu ba duk shekarun nan ashe kana raye shekara kusan goma sha amma baka dawo gida ba sai yanzu ? Meya faru da bawan Allah nan ta sake fada a fili tana furta innalillahi har yaya kura tayima takaban mutuwa yaya Allah sarki bawan Allah ashe kana raye baka mutu ba ?. Takai junction tana shawara kota mike gidane kai tsaye ko kuma ta nufi gidan yar uwar nata ta duba halinda take ciki ? Karshe dai ta yanke shawara nufan gidan hjy kura din kai tsaye wa,iyazu billah unguwar motocine ba masaka tsunke a ko ina haka ta raba ta samu takai kofan gidan yar uwar nata dai. Ta samu ko gidan ba a bude ba ta kwankwasa ta kwankwasa saida kyar hindu ta taso jin dukan kofan yayi yawa tana fadin wai waye zai balla muna gambu da duka haka ? Ta bude a fusace sai tayi turus ganin wace ke dukan kofan gidan tana fadin wai mummyce ashe sannu da zuwa ? Yauwa ina yaya saida tayi wani yatsune take fadin may be tana daga cikine kwance mum ga mummy tazo ta fada zata nufi dakinta. Ke hindu dakata zo muje dakin yaya din ta zata karanta uwar takaiwa Nasare din tayi wani hade fuska amma sai mamakinta ya tsaya da taji kanwar uwar na fada mata kema baki san dawowan mahaufinku bako hindatu ? Mahaifin mu ? Wake nan mummy ta juyo tana tambaya a mamaken tace yaya sayadi mana daya haifeku shine ya dawo gari akace . Na zatafa yana gidan nan sai gashi na kira yaya wai itama bata ,,,, zancen ya makale a daidai lokacin da tayi arba da yar uwar nata dake zaune kasa a cikin wani yanayi na tashin hankali. Yau me zan gani hakane kuma yaya ta karasa wajen yar uwar tana tabata ta juya ga yar tana fadin kawo ruwa hindu da sauri don Allah ? Ta juya aguje takawo ruwan suka yayyafa mata sai wani ajiyan zuciya ta rike hannun yar uwar tana fadin Nasare wai da gaske kikeyi ko ba,a kice min ba,a kike min don Allah ? Haba yaya keda zaki fi kowa farin ciki hakan kuma kike furta wanan magana haka don Allah bari mana ? Allah yasa dagani sai yarkice kika fadi hakan ai sai a zargeki su dauka gaskiyane yanzu ina yake Nasare tana tambayan yar uwar nata a gigice. Haba yaya ki natsu mana ansan dole ki rude haka mutumin da har kayiwa wanka ka kaci arzikin abinda ya bari yau kuma ace maka gashi ya dawo dole ka rude ai haka? Bake ba ninan wallahi duk a rude nake na rasa daga ina zan kama wallahi balleke yaya amma don Allah ki dan natsu duk da ansan dole saikinyi hakan. Ina ya tsaya da baizo gidansa ba don ita hjy data kirani bata tsaya min bayani ba don ta daukama na sanine sai daga baya tagane ban sani ba. Tace tun jiya cikin dare ya sauka har taronsa akajeyi da daren nan don da yawa sunsani sunsan da zancen dawowansa zuwa yamma aka sanar da hakan. Amma shine mu ba wanda ya sanar damu komai akan zancen dawowan nasa me ake nufi da hakane ko gidama basu sanda dawowan nasa bane wai ? Anya ko Nasare sayadine ya dawo mu dai bincika da kyau zaifi don dukan kofan da akeyine ya dakatar dasu daga zancen suka mike dukkansu. Sarkin motane kofan gida tsaye yake sallama suka gaisa da hjy Nasare dake da dan karfin hali kafin ya sanar mata da yazo daukantane gida na can ya fara cika ba a gansu ba hjy tace un maza inzo in daukoku kafin a kara yawa. Ya tabbata shike nan ya gama tabbata shi dinne Nasare tabbas shine ya dawo suka juyo zuwa cikin gidan don ta dan kimtsa jikinta. A gurguje ta kimtsa din suka fita zuwa gidan shi suka bi ita nasare tace zata bi motar ta ta samesu a can gida. Ta baya yabi dasu don haka bata samu ganin dandazon mutanen dake mskwabtan gidanta ba a lokacin ko a gidansu din ma kofan baya ya biyo dasu har suka samu shiga cikin gidan nasu kai tsaye. Sunyi sa,a ba wasu mutane sosai part din hakan ya basu daman shiga ciki kai tsaye zuwa fallon mai babban dakin gaskiya taci sunanta din mai babban daki kuwa. Don ko part din yafi ko wani part a gidan girma sosai sunkai kurya suka sameta a kishingide sai mai aikinta dake bata maganinta a lokacin. Babu gaisuwa sai fadin hjy zance haka gatsau yazo muna wai yaya sayadi ya dawo hjy Nasare dake kaiwa zaune take fadin hakan ? Bari nima haka na tsunci labarin daga sama wai ashe duk dadewan nan sayadi yana raye a cikin duniya ? Ya dawo harda iyalinsa dazun da safe mahaifinku ke sanar muna zancen dawowan nasa amma har yanzu koshi banjin ya samu ganinsa . Yazo da mace akace harda diya dukka maza hudu nasa saidai har yanzu ba wanda yakai ga ganinsa ido da ido andai zo an sanarwa fada dawowan nasa. Diya hudu maza hjy diya hudu fa aka ganshi dasu sabuwar matar nasa daya aura a can ta haifa masa su nima tun dazun ina nan cikin tashin hankalin wanan abin Abin ya daure min kai ace sayadi yana raye tsawon wanan lokacin bai taba tuna da yadawo gida wajen iyalinsa ba sai yanzu ? Wanan abin akwai daure kai sosai wallahi ko kurciya akai masane dama hjy amma ai yaya tazo da evidence cewa bama shi daya ya mutu ba a lokacin. Hakane mana nida aka kawowa kayansu sun kone kurmus daga shi har driversa nayi signing akan karban gawansa a can ivory cost din da abin ya faru. Ido suka kafa mata da take wanan maganan babu kyatawa ga kallonta saida ta gama mai babba daki tace koma meye dai alama ya nuna shi Allah yai masa gyadan dogo ya tsallake rijiya da baya ke nan ? A zuciyan kura tace ba kadan ba yako tsalake da baya din don ba karamin shiri akaiwa hakan ba amma yau ace wai ya dawo ya dawo daga ina ke nan daga lahira ko balaguro ? Babu abinda gabanta keyi sai harbawa fafafafafa a lokacin kadan kadan tayi ajiyan zuciya ta dan motsa daga yadda take zaune da suna da kula yanayinta kadai zai nuna bata da gaskiya a lokacin. Amma su daukan hakan sukeyi da zallan rudewane da tashin hankali tare da tunanen makoma akan salwantan da dukiyansa da sukayi gami da cin mutuncin da akaiwa yan uwansa musanman ita. Imamu ne ya shigo hankali tashe kamar magana ya kawoshi a lokacin ganin dakin a ciki sai kuma ya fasa yai kamar zai juya yaja ya tsaya yana gaisawa da mahaifiyarsu. Yanzu ina shi Sayadi din bayan sun gaisa ya tambaya shine akayowa rakiya zuwa wajen baba tare da iyalinsa yaba mahaifiyar nasa amsa ya juya sai kuma ya juyo yana fadin Nasare zo ? Ta mike da sauri ta bisu da kallo don akwai wani zancen siri da yake son yi da nasare din a lokacin wai sayadintane aka rako suwa suka rakosa ke nan take tambayan kanta a lokacin ? Sayadi din ne yau har da samun yan rakiya kamar wani sarki ko gwauna da za ace an rako illa dai ya shigo din da iyalinsa nasa ai ciki su ganesu ? Ai ita tasan sayadi din ciki da bai don haka koma waye keson masu yawo da hankali akan shine ya dawo zata gane ai . Kodai da yaron nan magaji sukazone dai naga gashi can mota daya suka shigo dashi shine ma ke jagoranta kai akwai tausayi abin bakiga yadda ya fashe da kuka gaban maimartaba ba daga shi har matar nasa da sukazo tare da yara masu kyau wallahi. Wai matar nasa ashe yar kasan nace itama yadda naji su zagi na fadi dazun da suka iso ashe mai martaba ya dade da sanin sayadi yana raye. Kai karima tun kina fada muna saurarenki har zaki surka da karya ba dai kunce kunga sayadi ba din da idon ku hakan ya isa don Allah kuje mujira shigowansu. Ai yaya Imamu yace a gyara waje ga iyalin nasa nan shigowa don maza sunyi yawa a can waje din zata shigo nan ta zauna wajen hjy. Nasare ta katse masu kawo gulman da fadan hakan data shigo saiga masu gyara sunzo don kara gyara falon don tasan a nan dai zasu zauna din ba har sun shiga can ciki ba. Muryan uwar taji tana fadi a kasaice hakan ba zasu iya zama bane sai an kara gyaranshi kome idan hakan da muke zaune a ciki bai masu ba ku kaisu inda ya dace fiye da nan din . Hjy bakine fa bakonka Annabinka kuma sarakuwa zuwanta na farko ke nan gidan nan aiko dan darajan yaya kura muja mata girma da kima mu kara gyara wajen ta sameshi a mutunce. Wani tabe baki tayi tana kawar da kanta gefe daya don abinda yar ta fada kuma gaskiyane duk da taso ta sake layi gaban kowa a lokacin. Ta nuna kishin tana bayar yarta ta manta da itama sarakuwace ga matar dan rikon nasu da uwarshi ta kwanta dama ta hada shida imamu da Ahmad dinta a lokacin ta tayar don kansu daya lokacin. Hakan yasa ya taso a wajenta tun bayan rasuwan mafiyarshi da take itace kanwa ga maimartaba wace Allah yaiwa rasuwa tabar yara biyu a raye kanana don basu kai munzali ba a lokacin. Karshe kuma shi maimartaba ya wanke kura ya hada dashi aure wanda akai zaman dai ba dadi a tsakaninsu kacal aka haifi yara biyu sune Munir da hindu. Kuma tundaga kansu bata kara haihuwa ba har yanzu da girma ya fara kamata ba zancen haihuwa a gabanta. Kinga inga kara itama bakuwar matar sayadi din tazamo sarakuwa a gareta ke nan kuma kishiyar yarta kura . Dole uwar naki tana kallo aka gyara ko ina a gagauce da karshe yasa ta mike zuwa ciki ta barsu ita da yarta kura suka shige don su zanta tunda Nasare ta shagala da zuwan wanan bakuwar bazata din da ake faman rawan kafan zuwansu. Shiru na dan lokaci ya biyo baya kafin ta kalli yar tace ki natsu ki kwantar da hankalinki don tun dazun naga kina abu kamar mara gaskiya ? Girma da kimarki a yau yafi nako wace irin mace sayadi zai shigo muna da ita gidan nan don ko dame tazo anfita a nan kudi mulki ko ilimi balle sarauta nasan ba zata kama kimarki a idanun kowa ba. Amma fa sai kin natsu kin daina wanan shirmem kidimewan da kikeyi a yanzu din don hakan zaisa girman ki zubewa a gaban kowa. Hjy mamakine ya kasheni yaya za ayi sayadi ya dawo duniya bayan ina da yakinin cewa ya mutu tuni baya raye ? Allah mana kura, ko kin manta da ikon Allah ne shi yafi komai zai fada ai komai dadewa zai kumayi bayanin komai idan ya huta dolene wanan bayanin. Ajiyan zuciya ta sauke mai karfi kafin ta gyara zama ta hanyar jingina kanta da makarin kujeran data zauna a kai ta dan lumshe idanuwanta. Tabbas dolene ma ya zargeta dolene ya zargi wani abu a ranan wajenta yadda ta dinga yi kafin ya bargida abune da bai taba faruwa ba tsakaninsu. Wai a wautanta tana bankwana dashi cikin kisa tare da fatan bukantata ya biya a lokacin da take ganin ya tare mata gaba da baya cikin al,amuranta na yau da kullum. Ashe bata sani ba zamansu dashi shine gatansu fitansa ya nemo ya kawo shine rufin asirinsu samuwansa shine dagawan darajansu ita da yaransu duk wanan sai a bayasan tasan hakan. Ina ,ma ina,ma ace hannu agogo ya dawo baya rayuwa ta koma na farko data mutuntashi data darajashi data daukakashi duk ita daya ke wanan tunanen a wajen. Har mahaifiyar nasu na magana da ita bataji ba saida takai ga kiran sunanta da dan karfi yasa ta dan zabura tana fadin na,am hjy ? Wani tunane kikeyi hakane kura kada ki saka damuwa akan sayadi ya dawo da wata mace a garin nan bayan ke ? Kada hakan ki bari har wani ya gano ki a samu daman ganin galabanki a wajen mutane zuwa da matar nan idanuwan mutane zai dawo kanki ko don aga yaya zaki kasance ? Hjy ba zuwa da matar bane damuwana yadda akace tun jiya yake garin nan da dare amma bai nememu ba shine kawai damuwana a yanzu. Dolesa ya nemoku ai dole ya nemi inda kike da yaranshi karki dauka don macen da yazo da itane yasa hakan ? Haba dai ni mace tana daga min hankali ban daga mata nata ba kawai dai abubuwa nake dan tunane hjy. Jin hakan da yarta tace yasa ta dan sake murmushin yake a fuskanta don tasan yar nata zata aika yadda ta fada ko wacece ake ganin sayadi yazo da ita garin nan zata hadu da yar nata ai idan yana ganin yayo wani aurene a can ? Shigowan hjy Nasare inda suke yasa suka maida kallonsu a kanta saida ta zauna tace wai wai gata nan ta shigo da yaranta suna falo a zaune. Gaban hjy kura din ne ya bada rass a lokaci guda ta kallo yar uwar nata tana fadin don sun shigo su zauna mana waya gaiyacesu nan inba gulma ba. Ke in baki gaiyacesu ba ai hjy ta gaiyacesu tunda dantane da matarshi suka zo gaida ita wai bakiga yadda yaya sayadi din ya koma ba wallahi. Yanzu suna ina ne wai kin tsaya kina muna surutun shirme gasu nan a falon hjy din zaune dasu yaya yana fadin ina ummashi ? Nace tana ciki barin shigo in kiranta hausansa ma ya juyo kalan na larabawa a yanzu sak. Innalillahi ta ambata yadda ta saba ambata bata karasawa saida hjyn ta shaki iska ta mike ta fito suna biye a bayanta. Tozali tayi da ahalin masu suffan larabawa a cikin shiga ta alfarma tare da wata matashiyar mace fara sol mai kyau diri da shekarunta zasu kai arba,in a gefenshi zaune. Itama ta saka abaya pech colour sai dan gyalensa dayi rolling din shi a wuyanta zuwa kai su kuma yaran kayane launin na turawa a jikinsu masu tsada da kyau. Daga gefe kuma su imamune da Ahmad diyanta tare da yayansu Nasir bashir da hamza a tare dasu shi bashir shine kusa da baffan nasa zaune suna dan magana lokacin da suka fito din. Masha Allah umma sannu da fitowa ya fada da hausansa daya sauya a yanzu zakice wani balarabeneshi dama ba wanda ya tashi a garin ba. Sayadi kaine ashe kana raye sayadi katafi ka manta damu haka ina ka shige tsawon lokacin nan ba wanda yasan da kana raye ? Murmushi yayi ya mike zuwa inda taken ya riko hannayen tsohuwar biyu ya rike yana sumbatar hannun nata kafin ya duka ta dafa kan nasa sai kuma ya rungumeta. Yaya sayadi kaine wai ya dago ya kalli Nasare din dake fadin hakan ya gyada kai a hankali yana fadin Nasare ashe da rabon mu sake haduwa a rayuwa ? Ga yaya kura saida ya dan ja da baya don ambatan sunan da tayi kowa dake wajen ya gane hakan da yayi din daga ambata sunan sai kuma ya dake ya kallo kura din da kaduwa ya hanata motswa ta karaso falon inda kowa yake a lokacin. A hankali ya jaye daga wajen tsohuwar zuwa inda ya taso da farko ya koma ya zauna ya kasa boye komai a lokacin haka kuma ido suka zuba masa ba wanda yai maganan rashin kula iyalinsa da baiyi ba din. Sayadi ina ka shiga haka duk dade wanan babu labarinka bayan nan labarin mutuwanka ya riskemu har matarka tayi takaba da duk wani abinda ya dace ayi na addini sai gaka kuma ? Hjy umma wanan matatace ga jikanki hamza wanan mebi masa Abubakar sai umar sai Aliyu ya nuna yaran ko wani da sunansa. Kace ka tara khalifai a gidan ka dan uwa yace kwarai da gaske sunansune na saka masu wanan kuma mahaifiyarsuce itace nake aure a yanzu ita ta haifa min yaran nan ga baki dayansu. Sai lokacin matar ta motsa tana gaida tsohuwar da hausan da yafi na mijin nata bacewa kafin yaran nasu su fara sambado mata larabci ta juya harshe itama tana fada masu su gaida kakansu da yan uwa. Cikin dan hausan da take koya masu sun iya gaisu suka yi banjintasu suna gaida hjy din aka kwashe da dariya sam zukata sun shagala da kallonsu an manta da zancen kura data kasa fitowa a lokacin sai gaisawa akeyi da juna. Wai ina kurane ba zata zo ta taresu bane yaya imamu ya ambata yana kallon hjy Nasare tace ai kuwa tare muke yaya fito mana kiga yaya sayadi ta juya bata ganta a bayanta ba lokacin. Hakan tace duk ta dumauce baki daya ita har yanzu bata yarda wai yaya bane ya dawo ta juya zuwa ciki duba yar uwar nata nan ta sameta a yashe ta fadi some. Don duk abinda ake fada ita bata yarda ba saida ta leko tayi tozali dashi tun lokacin ta zube amma basu fargaba a lokacin don farinciki. Innalillahi yaya yaya ta fada da karfi hakan ya jawo hankalin mutanem falon dake hayaniya awajen suka nufo inda take sallatin . A kawo ruwa a kawo ruwa suke fada yakalli iyalin nasa yana fadin suje ko suka mike suka bar falon banda su man da su Nasir dake tare dasu ba kowane yasan fitansu daga falon ba. Kai tsaye gidan suka bari tunda ya gaida iyayyen nasa sai daga baya suka gane su suntafi ma ashe basa falon. Wanan halin kon in kulan daya nuna mata yasa da dama suka sha jinin jikinsu da abinda ke faruwa a tsakani tuni wasu sun fara zargin akwai wani abu a kasa fa. Badai kamar hjy dake ganin anwa yarta wullakanci ai matarka ta fadi ta suma don ganinka amma kasa kafa ka fice babu kulawa ga hakan? ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/4, 10:08 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, [9/21, 9:44 Safiya] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1- after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 Tunda suka farga da abinda yake faruwa faduwan yar uwar baisa ya tsaya ya nuna damuwarsa ba hakama bai nuna kulawa ko begen dan mararin ganinsu ba tsawon wanan dadewan da akayi ba,a tare. Hakan yasa bayan ta farfado tana zaune dirsha a kasa ta sanya kanta kasa kamar me tunane saidai idan ance sannu hjy tace umm,humm a wahalace. Kura kodai akwai abinda kikayiwa bawan Allah nan ne kike boyewa wanda bamu sani ba don haka kawai haka ba zai faru tsakaninki da sayadi ba nan dai duk munsan sayadi farin sani fiye da kowa a garin nan ? Ta samu ta dago kai da kyat ta kalloshi da zuman mayar da martanin tambayan da yai mata din cikin karfin hali saidai idanuwan da tagani sun tsura mata ido yasa tayi kasa da kai don ba zata juri wanan kallon kwakwaf din ba da kowa ke mata ana jiran aji me zatace. Kai Ahmad yanzu kunfi kusa da sayadi sosai nake gani meka sani don Allah akan haka nasan dole kasan wani abu koda kadanne ? Amma haka kawai yaje ya dawo tsawon dadewan nan yazo yana nunawa yar uwarmu halin ko inkula irin haka ko don yana ganin yayi wani aurene zai nuna kyama ga iyalinsa yanzu ? Saida ya dan gyara tsayi tare da maida hannunsa baya yacewa yayan nasu ai gata na ku tambayeta ta fada maku da bakinta tunda da ranta da lafiyanta ai ? Subbahanallahi akwai abinda ya faru ke nan damu bamu sani ba Ahmad sai kawai ya juya ya fita bai basu amsa ba don baisan ta inda zai fara fadan wanan abin kunyar da yar uwar nasu ta aikata ga mijinta kuma dan uwansu ba. Kura me ke faruwane wai kun barmu a duhu dukkanku mun kasa fahintar komai tsakanin ku shi Ahmad daya sani ya kasa fada. Wallahi babu komai yaya ta fada a kasalance tana matsan wasu hawayen karya daga fuskamta ganin haka yaja tsoki yabi bayansu shima ransa bace. Yasan indai kurace ta barka wata tsiyan ke nan tunda yaga haka dole akwai abinda suke boyewa tunda ya kula tun zuwanshi da an dauko zancensu fuskansa sai ya sauya a lokacin. Sai bayan kowa ya kama gabansane iya su Nasare ta kalli yar uwar tace anya yaya kura ba wani abin rashin mutunci kuwa kikayiwa bawan Allah nan ba kuwa. Ina tsoro kar zargin yan uwansa akanki yaya ya zamo gaskiya don banza haka kawai mutum yayi shekara goma sha baya nan an dauka ya mutu. Sai kuma yanzu ya dawo kuna wanan yar tsaman a tsakanin ku dole akwai wani abinda kuka boye gaskiya. Tsorona Allah shine in baki da hannu cikin batan bawan Allah nan shine abinda nake fargaba a zuciyana don mutunci da zai zuba. Amma sai naga kamar don wanan hamshakiyar matar da yake gani ya samune a yanzu yake ganin ita kuran cus ne yanzu gareshi yasa yake son juya mata baya ita da iyalinta wallahi bai isa ba ko don zanci mutuncinsa sosai. A,a hjy da yaya kura da yaya sayadi duk nakine hjy ki fitar da bakinki cikin zancen nan ai komai dadewa gaskiya zatai makwafinta dai ko an boye muna dole kwan ya fasu wata rana. Zancen mata kuma banga macen da yaya sayadi zai aura ba har yace zai juyawa yaya kura baya don yayi wani aure a yanzu ? Na rabaki da namiji yau akace maki wanan namijine da ya isa aje mata kada kiyi alkalanci a garesa da sauri don namiji abin tsorone kan mace. Uwar ke wanan maganan cikin katse yarta nasare datake kare dan uwan nasu ita kuma nasaren tacewa uwar amma hjy nake ganin yaya ba don ya auro wanan matar bane dole akwai dai ? Ance idan baka mutu ba baka daina ganin abin mamaki ba duniya yau na sheda hakan don nagani akan sayadi kuwa muna da rai ke nan ya iya yin hakan ga Kura inaga bamu raye ? Yau ko me kura ta iya masa a baya bai kamata ace ya nuna hakan yanzu da yake gaban mu ba ai ana barin halas kodon kunya akace . Yau ya bari ganin kamar matar nan da diyan data haifa masa sunfi kura da yaranta wajenshi sune dai din ya fara gani a duniya . Ga matar har yaran ko ina ya kwasosu haka da gani dai ba wuri kusa suka fito ba donkoshi gaba daya yanayinsa ya canza ai kila wanan yasa yake ganin kamar yafi kowa a yanzu. Hjy ba wanan ba ai ni ganinsu tare da yaran nan yafi daga min hankali ga bashir ga Nasir donshi bashir dan bincken kasa kasane fa in yasa abu gaba sai yaga bayansa kallo daya zaiwa mutum ya gane me yake ciki ni sai kwanan nan nasan aikinsa ma wallahi. Wani bashir ke nan uwar ta tambaya tace magaji mana dan wajen yaya Ahmad da kuka kare rikici jiya da dare. Ganinsu tare wallahi yasa jikina sanyi kuma tare suka fita dasu din haka kuma shi Nasir kinsan kwararai lauyene a kasan nan ? Shekakan kuka hjy kura ya katse mata maganan sukayo kanta da tambayan kukan kuma na meye yanzu dole dai ya nemata ai koda kuwa tayi wani aurene balle batayi ba da aurensa a kanta. In kuma abinsa da suke ganin kincinyene ai hakkinku kukaci ni banga abin kuka a cikin zancen nan ba dole dai ya dawo ya neme ku komai dadewa kuwa kamar yadda ya dawo yanzu. Yawan kukan yasa uwar ta kura mata ido ta fara zargin yar nata dan kukan da takeyi kamar da biyune a lokacin dolene ta kara zama da yar nata taji ko akwai wani abinda bata sani bane game da yar. Sannu a hankali ta sauke ajiyan zuciya dayasa mijin ya juyo gareta yana fadin yau kin tabbatar ina da halaka da gidan sarauta ko ? Dan murmushi tayi daga bayan mota inda take zaune ta furta yaushene zata je gun nata yan uwan ita ? A cikin harshen larabci take wanan tambayan ga mijin nata ba tare da bashi amsan zancen daya dauko ba don ita ba wanan bane a gabanta yanzu. Don Yanzu gaba daya hankalinta ya koma kan yarta tana jin zafin kurciyan daya debeta har ta nusanta kanta da yarta a wancan lokacin. Duk da hakan data yi din shine take gani daidai a lokacin ko a yanzu din hakan yai mata amfani take gani. Don badon ta fito din ba kaddara ba zai taba kaita ga umar faruw ba a yanzu har ta ganosa wanan hikinace kawai ta ubangiji akansu. Sai taji mijin nata na fadin yanzu ba lokacin zuwa bane don akwai shirin da muke son akarasawa kafin ki gansu din. Lumshe idonta tayi tana mai jin wani irin yanayi na bacin rai da har ta fara zargin mijin nata da yaso kansa a lokacin tunda shi yazo yaga yan uwasa ita zai hana yanzu taga nata ke nan ? Hakan yasa har suka karasa makeken gidan nasu bata kara magana ba ko nisawa saboda zurfin da tayi a cikin tunane lokacin. Wanda ba komai take tunane ba sai yan uwanta da yarta yau gata a gari daya dasu amma babu halin ganinsu duk daukinta na tazo garesu din. Shima ita da wani ido zata iya kallon yan uwan nata a yanzu bayan watsar dasu da tayi na tsawon shekaru haka tun yarta na yar shekara kusan biyu ta tafi kota gudu zatace ta barta da yarta da take kamar uwa a wajensu. Shin waima da gaskeko yar nata tana raye kamar yadda take tunane kuwa itafa ta fara zargin kamar yar nata bata rayene yasa mijin nata shek ke boye mata. Idan bashi ba ta yaya gasu sunzo gari kuma suce wai akwai shirin da sukeyi kan zuwan ta ta gana da yan uwan nata da kuma yarta data wuce ta bari tun bata cika shekara biyu ba a duniya. Rass gabanta ya fadi tana tambayan kanta har idan taje gidan da wani ido zata kalli yan uwan nata musanman ma yar nata data guda ta barta a nan cikin wahala. Wahala mana ko yayane dai can din yafi zama nan akanko ko wani irin dadi suka tayar da ita a ciki don yanayi ba daya ba gashi yar ta kwaso kamanin ubantane sak kamar an tsagashi an fito da itane. Saidai yanzu kan data girma bata sani ba kota sauya ta canza kamanni na daban a yanzu ? Kai innalillahi wa,inna alaihim raj,um kurciya da kuma su hjy Naito ne suka cuceta a lokacin da take ganin kamar samun incin kaine hakan ta samu daga rikon ukuban da ta taso a hannun yar uwar ubanta da tazo da ita saudiya da sunan neman kudi. Kudin da bata jin ta taba aikawa iyayyenta dashi da har suka kwanta damansu a cikin bacin ran halin da yarsu ta jefasu cikin kauyen. Wanda suke ganin laifintane ga yadda uwar rikon nata ta tsara masu cewa ai itace takai kanta ga halaka har haka ya faru da ita. Alhalin sune ashe suka sayar da ita ga balarabe da sunan tsarin auren mutu,a na dan wani lokaci hawaye taji sun sauko mata a kumatunta takai hannu a hankali don ta share ba tare da wani ya ganta ba. Daidai lokacin taga an miko mata kyalen shere fuska ta dan dago Bashir ne yaron dako yaushe yafi kowa kusanci da mijinta tun suna kasan su na lebeno da suke zaune yake kai masu ziyara a can lokaci lokaci. Akanshi zatace ta fara sanin yan uwan mijinta na jini kafin mahaifinshi yaron yazo masu shima har yakai su biyu din ta rike fuskokinsu dashi wanan yaron da yake girgimamasu sai kanin mijin nata mahaifin yaron. Su kadai ta sani da farko inba yau din nan data tabbatar da gaskiyan mijin nata da yake cewa shi dan dangine dan sarauta kuma a garinsu . Karba tayi tana masa godiya tare da goge fuskan nata tayi mamaki kwarai daya iya gano tana hawaye a lokacin bata kare mamakin hakan ba taji hannun mijinta a cikin nata yana dan murza hannayen nata a hankali. Biye masa tayi don a hankali takai kanta saman kafadanshi ta lafe yaci gaba da lalashinta cikin tako ba tare da kowa yasan da hakan ba a zatonsu. Sai ji sukayi daga gaban mota ana fadin akwai mutane a gidan yanzu haka sunfi wa yanda muka baro a can gidan yanzuwa taron ku sai ku shiya baffa kafin mu karasa shiga cikin gidan. Jin hakan yasa ya daga matar nasa ya kalli fuskata yana mata alama data natsu kai kawai ta iya gyada masa alaman toh a gareshi. Abinda ya fada din suka sama watau dandazon mutane yan uwa da abokan arziki sai tururuwan zuwa masa sannu da zuwa sukeyi. Haka suka fito cikin taron dole yama rasa wa zai ruguma don murna security dake tare dashine suka samu suka shiga dashi ciki tare da iyalinsa . Sun tsaya daga kofa akayi addua ana amsawa kafin a bude gidan su shiga tare dasu na hannun daman shi daga can ne bayan wasu yan mintina shi ya samu ya fito falo ya samu yan uwa dake jiransa a nan. Duk yadda akaso ya bada labari a lokacin ya kauce saidai yayi murmushi kawai ya basar da maganan bai fadi wani abu ba. A can cikin gidan ma akwai mata da aka bari suka shiga irinsu mami su matan imamu da yan uwan haihuwansa na fannin mahaifinsa waziri. Sune tare da Asiya matarsa da yara sunyi mamakin jin akwai hausa a bakinta saidai ba sosai ba don laranci ya zauna a harshen zakice a can aka haifeta ba nan ba. Sai dai a zatonsu iya gaisuwan ne aita iya ba wani hausa bane can ta koyi gaisuwane kawai a wajensa saida wata ke fadin. Wai ikon Allah ashe duk abin nan sayadi yana yaraye har da rabon diya haka gaske ake fadin rabo na rayawa kuma yana kashewa. Shi wanan dai bai mutu ba andai raba tsakaninshi da yan uwa aka jefashi nisa damu ji wa yan nan yaran don Allah nasan wanan shine babba koma meye sunansu oho ? Gashi ita ba hausa take jiba balle a tambayeta a ji sai sukaji tace wanan Hamza wanan umar Abubakar sai Aliyu shine auta insha Allah . Dariya aka kwashe dashi mami ke fadin auta ko yayan auta sai kin kara haifa muna mata hudu bayan wanan din zakiyi auta ai. Haba hajja ku godewa Allah aikun samu hakana in huta ni kuma kowa saida yayi mamakin jin hausan ta don sun zata iya gaisuwa ta tsaya amma ga hausa ras ta jero masu a bakinta mai ma,ana. Saidai ace harshenne bai tafiya daidai da nasu ita komai saita karya harshen kamar tana larbaci idan kana saurarenta tanayi. Gefe daya ya samu ya zauna tare da dauko wayanshi ya dannawa sunan Aeesha kira an dan dauki lokaci kafin yaji an daga wayan da sallama. Saidai ya fahinci ba muryan GF bane watace ta dauki wayan tana fadin tana zuwa ta dan fitane can kuma yaji ana fafin mummy ga wayarki ana kira ? Ki dauka nayi recieve ko na kara wayan ina fadin hello sallamu alaikum daga bangarena don na manta na fara fadin hello ? Murmushinsa yasa nagane shine nace sir ashe kaine kafin na daga wayan ina duban numbern din in tabbatar da zargina da nakeyi. Shidin ne da numbersa na Nageria kuma ya kira a lokacin kina inane haka nake jin hayaniya nace daki na bar wayan a falone. Ok naji ya fada na sake tareshi da tambaya ashe da gaskiya zaka shigo din yaya hanya anzo lafiya na tambaya a jere lokaci guda. Ashe kina son tsaraba ta tambaya haka a jere niba don tsaraba na tambayeka ba ai kawai dai na tambayane na fada. Ayyah gashi ko nazo maki da babban tsaraba wanan karon nasan idan na baki sai kin min kyauta nima don murnan tsaraban da baki zata ba ? Haba dai meye hakan da tsada yake koma meye saidai kuma idan nayima kyauta ai ka karbe ladan tsaraban naka ke nan kuma. Nasan zakiji dadin kyautan matuka koda kuwa kin boye min hakan a fili amma a zuciyan ki zaki gode min yafi dubu sai nayi murmushi mai dan sauti ina fadin. Da alama wanan tsaraban babbane tun kan na karba ka yaba da kanka haka to godiya bake tun kan tsaraban ya iso hannuna. Saidai yanzu aiba wani kyautan banjinta daya rage kai min inyi mamaki kansa kuma don ka riga daka danka min duk wani abinda ya saura inyi mamakinsa ai. Haba dai har dame dame ke nan nace dayawama uncountable such as car cloth everything ma sir dariya yayi sosai kafin yace wanan kawai shine abinda kike zato a waje wanan duk ya doke wa yancan ai. Hmm ka dai dawo ke nan yace ina kasan nan tun shekaran jiyafa da wani irin mamaki nace dashi tun shekaran jiyafa sir, shine ban sani ba sai yau ? Ai yanzu gashi kin sani ko sai kuma naji ya dora da fadin meya hanaki shiga school yau nace haba dai har ka bincika ke nan ashe ? Basai na bincika ba ai zan sani gashi kuma matakin karshe kina son kuma kisa shiririta ga karatun ki yanzu ? Dan murmushi nayi ina fadin kwanan nan banda lafiyane sir naji yace subbahanallahi meke damun ki haka amma kuma babanki bai fada min ba ai ? Abbu kuma yace sorry ina nufin Auwal nace babanki sai nayi murmushi tare da fadin ni har kasa gabana ya fadi Auwalne babana kuma yau ke nan ? Mutuminki dai waneshi ya haifeki wanan aisai manya masu fada aji bashi ba koshi zai haifi nasa ai watarana koma ya haifa din tunda ban sani ba ko yana da aure ? Auwal yayi maki kama da mai mata yace ni yake jira idan nayi sai yayi nasa ni kuma ban tashi ba yanzu tunda ban isa aure ba ? Humm,zance ke nan nafada a hankali yace Allah ban tashi ba tunda banda wace ke sona yanzu kinga ban tashi ba ke nan. Sai kace wata mace kaikan idan ka tashi ai mata hudu a rana daya ba aiki bane a wajen ku sarakuna ko inako kake son su za a kawo maka su. Au zagina zakiyi ke nan watau haka kika fahinci sarakuna ke nan a naki ganin nace ai koyi sukewa mutane hakan ba laifi bane. As you said amma ni ba tsarina bane tare mata in kaisu ina idan na aje macen da tafi daya a gidana ? Humm, na dan sake murmushi kafin nace kacewa daddy ya gwada zaka san inda zaka kaisu ai idan sun shigo . What yaushe kika fara magana haka ban sani ba GF dina kece da fadan wanan maganan da sauri nace bafa wani abu nace bani. Mun dauki lokaci muna kalar tamu hiran dashi mai kama da debet a tsakanin mu ya fadi in fadi a karshe yake fadin ina ganin zan shigo unguwarku weekend insha Allahu. Unguwarmu fa sir zaka iya shigowa site din mu kuwa don kwama cala yai yawa a nan yace don me tunda kina ciki ? Naga ba gane gidan mu zakayi ba when last kazo yakai shekara uku ko hudu fa kaga kuwa ba zaka gane layin mu ba saidai in tareda Auwal zakuzo ? Me zaisa in zo da Auwal nida zanyi zuwan siri nazo ganin GF zan dauko Auwal kuma tsaraba fa zanzo kawo maki kuma ban son kowa yasan nine na kawo maki tsaraban taki saike kadai. Yau dai zolayata kakeyi har na kagu da inga wanan tsaraban don naji kana yabonsa sosai hakan yasa na fara jin tsoro idan ba wani abinda zai firgita hankalina zan gani ba a matsayin tsaraba wajena. Why zan firginta ki kuma idan nayi haka aibanwa kaina adalci ba kuma ke dai kawai ki saurareni anty time as from now zaki iya ganina da tsaraban taki. Murmushi kawai nayi nace nagode amma gaskiya na fara fargaban hakan don zuciyana ta fara tunane yace to shike nan. Koda muka kashe wayan bayan munyi sallama sai kuma fargaba ya kamani na shiga wasi wasin din indai ba matar da zai aura bace zai kawo min. Da sauri na kwabi kaina da cewa akan me zai kawo min matarsa ni a suwa kamar wata jininsa can ? Wani dai abin ya samu dama ya iya wa mutane aikin bazata wanan ma na samu ya haska min da saidai kawai na ganshi kwatsam da abinsa yazo. Amma kuma kasan zuciyana nafi zargin tare da budurwansa zaizo ko kuma matarsa kilama harda yara don ban taba tambayan hakan game dashi a wajen wani ba. Ko yana da iyali ko baida saboda hauka irin tawa amma Allah ya kawoshi din na fada kafin na murmusa ina fadin kilama shirmensu na turawane bai wuce filawa bane ko zobe ya sani ina faman tunane ni kadai. Idona lumshe ina tuna kalamansa cikkn taushi shi a hakan yaga yana fira ke nan waima Auwal yace nice ta hannun damansa ko kannensa su husnah bai sakin fuska dasu kamata. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/7, 9:02 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, DON ALLAH MASOYANA MAKARANTA NOVEL DINA INA CIGIYAN KANIN AJALI COMPLET A WAJEN KU,,,,,,, Sau uku suna hada ido dashi inda yake zaune can nisa dasu cikin katon falon yana waya itama din waya take da hjy Nasare akan ta taso tazo bai kamata ace ba hjy kura ba ita a wajen ba bayan yan uwa duk sun hallara nan gidan yaya sayadi din. Tambaya tayi wani gida gida yaya kura dai suka nufa ashe tace ina fa wani gidan yaya kura kuma kusa dai da gidan anan unguwar ga wani katon mansion house nan angina kamar villa wai ashe na yaya sayadine . Kai fa kardai ince wanan sabon ginan ki daizo ai wajen baya bace idan kin iso ta kashe wayan hakan yasa ta taso ta nufo inda yake ta samu dan nata a wajen. Itama zama tayi a kusa dashi tana kallonsa cikin tuhuma kafin ta nunasa da yatsa tana fadin magaji na sanka sarai wallahi kamar yunwar cikina ? Nasan shu,umancinka magaji akwai wani sheri da kake shukawa a kasa wanan murmushin da naga kana jefo min na kyetace da alama akwai shu,umancin da zai biyo bayan zaman nan da mukayi nan. Dan murmusawa yayi ys gyara zama yana fadin mami ni kuma me zai faru bayan farin cikin dana hango a fuskanku yasa ni murmushi. Bayan haka kuma sai naga matar da kike kira da karuwa gaki a gabanta kuma kina nuna mata kauna daso zalla a fuskan ki har da dan ban girma. Kai magaji wallahi ban son sheri a kaina kuma sherin ka yau zai sauka magaji yaushe na taba ganinta balle har na saka mata aya akanta kaji min yaro ko zancen da kaka munayi a can yabon kyawon halitttanta mukeyi ba zagi ba. Akan me zan zageta data tayi min me ganin yau kawai ganin kuma sa baifi na yan mintina har zan zageta wanan ba dabi,ata bace kaima kasani. Dariya ya dan kwashi dashi inba ita dake kusa ba ba zaka sheda dariyan da yayi ba yana fadin akan me zanwa my only one kazafi kuma kin fadane mami na tuna maki hakan a yanzu. Hjy maimunatu ashe kuna nan dukkan ku muryan hjy nasare data shigone ta katse masu zancensu a lokacin ta juya da sauri tana fadin kin iso ? Na iso tun dazun ai da kyar na samu hanyar dana shigo gidan nan jama,a ba waje naga ga kowa a nan banganki ba kuma ance zamuje mu gaisa da yaya din muyi mai murnan dawowa ace baki bai dace ba ai. Dama kin barta ta huta aisun gaisa dashi a can gidan daya tafi sai lokacin ta juyo garesa tana fadin wai magajine ashe ? Don tsaban kidimewa bata kula da yana kusa ba a lokacin saida yayi wanan maganan ta farga dashi zaune ya harde kafafuwanshi saman kujera. Hjy maimuna akwai damuwa fa ta fada sai kuma ta dan juyo takalli bashir din wanda ya mayar da hankalinsa kan wayarshi ya nuna bai tare dasu. Hakan yasa ta zauna a saman hannun kujera kusa da mami din wai suna maganan siri a tsakaninsu tankar a kunnuwansa suke radan take fadin. Yaya Sayadi ya nuna baisan da yaya kura ba sam a rayuwansa saboda Allah dai mu muna nan muna fadin yau yaya tana cikin farin ciki fiye da kowa. Ina abin ya daure muna kai wallahi nan dai take labarta mata abindake faruwa har uwar gidan imamu tazo ta samesu itama tana tofa nata. Karshe dai sun dage akan don wanan matar nasane yasa hakan amma ko idan yai hakan bai kyautawa rayuwan kura ba uwargidan imamu ke fadi. Mama kada kuyi hukunci kan abinda baku sani ba don Allah koma meye idan kun kwantar da hankalinku zaku fahinta yauce fa kuka fara ganin matar nan a rayuwanku ? Koda yake tun kan ku gantama kun aza mata wasali iri iri ya mike ya barsu a wajen mami tace kinji ko kinji sherin yaron nan hjy Nasare . Shi kika samu munayi dashi a nan wai yaga ina haba haba da matar dana kira da karuwa innalillahi yaushe dama kin taba sanin da zancentane ? Yaushe fa sheri dai irin nasaba kawai ni nakan rasa me yake damun magaji idan yana abubuwa kai tsaye ba shamaki a,a dakata hjy Nasare ta dakatar dasu. Magaji fa dan binciko asirine na kasa da kasa ni yanzu abinsa bai damuna wanda yake shiga mutane kala kala yana mu,amula dasu . Shine zai dingawa iyayyensa haka hjy nasare ko muma leken asirin yake a kanmu suka kwashewa mami din da dariya data fadi hakan. Ehh mana wata kila muma muna aikata wani zunubin ne zai sauke a kanmu ni bansan yadda akayi AD ya yarda yaron nan ya fada wanan harkalan ba wallahi ? Nasir ne ya shigo yana dan waige waige uwar tace aiduk sune can kingansa halinsu daya da dan uwan nasa wajen mugun akida . Ni nakance zaman turai ne ya juyasu haka gasu basu damu da kowa ba sai abindake gabansu shine gabansu haka matarsa ta sameni da kuka wai sam ya daina kulasu yanzu ko yaushe baya zama a yan kwanakin nan ita tagaji wallahi. Yo tagaji sai ta dauki mataki tunda gida take son ya zauna mata ko yaushe karshe kuma ta koma fadin baida abinyi sai zaman gida yaran yanzu narasa meke dan mun kansu da basu da fahinta. Idan bai fita ya nemo masu ba gidansu zataci mafarin tabi gari kuma ta shelan fadan baida aikin yi sai kwanciya a gida yana matsarta shikan Nasir baiyi dace ba wallahi. Zabin yayace fa ita taga ta dace dashi sukayi murmushi kafin uwar nasir din tace wanan kan ai zabin tumun darene akai mai dadin abin shima ba kanwan lasa bane. Sayadi din ne ya shigo suna gaisawa da yan uwa da abokan arziki inda yake nuna damuwansa karara da rashinshi a kasu dasu din. Sai bayan an rarage ya ambaci sunan Nasare yana tambayan ta yaya maigidanta duk da sun gaisa a waje dashi yaya kuma yara kana ya jefo mata tambaya kafin ta bashi amsa da ina hindatune da munir bangansu ba ,? Dole itace zai tambaya kasancewansu da suka taso a daki daya ya zamo kamar itace mafi kusa dashi a duk gaba dayansu wajen. Hindu ai muna tare wajen hjy dazun daka shiga shi kuma munir ance yana lagos ko cottono ne yanzu ? Har can yake aikinsa ko wani business yaje yi a can tayi kasa da kai kafin tace to ina ganin dai hakane a take yanayin fuskansa shima ya sauya a wajen. A raina data kawo nan nace Allahu akbar da ace ana mutuwa a dawo duniya maginta da yawa da sun samu abin mamaki ga iyalansu mara misaltuwa daya faru bayan mutuwansu din . Saidai Allah cikin hikimarsa inka tafi ka tafi ke nan baka dawowa balle ka tarar da bakin cikin da zai saka koma inda ka fito din. Don kan shikan wanan daba tafiya yayi inda ba adawowa ba gashi ya dawo din ya samu tarin bakin ciki a wajen iyalinsa Allah kasa mugama da duniya lafiya abinda zamu bari yasa masu albarka a rayuwansu Amin. Anje anyi sallah mata sun shiga dakuna sunyi kallon arziki da suka sheda wanan sayadi na yanzu ba sayadin da bane da suka sani abaya wanan da karfin Allah ya shigo garin nan. Donko sunyi kallon duniya iya duniya a dakunan sun tafi gidajensu suna gulma akan hakan bayan ya gabarta mata dako wace da matsayinta gareta don asan juna a tsakani. Ita kadaice a dakin da uwar tace akaita ta kasa zama ta kasa tsayi balle kwanciyar da akace tayi ta huta haka abincin da aka kawo mata da sunan kari ta kasa ko bude kwanon balle taga me aka girka yadda ta sabayi . Sai safa da marwan dakin takeyi takai ta koma tana magana a fili kamar zararar ita kadai a cikin dakin kafin taji an kwankwasa uwar shiyace ta shigo shugaban kula da sashen uwar tasu. Itace tazo ta duba ko ta samu barci kamar yadda aka umurceta da yayi saita sameta tsaye a cikin yanayin damuwa kuma ba a kwance yadda sukai tsamani ba. Rankishi,dade baki taba abincin bama da aka kawo maki da kin daure kin taba ko kadan ne zai da,,,, Uwar shiya ki fita ki ban waje don Allah ina son in sarara ta fada a tsawace hakan yasa matar fita daga dakjn da sauri tana dan dube duben bayanta azatonta ta zare zata iya biyota ta doketa a baya. Uwar taje ta fadawa abindake faruwa sai gata ta taso da kanta tazo duba yar nata tana fadin wani irin abin kunya dana fada kike son jawa mutanene kura ? Tsaye tayi tana faman bin yarna ta da kallon mamaki tana karewa yanayinta kallo a cikin tashin hankali tana fadin . Anya kuwa kura kanki daya kuwa dawowan mijinkine duk ya saka kika fita hayacin ki haka wai har kina fashin cin abinci ? Karkare kije ki kashe kanki a banza saboda namiji yaushe kika damu da mai nasara din da har kika fara kishi a kansa haka ? Yadda ta kallo uwar yasa gabanta ya fadi donko taji tsoron yanayin diyar na dan lokaci yadda ta sauya dole akwai abindake faruwa saidai ita tunanenta shine ko yar tayi mai asirin daya tafi yanzu ya dawo gida asirin ya koma kanta ? Kai Allah yasa mufi karfin zuciyarmu idan kaji ana zancen asiri sai kace karyane ina hakan zai faru ? To idan kayi wanan tunanen ka godewa Allah daya tsarkakema zuciya baka da mugun nufin nufar wani da sheri ke nan to amma saidai ba duka aka zama daya ba. Don ko wani nacan yanayi donka burinshi yaga bayan ka ko bayan wani gashi da ilimi da wayewan kai amma mugun nufi a zuciya ya sakashi fadawa sheri ko kuma kan neman abin duniya yakai kansa mahalaka. Don ko irin hakane ya cika da hjy kura a yanzu sunje don neman abin duniya suyi suna sai gashi an basu zabi itace tace suyi wanda zasu kashe mazajensu suyi kudin karshe hakan sukayi ko wace ta amince da kashe mijinta . Itace ta karfafawa sauran zuciya da su yarda su kashe mazansu su mallaki dukiya tunda ba wanda zaisan su suka aikata hakan bawai Abu zasu zuba masu ba ko wani ya gane a,a haka dai ta samo kansu suka yarda. Karshe sauran sun kudance sun barta har dan abinda marigayin mijin nata ya bar masu ake kururuwa ita da yan uwansa duk ta batar da komai gaba daya sun kare sai dan gidan da take zaune da iyalinta a ciki wanda da sune ginan wayayyu amma yanzu ya koma ginan mutanen da kwanon gidan duk yayi tsatsa get ya jeme haka windows duk sun dadaga. Za a dai ce abin nata alhaki ya fara binta tun a duniya ita don uwa uba yaran sun barkace mata saboda kudin data sakar masu sukai facaka dashi tun basu karkare mallakan hankalin kansu ba. Yau kwatsam sai ace wai ga mijin da take da tabbacin mutuwa kansa ya dowo ya daga ina wai don har yanzu kallon gawa daya taso take masa . Don zuciyarta ya kasa yarda da cewa shine ya dawo may be wani aljanine yazo don yai mata yawo da hankalinta . Kallon uwar tayi tana fadin umma kamar yadda suke kiranta a baya ina ganin sai an min rukiya don abinda nake ji na kasa yarda sayadine ya dawo garin nan gaskiya. Wani wawan kallo uwar tayi mata tana fadin ki matsa ki haukata kanki ga banza shi yana can bako ta kanki yakeyi bama don ko neman ki baiyi ba balle yayan ki tunda yana da wasu yanzu. Mummy lafiya naganki haka kamar kina farin ciki tun dazun Asmau dake zama a kusa dani take fadan hakan nace me kika gani Ma,u tace akwai farin ciki a yanayinki mana mummy. Saida na kalleta nayi murmushi nake fadin ke kyautan bazata zan samu Man ya dawo yace na shirya yayo min tsaraba na bazata shine kika ganin haka tun dazun ai. Saidai zuciyana na ban cewa kila wani abin shiriritane fa Asmau ko kuma matarshi ko kuma wadda zai aura zai kawo mu gaisa nidai haka zuciyana yake ban. Wani irin kallo tayi min tace kan bu haka kawai ya dauko mace yazo maki da ita gidan nan ki matsayin budurwansa haba dai sai kace wani mara wayau don Allah ? A,a don ya kawo min ita mun gaisa shine wani abu gaisuwace fa kawai kuna cewa man saurayina na fada maku ba soyayya nake dashi ba wallahi. Abota mukeyi shima ai kinji yadda yake kira da my GF ma,ana kawarshi budurwan yarinya ko amma baice ai lovers muke ma ni kaina nasan yafi karfina ma,u. Wanda basu kai Man komai bama sunce banda asali inaga Man da yake dan sarauta dan dangi gaba da baya mai aji da ilimi ai wanan sai irinsa diyan sarakuna kamarsa. Abinsu iskancine fa mummy da suke da uba tarbiya suka fiki ko wani abin kima bar wanan tunanen mummy mijin gaskiyan daine baizo ba har yanzu. Ido na lumshe ina jin farin cikin da nake ciki yana gushe min don tuno da hakan da nake nan na fara tunane a kaina. Shidai abu idan kaji malamai sunce Allah ya hani bawa da yinsa barinshi shine alheri ga mutum ga baki daya ka guji wanan abin a rayuwanka. Yau ni da aka haifa ta wanan tsigar banda mutunci a idon duniya haka ita dataje yawon barikin ta haifoni gida ya gagara zama a wajenta. Koba nana data haifoni ba da yawa muna jin ana tsegumi a gaban mu ai wance ta garari iyayyenta ko wace bata da kamun kai. Maganganu iri iri za a fada ga wanda ke yawan sabawa Allah idan bai tuba ya koma daidai ba mutane suna kiwonsa a gari koda yana ganin ya boye halinsa ba wanda ya sani dole sai anji wanan abin da yake boyo Allah ya bamu ikon gyarawa amin. Haka na zauna ina tunane don na rasa gano dalilin dayasa shi man bai gujeni ba kamar yadda sauran manza suke gudu idan sunzo sukaji asali sai su kyamaceni . Kokuma iyayyensu su saka kyamana ga dansu har dan ya koma shima yana guduna tun muna dan gaisawa har a daina baki daya. Amma shi wanan abinsa kullum na ban mamakine a waje don abin sai gaba gaba yakeyi ko yaushe amma kuma ba zancen aure a tsakanin mu ya fada min tun farko. To me hakan ke nufine na sake tambayan kaina ina mai jin zafin kasancewana a hakan duk da kadaratace hakan inzamo mara uba. Jarabatane irin wanda Allah kan halicci bawa dashi wani yazo da nakasa a jikinshi wani tabin hankali wani gurmu wani makaho wani kuma gayanan dai. Ni tawa kaddaran rashin uba da rashin mahaifiya a kusa dani don ba zance nayiwa Ammah butulcin rikon da tayi min ba amma duk da hakan na samu nakasu a rayuwata. Fafir ba kunya ko kawaici umman gidan akwai ta rabani da yaya sulaiman ta kuma turashi wajen yan uwata duk da naji cewa zancen auren da aka hada din nasa da yar dan uwata anfasa yanzu wata yake nema rigasa. Muna haduwa amma iyakarmu gaisawa har ya kai yanzu ko wayama bamayi koda na samu massage dinsa ina hau online sharewa nakeyi ban bashi amsa . Ire iren hakan ya faru dani ba wai a kansa kadai ba haka mutum zaizo wajena dadi dadi sai kuma daga baya ya dauke kafansa ankai masa gulman ni shegiyace ke nan. Rokon Allah kuma akan saukin lamarin inayi sosai a kullum kuma nasan Allah maji rokin bawansa ne akwai dalilin daya hallitoni hakan ya kuma jefoni nan kasan da zama kawai yabarwa kansa sanin hakan ne. Yau ga Aimana can da uwar da ubanta a kusa da ita amma da Allah zaiyi hikimarsa akanta saiya dambala masu lissafi dabara ta bace masu a karshe ga inda ta koma. Haka na karasa wunin a lalace har yamma yayi wanka nayi na shige dakina ina bitan karatun da nakeyidon naga ina son shagala yanzu da karatuna na islamiya yasa na shiga wani group na hadda muna kara juna nida abokan karatuna. Dawowan Abbu daga kasuwa yasa na fito ledoji nagani baje da yadawo dasu nayi mai sannu da zuwa ya amsa yana fadin . Yanzu nake shirin tambayanki banji duriyan kiba to yaya ciwon kan da sauki ko nace naji sauki Abbu gobe insha Allahu ina son shiga school. To to to Allah ya kaimu har zance ko muje asibitine ashe kinji dama sosai kafin ya juya yana fada da sama,ila daya dauko shiriritan kin zuwa shago yana masa fada ina tsugune saman kujera nayi shiru ina sauraresu. Naji yace gobe ba inda zaka tafi zaku tsayane gyaran layin nan dubagari sun aiko da takardan gyaran kwata da sauran wajaje don haka an umurci kowa daya tsabtace kwatan gidanshi a share kofa da baya duk a gyara komai. Ato da duk wanan ai ana yinsa a baya amma yanzu da yaudara yai yawa ma,aikatan saidai su karbe kudinsu duk wata basu damu da kulawa ba . Amma a baya waya isa ya bar wanan bakin kazantar da ake bari a unguwa haka idan dubagari basu kama mutum ba Ammah ke fadan hakan . Nace su waye kuma duba gari Ammah tace kaji ba kaji yaran nan duk basu san duba gari ba a yanzu ba dole kazanta yaiwa mutane yawa ayi ta cututukan da ba magani ba ? Ke ina yarinyar nan Asmau yana tambayan Ammah din tace tana ciki yace gobe in Allah ya kaimu ita da yar uwarta su hada hannu su gyara ko ina na gidan ban dan bamu sani bako har ciki zasu shigo. Mikewa nayi tsam na koma daki naji yace yaki nan zo karbi wanan nasan kwanan nan bakya son cin abin yasa na riko maki kije kici daki ke kadai kinji. Ikon Allah kana son koya mata rowa ke nan Ammah ta fada bai bada amsa ba ya fuske kawai yana miko min ledan na karba da dan rusunni tare da fadin nagode Abbu. Gurasace mai zafi yaji kayan hadi sai kamshi yakeyi na nufi dakina dashi bayan na mikawa Ammah ta diba na wuce da sauran tunda ba kowa a wajen. Naji dadin hakan sosai don ko na zauna naci saida na koshi nabarwa su Asmau saura na hada da maltina mai sayi daya hada min nasha sai gyatsa. Allah yayi ni da son gurasa sosai anythings filowa da za a gyara nafi son gurasa da komai don zaman cin tuwo nakewa gurasan balle wanan da Abbu ya sayo min yana da dadi sosai don wanan hadin na kuli kuli da ganyen kabej da yaji idan yaji magi yafi dadin ci ga mutum. Washegari koda nafito zan tafi school don kasancewa thurday duk inda nabi mutanene keta gyaran gidajesu yara da manya kowa na aiki tsabtace gidansa da waje a unguwar. Daga school na wuce sallon na wanke kaina aka gyara minjiki wai don kada Man yai min girshi ya sameni gajal ba gyara a jikina yasa naje aka gyara min jikina din. A gajiye na dawo gida misalin biyar har ya dan gwauta nashiga na watsa ruwa a jikina sai naji dadin hakan sosai sai lokacin na samu daman kallon kaina a mirron wardrobe dina dake dakin. Ni kaina ba sai wani ya fadaba nasan na canza sosai a yanzu tsayawa fada wasane na saka wani dogon riga a jikina nafito na samesu a waje suna shan iska don babu wuta. Anty safiya ke fadin wai har gidan nan sun shigone mama naji ammah tace sun shigo mana ai har bandaki dako ina sun duba suka bamu dubu biyar duk gidan da suka samu anyi gyara haka sukayi. Ai gobema su dawo Asmau malam yaba kudin ita da sama,ila da suka wahala tare sai lokacin nayi magana nace suko dai don Allah ?. Dubu biyar yace masu me su dai kawai ka gyara gidanka ina laifi dubu biyar keko Aisha ta tareni da fadan hakan sai nayi shiru. Shiru yayi yana saurarenta har tagama fadan abinda ya kawota kan yarta da tun safe take cikin tashin hankali a cewanta. Dan tsohon dake kishingide ya kallota yace kingama idan baki gama ba sai ki karasa ammafa kada ki manta shima dane kamar kowa don naji kamar kin manta matsayin sayadi a wajena. Kallonsa tayi kafin ta tausa murya tana fadin shi ai don na sanin ne nazo gareka ba don hakan ba sai in dauki matakin hakan da kaina. Madalla ko yanzu bai baci ba hakan yayi kina iya daukan matakin hakan ai tunda dukkan su biyun yayankine. Saidai kafin nan ki koma ga yarki ki tambayeta mai ta aikata har ya juya mata baya a yanzu din ? Kallon mijin nata tayi kagin tace rankai dade na fahinci kamar kana bayan sayadi me zata aikata masa kuwa banda dai yayi aure ya juya mata baya ko ince ya manta yana da wasu iyali a nan. Kinyi kuskure idan tunanenki ke nan kan aurene zai bar uwar yayansa ya kama wata matsalanku ke nan ku mata dama ? Na fada maki ki koma ki zauna da yarki ta fada maki idan taki fada kuma zata tabbata maki a hakan cikin daki kuwa . Daga hakan ya juya yaci gaba da jan tasbahan dake hannunsa tare da kurawa tv ido yana kallon malam Abubakar gumi dake wa,azi akan zakkah. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/7, 9:02 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Don Allah masoyana ina cigiyar novel dina kanin ajali complet wace kedashi a wajenta ta taimaka min dashi don Allah nogode fatan alheri gare ku ko yaushe Allahuma Amin. Tsofine su hudu a zaune suna sauraren wanda ke bayanin game da dan nasu da yanzu sun rasa gane kanshi yau ciwo gobe lafiya. Gashi shine haziki a cikin diyan nasu shi kuma Allah ya jeraba da laluran nan da suke fargaba akansa yanzu. Shiru sukayi yana koro masu bayanin abinda ya sani game da dan uwan nasa yayin da tsohon dake tsakiya yake faman kada kafa ya jijiga sandan dake hannunshi daga zaune. Ya dai tabbata abinda matarsa ta fada gaskiyane yayi aure har da haihuwa bada sanin iyayyen nasa yanzu kuma gashi Allah bai basu haihuwa ba da yar uwar nasa da yake aure a yanzu . Hakan ya jawo mashi damuwa don laluran da yake fama dashi akan hawan jini da sauran matsalolina zamani da ba,a rasa ba dai. Lah,lalala wanan zancen ba mai karbuwa bane AbdulRashid tsonhon dake faman kada kafa yake fadan hakan wanda shine mahaifi ga matar umar faruq din da suke magana a kansa yanzu. Dukkansu sun fito cikin gida dayane gidan sarautan kudancin dubai din garin da ake kira da Oman wanda suna cikin kasan dake kawo cigaban kasan ta hanyar yawan hako ma,adaine da suke dashi a karkashin duwatsunsu don can suke wajen fita daga kasan suna kusan makwabta da wata kasan. Amma yanzu zama da wayewan kai da harkokin business dinsu ya jawo wasunsu sun dawo cikin Dubai din da zama tare da iyalinsu. Wanan zaman an hadune don dansu Umar faruq da dattijon basaraken ya kira meeting din a kansa don suji ainihin gaskiyar zancen daga bakin dan uwansa. Sun kuma ji amma dattijon ya tuma ya kafe akan hakan ba abinda zai yuyu bane inma har ya yuyu din to ya zama dole umar din ya watsar da zancen wanan yar da basu da masaniya akanta ? Hakkun hakane zancen sultan don kuwa kawo wanan yar a cikin mu zai zubar muna da kima da martaban gidan mu a idon mutanen mu. Shima dayan ya dan jinjina sanda kafin ya soma magana yace to shi dai ba abinda zaice sai abinda su manya suka zarta akan zancen. Har lokacin shi mahaifin umar din baiyi magana ba yana dai zaune yayi shiru yana saurarensu saida yaji sun gama yace. Amma a nasa shawaran tunda har mustapha ya tabbatar da hakan idan suka kyale yarinyar nan sun aika wani babban zunubi a rayuwansu. A yanzu ilimi da wayewa yana saka mutum ya auro duk macen da yake so a cikin duniya ai ba wai sai dole yar kabilanka ba. Yarinyar nan jinin muce tunda dan mu ya samota kuma bata hanyar haramiya ba banga dalilin da yanzu zamuce ba zamu karbeta ba a matsayin yar mu. Sai wanda yai maganan na karshe yace nima abinda nake duba ke nan mahaifin nasa yaci gaba da fadin dakata na karasa yau idan munji kunyan abinda dan mu ya aikata a rayuwansa mun boye wanan zancen ? Gobe kiyama idan munje gaban Allah akwai wanda zai cece mu ya dauki nauyin wanan zunubin da muke son mu aikata a yanzu na wofintar da yar nan da mukayi a cikin duniya a yanzu ? A takaice dai kana nufin zaku karbi yar nan da kai da dan ka babban nasu ya dakatar dashi da wanan tambaya a fusace . Sai da ya dan saki murmushi yace kwarai don bansan amsan da zan jewa ubangiji dashi ba idan na kyale yar nan ban halasta taba a cikin iyalina tun a duniyan nan. Dama nasan za ai hakan nasan da zaka goyi bayan dankane kan zunubin da yaje ya aikata ka kawo akidar sunna ka saka ka yaki mutane dashi nasani ya kara fadi a hasale. Ba haka bane laifin nan umar ya riga daya aikata ba tare da sanin mu ba dole yanzu muyi hakkuri mu rungumi kaddara yadda tazo muna. Kuma abun nan yayisa a bisa ka,ida ai tunda ba zina ya aikata ya samu yar nan ba zaman aure yayi da uwarta har na shekara biyu don kaucewa zina har rabon yar nan ya gitta tsakaninsu. Tir tir da wanan akidar taka kai yanzu ka yarda da ba zunubi ya aikata ba ke nan ina dama a nan dan da yaje yayi aure bada sanin mu ba har da haihuwa ? Duk abinda zamuyi indai bai kaucewa sharia ba mu tuna da goben mu don ba nan duniya zamu tabbata. Wallahi daga kai har yarka baku isa ba baku isa ku kawo muna yar wata kabila a cikin gidan mu . Kabilar ma ta kabilan bakar fata ku ke son gauraya damu. Kuje can kuji da abin kunyar ku kaida danka mu bamu yarda da wanan ba wanda aka kira da jafar shi ya dakatar dashi yace ya dawo ya zauna don Allah ya sauraresu. Don gaskiya dan uwan nasu yafisu gaskiya ya juyo a fusace ya kallo jafar din jafar din yace kwarai don ko Allah bai haramta hakan ba don me mu zamu kyamaci abin ? Wanan diya ta umar ce kuma ya sametane a bisa hanya ma daidaiciya kada muyi gangancin da fushin ubangijj zaizo ya hau kan mu saboda son zuciya da gudun surutun mutane . Balle me zasu fada ko banza umar din kowa yasan ba akidan mu na gargajiya yake biba sosai haka kuma akwai da yawa da suka fara auro bakin kabila a yanzu cikin mutanen mu don haka shawaran Usman shine abin dubawa . Mu san yadda zamuyi mu kawo yaeinyar nan nan don duniya tasan da ita a matsayin diyar Umar da ake kururuwan bai haihuwa dama. Dayan ya jijiga yar sandashi yace bai haihuwa ya haifi wanan din dole dai akwai matsala ko ina salma dince bata haihuwa ko kuma alhakin wanan yarinyar yasa bai kara samun wani rabo ba. Tab baban salma din ya mike a fusace yana fada don me dan uwansa zaiyi kokarin dorawa yarsa sheri matsalan haihuwa ? Da kyat dai ya fahincesu karshe suka sulhunta tsakaninsu suka hade kai shawaransu tazo daya badon mahaifin salman yaso ba . Din yaiwa yarshi alwashin cewa wanan abin ba me yuyuwa bane sai gashi yanzu a karshe shawaran yan uwan nasa yafi nasa karfi. Gidan yar nasa ya nufa ya dade a zaune yana bin gidan da kallo tare da jijiga kai shi yasan abinda yake tunane a zuciyarshi kafin ta fito cikin shiga ta alfarma tasa a cika masa gaba da kayan abinci kala kala na taronsa. Fuskanta akwai yanayin damuwa don haka baiyi mamakin batayi dokin ganinsa ba sosai a lokacin sai yaji ta kara bashi tausayi. Zama tayi a hankali tana gaida mahaifin nata da itama take hango tsananin bacin rai a tare dashi lokacin bayan sun gama gaisawane yake fadin nazo akan zancen mijin kine. Mun zauna da yan uwana muga wanan abin bai tabbata ba amma kinsan mahaifinsa akwai wayewan zamani a tare dashi. Bayan haka kuma mutum neshi mai bin sunna dan tsaurine kin sani baya yarda ya hada addini da al,ada a rayuwansa don haka a take ya rushe dikan dana kafa akan yarinyar. Ya nuna tunda addini bai hana hakan garemu ba don me zamu dauki al,da sama ga addinin mu don haka shi zai karbo yarinyar nan ya kawota nan cikin mu don kowa yasan dansa ya haifi diya ta sunna da wata a baya can saudiya daya zauna. Kai ya girgiza cikin takaici kafin yace Usman yana da halin goyon baya akan karya da zai watsar da kimar mu a idon jama,a . Yana amfani da sunan al,ada to nasan ta ida zan fito masa zan saka kyamar yarinyar nan cikin zuciyar mutane in sheganta masu ita in nuna karyane ba da aure ya haifeta ba. A,a Abbu kada kai hakan don Allah mu dauki wanan kaddaratace abu daya nake son kayi shine ayi abin nan a zamanace yadda ba zamuyi laifi a wajen wasu ba kan abinda zamuyi din. Har udan sun yarda sun kawota nan to ayi gwaji a gani a tabbatar da yarsace ko kuwa tunda irin matan nan basu zama da namiji daya neman kudi da bin maza ke kawosu kasashen mu. Duk da hakan salma ki barni dasu a,a Abbu ko kayin hakan zumunci zai bacine a banza tsakaninka da yan uwanka amma a gwada wanan din dole gaskiya zai baiyana ga kowa. Don zuciyana yana ban cewa ba yar umar bane kawai dai tayi cikintane tana son ta dafe mashi don ya karba shi kuma yanzu yana neman diya ido rufe zai karba din yar tayi amfani da sunansa. Kai ya girgiza tare da matse sandansa dake hannunsa ya tokare yana daukan karfi daga sandan yace baki tunanen idan hakan ya kasance gaskiyane. Yar ta karbu garesa ke nan dole yar zata tsaya a matsayin yarsa tillo daya ke nan don sun kawo zancen matsalan haihuwan ku daga garekine ke nan badaga wurinsa ba tunda ga yarda ya haifa da wata yanzu ta baiyana. Lah lah azeemun ba laifina bane ko nasa shima likita ya tabbatar muna baida matsala komai akan haihuwa Allah daine bai kawo muna haihuwan ba tsakanin mu. Wani huci ya fitar kamar kosasshen doki yai haniniya kafin ya dukar da kansa yana tunane na dan lokaci kafin yar ta katseshi da fadin. Ba zan nuna mashi komai ba akwai hanyoyi da dama da zanbi wajen ganin yar bata samu karbuwa ba ai ko a wajensa don nasan ba lalai bane tayi kama dashi tunda uwarta bakace dama. To shike nan nima zanyi nawa kokarin a can ya dan taba abinda aka kawo mashi din kafin yai mata sallama don a ranan zai koma garinsu din. Damuwata shine exam din mu na karshe da muke kan zanawa wanda kusan yai muna girshi gashi a cikin kuraren lokaci mukeyinsa saboda yajin aikin da ake sa ran malaman jami,a zasu fara yi yasa suka matso da jerabawan namu kusa wanda a yanzu hankalina ya koma a kansa banda natsuwa ko kadan cikin sati biyu mun kammala a wahalce gashu shine na karshe a wajen mu. Wasu na murnan hakan wasu kuma ire iren mu hankalin mu yana a tashe don munsa hope a wanan karatun sosai shine muke ganin madogara a wajen mu wata rana. Abin ya hade min biyu lokaci guda ga Man da bangani ba hakan ya ban haushi ga kuma jidalin exam da mukai fama dashi. Hakan ya dan jawo min dan rama nayi dan duhu kadan amma muna gama exam din da sati daya na fara murmurewa fargaba ya wuce man kuma na tattara zancensa na watsar . Ko sakonshi na samu a wayana ban tsayawa in duba sai in wuce don nasan ina dubawa yana online zaiga na duba din sai nake shareshi. Ina son in dan huta yasa nacewa Abbu zani abuja ingano su inyi sati daya yaso hanawa amma da sukai waya da ita mama din tace hjynta zanzo gani da ta kwanta asibiti yasa yace ina tafe insha Allah. Tafiyan bani kadai bace tare da mutumiyata Asmau zamuyi tafiyan muka shirya rigin rigin tsaraba da komai mun saya da zamu kaiwa mama din. Sai me sai ga Auwal yazo gidan mu da waya don man din yace koya kira bana dauka yasa yaba Auwal din ya kawo min dole na karba. Ina dauka naji yace GF me zakije Abuja yi wanan lokacin kuma bana son yawon nan ki bari na dawo bani kasan ne idan na dawo sai nayi maki arrangin ki tafi. Mamaki da takaici ya rufeni lokaci guda nayi shiru na kasa amsashi a raina kuma ina mamakin wani munafukine yake addaban rayuwata hakane wai ? Banda shakat ko wani irin motsi nayi yana a kunnen man yanzune zan ji yayi magana akanshi. Shirun da nayi yasa yace ko ba zaki iya jira in dawo bane idan ba zaki jira ba ku bari ayi maki booking din jirgi ki tafi dashi inya kanki kuma kwana ukku don jibi insha Allahu zan dawo. Ji min mutum kamar wani mijina ko ubana ko wani shakiki nawa yadda yake ban comand haka har da ban iya lokacin da zanyi a can irin ga miji din nan ko ubana. Ban tsaya bashi amsa ba na mikawa Auwal wayanshi ina fadin nagode ya zama dole in gano waye yake min wanan zagon kasan a gidan nan amma bari zan gane koma waye ai ? Auwal sai anjima ko yayi min hannu dana dakata yana mashi bayani a lokacin sai wani faman daga kai yake masa ina gefe ina dakonshi har ya gama cikin abinda baifi mintuna biyu ba. Rankishi dade yallabai yace in yi maki booking din jirgi a yau din nan na kallosa cikin mamaki ina fadin nifa bani kadai bane tafiyan nan tare dasu Asmau zamu tafi mu dawo. Wai ashe wayan a kunne take naji yace dashi hello yana masa bayani ko me yace oho na daiji yace gobe zan zo in daukeku zamuyi waya don sayen ticket din. Wani iri naji lokaci guda sai kuma na tsaya bayan na kula ya kashe wayan a lokacin nace Auwal meyasa Man yake wahala a kainane wai ? Nifa na kasa fahintar matsayina a wajen mutumin nan har yanzu ka duba yadda yake min magana yanzu kamar wani da nake karkashinsa ? Har kin ban dariya da kikai wanan magana a karkashinsa kike mana kowa ya sani da sauri nace wanan ba gaskiya bane Auwal . Naji nasani yana ban duk wani kula daya dace abawa kanwa ko yaya ko dai mijin ka din nan banda dogon motsi man ya sani yanzu zanceb abujan nan banda yan gidan mu ba wanda yasan da zancen tafiyan nan amma wai man yaji zancen nan saboda Allah fa ? Dole akwai wanda yasa ya saka maki ido either a cikin gidan nan ko kuma nan wajen gidan ku amma akwai dai man ya wuce yadda kike tsamani din nan Aisha. Shi mutumne mai ba abinda ya dosa muhinmancu sosai kina a ransane dole akwai abinda yake so a rayuwan ki yasa kike ganin hakan daga gareshi. Me yake nema a wajena Auwal don Allah ka taimakeni ka tayani fahintar hakan na kasa gane wanan abin duk wanda yaga yadda muke da man an dauka soyayya muke dashi wanda ba haka bane kuma a zahiri. Kinsan takon manya basu dogon motsi fa hjy Aisha komai a cikin tako sukeyinsa da yana zuwa nan da kansa da yanzu gari ya gama dauka akan zancen ku. Haka kuma da wallahi tsawon dadewan nan da kukayi a tare ina mai tabbatar maki da yanzu baku tare dashi saboda tsegumi zaiyi yawa akan ku har ku rabu. Amma hakan yafi kema kin iya rike sirine da watace da yanzu tana faman yadawa a gari ko don a sani amma kin iya kinja bakinki kinyi shiru kin kyale kowa. Abinda ke cin wasu matan ke nan a yanzu yawan surutu ko dan uwankane yanzu kana fada masa magana zaka jishi a waje. Gaskiya ni bansan komai ba amma abinda na sani kuma na kula dashi shine ke din ta musanmance a wajensa gaskiya. Dan kallon harara nayi masa yace wallahi hakane kina da muhunmanci sosai a wajensa shine abinda ni nafi yarda dashi kawai . Nashigo nake fadawa Asmau labarin abindake faruwa itama din mamaki tayi a ina yaji zancen nan kafin tace. Baban kano ya fada mashi ke nan ko don inba baban kano ba banga inda zaiji wanan maganan ba gaskiya koda kuwa shi aljannine. A lokacin sai ban yarda ba saima naji haushin Asmau din nace mau banson tsiya fa Abbuna ne marainin ku ko shi kika mayar dan gulma ? Tana dariya tace Allah mummy kada kiyi mamakin hakan idan bashi ba a ina zaiji cewa zakiyi wanan tafiya don Allah ? Shiru nayi ina tunane me zai hada Abbu da man haka har ya dinga fada mai duk wani abu daya danganceni yanzu kuma ? Amma kuma biri yai kama da mutum fa zancen Asmau akwai kamshin gaskiya don ko lokacin da nayi ciwo inba Abbu ba waya sani ko su maryam da muke tare basu sani ba. Amma sai gashi kamar aljanni yana tambayana yaya jikjn nawa yanzu kuma jiyane fa mukai wanan magana amma wai ace man yasan da zancen to a ina in ko ba wajen Abbuna din zaiji ba ? Innalillahi na fada kafin nace meya hada Abbu da man kuma Allah ya ceceni da wanan zargin inko Abbune dole gaskiya in san dalilin halakarsu din. Sai banji dadin hakan ba har kasan raina son a gaskiya ba dadi me zai kai Abbu yin wanan katobaran a yadda nasan sa nasan halin Abbu kuma ? Zuciyana taban amsa da kudi ni kuma na karyatata nace kai ina kudin me can Abbu ba zaiyi haka don kudi ba kan saidai don wani abu dai. Tunda suka zauna gaban abincin yake satan kallonta ya kula bata taba ko cokalin abincin ba balle taci zaune dai take tayi tagumi da hannayenta biyu. Maman umar lafiya kike kuwa a yan kwanakin nan bakya son cin abinci meya sa hakan ne wai ko garin ne bai karbeki ba mu koma ? Mu koma fa kace dani shek yace ehh mana idan gidan bai maki ba ko ? Umm,humm kana da gaskiyar ka tunda munzo kaga iyalinka da yan uwanka da kowa naka dole zakace mu koma ni nagaji wallahi nagaji da wanan abin yau gun yan uwana nake son zuwa kaji. Ke da kanki kike fada min hakan maman umar dole in fada ban gane me kuke shiryawa ba haka yau kwanan mu nawa a garin nan wai ? Tun ina saka rai har na kula kuna shashantar danine kai da yaron nan Bashir abin ya isa haka ina son ganin yan uwana nima hakana ? Yan uwanki ko yarki kike son gani ya fada yana mai kasheta da idanuwanshi itama dagowa tayi ta dan zuba mai ido kafin ta dake tace dashi. Ko itace nake son gani a yanzu hakan laifine don Allah nayi masu adalci ke nan daga ita har marikanta wanan shine adalcin da zan masu saboda Allah ? Ina gari tsawon mako biyu ke nan Amma ban nemesu ba su san da na shigo garin nan ko su san inda nake ? Na tabbatar su da sun san ina garin nan da malam mijin yaya ya nemeni a yanzu duk inda nake ko ? Yar tawa ce ke exam da farko yanzu kuma tagama zata tafi abuja a goben nan tafiyan yana cikin tsarina don Allah sai kiyi hakuri zuwa jibi idan ta dawo. Kallon ashe kai kasan komai game da ita nice kuka mayar shasha ke nan sai kawai ta mike ba tare datayi magana ba zuwa dakinta . Nan suka hade da hindu data shigo gidan cikin wani shigan banza a ganinta wai hakan wayewane sama sama suka gaisa da matar uban ta shigewanta ta barshi tare da yaransa a falon. Tana tafe tana waigen matar mahaifin nata wanan matar akwai dan banzan kyau da diri ta fada dama ace yar hannune mu jona da ita kafin tayi sabbin kamu a nan. Muryan uban ne daya bita da wani irin kallon takaici yake fadin ke kina da hankali kuwa ina kika fito haka kika ratso mutane ko kunya bakya ji ? Wanan shiga naki dake da wanda take tsirara duka dayane a wajen mutane karna koma ganin wanan shigar banzan a jikinki ya fada a fusace saida sauran yaran suka kalloshi. Fuska ta bata kafin tace dashi ina kwana don tana son kudine kayan mayenta sun kare ta buga ta buga bata san inda zata samu ba. Da me zai kawota wajen shima mutumin dayasa uwarta kwanci ciwo kuma ko a jikinsa har yau din nan bai tambayi jikinta ba ko ina take me zatayi dashi yanzu. Indai badon dollars din da take hango kwancinsu a wajensa saidai na hanane kamar yadda uwarsu ke shan fada masu baida ungo saida dalili kuma har yanzu da alama halin nasa yana nan masa. Don duk zuwan da takeyi har yau bai taba dauko ko kwandala ya mika mata ba duk tana ganin yadda abubuwa ke tafiya dama ita ko zuwan mummy Nasarece ta matsa mata har ta kawota inda take suka gaisa dashi. Bai nuna wani jin dadin ganin ta ba saima hiransa da mutanen da suka sama a tare dashi lokacin daya cigana da yi ya fita batunta. Dan dama matar nasa lokacin da suka shiga ciki mummy Nasare tayi mata bayanin ko ita wacece ta dan nuna kulawanta a gareta a lokacin. Itako sai binta take da kallon mamaki yadda balarabiya ta samu waje ta murje haka ga gwal a hannu da wuya da kunne kamar zasuyi magana. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/9, 9:31 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Sunji dadi sosai da zuwan mu Abujan ranan wuni da kwana mukayi ana hira dani da anty hafsat da Addah yazid ne ban samu a gida ba wai yaje yobe tare da mahaifinsu. Adda ke min hiran daddy su tun wancan zuwan mu dasu wajansa ya sauko yanzu sosai hankalinsa ya dawo ga italinsa kuma. Har suna saka ran zasu koma da aurensu da mama ita mama dince bata yarda ba amma shi daddy ya turo Addah ke fada min hakan. Allah sarki mama data yarda ko ba abinda yafi dadi ga mace tana zaune da iyalinta a wuri daya ga kowa nata amma wacan mai diya biyun ai shanmantaku takeyi a yanzu. Allah dai ya barki yar nan nima abinda na fadawa maman taku ke nan taki yarda kin santa da dan banzan taurin kai yaya zaiyi ya rabu da wacan a yanzu bayan sun kai ga iyali da ita. Ko itama tana son alhaki hakan ya kamatane yadda waccan tayi da ita yau gashi duk abinta dai mijin ya dawo yana dodofa a gareta kuma ba mamaki anjima kadan ki gashi gidan nan hjy inna take fadan hakan cikin takaicon yarta watau hjy mama din ta Abuja kamar yadda nake kiranta dashi a bakina. Mama tayi hakkuri a yanzu meya rage kuma banda hakkuri ta sake tareni da fadan hakan akan maganan dana dauko. Asmau dai tana gefe ta zamo bakuwa a cikin mu babu abinda zata iya tsoma bakinta acikin zancen da akeyi don ya girmewa shekarunta zancen. Anan mama ta dawo ta samemu don bamu sameta gida ba a lokacin ta riga data fita wajen aiki lokacin da muka iso din. A,a a,a wai yata ce nan ban ganeta ba ko idonane yake min gizo nayi murmushi tare da mikewa zuwa gareta ina jin shaukin uwa a jikinta . Don ina jin dadin yadda matar ke min wani lokaci bilhaki take nuna min cewa itace ta haifeni babu ban baci tsakanina da yayata. Kinyi kyau my daughter anya anya kuwa sai kuma ta kara dagoni tana faman murmushi kunya naji na kara fadawa a jikinta ina fadin. Mama exam fa na kare last two weeks aiko na fada jan hannuna tayi muna zama take fadin Allah kin sauya sosai daughter . A,a ta canza mana inna ta fada na juya nace inna ke kina ganine ni ina can hankalina ya tashi naji inna ba lafiya uwar dakina zata tafi. Ina zata tafi kuma hafsat tace wuein zuwan kowa mana tunda lokaci zuwanta yayi sai inna din take fadin ko zan tafi saina dauki abokin rakiya ai. Aka kwashe da dariya ina mai matukar jin dadin ahalin nan sosai wallahi ayi wasa da dariya aso juna tankar ba za a rabu ba. Mama ta kalli Adda tana fadin Adda har kin dora girkine yau fa kinsan diyata tana gari dole abin dadi zaki girka masu . Kafin kuma ta juya gun Asmau da tunda suka gaisa bata kara wani magana ba tace boyar Allah yi hakkuri kinji na shagala naga diyata na barki. Kece wa ke nan kinsan ba sanin ku nayi ba saidai mu gaisa a waya nace Asmau ke nan mama au Allah sarki ta mika mata dukka hannayenta biyu alama tazo gareta. Hakan tayi ta taso zuwa ga mama din ta rungumeta tana fadi ma,una Allah sarki yarinyar kirki duk mukai waya da daughter sai naji kina fadin mama ina wuni sannu kinji injin an kare karatun ko ?. Take fadin da saura mama yanzu na jona health ina karatu can mummy ta zaba min tace amma mamaki tayi maki zaben kwarai kuwa fanin lafiya ai yana da kyau sosai wallahi. Gafa uwar nata a kusa dake mama kinsan Aeesha kanawar mamansu ce ita take nufi da mummy ba wata ba. Au wai kece take nufi dama to Allah yai maku albarka baki daya don ko kin taimaka sosai wallahi gara da kika jona ta da health deparmenta. Ankai wani lokaci ana dan fira kafin mu shiga kitchen muna taya Adda aiki wanda karshe muka barsu da Asmau don kaina dake min ciwo. Magani anty hafsat ta karbo min wajen mama nasha na dan zauna falo muna hira da ita don magariba ya kawo jiki a lokacin. Sai bayan sallah isha,i mama din ta sake fitowa aka dasa wani hira nan hafsat ke fadin ato dakina dai zasu sauka nasan inna da rigima haka wancan karon tasa Aisha sauka dakinta. Ai kin makara don Aisha har ta gyara muna daki tun zuwanta saidai kija wanan yar taku ku karata da ita can amma ba uwata ba. Sai sha biyu da wani abu muka kwanta ranan washegari kuma mummy sai sha biyu mama zata fita hakan yasa ta aiko aka kirani na sameta a dakinta. Waje ta nuna min in zauna take fadin an dai karasa karatu ko nace wallahi mama tace to maddala Allah yasa anyi mai amfani na amsa da amin. Yanzu kuma sai jiran sakamako da fatan aiki me kyau sai nayi murmushi kawai ban bata amsa ba kafin ta dan kawar da takardan dake gabanta tana fadin . Wajen iyayyenki dai shiru ko a take dan fara an da nake a fuskana ya bace na hade raina taji shiru ta dago tana fadin ko angasune sunzo. Na dan yi murmushin yake ina fadin mama ni na debe rai da ganin su don ban sa zasu taba tuno dani ba a cikin duniyan nan balle suzo inda nake. Subbanallahi haba dai haba daughter kin taba ganin inda ka haifi da ka koma kinsa wallahip duk inda suke kina ransu sosai ma kina ransu lokacin haduwan kune kawai bayi ba inji Allah. Ki sawa ranki hakan dole wata rana zasuzo gareki indai muna raye zakice nace haka kuma ki kyautata kyakyawan zato a garesu kinji daughter. Iyayyenkine fa duk ranan da Allah ya kawosu gareki ina mai rokon ki da kada ki yarda ki nuna wani abinda bai dace ba a zuwan nasu. Kutt na hade wani malolon bakin ciki daya tokare min zuciya lokaci guda kan dauko wanan zancen da tayi a gareni.. Aisha kina jina ko din Allah duk ranan da zasu baiya a gareki ki zamo mai da,a da biyayya ga iyayyenki . Kada ki yarda fushi da zafin zuciya su jaki ki aikata wani abin asha a garesu ko yayane iyayyenkine su sanan baki san uzurinsu ba Aisha ? Baki san me ya tsayar dasu tsawon wanan lokacin ba basuzo gareki ba har wanan lokacin kuka na fashe dashi tace a,a daga magana sai kuka haka ? Ai sai a dauka nayi maki wani abin ne anan ki zamo me juriya da biyayya don hakkin iyayye nauyi garesa a minzani. Bar ganin sun barki sun share na tsawon lokaci ki dauka basu kaunarki ne yasa hakan a,a na tabbatar da kina zuciyarsu sosaima kina ransu. Kawai ki dauka kaddaran kune kawai a hakan haka ubangiji ya tsara maku daga ke harsu din da cewa zakuyi rayuwa a mabanbanta wajene. Idan kinyi hakkuri kin dauki hakan sai kiga Allah yai maki sakaya da mafificin alherinsa ki daina kuka addua ya kamata ace kinyi a yanzu. Allah ya baiyana maki su a cikin sallama su ganki suyi alfahari yau da abunda suka haifa din su godewa Abbu da Ammah da rikon da sukai maki na amana. Duk da basu da abinda zasu saka masu dashi wallahi dayafi addua a yau koda kuwa sun basu rabin duniyan nan rike dan mutum akwai nauyi da wahala ba kowane zai iya zama da dan wani haka ba tsakani da Allah. To amma ta yaya zasu gane hakan dole ta wajenkine zasu gane kedin kin taso a cikin tarbiya da da,a da mutunci ga irin halaiyan da zaki nuna masu yanzu. Na dago kai na dan kalleta tace wai ina nufin duk ranan da Allah ya kawosu gareki don dole suzo din dole su nemeki Aisha dolene. Ta kare da fadin ina Asmau bata tashi ba har yanzune nace ta tashi mama tana waje tana gyaran wajen gida tun dazun. Kin gani ba wallahi dattijan nan sun baku tarbiya maikyau da akeaon diya mace ta taso a cikinsa ko yaya gidansu yake kuwa ana son ya mace ta saba da yan aiyuka irin haka ? Don ba,a san inda rayuwa zata kai mutum ba wata rana in ba rai akwai mutuwa haka kuma ko ana tare din akwai jerabawa rayuwa. Amma ka sabawa danka dadi da wahala yasa ba ko yaushe jin dadi yake ba saidai uwayen yanzu bamu gane hakan akan yayan mu. Muna ganin kamar koyawa yaro jin dadi gatane bamu san muke halaka kan mu da kan mu a nan . Tazo don Allah ta karya kada ta biyewa aikin gidan nan don ba karewa zaiyi ba jeki ki kirata tazo ta watsa ruwa ta karya ta kara fada min. Nace to mama a sanyaye na mike har nakai kofa tace yau zaku komane nace banda gobe da safe take fadin a,a a da sauri haka ? Na dauka zaku kai irin wata biyu ko daya din na ai a nan nace a,a jibi zamu koma a raina nace nida keda uban gaiya ina naga kai wanan kwanakin ? Amma a fili dan murmushi nayi ina fadin kwana biyu abu ya bamu muyi mu koma tace aiko hakan mun gode zaki leko gidan yayan ki ko wanan karon ? Da sauri na gyada kai alaman a,a na fice tana min dariya na samu Asmaun ma tagama ta shigo suna magana da Addah a falo nayi mata sannu da aiki nake fada mata mama tace taje tayi wanka tazo a karya ta amsa da to tashige. Munyi wanka aka fito aka karya kafin yazid ya kira waya yana rokona in bari ya dawo don Allah kada mu tafi don mum ta fada mai wai kwana biyu zanyi kawai a abujan. Na dai ce mai naji muka danyi hira kafin muyi sallama mun fita ranan mun kumayi sayayya sosai da zamu gida dashi ina mai jin haushin takura min da man yayi na tafiya da jirgi babu halin yin wani tsaraba sosai ke nan a gareni. Washe gari kuma tare da mama din muka fita acewanta zata saya min abune aikuwa kaya na alfarma masu tsada na samu har asmau ma aka labata ta samu nata rabon a aciki sai murna takeyi. Bata barni hakan ba sai hannuka mai sanda da take min tana kara lurar dani hanya kada in yarda inyi wani batanci akan kowa balle iyayye ta nusar damu darajan da iyayye suke dashi ga yayayensu. Duk da kusan komai data fada nariga da nasani a baya amma dai nasihar nata yayi tasiri a zuciyana lokacin har nake jin wani iri a raina. Mun dawo mun samu su yazid sun dawo daga tafiyan suna sauke tsaraba daga cikin mota a lokacin muka shigo gidan . Mun masu sannu da zuwa mama kan tunda tace sannuku da hanya ta kada kai zuwa ciki bata tsaya ba mune muka tsaya muna gaisawa da Abba din. Abba din yake fadin a,a diyata yaushe kuka zo garin nace shekaran jiya Abba yaya su anty hauwa da kannen mu yace lafiya kalau suke wallahi. Zaki kwana muna biyu ke nan garin na dago cikin kunya ina fadin a,a Abba gobe zamu koma insha Allahu kwana biyu aka bamu daga gida. Munzo duban jikin hajiya inna ce dama yace kunyi kokari amma gobe goben nan aiko kamar basuyi muna adalci ba tunda muma nan muna son ganin ki. Dan murmushi nayi ina fadin ai zan dawo Abba idan an kwana biyu tunda mun kare school masha Allah ya fada har lokacin yana jingine da motarsa da yazid ya gama fitar da kaya. Addah ce ta fito tana gaidashi da hanya hakan yasa na sulale na shige ciki na samu mama da yazid tana fada tana fadin yana can ya tsareta da shegen tambayan nan nasa na lauya yaji komai ? Sai gamu mun shigo kin samu kin gudo ba ai shiyasa na tura maku adda wurinsa ku samu ku shigo ku huta. Sai mutum yagama cima fuska ya dawo daga baya yana wani kame kame can kamar bashi ba ni wanan mutumin ba zan taba mantawa dashi ba ai yaje can su karata da yar duniyar matarsa dai. Mama don Allah kiwa Abba hakkuri tunda ya dawo yanzu hakkurin nan fa kuke koya muna a kullum mama ? Ke dai bari daughter kinji su dai je can su karata nina gaji kinji bani iya fita da girmana yanzu kuma da Allah yabar min yayana na farko su ukku dana rasa aida yanzu nakai ga aje jikoki a gidan nan. Sai naji ta ban tausayi kuma na kara fadi a sanyayye hakkuri dai za,ayi mama abar tuna abinda ya wuce din. Ance hakkuri baya faduwa akasa banza sai kaga ribansa insha Allahu ita kuma taje tayi tayi ai ubangiji ya gwada mata ya fita ko yanzu. Barshi kinji daughter yanzune da idonsa ya bude yasan muna da amfani garesa ai ya manta da irin cin fuskan daya dinga muna a baya dagani har yaran nan. Me zaki fadawa Aisha mama wanan da suka buga da Abba a ranan saima ince zuwanta ya sauya komai ga Abba ai har muke ganin hakan ? Son face to face ta fada mai gaskiya a kan mu har matarsa nina dawo da mamakin yar nan naki nace dama soja kuka kaita tayi zaifi ai. Ban samu bashi amsa ba din shigowan mahaifin nasa shida Adda falon mama din ta kara hade rai ya zauna yana tambayan inna sukace ta shiga ciki bari a kirata. Madam yaya gida ya fadawa mama din ta wani basarwa kafin tace gida lafiya namike inawa Asmau signal da mushiga daga ciki mu barsu. Sai naji yace diyata mamaku taki ta yafe min kuskurena akansu duk da tasan hakan bayin kaina bane a lokacin. Kunya naji na dan sada kai ina fadin Abba insha Allahu zatayi hakkuri ko don mu ai tunda muna son ku a tare ke tafi kyaleshi kinji ta fada nashige ina dariya. Dakin hjy inna muka shiga dan mun hadu da ita zata fita wajensa lokacin muna shiga dakin Asmau ke fadin sannu dai mummy kin zama alkali ga mutanen nan ke nan. Nan na zauna ina ba Asmau labarin dan abinda na sani nasu sai can hafsat ta shigo da kudi take fadin Abba yace a kawo min mukara muyi tsaraba. Nace lah anty da baki karba ba wallahi banda uban kayan nan da mama ta saya muna kuma kika karbo kudin Abba ? Ke kayan nan fa ba mamaki bace ta saya maki su haka ba kamar sata akayi ta saya maki su ki karbi kudin nan zan maki bayani letter. Na karba ina godiya tare da mikewa tsaye don inje inwa Abban godiya take fadin aiya tafi tun dazun ina zai tsaya tunda baiga fuska a wajen mummy ba. Mama nada gaskiya gara ta danja ajinta na mata kinji maza haka suke dama don fa wata yaiwa mama abinda yai mata yanzu kuma ya dawo yanayi kamar bashi ba ? Asmau kanki daya kuwa na fada cikin bacin rai to mummy daga dawowansa kuke son tace ta amince tun ba aga kamun ludayinsa ba ko ya sauya ? Ai ba a sanin sauyawansa kuma sai kun kula da yadda yake rawan kafa kan wacan din idan ya sauya zaku gane hakan amma yana da wuyane sauyawanshi baki daya. Kada mama ta dubi hakan idan ana duban wani abu ba a iya hakkuri duniyan nan tayi hakkuri kawai don yaranta da Allah kuma. Saidai hakan kam amma ko me mummy tayiwa Abba ban ganin laifita a yanzu don abinda yai muna a baya kiris ya rage a lokacin mu rasa mummy din. Saboda har saida ta kwanta ciwo sosai kamar ba zatayi rai ba ke tuna zancen ma yana sa mutum yaji gara hakan kawai su zauna nisa da nisa dai tunda ba rabuwa yayi da wacan din ba ? Anty hafsat anyi hakkuri a mayar da auren nan ki dinga tausan mama din keda kike mace don Allah bari nuna ko in kula akan rabuwansu din. Mun zauna zaman gyaran kaya tare da hafsat din a daki muna tatauna maganan mahaifanta din kafin mu fita zuwa falo kuma inda nan ma muka zauna zaman shan hira da yazid. Saidai zancen da hafsar din ta dauko min na batun kaya kuma yana raina abubuwa dai gasu nan na daure kai ga mutum suna faruwa. Lokacin ba don kuriciya ba da mutum na iya kamuwa da hawan jini a lokacin kan damuwan da yake ciki. Ga zancen Abbu da nake hango kamshin gaskiyan zancen Asmau kan Abbu din ya tsaya min a rai na bari sai mun koma zayi maganan da Abbu din. Duk da na rasa ta yaya zan fito masa da wanan maganan cewa ina zargin shi ke fadawa Man wani abu game dani tambayansa zanyi koko zarginsa zance ina yi ? Abinda ke tsaya min a raina ke nan duk tsawon lokacin nan har na mike naje na kwanta ina faman sake sake ga kuma zancen ita hafsat din data dan gutsura min . Haba dole kayane na alfarma da fitan arziki kaya dako bansan kudunsu ba zasu tasan ma duban kudi daruruwa wallahi nikan nayi mamaki hakan dana gani din. Saidai abu ba dama ka tambayi dalili gun wanda yake kamar mahaifi a wajen ka son yayi ma alheri irin haka abinda kamar wuya gaskiya na tsaya tambayan ta. A gurguje muke faman shiri don jirgin karfe goman safe zai tashi zuwa kano ga mama tsaye a kanmu tana azazzalan mu mushiriya kada mu rasa jirgi. Itace da kanta kuma zata kaimu har inna na fadin ko za a bari har gobene mu tafi take fadin haba inna ina laifi mutanen nan sun bari sunzo muna dubiya mu kuma saba masu yanzu ga kwanakin da suka basu ? Dole haka muka shirya muka fito din ta daukemu a mota har hafsat da muke jin kamar kada mu rabu a ranan don yanzu kam munyi wani mugun shakuwane da ita sosai. Ko a filin jitgin saida mukai tsayin kamar na mintuna ashirin kafin aka sanar passenger masu zuwa kano su shirya muka fara sallama da juna tana wani kara sakani a hanya a fakaice da kuma godiya gun iyayyena. Muka shiga jirgi munyi sa,a mun samu seat daya Asmau ta karbi wayana tana zuba muna hotuna a jirgin da zata ba samira takaici idan mun koma. Zuwa karfe daya har motan dan kadafi Auwal ya tsaya damu kofan gidan mu yana fito muna da kayan mu don kayan ya dan bata muna lokaci har muka kai wanan lokacin. Shi da kansa yayi dakon shiga muna da kayan cikin gida sukazo taron mu a cikin murna bakin Abuja an dawo asmau sai yauki take masu da iyayi. Wai idonane haka unguwar nan ya sauya sosai wallahi ko don yan gyare gyaren daya shane wai naga wajen ya sauya min ? Gyara duk garine gurare da yawa anyi wanan gyaran gwaunati tabada kudi akai yan gyare gyare don cutan cizon sauro da yai yawa yanzu Auwal ya bamu amsa. Mukai sallama dashi ya tafi muka shiga ciki Ammah na zaune tana tsifan kai tana muna sannu da zuwa muka amsa nan aka zube asmau ta hau basu labarin da jirgi muka tafi muka dawo ba a mota ba. Sun karyata,tane da farko saida na saka baki ina fadin ba karya bane hakane dama naki fada matane sai da muka isa wajen . Wayan mamane ya shigo tana tambayan mun isa lafiya ya mutanen gida nace duk suna lafiya ga Ammah su gaisa ma? Bayan mungama na kashe waya na mike ina fadin yau kan nan zai samu kitso ke nan Ammah tace ke dai bari wai wata sabuwa jiya in kinji yadda mahaifin ku ya matsa min kan na tsefe kan nan kuwa shine yau dai na tsefe ban iya jidalinsa nan ? Dariya nayi ina fadin ai Abbu nada gaskiya kanki fa ya kai wata biyu ko ukku wani wata uku shekara dai samira ta fada. Na harareta ina fadin lokacin datayi kitso kina ina ke maman Aimanace ke mata kitso duk sati kuma ga suma ba irin kanki ba. Dariya ta somayi tana fadin ai abunda na gani zanyi amfani dashi wari ne ya ishi baban kano yace ta banye kan kowa yaji iska ta nunani tana fadin ko kan uwarki baikai nawa samun gyara ba Itace bata son kitso gata nan nayi dariya na nufi daki na shiga da yake da Asmau mukai wanan tafiyan sai ban samu dskin a gyare ba yadda take min duk da baida wani gyara ko a hakan ? Kewayawa nayi na fito na dan kai kwance ina faman tunanen yan abuja dana baro tare da kewansu ban tashi ba dan barcine ya daukeni sai karfe uku da wani abu. Gani dai kwance nake amma ban tashi ba hayaniya na soma ji kamar muryan Ammah saidai abinda take fadane ya daure min kai don sunan da take kira din da Nana wai ko ba nace nake gani ba a nan ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/12, 9:47 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 6️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, A hankali na sauko saman gadon na nufo falo ina kara jin sautin muryan Ammah din na fadin Nana ta fa wai ko idona dai ke min gizo dakene wai ? Itace mana dai gata kuwa kina gani tare da yayan ta kuwa ki natsu mana kina Abbu kamar wace ta tabu kuma ? Muryan Abbuna ne ke fadan hakan yasa na karasa fitowa daga falon saidai ban sauka a kofan ba don mutanen dana gani din a tare da ita ? Nana ina kika shiga haka tsawon lokacin nan munyi kuka har mungaji kin tafi kin barmu a cikin zullumi a kanki nana sai kuma naji Ammah din ta fashe da kuka. Tsab na kalle hamshakiyar matar dake rugume da Ammah tare da yaran da nake saka ran yayantane a lokacin sai kawai na juya zuwa cikin falon da niyar shiga. Nanata bakiga baki garemu ba gidan zaki koma ciki baku gaisa ba muryan Abbune yake fadan hakana yasa na dan tsaya saida na hade abinda naji ya tokare min zuciya lokaci guda na dan juyo ina fadin nagansu Abbu tare da dan waigawa ina fadin sannu ku na fada a cikin wani kasalalen murya mai kama sa kuka ko dole akasani fada a lokacin. Wanan mutumin da nagansu tare baiyi kama dana jikin photon dana taba gani akace mahaifinane ba amma sai faman mutmushi yake a fuskanshi. Gashi gaba daya wajen anzubo min idanu dani dasu sai kawai na juya zuwa cikin dakin kai tsaye abina don ban gama tabatar da ita din bace ko watace. Ko kuma mafalkine yazo min nakeyi nake ganin kamar a gaskene dai abubuwan ke faruwa haka komawa nayi na kwanta rigingine idanuwana sun kada lokaci guda sunyi jawuri dasu. Ga wani kukan tashin hankali da sukeyi harda anty safiya dake nata kukan munafunci wai na zuwan nana din sai kace anyi masu mutuwa a lokacin. Niko sai naji zuciyana yana kara bushewa da kangarewa banda idanuwana da suka kada sukai ja jajir dasu ina kallon siling din dakin . Motsin mutum ya shigo dakin naji amma ban motsa a yadda nake ba muryan Asmau naji dake fadin mummy ashe mahaifiyarki ce tazo tare da kannen ki ? Dan Allah dai na fada ba tare dana ko motsa a yadda naken ba sai ta kalleni cikin mamaki yadda na basar da zancen. Allah mummy wace ta haifekine akace da yaranta tare da mijinta yanzu mama ke fada muna muma muna mamaki taji banyi magana ba ta kai zaune tare da zuba min ido na dan lokaci. Can naji tace mummy tashi mana kije ki taresu da zuwa kada ace kin kyalesu hakan ba kyau aiba zataji dadi ba itama idan kin sharesu ? Amma Asmau a gabanku na gaidasu da zuwa ko wani irin gaisuwa akeson mutun yaiwa bako kuma bayan wanan ? Bakuwa kuma mummy wallahi ba zataji dadin hakan ba idan kin sharesu fa ta sake fada a dan mairace tana bina da kallo ko zan daga. Asmau kada taji dadi mana matar data tafi ko ta guduma zance ta barni nan dasu abbu don tana kunyar haihuwana so kike inje in rugumeta don ta gaji da duniya ta dawo ? Haba mummy kada ki dubi wanan ki dubi gir,,,, ke daga daga nan ki fice ki bamu waje Abbune naji yana fadan hakan a kan mu yasa na yunkura na dan juya shima baya na bashi ban kalloshi ba. Ina jin fitan Asmau daga dakin tsawon dan lokaci banji motsin kowa ba sai muryan da ban zatabane naji a kaina sai lokacin kuma nake jin ashe ba karya hancina ke min ba a lokacin. GF why doing this to your mum ! why are you showing her a hate rest like this is she not your realy mum ? Ko motsawa banyi ba duk abinda yake fada baya sauke numfashi kince zaki karbi gift din da nazo maki dashi da hannu biyu kince zaki ban kyautan akan gift din kyautar da zaki ban ke nan dama ? Kut na hade wani malolon bakin ciki da zumar budan baki nace ya dauki kyautarsa indai natane na yafe don harshi takaicinsa naji a lokacin. Nanata wani irin shegantakane wanan zaki nunawa mutane ga uwarki irin tarbiyan da muka koyar dake ke nan akan amanan data bar muna naki a hannun mu ? Sakaiyan da zaki min ke nan a yanzu ki nuna baki kaunar ganin uwarki ko me wanan ai saikisa a zargemu akan hakan da kika nuna din a gaban kowa. Abinda naji Abbu yana fada yasa na dan dago a daidai lokacin suka karaso take fadin Abbu ba zan taba zargin kaba kan yarka don bakai kayi mata hudu ban hakan ba ? Ku kyaleta tayi mai isarta na san dama hakan zai faru a duk ranan da nazo tana fada a cikin kuka ya kara fadin dole mana a dauka mune ke zugata tayi hakan. Ina mindin,kis naki ko kara motswa a yadda nake sai kifewa da nayi ina kuka wiwi bakuwar muryan mutumin nan na sake ji yana fadin . Ku barta tayi kukan nan shine saukinta a yanzu daba somewa tayi ba a yanzu din don irin hakan yana jefa mutum a wani hali wani lokaci. Amma Alh ai ban dauka yarinyar nan zatayi haka ba a irin ranan nan daya zamo na farin ciki a garemu baki daya ranan da muka dade muna jira yau Allah ya dawo muna da yar uwarmu gida haka ? Dan magana nake ji sunayi kasa kasa kukan da nakeyi bai bari naji me suke fada daga bayane naji dakin yayi tsit a lokacin a zatona kuwa ya fitane sai kamshin su da suka bar min a dakin na dan motsa kadan ina gyara kaina nake fadin a cikin kuka . Na tsani kaina a yau matar da tayi silan zuwana duniya ta kawoni nan ta watsar dani badon Allah ya hadani da Abbu da Ammah ba waya san inda rayuwana zai tsaya. Duk da hakan ban tsira wajen zagi da cin fuskan mutane kamar nice abin kyama ta farko kosu iyayyena irin bakin cikin da suka gani a kaina suka hadiye aiba kadan bane yanzu tagama cin duniya sai yanzune ta tuna dani. Innalillahi naji muryanta a bayana tana fadan hakan yayin da lokaci guda naji yace dani GF stop it please ? Ya fada da dan tsawa . Can yaci gaba da fadin don,t ever repeat this again . No ka kyaleta bashir komai tana iya fada a kaina yanzu tunda bata san komai ba game da niba ba zata daukeni matsayin uwa ba a yanzu. No ta daina in ba haka ba na zare hannuna ga komai naki ya fada tare da ficewa dakin har yakai kofa yaji nace inba raina zaka zare ba aida sauki. Matsalan ka ko nawa wani irin juyowa yayi tare da zuba min idanu na wani dan lokaci kafin naga ya juya ya fice daga dakin. Kaina naji ta dafa tana shafa take fadin kiyi hakkuri banso hakan ba nima amma kuma haka tamu kaddaran tazo muna ta mike ta fice daga dakin. Ina jin fadan Ammah a kofana sai kuma ta juya bata shigo ba bandai daga ba ina kwance a yadda nake har lokacin. Babu kuma wanda ya kara leko dakin nawa hakan yasa na samu lokacin kaina ina tunane wai yau wace akace itace mahaifiyata wai itace a gidan mu. Zuwanta bashine gatana ba ai ingata tare da mahaifina ko inga mahaifina yazo da sunan shine mahaifina don akanshine ake min gori. Akan mahaifi nake ganin muzanci akan mahaifi na koma mara daraja a idon al,umma na zamo abin kyama da iyayye da dama kewa diyansu iyaka dani sanadin rashin uba. Yau ko Nana ta tabbata a can akwai wa yanda suka maye gurbinta a wajena sun tsaya min ga komai sun hani kukan rashin uwa a bayanta. Wai mummy kina nan muna can muna kallon duniya wajen bakin larabawan can bakiji yadda yaran nan da ita matar suke wanan yare ba kamar can aka haifeta. Don Allah Asmau kifice min idan wanan zance kikazo min dashi bana so don Allah wai mummy har yanzu fushin kikeyi dasu dama ? Gaskiya naga baki fito ba ashe,,,, kallon da na sake mata yasa tayi shiru na dan lokaci kafin ta koma fadin. Itama ai naga ta damu gasu can falo zaune sai faman kuka takeyi naga kamar anan zata kwana fa don naga anshigo da manyan akwatuna nake fadin ina zata sauka nan gidan. Bakiga manyan motocin da akazo dasu bane a waje har biyar ga yan unguwa can ai yan sa ido anyi tsaye ana bin da kallo suna tsegumi. Naje nace dasu mahaifankine sukazo tare da kannen ki dubaki shine isa mai shago ke tambayana wai dama ke yar fadace ke nan sunga motocin gidan sarki da dogarai tare dasu ? Umm,hum Asmau ai ai tuwon jiya sunansa saura koda ba,a sa hannu ba koda sarki sukazo basu zo min da abinda nake nema ba don kare martabana. Zuwan suma yau ai wani karin tonon siline a wajena wanda bai san gaskiyan zancen ba zai sani ke nan a yanzu tunda babu mahaifina a cikinsu. Ashine kuma fa nima yanzu na fahinci fushin ki mummy amma duk da hakan dai ki rage fushin nan don Allah don mahaifiyace ita koma meye ? Kallon Asmaun nayi na dan lokaci kafin na kawar da kaina ga kallon nata jin kiran da akai mata yasa ta fita ta barni a dakin. Allah ya gani ni kaina bansan da wani ido zan kalli matar nan ba balle ita haka itama nasan dole akwai tsarguwa a zuciyar ta a kaina. Shedan sai zugani yakeyi akan mema yasa na bari ta taba min jikina yar da tayi fatan ta mutu yau don ina raye din ban mutu ba zatazo tana wani shafani can. Ido na runtse wasu hawaye masu dumi suna fito min don tunawa da ya zama gaskiya dai ke nan banda uba haka aka sameni ke nan bada aure ba yadda su umman gidan akwai suke fada. Cewa karyene su Ammah ke fadin wai ina da uba wani balarabene zai auri bakar fata kuma yar kauye inba dai zina ba Allah kadai yasan iya iya shegen da matan Nageria keyi a saudiya suna zubarwa kansu da mutumcin . Ya tabbata ke nan nima din tsaraban saudiya dince a haka aka sameni wajen zubar da mutuncin kansu dole a kyamaceni . Dole naga cin fuska iri iri don babu mutunci babu kima ko daraja a tare dani da zaisa mutane suyi sha,awan hada zuria dani. Kyau ko wani abu bai kashe zuciyan wasu iyayyen da dama wajen lurar da diya mazansu kan illan dake cikin auren irin mu marasa uba yake haifarwa. Duk kuwa daba yayan da za a aura din matsayin saraikai ba a garesu ke da laifin amma an camfa cewa wata rana tarihi yakan maimaita kansa wani lokaci. Nayi kuka har nagaji kafin na tashi zuwa alwalan sallah magariba don lokaci daya dan shige din na fito daga bayin ne wani asirttacen kamshi ke shiga hancina duk da saya kofan da nayi saida kamshin ya shigo har dakina. Ko maganan Asmau gaskiya ne cewa a nan suka saukane wai idan a nan ne wani daki ke nan zasu sauka hakan yasa ina sallame sallah na mike na kashe wuta na haye gado. Yarinya tana da gaskiya Man Bashir kada kuga laifinta dole sai tayi wanan abin dolene iyayyw ba wasa bane hakama yaya ? Hamdallah na guda shine batayi wani abin batacin da zai kawo wani tashin hankali a garesu su biyun ba dolema ta nuna hakan don zataga abin wani iri ace yau ga mahaifiyarta ta dawo. Amma baffa kamar nayi styling din komai kafin kuzo don me yarinyar nan zata nuna hakan kuma yanzu bayan zuwan ku din ? Allah sarki ka godewa Allah bakai hakan ya faru a kanka ba bashir wanan yar tana cikin tashin hankali da damuwa na tsawon shekaru a yau dole ta nuna fushinta akan kowa. Yarinyace karama batayi shekarun da zata iya boye wani abu kasan zuciyar taba har yanzu wanan ne kadai matakin da zata iya dauka akan uwar take gani. Iska bashir din ya dan furzo dashi kafin yace amma baffa kana ganin ummu zata iya kwana a wanan gidan kuwa ? Sam ban taba sani ko tunanen haka gidan nan yake ba da kafin kuzo din an kara gyarasa ansaka masa komai na rayuwa a kara dakuna inda zata sauka din. Bashir ka taba ganin inda mutum yaki gidansu ko garinsu ko a dokan daji gidan ku yake wata rana dole ka kwana kome ka zama a duniyan nan ko. Idan ma kayi gyaran wa yan nan bayin Allah sune zasu zauna a cikin zargi don kasan mutanen mu da tsegumi zasu tuhumi ina yasamo kudi yake wanan aikin haka kullum ? Sai zargi ya shigo ciki kuma ko a zargi yar da aikin banza ko kuma su iyayyen a dauka suna wani harka ne can na daban. Hakan yayi yanzu da mukazo kowa ya sani idan za a gyara din sai a gyara amma ka ganni nan ba zan iya taba gidan nan dasu kura suke rayuwa a cikinsa ba yanzu duk da banji dadin ganin yadda gidan ya lalace gaba daya haka ba. Yau badon Ahmad daya bada shawaran wanan gidan ba dana dawo din nan da bansan yadda zanyi ba ke nan kuma ? Daddy ai planner ne yasan takon komai tun farkon sanar da mutuwar karyan ka ya nuna shi sam bai yarda ba a lokacin. Don sunfi karfinsane ya yi shiru a lokacin ya fara bincike akan komai har ya gano yadda abin yake ya shiga nemanka cikin duniya. Na sani ai inba son Ahmad ba da ko yanzu ba zan dawo gida ba yarinyar nan Asiya tayi min kokarin daba zan taba mantawa da itaba. Yasa kaga komai nata ina tsaye a kansa bana wasa da lamarinta a yanzu don ina ganin kamar donta aka bar min sauran rayuwan nan da nakeyi. Shirune ya dan biyu baya a cikin motar na dan lokaci kowa da tunanen da yake a zuciyarsa kan zancen sai bashir din yace ta hanyar kawar da shirun nasu. Baffa maimartaba ya matsa da tambaya idan nasan wani abu bayan wanan na fada masa nace ya bari ya zauna dakai. Dan guntun murmushi ya sake a fuskanshi tare da gyara zama ya dan basar da zancen na dan nasu ya danja lokaci yana fadin . Ta ina zan soma yanzu ko maimartaba ya yarda kura zata iya neman kasheni hjy mama ba zata yarda da wanan zancen ba . Haka kuma a karshe zata maida laifin akan Ahmad da kaine da kukayi sanadin dawowana gida a yanzu. Banda matsala da kowansu saidai don daddy ni a cikinsu babu wanda ya haifeni babu mai min fatan arziki kuma kullum a wajensu ni tantirine. Dariya yaba baffan nasa kafin yace iya tantiranci aiya kare akan kura wanan da Allah yayita na miji da yanzu gidan sarauta babu zaman lafiya a cikinsa. Baffa da yanzu ta kashe maimartaba ta haye sarauta koda ace mata suna gadan sarauta wanan akan abin duniya zata kashe tsohon nan yadda ya kara tsufa yanzu ta haye wanan mulkin nasa. Iya dariyan dattijon murmushi zancen dan nasu gaskiyane yasan da kura zata iya duk abinda dan ya fada karamin aikintane daya sani yanzu. Matar data shirya masa life in prising badon Allah ya kado masa nana ba a rayuwansa ai komai zai farune a ranan kansa. Yanzu dai naji Nasare tace mama tana shirya zama akan wofintar da kura da iyalinta da nayi ina jiran wanan zancen ya tabbatane na fadawa kowa komai a daina zargina da zagin bata min suna da suka farayi. Good abinda nake jira akai garesa ke nan dama tafara wanan plan din na hada mutane ayi maganan don dama nasan zata hada hakan. Kwankwasa uku akaiwa kofan naki budewa balle magana naji muryan Ammah na fadin ke Aeesha bude kofan nan wai meke damunkine haka wai ? Haka kikeson ki kwana da yunwa kome maza ki tashi ki budewa mutane kofa nace ina jin tana bambami naki ko motsawa balle in tashi har naji an daina kuma ina danjin yunwa amma ci ai waje ya samu ashe ? Idan damuwa ko bacin rai ya baibaiye zuciya ko yunwa mutum baiji wani lokacin rabon da inkarya tun abin karin gidan mama na Abuja dana karya dashi shine a cikina. Wayata gaba daya a kashe take ban kunna ba tun da zan kwanta kafin su iso din na kashe waya har dare ban ma tuna da wani waya ba. Ashe mama din tana ta nemana bata sameni ba inda Allah ya taimaka shine hafsat ta karbi wayan Asmau sai sukai dabaran kiran layin asmau din. Ita ke labarta masu halinda ake ciki tace ta kawo min wayan shine tazo tana bugawa har Ammah taji take fada dani lokacin. Ammah ta koma ta samesu tana fadin yar nan halaka kanta take sonyi ga banza ko abinci yarinyar nan bataci ba tunda suka dawo garin nan. Wai dama haka kuke fama da itane ta tambaya Ammah tace ba haka take ba dai amma akwaita da wanan kafiyan idan halinta ya motsa. Kafiya kan nasan dama zaku sha fama dashi don haka iyayyenta maza suke nace ku barta ku barta halan baku san halin nanata bace wai Abbu ya fada a wani murya mai rauni. Sai kowan su yayi shiru zuwa can Abbu din yace Nana kinsan fa dole yar nan tayi haka don bata sanki ba bata taba kuma ganin ki ba. Yau da rana tsaka kizo ace wai kece mahaifiyarta dole taji wani abin ba dadi a zuciyarta damu ta bude ido damu ta tashi ya kamata ace a kalla kina zagayo gida kina ganin halinda yarki take ciki? Da kinyi hakan tun farko tunda kina da linyin hakan duk haka dabai taso va da dole izuwa yanzu ta bar zancen tunda ta tabbatar dakece mahaifiyarta. Da farko naso ganin laifinta amma dana dawo nayi tunane kan hakan tun farko da nanata gane bamu bane mahaifanta ko kinyi wanan sakon da kikeyi bata amfani dashi. Haka kuma bata son ko magana a dangantata dake wajen zance tun wanan lokacin na fahinci duk ranan da kika dawo akwai matsala. Saukin abin shigowan wanan dan naku da kuke turowa shima bai fito mata a zahirance ba koshi waye saiyayi hikima ya danganta abin ya koma kamar zumuncu kamar kuma dai gashinan dai abin baya fassaruwa a garemu dai. Wanan zance shine saukin irin kiyayyan data dauko naki take nunawa zuwanshi ya kara sauyata ta daina damuwata da hana kanta shakat data dauko yi a baya. Wanan kuma duk nasan akan irin kalubalin rayuwane da take fuskanta a wajen mutane yau yarinyar nan kome akace tayi banganin laifinta gaskiya nana. Sallamam da akayine ya dakatar da ita daga fadan abinda tayi niyar fada din yan gidan akwaine da yan gidan raba kaya sukazo tariyanta da zuwa. Tare da ganin kwam don dama basu santa ba inma akwai wanda ya santa sanin kankanta yai mata lokacin farko data zauna wajen Ammah kadin mahaifinsu ya amsota yaba yar uwarsa ita. Bayan sun gaisane Ammah ke fadin wa yan nan abokan nan zamanane matan dan uwan malam damuke tare dasu a nan gari. Tace Allah sarki sannuku da zuwa nan mama ke fadin mu yara sun koma suna fasin gidan baban kwara anyi baki kuma ko hausa basaji da shigan larabawa. Suna fadan haka nace Allahu akbar alkawarin Allah ya cika duk yadda akayi iyayyen Aeeshace sukazo ashe kuwa hakan ne . Alkawaein Allah kuwa ya cika komai dama da lokacinsa idan akai hakkuri yau sai ga Asiya ta dawo garemu tare da iyalinta da mijinta dan sarkin garin nan . Shima a can yake da zama ashe shike aurenta ga zuria Allah ya albarkacesu dashi har sun girma suna can sun koma gidansu tare da mahaifinsu karamin ne nan tare da ita yanzu a nan ya hassakawa dan dake kwance hasken fitila. Kowamsu saida ya nasa wani abin don kyau yaron ga sutura ta alfarma a jikinsa jiki sumol kamar shi yayi kansa. Mama tana da bakin fadam komai don wani sheri bai taba fitowa daga bakinta ba a kaina mamansu yaya habib ke nan tace Allahu Akbar. Ka kiyayi ubangiji watau malam ubangiji yakan tsara abinsa yadda yasone yace kwarai kuwa habibi shiyasa yake da kyau mu kyautata zaton alheri ga dan uwan mu don bamu san abinda ubangiji ya boye akan bawansa ba. Sun dai danyi hira suka fita suna fita hjy Aginatu ke fadin ke yaya amma ba wanan mijin da take aure a yanzu bane ya haifi Aeesha ba ? Nima abinda nake son tambaya ke nan kika rigani hjy ince har yanzu dai da sauran rina a kaba don ba a kai ga abin nema ba tukum shine waye uban ita Aisha din dai ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/14, 6:24 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Ban bude kofa ba sai safe don haka bansan wainar da suke toyawa ba a cikin gidan bayan nayi sallah na mike shine na bude kofan nawa na koma na kwanta. Ranan ko gaida Abbu da nake fitayi ban fita nayi ba na koma kwanciya badai barci zan iya yi ba sai imagination da nakeyi kan wanan matar da bangamawa kallon tsab ba don yanzu batayi kama data photon dana gani ba a baya. Tunane nakeyi kan zancen mu da maman Abuja kamar wace tasan da zuwan matarnan yadda take faman yi min nasiha idan tazo kai ina fa dole tasan da zuwanta abu kamar abin hadin baki a kaina ? Waima me hafsat take son fada min ne ta fasa a ranan tabbas zancen data soma yayi kama da hakan don cewa da tayi aiba uwartace ta saya min ba sakata akayi ta saya min itama. Me hakan ke nufi dama bakinsu daya ke nab kome ana nufin itama mama din tasan wanan hjyrce kome ? To a ina ta santa ke nan kuma na sake tambayan kaina lokaci guda a take zuciyana ta ban amsa da duk shirin man ne hakan. Man man man me kake nema da nine wai na fada a fili kamar wata zararra a daki ni kadai ina sanbatu a kwancen da nake a dakin. Sallaman Abbune cikin yar siriryar murya ya shigo dakin da sauri na mike ina amsawa tare da gaidashi da kwana ya amsa min ya dan kura min ido kafin yace. Ina son kije ki gaida mahaifiyarki yanzu da kwana tana dakin Ammahki don a nan ta kwana tare damu nasan baki san hakan ba don kinyi saurin shiga kwana jiya da dare. Daga hakan bai kara cewa komai ba ya juya ya fita jikina yayi sanyi da hakan don umurni Abbu ya bani ba lalashi ba ko rokona kan naje din. Don haka na sauko saman gadon hijab dina na dora saman rigan barcina na fito anty safiya na hango tana sharan tsakar gida tana da nisa dani yasa ban tsaya gaida ita ba . Ina jin muryan Ammah tare da ita suna magana Ammah na fadin baki kyauta ba a gaskiya Asiya yau ko me yarinyar nan tayi tana da gaskiyanta akan hakan tunda bata sanki bafa Asiya ? Kamar yadda malam ya fada mun tarbiyarta da yarmune bisa koyarwa ma,akin Allah a garemu iyayye Aeesha bata da wani halin banza da za,ace mata asha akansa. Haka kuma wani kyalkyalin duniya da kwadayi duk basu gabanta barta dai da karatun nan data saka a gaba yanzu . Don ko wanan abinda yaron nan ke,,,,, Sallamana ya katse Ammah din daga fadan abinda tayi niyar fada din a lokacin ta tsaya amsa min sallaman nawa duk suka bini da idanu suna kallona. Saidana zauna nace ina kwana Ammah ta amsa da lafiya an tashi ko na amsa da ehh Ammah na juya wajenta nace ina kwana ? Lafiya kalau ya kuke namike tsaye kawai zan bar dakin naji Amma din na fadin dawo Aeesha ki kara gaida mahaifiyarki kinji ? Aina gaisheta Ammah na fada zauna nace dake ta kara fada fuska a daure hakan yasa na koma na zauna din a inda na tashi da da farko. Banjira commading din Ammah din ba na sake fadin anzo lafiya ya hanya ta danyi murmushi da Allah kadai yasan abinda takewa murmushin ciki a lokacin. Na daiji ta amsa min din bayan murmushin da lafiya ya karatu sai nake jin hausan nata kamar larabci takeyi a bakinta. Shiru ya dan biyu dakin kafin danta daya motsa su maida hankalinsu kanshi tana fadin haidar ka motsa ke nan ita kuma ammah na fadin ko fitsari zaiyi na mike a daidai tana fadin ai basa fitsarin kwance kaf dinsu. Kamar dai yata Aeesha lokacin itama ai hakane bata fitsarin kwance yasa suke kwana da mallam saida ta dan tasa na raba masu shimfida da kyar. Labarin me zaki bata matar data gudu ta barni tun ina cikin zanin goyona aini ammah kun ban kunya daga ke har Abbu da har kuka tareta don tazo a yanzu garemu. Ni kadai ke fadana cikin zuciya nasa kai na fice a dakin raina yana wani baci dagani dai wanan matar bata cikin wahala ko wani kunci . Kawai dai sharemu tayi a nan don bata bukatana itama da ace ni din nazo a tsigar alheri ai dole ta dinga bibiyata tsawon lokacin to don tasan yadda ta samuni yasa itama da kanta ta tsaneni ke nan ko ? Hawayene yazo min a kofa muka hade da Asmau data bini da kallo tana jayewa a hanya tare da fadin mummy ashe kin tashi ? Ummm kawai na fada na shigeta ta sake bina da kallo ta shiga dakin don ta gaidasu da kwana dakin nashiga na fada saman gado hawaye na zuba min sha na takaici. Asmauce ta biyoni tana fadin haba mummy na don Allah ki daina kukan nan kada a dauka wani abune kuma gashi jiya jiyan nan da zuwansu har mutane sun fara tururuwan zuwa wai gaidasu Kuma suzo su samu kina kuka haka aisai a samu abin fadi kuma a kanki nasan su maryam na nan shigowa don jiya uwayensu sunzo. Nan na hadu dasu suna gulma na watsesu munafukai haka isa mai shago ya tsareni da tambaya wai ashe iyayyen Balaraba sunzo amma sai kuma tayi shiru hakan yasa na kallota. Nace bada ubana bako don shine ya damu mutane suga ubana tunda shine abin ado uba ko yaya yake abin adone ga mutum don yafi gwal tsada. To babune Asmau banda uba na rugumi kaddara wallahi dama bata zo din ba zaifi min alheri da tsegumin mutane a kaina. Don yanzu wani sabon tsegumine zai tashi ace tabbas gaskiya ne banda uba tunda ita yanzu anga mijinta da zurui,anta wazai tsaya zaginta kuma ? Mummy baki da uba kamar ya jiya fa naji suna fadawa su Ammah cewa mahaifinki yana nan tafe shima baida lafiya ne yasa basuzo tare dashi ba . Kai Asmau ke kin yarda ke nan kin yarda ina da uban din ke nan ta fadi inda uban nawa yake ni inje gunsa har in ina da uba din ? Wai don Allah mummy meyasa kike hakane sunyi magana sosai akan mahaifin ki jiya da mijinta da baban kano ya tabbatar masu mahaifinki zaizo har nan garin wallahi. Dan murmushi nayi ina kallon su sara an sakasu kwana dasu da kakaninsu kawai su kuma sun yarda da zancen hakan ina da uba to ina uban nawa yake shi ? Ta kaici da bakin ciki ne sukai min yawa a lokacin yasa ban kara kula abinda suke fada ba a kaina yasa na sharesu ina kukan zuci wanda yafi na fili zafi da daci. Mummy jiya maman Abuja ta bugo waya ta layina tace a baki waya na samu kofanki a rufe tace sunyi ta kiranki basu sameki bane . Kwat na hade bakin cikin daya tokare min wuya nace kyaleta kawai Asmau duk bakinsu daya na fahinci hakan a yanzu ta riga data san matar nan zatazo nake gani. Ina zata sani mummy mutanen da suka fito saudiya ita da take nan Najeriya a garin Abuja zaune ban tsamanin ta sani gaskiya Asmaun ta fada. Ki rabu da mutanen nan Asmau don ba jiya suka zo garin nan ba nake gani cloud you believe sun kwana biyu a garin nan amma bata shigo nan ba sai yanzu ? Duk yadda akayi mama din tasan da zuwansu yasa akayi wanan plan din na inzo Abuja inna bata da lafiya suka daga min hankali. Wanan yasa inna din ke fadin ita kan taji sauki ko gyaran nan da akayi duk jiya na gano is a plan an gyara unguwar nan ne don zuwan nan da zatayi. Haba dai mummy nace wata ran zakice nace mu dake cikin unguwar shekara da shekaru bamu mutu ba sai don zuwansa akasa mutane wahalan gyaran waje saboda zuwanta. Ashe ba matar karamin mutum bane ke nan indai don zuwan su akai wanan din kuwa mijinta wanine a garin nan Asmau baki ganewane ? Ai tunda nagansu da man nasan akwai lauje cikin nadi wanda mutane basu san abinda ke wakana ba nasan ko waye man sosai wallahi. Wai ashe haka yake mummy dama shine man din ai muna ta satan kallonshi dan gayune sosai wallahi inaga yadda yake sintiri a tsakanin nan da falo ransa bace. Tsuki naja ina fadin barshi baisan wacece ni ba kudinsa da mulkinsa bai rudina idan yai min ba daidai ba wallahi . Wallahi mummy kiyi a hankali nidai ba ruwana koda yake duk kune kinga yadda security suka cika unguwar nan kuwa jiya da sukazo ? Mukan ai tsoro mukaji da mukaji jiniya kuma kofan gidan nan hankalinmu ya tashi munje leke mukaga mutane na fitowa cikin mota. Da farko munji tsoro wallahi saida muka ga Auwal din nan naki tare da Abbu suka shigo Abbu na kwalawa Ammah kira wai tazo ga Nana Asiya. Ammah na daki ta fito tana sabari sau biyu ta tashi faduwa wallahi don firgicewa sai fadi takeyi Asiya dai Asiya a ina aka ganta ? Sai gata ta shigo nan Ammah ta zube tana kuka ta rungumeta bayan duk angama wanan har sun shigo falone ai kika taso. Bari jiya munsha kallo wallahi amma wallahi mummy mamaki na da kyau sosai har tafi su Ammah kaf kyawo nagani. Tsuki naja don wanan shine kyau dan maciji Asmau ke fada haka wake zancen kyau a nan ni abinda ya dameni ya dameni a raina. Sayadi na malam musa maimartaba ya fada yana kallonshi bayan ya zauna wanan iya sune yan gida da aka kira a falon yasa maimartaba yiwa dan nasa wanan kirarin na sunansa da suke fada masa yana karami. Dan murmushi ya sake yana mai kara zaman ladabi ga iyayyen nasu yayin da mai babban daki ta kulu da abinda maimartaba din yai masa. Suda suka kira shi nan don a fayace komai su nuna masa matsayinsu da martaban yarsu a gareshi shine kuma ya tsaya yana masa ba,a. Dama duk shi suka biyu musanman Ahmad halin ubansane sak akan yaran sa shima kafin ya zama sarki ya gaji mahaifinsa haka yake lokacin da diyansa. Ai gara dai muyi abinda ya tara mu a nan din zaifi mai babban daki ta fada a gadarance eeh abari su iya su karaso zaifi don banson ayisa ba shedunsu. Fuska ta bata don tasan dole da mijin hjy yanti ke nan kani ga maimartaba tunda shine waliyin auren itaKURA din a lokacin. Sai waziri sune suka tsayawa shi sayadi don sune mutanen gidansu dake raye a yanzu koma meye gara mijin yar uwarta din zaifi sauki dasu yan gidan wazirin da suka nunawa yar nata kiyayya kara a zahiri kan aurenta da dan uwan nata. Haka bayan mutuwan sa da akazo masu dashi suka tada tanzoman su basu yarda dayayi mutuwan Allah da Annabi bane a lokacin. Sunso su tayar da tanzoma sosai Allah ya gyara ya takaita aka kwantar da zancen dai komai ya lafa aka zauna lafiya dole suka saka mata ido ta cinye komai nasa ita da yayanta. Yanzu ko tasan ya zauna da yan uwan nasa yaji komai ai kuma ko da yaji din hakan ba laifi bane ko yaji tunda daga ita kura har dinya suna da gadonsa duk da ya nuna ba ruwansa yanzu dasu. Ba gama zancensu ba sai gasu har wa yanda bata zata ba don da sarkin gida shine babban aminin marmartaba din tun farkon tasowansu zuwa yanzu. Bayan an natsune maimartaba ya umurci mijin yanti da yayi masu addua a bude taron da addua aka soma kowa ya shafa. Nan yayi gyaran murya ya soma magana yace ya tara wanan tarone na iyasu da zancen ya shafa akan makomar auren sayadi da kura wanda yanzu Allah ya kaddara ya dawo a raye dinsa. Wanda run bayan dawowan shi sayadi din ba aji yayi zancen matarsa kura ba haka kuma diyanta shine sukw son suji daga bakinsa yanzu tunda ya huta dama an barshi ya hutane . Kai ciroma bissimillah don kaine ka bashi aurenta ya gyara zama yana mika godiya ga Allahu subbahanahu data kaddara dawowan dansu garesu bayan shekurun da yayi ana dauka daya mutu kamar yadda labarin mutuwansa din yazo masu a baya. Sai kuma gashi bayan ya dawo din bai nuna shaukinsa kan ita iyalinsa ba daya bari saidai wanan matar nasa dayazo da ita yanzu ko meye dalilinsa nayin hakan ? Shiru na dan lokaci kamar babu kowa a falon kafin yayi sallama tare da dogon addua yana mika godiya shima ga ubangiji daya kaddara sake haduwanshi da yan uwa da abokan arzki. Sai kuma yayi shiru yana mai dukar da kansa kasa na dan lokaci kafin ya dago yana fadin ba zanso a yanzu in fadi komai a nan ba sai a gaban kura da manir dana sai kuma wanan matar da yanzu nake aure zanso ace anbada dama su kasance anan suma kafin nace wani abu. Zamu baka dama idan hakan kakeso tunda ka nuna akwai wani abinda kake son mu musani bayan hakan ciroma din ya fada. Wanan ai akwai raini ciki mu bamu isa mu zartar da komai ba sai anzauna a gaban mu ana wani tone tone can daba gaira ba dalili wani abu zaka fada muna a gabansu sabo ? Bayan abinda kowa yasani kayi aure a yanzu ka watsar da iyalinka kan wanan dalilin ko cin mutunci kake son taramu da yaran kai muna a nan ? Hjy mai babban daki take fadin hakan a hasale gareshi yana duke da kai ba daga ba saida mai martaba yai mata hannu tayi shiru nan ya dago yace da ita. Mama kura yar uwatace tajini kuma matata uwar yayana da kowa ya sani ba wanan abin tsakanin mu nidai a wajena a yadda na dauka saidai ba zanso in fadi komai bane a bayanta sai idan tana nan tare damu kada a dauka kazafi ko sheri zan masu . Kira muna kura a ciki imamu maimartaba ya fada kai kuma kira matar naka tazo nan yanzu da duk wanda za a kira a kirasa yazo nan . Ke Asmau kin bar waya anata kira tun dazun samira ta shigo dakin tana fadan haka yadda ta ganmu yasa ta kuma tsaya tana kallon mu da dan tsarguwa akan mu. Mummy maman Abuce nasan ke take son magana dake nace barta dan Allah ban iyawa ni haba dai zatace naki daukan wayan ai nace kice mata na fita. A,a mummy don Allah ki dauka ta danna tana miko min wayan harara na kai mata kafin na karbi wayan ina karawa a kunnena da sallama a bakina. Bayan ta amsa ta fara fadin haba diyata haba haba baki kyauta min ba tun jiya ina neman layinki waya a kashe ba a sameki ba. Nakira wanan yar tace wai kinyi barci misalin karfe takwasa ina dai lafiya kike ko nace lafiya kalau mama ya muka barku jiya ? Lafiya kalau na fada a dan sanyayye nakoma shiru sai naji tace meke faruwane halan ba komai na fada cikin gundura da wayan nata a lokacin. Don duk bakinsu nake gani akan wanan zancen sun hade min kai suna juyani sun daukeni karamar yarinya da ban gane komai. Jiya dana kira nake jin abindake faruwa ashe mahaifiyar ki Allah yayi ta iso gida jiyan amma kinki taron ta kina fushi da ita ? Don mamaki saida na dan daga wayan daga jikina ina kallo cikin mamaki kafin nace ba haka bane kawai na kashe wayan ba tare dana tsaya kara saurarenta ba. Ta sake kira naki dauka karo na biyu sai banji ta kira ba again duk suna zaune sun kura min idanu na dan lokaci kafin samira ta juya ta fita daga dakin ta barni tare da Asmau. Itama dai fita tayi tabarni a wajen kwance ina faman hadiyan rai ke mai karatu a ganin ki zakice hakan batancine a gareni ba zaki taba ganewa ba saidai wace irin hakan ya shafa. Ke ce ace an haifeki an watsar dake haka badon Allah ya hadani da uwayen arziki sun rikeni cikin amana ba saidai abinda ba a rasa ba don dole a samu wata rana ko su suka haifeni kuwa dole sai hakan ya kasance a tsakanin mu din. Bawai ina rejecting din Nana Asiya bace a matsayin uwata ba ,a,a zuciyana ya kasa yarda da itane haka kai tsaye na yarda ta iya wucewa ta barni a tsunma haka kuma ta dawo a yanzu babu wani wahala daya nuna a jikinta tana ciki dole zuciya ta dauki zafi akan hakan. Yau ace atlist tunda ta tafi ta dan zo ko sau daya dai taganni takoma inda ta fito zuciyana zaifi kwanciya da yadda tayi min din nan. Nasan bani kadai bace a cikin wanan halin kosu iyayyen rikon nawa sun ji zafin hakan koda kadan ne amma da yake su manyane sun iya boye nasu a zuciyarsu basu fitar mata ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA[10/14, 9:01 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Kusan lokaci daya suka hallara a katon falon mai zagaye da manyan kujeru na alfarma ga manyan tintin irin na sarakuna akasa zube. A saman daga cikinsu danyansu mai martaba yake kishingide sanarwan zuwan sarakuwarshi da zata shigo yasa ya dan kimtsa a yadda yaken don da farko iya sune sai iyalinsu a wajen. Bayan kowa ya natsu ya zauna an danyi shiru ankuma gama gaishe gaishe nan ya soma magana cikin gyaran murya irin tasu na sarakuna. Hakan yasa kowa ya kara natsuwa a yadda yaken ya soma maimaita zancensa ga dan yar uwar tasu dake saurarenshi haka kuma shina ciroma ya maimaita abinda ya fada wanda suke son sani kan makomar auren nasu a yanzu. Shima sayadi din kallon tsohuwar matar nasa yar uwa a garesa yayi kafin ya girgiza kai yana fadin ba zanso in fadi komai daya faru a tsakanina da kura ba . Don yar uwatace kuma matata uwar yayana biyu hindatu da manir da kowa ya sani a baya sai yanzu da ubangiji ya kara azurtani da wasu yayan a baya bayan na ketare nufin ita kura din na yunkurin halakani data soyi kanson zuciyanta irin nata. Salati falon ya dauka lokaci guda hjy mama tace dama nasan hakan zaka kulawa yarinyar nan nasan akwai wani sheri da zai biyo bayan wanan shirun da kayi yasa kayi shiru sayadi ka share kowa ? Babu wanan a tsakanina da yar uwata ke mama abinda kika sanine tun a baya don kinfi kowa sanin irin zaman da nakeyi da kura a lokacin. Wanda a wajen ki nake kawo kara don banda wanda ya fiki a wajena sai daga baya dana fahinci baki son hakan na daina ina fadawa imamu shi yasan komai dake faruwa saidai wanda ban fada masa ba. Wata rana bayan na dawo gida da wasu kudade masu yawa da niyar zanyi tafiya zuwa wajen dilan mu babban mu dake turo muna da irin kayan da muke amfani dasu lokacin. Nafita gida naje nayo masu sayayyan abinda zan bar masu a gida kafin nadawo daga tafiyan da zanyi din. Bayan na dawone sai naga wanan boyar Allah labe a bayan filawa tana min hannu da nufin inzo har tana rokona da inzo din. Da nayi kin zuwa don ban damu da irin matan nan na zamani yan yaudara ba amma data matsa sai nazo abinda ta fada min a gurguje shine ya fara daga min hankali a duniya. Ya kasa cigaba da magana sai daga kai dayayi yana kallon saman dakin hawaye na zuba masa a idanunsa hakan ya fara daga hankalin kowa a wajen falon kuma ya kara yin shiru lokaci guda. Boyar Allah tunda ya kasa cigaba da maganansa ina ganin ankawo gaban da zaki dora naki sanin bayanin da yake son muna nan muna saurarenki. Bissimillah ta fara sai sallama kafin ta dora da fadin insha Allahu iya abinda na sani zan fada ba zan kara digon komai ba da yardan Allah a cikin abinda zan fada. A baya na kasance yar aiki a makwabtan gidan sheck dake can kasan nima hanya akaimin don nabar nan ne da zumar komawa kasa mai tsarki inda a can nake da farko na taso kuma a cikinsa har nayi aure na haifi yata guda a lokacin. Saidai bayan yan shekara daya da rabi mijin nawa ya tafi ya barni dani da yar tawa duk ya gudu ya barmu a saudiya din . Don ainihin aiki ashe dama ya shigo dashi saudiya din lokacin ina da shekara biyu da wata ukku da aurensa hakan ya faru. Saidai ya gudune ya barni da tarin dukiyan da yake ganin zai wadaceni kula masa da yarsa dani kaina alokacin. Daga baya da nasan nufinsa a kaina na tayar da hankalina sosai haka na bazama ina nemansa ashe ban sani ba su kuma mutanen mu da sukayi sanadin aurena dashi suna min makarkashiya akan wanan abin daya barni dashi din. Suna ganun bankai rike wanan dukiya ba a shekaruna na lokacin hakan yasa dai sukai min makarkashiya da aka dawo dani wanan kasan a wullakance nabar komai nawa a can kasan . Nan ma dai dana dawo fitinane ya tashi ganina da ya da gidan mu sukayi wanda hakan yasa iyayyena suka koreni na koma gidan yar uwata da zama. Wanda a nan ma banda sukuni don har nan mutane ke biyoni suce sunzo kallon yar larabawa batanci dai iri iri mungasa a lokacin nida yaya ta din da muke zaune dasu. Wanan yasa na yanke shawara na gudu daga gida na bar tawa da niyar in koma saudiya sai tafiya yasa hanya yabi dani kasan mali daga nan na bula wajen su zuwa lokacin gurina ya kare dole saina yadda zango na nemi kudi. Wanan lokacin ne na hadu da wata uwar dakina da ake kira da madina muka yi jinga da ita ta daukeni aiki kasancewanta yar wanan kasan dama akai min nune da ita. Naje kuma mukayi sa,a ta daukeni gidan wanan hjy muka fara shiga tace tana da yar aiki ita me zai kaita daukan yan mata haka kamar mu ga wayewa a idanun mu tagani. Jin hakan yasa hjy kura dago kai ta kurawa matar idanu na dan lokaci kafin hjy tace shiyasa kikayi dabaran rabata da mijinta ke nan kika aureshi ko ? To ku kunji tun bata bata muna lokaci ba a nan wanan yasa ta kwace mijin har suka gudu dashi wata kasa yayiwa mutane karyan ya mutu annaminiya kawai ? Haba mama ki bari agama saurarenta mana ai yanzu ta fara labari take bamu a yanzu labari kuma shine toshen abinda muka zauna nan saboda shi. Imamu ke wanan maganan da mahaifiyarsu data hau fada ya kalli mai maganan yace muna saurarenki ta danyi murmushi tana fadin afuwan rakishidade ba abinda kike nufi a raina tun a wacan lokacin. Iya dai muna zaune da uwar dakin mu da dadi ba dadi muna hakkuri don mu cin ma burin mu na samun guzuri a wajen aikin da mukeyi din. Wanan yasa muke kafa kafa da komai don kada mu samu akasi duk da uwar dakin namu tana da wani hali na banza na kazanta. Amma haka muke daurewa mu gyara komai har dadin hakan yasa ta sake jikinta damu wata rana na kawowa bakinta abinci a falonsu na samu wanan hjy suna hira ganina baisa sun fasa hiransu ba ina yan aiyukana ina saurarensu . Nan nake jin abinda suke kullawa yakai tsawon sati daya suna wanan shirin na yadda zasu kashe mazajesu su mallaki dukiyarsu ya koma nasu. Salati falon ya dauka hjy mama ta hayayyokota tana fadin dashi kika yaudaresa ashe mai martaba wanan yai mata tsawan da kowa ya kadu ashe tsohon da dan sauran kwarinsa. Itako Asiya din tace gata ai a gabanku idan kazafi nake mata kada na tsayar daku saida nagama bibiyan su tsab naji duk irin plan dinsu don har ta riga da tafara poisining dinsa a cikin turare tace. Hankalina ya daga ban fadawa ko abokiyar tafiyana ba hajja laure dan itace kamar uwar dakina ga tafiyan. Ranan dana tabbatar zasu kashe bawan Allah nan duk da iyakata dashi hange daga nisa idan nafito yin wani abu nakan hangonsa idan yana kasan. Yasa na samu lokaci na fita na sameshi na sanar mai da komai da farko bai yarda ba sai na fada masa ya kula da jakar tafiyansa da kuma motarsa don plan biyu sukayi a kansa dama. Idan har ya samu kyatare na farko to tabbas ba zai ketare na bayan ba danta da wasu suka tura cikin dare ya bata burkin motarsa duk a gabana dana hana idona barci naga hakan sai kuma . Idan ya tsira daga hakan to an zuba masa kwayoyi da yana shiga wanan landarin aka kamashi dasu sunansa matace a can din. Nasan hankalinsane ya kasa kwanciya da abinda na fada mai don ban taba ganin macen da bata kaunar mijinta ba irin wanan ko yaushe ta shigo gidan namu tun kafin hakan bata da aiki sai aibanta mijin nata da munanan gurika a gareshi tun lokacin nasan zata iya komai a kansa saiga wanan shawaran nasu yazo na kuma ji komai a kunnena lokacin. Bayan kwana daya ga yadda tace zatayi tafiyan sai ya dage tafiyan nasa bansan ya akayi ba ya samu ganina ni dai ina kwance a dakina naga uwar dakin mu tashigo ta kirani inje ina da bako a waje. Shine dana fito cikin mamaki nasamu shine ke nemana saida muka dan taka dashi yake fada min yaga komai kamar yadda na fada yanzu yaya za ayi don dabara ya bace masa yanayinsa kawai ma zaka kalla kasan hakan ko bai fada ba din. Nice na tsara masa akan ya shiga motar yayi tafiyan da ita sai yabar gidan a canza masa mota nan yace ai tare dani zaiyi tafiyan don ba zai barni nan ba su gane su halakani daga baya. Hakan yasa naji tsoro na yarda na bishi ba tare da kowa yasan da hakan ba don bayan nadawo gida a ranan na samu uwar dakin nawa na fadin abinda shi gawane ya more rayuwansa iya na yau kawaine ai . Don su sun dauka da harkan banzane yazo nemana duk da akwai aminci a tsakaninsu kawar nata kuma ta yarda ta hadashi dani. Washe gari tunda asuba na sulele zuwa inda mukayi dasu zamu hadu a can na tsaya suka daukeni saidai ganin su subiyu ya ban mamaki wai ashe yaronsane ta hada dashi ya kaisa inda zai shiga jirgi don akwai nisa da wanan gari shi aka bari da motar bamu san yaya ya karsaba dasu. Allah ya taimaka muka ketara lafiya saidai muna isa can kuma maganin da akai poisining dinsa tun a gida yaci karfin sa haka nayi faman jinyarsa har Allah ya bashi lafiya. Sai muka kara gaba daga nan don bansan inda ya samu labarin cewa a gida an aika ya mutu har matarsa ta tattara tabar kasan ta koma gida da komai nasa wanan zaman jinyar da yayi akaji shiru aka dauka hakan gaskiyane. Iya abinda zan iya fada ke nan sai kuma ta danyi murmushi a bayane ta dora da fadin sai bayan shekaru ukku ne yazo min da zancen aure a tsakanin mu. Naso na bijirewa hakan ya lurar dani zama haka ba zai yuyu ga ko wanen mu ba wanan yasa na duba na yarda da bukatanshi na aure ashe kuma rabon yaran nan ke tare damu bayan hakan iya abinda na dan sani ke nan. Tir da Allah waddai ke tashi akan kura falon wace keta kuka tun soma zancen ita Asiya din saidai idan ta fadi wani zance wani lokacin takan dago kai kamar zatayi magana sai kuma ta fasa idan tayi tunane. Don ko imamu ya isheta wirun wanda keta faman jamata Allah ya isa ta wullakanta masu daki da mugun nufinta. Ni dai ina kwancene bayan nayi wanka Asmau tashigo min da ruwan zafi tana fasin mummy tashi kisha shayi din Allah ko hanjinki zai walwale sin ban iya ganin ki haka ? Kallonta nayi na dan saki murmushi na mike ina karban shayin nace nagode ma,una haba dai wai ance a kyaleki ko yunwa ya isheki ki fito ai inji su mama. A,a mama tana can ta kwashi zuga sun fita tare da bakuwa cikin wata dirkekiyar mota kinga mama fa a gaba ta hakince anga wajen lasan maiko. Asmau baki da gankali anty nawa kikewa sheri ai gara ta lasa kada banza ya wuceta ita da ta lashi nasu a baya fa ? Mummy ai bata lasa a banza ba tunda gaki sanadin ki suna cin alherinta kuma kinga ba ayi a banza ba ai. Kingani ko mau ta saba da yawo ni sai ince ma kila ba aure takeyi ba fa tunda sun iya bat da sau kamar me ? Don Allah mummy kice Allah kin tuba ga yara sunyi kama da ubansu sosai dan haskenta dai suka kwaso kawai za,ace. Ni wallahi shawa take ban idan tana magana sai kace larabci takeyi wai kuma ba a saudiya suke ba tace wani gari naji ta fada dai haka. Oho dai koma ina suke ita ta sani yanzu ai na fada ina kurban shayin mai zafi a bakina don naji dadin shansa lokacin. Mummy ai laifinkine dakin sake tun jiya da kinji komai a bakinta don naji suna dan hiran bayan tafiyanta da Ammah da Abbu dazun. Asmau wai Abbu fushi yakeyi dani fa yau har ya fita bamuga juna ba sai ta danyi murmushi tana fadin aiba baban kano kadai ke fushi dake ba mummy kowa yana fushi da abinda kikayi mata din. Mummy mahaifiyace fa yau ko gidan karuwai take zaune ko kuma a tsakar juji dole ki nemi albarka a wajenta mummy ki bar fushin nan din Allah ki dan sake hakana. Kafin nayi magana su maryam sukai sallama suka shigo gidan yasa muka bar zancen muna jin suna gaisawa da Ammah kafin su shigo Asmaun tace don Allah mummy kada ki nuna masu komai ta mike tafita daga dakin. Na bita da kallo cikin mamaki ni idan suna Abbu mamaki suke bani wani lokaci don sai suyi abu kamar wasu uwayen mata wallahi. Mun gaisa bayan sun zauna farida ta kalleni tace wai ashe mumcy ta zo jiya muna gida aka shigo ana fada muna na danyi dariyan yake nace wallahi sai gata kwatsam kamar daga sama. Wai baki da lafiyane besty naganki wani iri mana maryam ke tambayana haka kafin nayi magana farida tace keko dai ai dole ina ganin fa basu taba haduwa ba sai wanan karon. A,a dama da zazzabi na dawo daga Abuja ina kwance sai gasu kwatsam haka dai suka sameni tace nikan dai nagani don fuskanki ya nuna bakijin dadi. Umm yanzuma shayi Asmau ta kawo min indan sha shina gama sha kuka shigo ina mumcy din take mu gaida ita ? Anya kamar Asmau tace min sun fita da anty safiya ina nan daki kwance tun dazun ni yanzu na tashi na fada masu hakan. Wai ko yaya akayi ta gane gida har sukazo dama tasan da gidan mana tunda tanayo muna sako a kai akai dole zata samu wanda yasan gidan ya kawota. A raina kuwa cewa nayi kai dan Adam da tambayan kwakwam yake komai saiya sani dalla dalla ya gamsu yara ke nan yan mata da wanan tambaya inaga uwayensu. Da komai zasuso suji su fayece shi ga wasu suma tunda suna yan gida banga laifinsu ba don suna son jin karya da gaskiyan zancen ne suma tunda ana tare su karas a wani wajen. Wai ashe aure takeyi a can din ance mijinta dan garin nan ne har da yaransu ko har hudu haka su mama suke fada . Koma meye dai ai yanzu tazo duk wani tsegumi sai yakare dama mutane mune da gajin hakkuri komai sai yan bani na iya sun saka masa aya akai. Ko yadda baban gidan nan ke faman fada cewa aure takeyi a can din ai ya isa a yarda amma sai akama mayar dashi makaryaci kai bari wallahi naji dadi kamar nice wallahi danaji wanan labarin besty maryam ke fadan hakan. Nagode besty amma ai dadina ragagene tunda abinda akewa tsegumin kansa bai baiyana ba . Wa wai kina nufin mahaifinki shima insha Allahu ai zai bayana din tunda aka fara hakan yanzuma kila ita tasan inda yake dolema zata sani insha Allah. Murmushi kawai nayi banyi magana ba naji farida na fadin kamar ko kin sani Aeesha shine ai maman gidan akwai naji tace a sannu dai komai zai walwale insha Allahu. Yanzu dai koma meye suyi ta fada ai ya rage a garesu ko hakan tagode ai da ace babu kowa naka ba asan inda suka shiga ba kuma dukkansu ai shine tashin hankali dama. Muryan Abbu na fara ji kafin na anty safiya nan nake fadin ina ganin sun dawo don naji muryan anty safiya tare suka fita dama . Asheko sun dawo din a falo muka sameta zaune sai da gabana ya fadi don hamshakiya nagani a lokacin tare da yaranta duka da suka biyota. Ummu ga yan uwana yan gidan baba akwai sunzo gaidake na fada yasa ta juyo tana masu murmushi don da ummu naji yaron dazun ya kirata haka shina man din naji ya fada jiyan . Cikin haba haba ta taresu suka gaisa tare da tambayan sunayesu suka fada tana ta faman fadin masha Allah masha Allah. Turanci nayiwa wanda karamin kebiwa ina tambayan sunan sa sai ido ya kura min dan larabcin dana koya na buga masa don malam ya fayece muna larabcin ma nau,i nau,ine ba komai wasu ke ganewa ba. Ya amsa min da Abubakar na tambayeshi sunan yan uwan nasa ya amsa da fadan hanza umar Aliyu na fada min cikin sakewa. Daga inda take zaune ta zubo min ido tana sararenmu cikin mamaki nayi kamar ban ganta ba nima naci gaba da dan larabcin dana koya da yaron. Wai tsaya don Allah me naji kinayi dasu kamar larabcin kema Aeesha anty safiyace ke min wanan tambaya ? Nace shine mana anty saidai na fahinci nasu akwai sarkewa a cikinsa ba komai suke fahinta ba wanan yar dama ashe kina jin larabci ke nan kadan ba anty tunda na daina zuwa makaranta yanzu. Ina laifin wanan dun mu da mun iyane aida mun masu tun jiya haka muke zaune dasu har suka koma gida. Sai kuma tashiga basu maryam labari a cikin mamaki tace yau naga karyan arziki maryam kinji wai gidan mama Asiyane haka ? Kada in maku karya gidan yakai daga gidan nan zuwa gidan baba raba kaya inma ban rage ba na kalleta cikin takaici na dago daga bayan kujera inda nake kife zan koma daki naji muryan ummu din na fadi cikin larabci. Kija yan uwanki zuwa dakin naki su zauna ko zasu sake jiki a can a gaskiya ba duka na gane meta fada ba saidai kallomin dana hada yasa na fahinci me take nufi. Hakan yasa na juyo a daure na kalli yaran ina fadin suzo muje dakin nawa mu zauna dasu sai ko naga sun taso sun biyo ni. Dama ance tsakanin da da mahaifi ko miji da mata sai Allah hakane da yaran nan da suke matsayin kanne a gareni ta fara soma cin galaba a kaina. Yana zaune da wasu takardu a hannunsa mami din ta shigo part din zama tayi kafin ta soma magana shine ya dago ya fara gaida ita yana fadin. Yanzu na kammala bayan nan na baffa ina son in mika masasu ina batun in fito mu gaisa sai gaki mami wasu bayane kuma ta dago tana kallonsa akan kaddaransa daya barine don yana son ya sallami mummy. Wace mummy din kuma ta tambaya a gagauce yace mummy kura ma mami me zai sa ya zauna da matar data tashi halakashi banda Allah yasa yana da sauran kwana a gaba. Magaji don Allah ka rufa min asiri ka rufawa kanka zancen nan kada wani yaji da hannunka a ciki ina ka fito da wanan zance don Allah ? Mami ban mata kazafi ba haka zancen yake Allah ya taimaka wanan matar nasa itace ta cecesa a lokacin dalilin aurensu ma ke nan don ba karamin wahala yasha ba a lokacin. Yau zasuyita su kare ai tunda suna can an kirasu gaban maimartaba za a fadi komai don ita hjy da bata da aiki sai mara mata baya ta fara nuna masa bai isa yaiwa yarta wullakanci ba . To zataji abinda zai gurgizata kuwa yau don ba karamar criminal bace abinda taso tayi min ke nan da yarta yasa kuke ganin ban daga mata kafa don nasan nufinta. Shiru tayi ta kasa magana sai fadi take anty kura dai anty kura taso kashe yaya sayadi wai da gaskene wanan magana magani ko wasa ? Mami ban wasa dake ko ita da zan fadi hakan akanta gaskiyan zancen ke nan wallahi she attend to murder him kan dukiyan da bai kai ko kwatan na yanzu da yake dashi ba ta kasa hakkuri da hakan. Ba shege kamar manir dinta ai dan har dashi cikin case din ya sani shima da hannunsa a lokacin innalillahi uwar ke iya fada a bakinta kawai lokacin. Tace ashe zancen family din waziri ya zamo gaskiya a kanta amma ko anty kura ta cuci mu wallahi don ta batawa hjy mama sunan zurian ta har abada. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/17, 7 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Maimartaba baba wani irin laifi na aikatawa kura haka data cuceni yau ba laifin kura nake gani cikin wanan zancen don tayi yunkurin kashe ba ? A,a sai halaka min da tayi ta hada kai dashi ya kashe mahaifinsa shine abinda ya tsaya min a raina ke nan har yau na kasa fahintar meyasa tayi wanan gangancin saka manir a cikin plan dinsu ? Ai duka abun mamakine saka maniru kuma wajibine wata rana sai ya dawo ya kasheta itama da hannunsa wanan haka zancen yake. Imamu ya fada a hasale yana kallonta cikin bacin rai nan hjy mama tace dashi imamu yar uwarka kakewa wanan fatan haka ? Koma me tayi dai yar uwarkace kai baka da yukan kankareta a jikin ka don haka ka iya bakin ka cikin zancen nan . Ballema ban hada baki dashi manir ba inma haka kake tunane koda wanan makiran taganshi a lokacin da wanda yai aikin shi baisan ainihin abinda za,ayi ba a ranan. Makira kuma ta wuceki kura keda kikai makircin rashin imani ai abinki yayi muni kura wanan zancen kawai sayadi ya barki da Allah ya saka masa yafi sauki. Baba ciroman su ke fadan hakan shima a hasale ya cigaba da fadin kura kin bamu kunya watau duk abinda sayadi ya fada ko kunyan idon mu bakiji ba kin amsa laifin ki haka din ne. Ke kuma hjy da kike fadan imamu ba zai debeta a jininsa ko bai debe ba aita debo don ba imamu ba duk macen data iya haka ga mijinta ko ke da kika haifata zata iya kashewa saboda abin duniya. Kwarai kuwa ko yanzu meya rage ta aikata na kasheta nasan komai ido kawai nasawa kowan ku godiyana ga Allah sauran tsarkaken zuciya ke garesu maimartaba ya fada . Ya sake nuna kura yace wanan ina son ku sheda ko mutuwa nayi ban yafe kura taci gadona ba kunji na fada maku. Ya yunkura kamar zai tashi ya kuma koma ya zauna ya kallosu yana fadin aure dai a tsakanin Sayadi da Amina kunsan ya haramta dama dai tayi masa takaba ku shedane duk nan. Da ita da diyanta sunci gadinsu tun yana raye haka amina ta rufe ido ta wullakanta dukiyan bawan Allah nan tana takama itace da azaba ran gobe kiyama. A dai sasauta mata iya ya fada yayi mai wani irin kallo yaja bakinshi yai shiru kafin ya ballo wani aiki wa kansa kuma don yasan shima mai laifine a wanan maganan. Aikuwa bai gama rufe baki ba yaji mai,martaba na fadin a sasauta maku dai tunda tare dakai akaci kudin don kai ka daure mata gindi ta handame komai a lokacin. Ya dukar da kai yana fadin tuba bake rankashidade bansan haka zancen yake ba na tsaya mata a lokacin. Falon yai shiru kafin yayi alama da asallami matar sayadi din daga falon ya gane abinda ake fada shi sayadi din mijin nata shiyayi mata alama da tashi tabar falon shine ta fito daga falin. Motan dayazo dasu ta shiga inda ta samu anty safiya zaune cikin raban AC tana jiran fitowanta kai tsaye gidansu suka nufa wanda baida nisa sosai da fada din. Nan anty Safiya ta bude baki tana kallon mamaki don taga duniya iya ganinta a ranan don wani waje da tace akaita ba,a kaita ba ta dawo ta zauna. Ita kuma ta kara shiga tayi wanka ta kimtsa jikinta tare da kara daukan abubuwan bukata don tazo da niyar kwanakine a gidan namu. Don ta dan zauna cikin yan uwa wai na yaushe rabo shine yaran suka dafe mata akan zasu bita gidan ba dadi da bata nan. Dole hakan yasa tazo dasu gidan mu din da nufin idan yamma yayi sai mahaifinsu yazo ya daukesu mafarin da muka ganta ta dawo da yaran ke nan har ta hadani dasu zuwa dakina. Muna shiga dakin dama a gyare yake don ma shigowan su maryan ne yasa ya dan samu alaman akwai wanda ke rayuwa cikinsa. Su zauna nace dasu suka zauna a bakin gado shi babban ya zauna saman kujeran dake dakin nawa shirun naga zaiyi yawa hakan dabara ya fado min na jawo laptop dina na kunna masu wanan ya dauke masu hankali tare da rage masu damuwan kadaici. Hankalinsu ya dauko ga kallon film din Avata da sukeyi donshi na kunna masu tunda dama saboda yara akayinsa saiko ya dauke masu hankali. Babban da bai gani sosai wayana na kamo masa wani film shima na wani biri ne dake barna hakan suka raba hankalinsu biyu ni dai na koma gefe daya na zuba masu idanu. Don mutumiyata na can suna faman aiki su ukku da Ammah da samira da ita suna girka abinda za a ci da rana a gidan . Ga Abbu yayo cefane don tace tuwo take so taci sai ga kuma yaran tazo dasu da mai aikinta daya suke ta fama saiga Asmau din ta shigo da katon din wani abu na bita da kallo. Saida ta aje take fadin ummu tace na shigowa yaran dashi nan tunda tajisu shiru meya a ciki na tambaya take fadin itama bata sani ba. Ta duka tana budewa naji sunce _Libana_ manya goruna da hoton shanu a jikinsa sunan cup din da suka fada yasa nagane kofi suke nufi da hakan yasa nace to Asmau wai ki basu kofi. Ina mukaga kofin gayu gidan nan saidai wanan da muka dawo dasu daga Abuja dauko ki basu nace da ita ni sai lokacin na tuna kayan dana dawo dasu din ban bude komai ba har lokacin. Allah yasa Asmau mai hankalice ta fitar da wanda tasan yana iya lalacewa na sakawa a fridge kuma ta saka ashe duk lokacin take min bayani taga dawai niya dasu ta fita. Lokacin na fara sanin suna da tarbiya sosai fiye da tsamanina ma don duk wanda ya daga kofinshi sai yayi min bissimillah na girgiza masu kyau da fadin Alhamdullahi sai susha. Sai gashi anshigo da wani irin kula da plates masu kyau da daukan ido an jerasu a tsakar dakin nawa wanan yar aikin natane ke faman sintiri a dakin lokacin. Gaisawa daya mukayi a cikin hausa duk da naji hausan nata kusan dayane dana ummu din don haka banyi mamaki ba lokacin da naji tanawa yaran larancin da ba irin nawa na kama kama ba don saina raina kaina duk da kwanzon da malaman mu kecewa ina dashi har gasa nake zuwa in dinga zuba larabci da wasu ke ganin ai dama yarenane dole in iya. Irin na Aimana ya shigo min zuciya kishi da hassada lokaci guda don ganin yadda ake wani daukaka rayuwan yaran nan zakice sarkine ko wani shugaba can. Yau da ace nana ta daukaka rayuwata da ban taso a haka ba da nice wace za aiwa wanan gatan haka da ace ta kula dani a rayuwanta da yadda naga ana rawan kafa yanzu da ita da yaranta har anmanta da tarin laifinta danima ina cikin wace akewa kallon daraja haka. Amma son kai da bin zuciya yasa ta watsar dani nan tayi tafiyanta nataso mara galihu cikin kuncin rayuwa da rashin gata duk a dalilinta da wanda tace mahaifina. Shigowan matar nan yasa na dago kai ina sauke mata kallo dukawa tayi tana gyara plates din abincin data aje ta bude kula kamshi na daban ya daki hancina lokaci guda badai kayan yaji ba kan dama larabawa musanman tafarnuwa kamshine ya bude dakin lokaci guda . Jin hakan yasa na dago kai ina kallonta cikin mamakin ganin wani irin nama da take sakawa a saman plate din tana jerawa kowa kafin tabi da dan shimkafa gefe tana zubawa kadan kadan. Ma,ana dai naman shi zasuci fiye da shinkafan ke nan su koshi duk baifi cikin second na kifta ido na karewa hakan kallo ba lokaci guda. Ba abin mamaki ai haka kila aka saba masu dashi ko kuma bakunta da sukazo nan yasa ake masu hakan koma dai meye can su karata ba abinda ya dameni. Karshe na fada a zuciyana da sauri wata zuciya tace min hassada ko na dan furta astangafurullah a zuciya ina kara kawar da kaina gefe daya. Daidai lokacin naji muryab shi babbab da baison magana yace min bissimillah yar uwa yana mai bina da kallo da idanuwansa shanyayyu lokaci guda naga kamarsa sosai da ita ummu din. Kaina girgiza masa ya shiga jero min larabci da saidai ga fahinta nagane yana fadin ai har dani aka ajewa plate din murmushi nayi nace na koshi. No no no ya fada saina ce iam ok ga mamakina sai naji yace you are not ok sister naji mamaki sosai jin ashe suna jin harda turanci kila a zatonsu bamu iya bane dama? Nan nafi auki aina fada a raina nace bana cin abinci yanzu time din cin abincina baiyi ba murmushi yayi yana mikewa daga kujeran tare da wayan a hannunsa yace. Ko saboda mu bakinkine zakici ai yanzu tare damu ya fada sai nayi murmushi don nasan yana cikin ka,idansu hakan kaci abinci tare da bakonka . Dole na mike bandakina na shiga na wanke bakina da yayi min nauyi tare da dan kimtsawa kafin na fito. Ga mamakina basu taba abuncin ba duk da sun zauna a kasan dukkansu lokacin ga kuma wani kamshi da dakin keyi na daban a lokacin duk da na hango fitan wanan mai hidima dasu din dana fito. a kusa da karamin da wanda yake biwa suka bar min wajen zama su manyan sun dan nisanta dani ke nan a zaman ba,aci ba saida akai godiya ga Allah da ya kaddara haduwan mu ya kuma nufemu da ganin wanan lokacin ya ni,imatar damu daga abinda zamuci musha a wanan lokacin aka shafa da godiya ga ubangiji shi nabiyun yayi wanan adduan suna amsawa amin ya Allah. Na dai debi abincin cibi daya nakai ga bakina amma na kasa hadewa don gahin tafarnuwa da yayi min yawa a bakina da kyat na iya hadewa don ban saba da cin abinci da tafarnuwa ba saboda a gidan mu bamu amfani dashi don iyayyena basa so nake gani. Sun kula da bana cin komai yasa na farkon aje cibi sauran ma suka aje nasu sai can na kula da hakan sun daina cin abincin abuncin. Na dago idon ina bunsu da kallo cikin mamaki shina biyunne ya tambayeni wanda shine mai suna mahaifina umar. Yake tambayana meyasa bana cin abuncin ya nuna min sauran da idanunsa alaman kowa yabarci ai sabodani. A cikin turanci na basu amsa da muci din hakan yasa dole na dan zage naci naman kazan wanda taji kayan kamshi gashi dahuwan sama sama dasu kabeji da albasa kuma kamar shine abokin damken shimkafan da aka sarrafa da wani nau,in ganyen lansir. A haka uwar ta fado dakin ta samemu da alaman taji dadin yadda ta samemu din a lokacin take fadin ashe sunsan yar uwarsu gashi sun sake jiki dani ? Ummu itama yar uwarmuce ke nan ko tayi murmushi tana lumshe idanuwanta kafin tace dashi umar din yatace nina haifeta da cikina tana gaba da hamza sai hamza sai umar Abubakar sai Aliyu autana tana shafa kan yaron cikin lumshe idanuwanta. Sai naga sun kalloni baki dayansu hudun lokaci guda da tace nima yartace data haifa lokacin naga babban yai magana yana fadin. Kamar yadda ta haifesu haka take nufin irace ta haifeni da cikin ta hakane hamza ta gyada mashi kai tana gaskanta hakan agareshi. Ido suka kura min na dan lokaci kafin na biyun ya sake mata tambaya da fadin kuma Abbu dinsu ya haifeni suka kawoni nan suka aje sabodame basu barni a wajensu ba ? Kai ta girgiza masa tana fadin sun tuna da wanan mutum da sukaje gidanda a Dubai to shine mahaifina mai sunana ke nan ko umar din ya tambaya ? Tace shi tana wani lumshe idanuna niko a zuciyana zafine da takaici suka hanani fahintar me take fada a lokacin . Kuci abinci Abban ku zaizo ku koma gida sukace lalala sai dare zasu koma gidasu don suna jin dadin zama a nan din. Hakan da yaran suka fadane yasa ta dago kanta tana dan kallona duk da ta fahinci hakan amma tayi mamaki meyasa sukace suna jin dadin zama dani ke nan suke nufin sunji. Saida babban ya jawo wayana ya tayar da idan yake ga kallo ta fahinci dalilin dayasa sukace a barsu gidan mu duk daba sanyi har dare. Bansan dalilin da yasa take yawan kura min idanu ba sai hakan yasa na tsargu da yawan kallon da nake kamata tana min don ko yaushe zan dago ido idonta yana a kaina lokacin . Ta jima a dakin nidai bance da ita komai ba nasan kuma kallon abinda yaran ke kallo takeyi mai aikinta din ce tazo ta kwashe kayan abincin ta fita dasu waje. Nasan ranan anty safiya Allah ya kashe ya bata yadda take da kwadatin nama ranan gashi kamar banza a gidan mu. Ummu idan zamu koma tare da ita zamu koma Abubakar din nata ya tambayeta hakan tace ba zatabi mu ba ai don ta saba da nan din. Na dago kai na dan kalleta dani kadai nasan abinda na anyana amsata ga yaron a zuciyana ban kara second ba na mike kawai na fice daga dakin na barsu tare da ita. Waje na koma na zauna ina cicika kafin Abubakar din ya nufoni da wayata na karba don kirane ke shigo min a lokacin na duba naga maman Abujace a layin. Ina dauka muka fara gaisawa da ita lokacin naga yaron ya zauna a kusa dani ya zuba min idanunsa a kaina yana kallona kamar yana mamaki. Take fadin yaya baki diyata na amsa da lafiya lau mama lokacin na juyo ina fadin ya gaida wata mamata ya karba da larabci yake mata magana da yake gaisuwane kusan ta iya bashi amsa. Sun dauka cewa na iya wani larabcine sosai saida ya mika min ya shiga jero min larabci da tambayan itama umman ce ? Na amsa da eeh tana fasin ki saki jikinki kinji uwa ba abin wasa bace tunda ita bata dauka da zafi da kikai fushi da itaba nan dai take ta kara min fada na amsa karshe dana gode mama muka kashe wayan na mika mashi ya mike zuwa dakin. Nasan kallon zai tafi su karasa da yan uwanshi kodana juya Ammahce zaune ashe ta kura muna ido dani dashi kafin naji tace Allah mai iko ! Muna nan muna faman zargin boyan Allah nan ashe tana can ita tana tara iyali haka yara har hudu ba wanda ya sansu sai yau ? Ina dai wajen da nake a zaune ban daga ba ban kuma saka masu baki a cikin zancensu ba don ita da anty safiyace a gurin sai Asmau da matar nan da suke nade abinci a leda. Har suka kammala suka kwashe kaya bayan sallah la,asarne Abbu ya shigo gidan yana shedawa su Ammah ga baki nan shigowa maigidan safiyace zasu shigo. Ashe a can fada da safen bayan fitan ummu din maimartaba ya kalli kaninsa ciroma yace Alh yakubu ina son yanzu a nan Usman ya rubuta ya aje babu Amina ko diyansa a cikin wani sha,aninasa kona gidansa. Haka kuma ina son a wanke imamu daga zargin da yan uwa da mutanen gari ke masa na ya ci amanan Amina don ya auro wata mace ya juya mata baya. Don haka ina son yan uwa su sani itace maciyiya amana yar yaudara yau badon Ahmad da dansa magaji ba. Da shike nan mun rasa sayadi ga baki daya tunda ba zai dawo nan garemu ba kuma alhalin yana a raye saboda sheri da makircin Amina din. Amma yaron nan magaji ya shiga ya fita saida yaga ya dawo da Usman gida cikin mu shida zuriansa. Rankai dade ashe sanadin magaji Allah ya dawo muna dashi ke nan da ba zai dawo kasan nan ba ? Ai gashi ba karamin abu tayi ma bawan Allah nan ba don ina jin sai lokacin daya tafi din asirin da tayi da farko yayi tasiri akansa kuma yakamashi yaji gida ya fice masa a ransa baki daya. Ahmad din da dansa su suka shiga suka fita suka samu amincin Allah har komai ya karye ya yarda ya dawo a yanzu. Kallon Ahmad din hjy da yarta sukayi cikin mamaki yace kwarai bai yarda ya fadawa kowa ba koni sai a cikin yan shekarun nan na san zancen cewa yana raye. Sai gashi kuma sunso maimaita hakan akan magaji din dake kike ganin hadin zumuncine kikeyi yaro na kauwa yaki yarda. Yaron nan ya fiku sanin takan duniya don kila har hanjin cikin mu kaf nan yana gani don haka yasan abinda kuke kokarin shiryawa dake da yarki kansa. Rankai dade ni kuma ke mana tunda dake da yarki kuke kokarin hada masa wanan bala,in na sai ya auri yar wajen kura din kan dole yadda kika saba hadawa. Daga yau daga wanan zama na soke wanan auren hadin a tsakanin family matukar ba yaro da yarinya sukaga juna suka amince da hakan ba. Amma Rankai dade ina da magana Sayadi din ya fada ya juyo a dan fusace yana menene maganan ka ? Rankai dade ina roko don Allah a saya magana nan a barshi a nan basai an fadawa kowa ba tunda ubangiji yayi min yaki akanta ko don yayanta ? Me zaka rufawa wanan asiri dashi wanan da ubangiji kansa ya,,,, baba don Allah kayi hakkuri kada ka furta wani kalma akanta kuma ya bita tafi nan bar muna abin kunya nan gaba. Ahmad mahaifin man bashir ke fadan hakan yacigaba da fadin na fara zargin yar uwatane tun sati biyu da share makokin sayadi da akayi a baya. Ranan nazo gari nace bari naje na kara dubata inga lafiyan yaranta da har nashiga gidan bata sani ba tana kan wani dogon waya da takeyi. Inda kunne yaji tana fadin ke dabaran nan yayi min dadi da ban karasa dan abu kaza haka zan zauna cikin takura ina kallon kudi ba daman cinsu. Yanzu ko nice ogan kaina sai yadda nayi da komai wai yaushene zamu fara shiga dubai ne ina jin hakan da take fada jikina yayi sanyi nakoma da baya ban shiga gidan ba. Kafin inkai gida wani zazzabine naji ya rufeni lokaci guda ranan bam iya barci ba sai faman tunanen yaya mutum zai iya salwantan da rai kan abin duniya. Banso fadawa kowa ba amma daga yanayina zaka fahinci akwa damuwa a tare dani cikin hakan magaji ya matsa da tambaya ? Na zaunar dashi nayib masa bayanin duk abinda naji ta fada shine dalilin dayasa da nayi matukar damuwa kan abinda ta ke ikirarin tayi din ga mijin nata. Tun wanan lokacin kuma muka dukufa neman har Allah yasa ya gano yana Baizar zaune tare da wata mace bakar fata. Muka tafi har inda yake da taimakon shimagaji din maka samu muka sauya masu gari zuwa birni yaci gaba da sana,anshi har zuwa kawo yanzun din nan. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/18, 9:05 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Suna dakin nawa suna kallo na koma gefe daya saiga mai hidiman nan nasu tashigo tana fadin suzo Abba yazo kowansu ya fara magana cikin haushi dan baso zuwanshi lokacin ba. Saboda basu kare kallon da sukeyi ba a lokacin tare muka fita dasu don gaida mahaifin nasu muka samesu zaune dashi da daddy da baba imamu su ukkune a falon sai Abbu dasu Ammah har anty safiya. Tunda muka hada ido da daddy din na dukar da kaina kasa nagaidasu ba kamar sauran yaran dasu rugumane nasu gaisuwan ba. Mikewa nayi zan koma daki naji muryan daddy na fadin diyata har yanzu fushin kike damune kiyi hakkuri idan mun fada maki gaskiyan komai a lokacin shirin mu zai iya baci shiyasa muka boyewa kowa abindake akwai na sanin koke waye. Ba zamuso wanan plan din namu yafita a lokacin ba da bamu kai ga hakan ba yanzu don haka muna mai baki hakkuri dake da iyayyen ki kan boye maku gaskiyan da mukayi muna maku yawo da hankali muka barku a cikin zargin hakan musanman make da ake muzantawa din. Fuska na dago daya cika da hawaye naso magana a wajen saidai cikan kamalan su ba zan iya furta komai ba don banda courage din hakan lokacin. Ki saki jikinki a yanzu komai ya wuce insha Allah komai da kika gani a bisa tsarin da kike zaton man bashir keyi maki hakan da sanin mu mu duka nan da kuma babankin nan yasan komai. Munji dadin kasancewarki yarinya mai hazaka da wayewan kai da kika iya fahintar komai a saukake kuma kika yarda da abinda ya umurceki dayi ba tare dakin tsaya taurin kai ba. Nagode Abba na fada ina kokarin mikewa don ni har lokacin ba,akai ga gaban da nake son akaiba tukun don zance suke min na kyautatawan da sukai min kan ummu don a sanadintane suka tsoma hannunsu a matsalata. Ki kara hakkuri mahaifinki baya da isashen lafiya a yanzu da zai iya zuwa wanan kasan ya ganki don zamuso inda hali yazo har nan don kowa yasan ke din kamar kowane kina da uba kuma dan asalin balarabe jinin sarauta mai mulki kuma da arzikin da kaf nan babu irinsa. Yanzu haka yana Dubai da kowa nasa a nan suke zaune Allah bai kaddara mahaifiyarki ta dawo kasan nan ba tare da sanin taka maimain inda mahaifinki yake ba saida ubangiji cikin hikimarsa ya kaddara haduwansu dashi. Yana kaunan ganin ki shima kamar yadda kike burin ganinsa harma zance ya fiki a yanzu don a sanadinki yake fama da laluran dake damunshi yanzu. Komai a sannu ake binsa matukar ana muradin cinma kyakyawa manufa a rayuwa don haka ki saki jikinki kamar kowa kedin yar gatace kuma yar dangi kamar kowa. Ki dauki hakan mukaddarine a gareki ubangiji yayiki yar wani nahiyar amma zaki fito ta tsatson yar kasan rayuwanki ya kasance a nan kuma alhalin duk kowa naki na wata kasan ki dauka hakan kaddarankice daga ubangiji. Nagode daddy na fada a cikkin sararen muryan mai nuna rauni ga mutum na daga naji suna fadin Allah yai maki albarka kai kuma Malam Allah ya sakamaku da gidan aljanna. Don ba karamin kokari kukayiba wajen tarbiyantar da boyar Allah nan ta samu tarbiya irin wanda akeson ko wani dan musulmi ya samu a wajen ku hakkuri ladabi kamanun kai alkunya. Yaki dawo baba imamu ya fada abinda ya dakatar dani daga barin falin ke nan na juyo ina kokarin rusunnawa yake fadin . Yata akwai ki da tauri da kafiya yayankine ko ubangidanki yace yana fushi dake kan taurin kai man bashir. Na dago na kalleshi yace kwarai saboda yadda kike fushi da mahaifiyarki kin kasa tsayawa ku fahinci juna da ita . Imamu banda abunka ka taba ganin balarabe babu wanan halin na taurin rai wanan kaf dunsu nako wani nahiya idan har akace maka wanan balaraben mutum ne bishi a hankali kawai. Ai ita uwar nasu ta sani yaya barewa zatayi gudu danta yai rarafe ai dole sai tayi wanan hali don hakan a jininta yake taurin kai. Taurin kai kan Aeesha akwaishi har na saidawa ana samu idan abinta ya motsa bata ji bata gani idan ta kafe ga abu guda ta kafene hakan. Nan na barsu bayan na kara godiya na shige dakina daga dakin na kwalawa Asmau dake labe suna saurare kira tazo nace tayani gyara dakin nan don Allah. Tare muka gyara dakin da ita don jikina yayi min sanyi har lokacin abinda matan nan ta manna min a daki na kamshi duk da bansan ko meye ba ya kamshi har lokacin a dakin. Ashe basu tafi ba don saiga yaran kananan sun shigo suna cewa na kuna masu laptop din su karasa kallonsu dauka nayi na tura wanda dan uwan nasu yake kallo a wayata na tura masa a laptop din nayi making yadda zasu gane tare da mika masu laptop din a hannunsu. Nayi masu gwalancin inlailah au alhamis suka fita suna murna na sabule hulan kaina da zuman cire kayan jikina wanan umar din ya shigo da laptop din a hannunsa yana tambaya . Nace suje dashi su dawo min dashi idan zasu dawo gidan ya nuna jin dadinsa na nuna mai kashewa da komai yadda zasu gane saiga uwar ta fado dakin tana fadin. Ashe yana nan wajen yarshi dama sunan mahaifinta gareta ido naga ta zuba min tana kallona ashe halittan kaina take karewa kallo da dama na dunkuleshi na cusa a cikin hula. Da shi zasu tafine nace eeh naga suna son kallon ne suje dashi amma a fada masu kada su bata min abina don Allah . Sai naga tayi murmushi kadan tana fadin meyasa baki fada masu ba ke saidana juya nace bansan yadda zan fada masu hakan bane . Aiko a hakan kinyi kokari sosai don ban taba zaton zakiyi wanan dabaran koyon harshen ku ba ? Idan zaku tafine saida safen ku ni zanshiga wanka na fada har kin gaji da mune a gidan naku kike koran mu toni ina nan ban gama ganin ku ba sune dai za a tafi dasu yanzu. Ban juyo ba na mika hannu na dauki tawul dake rataye a kofana bayi ina kokarin daurawa koda na juyo ta fice a dakin bata nan na jawo kofan dakin kada wani ya kara shigowa cikinsu ya sameni haka. Wanka na shiga na cude jikina saidai tunane ya hananu saurin karasa ba abinda ya tsaya min a rai sai zancen mahaifina da daddy ya fada. Har na fito na shirya ina sake sake a raina me zai hana inda gaskene su kainini inga mahaifin nawa tunda suna da halin hakan ? Ina idar da sallolina gado na koma na hau na kwanta ba abinda nakeyi sai sakawa da walwalewa a haka Asmau ta shigo ta samemi. Abinci ta kawo min duk da yana rufe amma kamshin kayan yaji ke tashi dana daddawa a cikinsa mummy ga abinci nan ko zaki ci na debo maki . Asmau nagode na fada na dora da fadin kukan kafin su tafi matan nan zata halakaku da tafarnuwa wai tare da itane sukazo ? Aita tafi mai hidiman yarane ashe tace ko ace tare suke wai ita mutumiyar maidugurice a can wajensu take aiki ta dan jima tare dasu. No wander tasan komai nasu ni yau naga karyan arziki ace ko wani yaro kaza da dan shimkafa don Allah ina zasu kaishine wai ? Naso inga antyna ai yau da aka zubawa yaran nan abincin nan tace wa wai mama aikuwa dai gata can falo dasu Nusaiba sun dauko wanda aka bari din sunata yaga. Wai Samira bata dawo bane sai ta bata fuska tana fadin gata can sai yanzu ta shigo mummy Samira fa ta canza yanzu dama ina son in maki magana akan hakan. Sabbin kawaye tayi a school dinsu take biye masu yanzu bata shigowa gidan nan akan lokaci sai duhu yayi ta kama karya idan anyi magana. Ki barni da ita zamu zauna ai bata bari ki fadi dakin fara magana zata dauko dadin baki ta fara maki ko kema da kikai University haka taga kinayi oho ? Karfe shidda dai kowa yasan bayayi maki a waje balle ita dake zuwa nan hygyne karatu Allah sai kin taka mata burki sosai wallahi. Barta ai na fadazan ganta kafin Abbu ya farga da hakan balle yanzu da taga hankalin mutane ya dauku din nan ina gyara kwanciyana take fadin ki tashi fa kici abincinki mummy. Zanci ai na fada sai dan anjima kafin in kwanta ta fice daga dakin nace taja min kofan nawa na lumshe idanuna. Zazaune suke a falon suna jiran fitowan dattijon balaraben kowa a cikinsu da irin abinda yake sakawa lokacin a zuciyarshi don sunsan wanan zaman. Zamane na yanke hukunci akan dan uwan nasu daya aika ba daidai ba a bisa kuskuren al,adansu laifin ma wanda suke ganin yakai kololuwa a garesu din hada jinsi da yar black dayaje yayi ba tare da saninsu ba din. Takon dattijon dake saukowa daga matakala tare da gyaran murya yasa duk suka natsu suna mai zuba masa idanu har ya karaso garesu. Mikewa sukayi suna zuwa daya bayan daya don gaida dattijon har aka kawo gashi mai laifin da sukasha jinin jikinsu a kai gudun kada mahaufin nasu yaki karba gaisuwan nashi don fushin da yakeyi dashi din. Saidai ga mamakinsu ya amsa masa gaisuwan nasa harda dan buga bayansa tare da tambayansa yaya karfin jikinsa kuma ? Ya amsa da Alhamdullah yaji sauki sosai ya zauna yana fadin masha Allah tare da nunawa diyan nasa maza biyar wajen zama kowa ya neme inda ya tashi ya zauna. Sukai shiru zancen kasuwancinsu ya fara gabatar masu yana fada dasu akan sunyi sanyi da yawa dan kawai umar baida lafiya kwana biyu sai abubuwa su tsaya cak ? Ya nuna masu rashin jin dadinsa ga hakan da raunin da hakan zai iya haifarwa a garesu kowan su ya sani umar din ne duk wani cigaban dukiyan nasu. Don hakane ma sunsa da yafi abin hannusa sosai don abinda yake samu bayan wanan dukiyan mahaifin nasu a yanzu nasa ya rubanya na hadin gwiwan nasu sau ba adadin hakan . Duk da suma ya ginasu a ciki yai masu hanya da zasu samu kamar kowa ba tare dasun dubi na mahaifin nasu ba . Harka biyu zuwa ukku sukeyi da sunansu yai fice a cikin kasan na farko suna harkan zinare danye saina biyu harkan mai da yanzu shi umar din yafi maida hankalin don kusan nasane harkan. Sai kuma na ukku shagunan gwala gwalai da suke bussiness dinsa a fadin duniya don ba anan kawai suka sake rasansu ba. Maganan karshe da tsohon ya jefo masu wanda kuma dama suna zaton hakan shine ya tsinkasu da yace umar ina hankalinka da iliminka tare da sanin addinin ka ya shiga ? Jin hakan yasa duk suka dago suna kallon tsohon da yake fadin mu musulmaine musan kaddara bawa ba zai taba aikata wani abinda ba mukkadari bane a garesa. Aure kayi ba zina ba ka haifi ya amma ka iya boye muna hakan tsawon lokacin nan saboda me kayi hakan umar baka fada muna ba ? Kai ya dago a hankali ya kalli tsohon cikin raunin abinda ya aikata din yace hankalina ya tashi da sultan yazo min da zancen nan. Saidai bai tashi a karshe ba jin aure kayi a lokacin harka haifi yar nan bakaji kunyar zama da uwarta ba a lokacin sai kunyar ka gabatar muna da gudan jinin ka a gaban mu ? Hankalina ya daga matuka da naji yarinyar tana Africa zaune cikin wahala da kunci yanzu yaya kake son muyi da alhakin boyar Allah nan ? Yarkace fa umar daka haifa ta hanyar sunna kuma ka iya watsar da ita duk tsawon shekarun nan ? Ya ware hannu yana kallon dan nasa cikin mamaki yaci gaba da fadin yarkace fa data fito daga jikinka umar yau kota hanyan zina ka haifota aiba zaka gujeta ba balle aure kukayi an sheda hakan ,? Banga laifinka ba na aikata hakan don laifina nagani saboda koda na turaka can kakai munzalin aure nasani amma ban turaka zama da mata a can. Ya juya wajen sauran yana fadin Imran kun bani mamaki kunsan da hakan amma duk kuka iya boye min abin daya aikata din ? Nan dogon larabci ya tashi a tsakanin dattijon da diyansa kowa na kokarin ya kare kansa a karshe tsohon yayi gyaran murya yana fadin. Naji na kuma karbi korafin kowan ku abinda nake so yanzu kai sulaiman ya kallo wanda ya kira da sulaiman din yace. Ina son ka shirya lokaci ku biyun nan kaida umar kuje can kasan kuzo da yarinyar nan kowa ya ganta ya kuma santa a cikin family din mu . Kafin nan ina son ku wanke zargin kowa a kanta ku baiyanar da zancen aurensa na baya tare da yar nan dake garesa yadda kowa zai matsu ya ganeta kafin tazo. Ya daga yana dogara sandar hannunsa daya taimaka masa wajen mikewa tsaye ya kallosu yana fadin idan kunsa lokaci ku sanar dani hakan na barku lafiya zan shiga ciki. Nan ya barsu zaune cikin mamaki kafin babban nasu da aka kira da sulaimana ya mike ya nufo kanin nasa yana masa murnan samun saukin zancen daga mahaifin nasu da suke tsoro da farko. Sai faman juyi nake a gadon na kasa tsayar da tunane a waje daya meye saukin wanan zance dole saina hada da Man zan san gaskiyar wanan zance da nake neman wanda zai fatace min shi dalla dalla . Wayana dake gefe na jawo na nemo sunan shi duk da banda isashen canji ga wayan yaran ummu sun karar min dashi wajen kallo. Kiran har ya katse ba,a daga ba na sake karo na biyu shima ya katse bai daga ba hakan yasa na jefar da wayan gefena ina gyara kwanciya na. Dunkulewa nayi a saman gadon na lumshe idanuwana ba komai a zuciyana lokacin sai tunane iri iri da nakeyi hakan na nufin wai man fushi yayi dani da gaske kenan. Ba zasu gane bane basu ganewa don an haifesu a cikin gata shiyasa suke ganin laifina a yanzu yau ace kai shegene baka da asali kaida matace kusan dayane . Saboda baka taba samun walwala aduk al,amuranka na duniyan nan ko yaushe kana rakube kana gudun kayi dogon motsi a goranta maka hakan. Ko namiji bai tsira ba balle mace ace bata da uba sai anyi dace dana Allah za a samu wani bako mai taurin kai yazo ya aureta amma us hard ta samu miji a inda take rayuwanta . Alhalin mutane sun sani cewa ba ita bace ta aikata zunubin da suke hangowa a kanta irin wanan ne ya tsaya min a rai ake ganin taurin raina ga abinda nake kallon ummu dashi yanzu. Ta yaya zan yarda da zancensu alhalin ba wani zance takamaimai game da matsayin sanin waye mahaifina na ainihi don kawai ta dawo yanzu a cikin daula zaisa na kwadaita na mace da kashin kajin dake jikina ? Wayan tawa dake ringing irin na Iphone ya katse min wanan tunane da nakeyi na mika hannu da kyat na dauko wayan ina dubawa Man nagani a rubuce kamar yadda nayi serving din sunansa. Na danna receiving ina dauka da sallama naji ya amsa min sallaman tawa yana fadin sorry GF ban kusa da wayan ne ina wajen daddy muna muna magana. Yanzu na dawo na samu miscalled din ki nace ayyah dama na kirane na gaida kai ya ka koma ranan ? Au idonki ya bude ke nan yanzu ai daddy ya fada min yau sun zauna dake wata kila shiyasa kika kirani yanzu din. Dana zauna dasu daddy aiba zancen ka mukayi dasu ba daddy yayi min zancen mahaifinane dana damu akai wanda ya fada min halinda yake ciki. Har naso nacewa daddy din idan baida lafiya a kaini ni in ganshi sai kuma naji nauyi da kunyar fadan hakan ga daddy din. Ohh nagane nine bakya jin nauyi da kunyana yanzu kike aikena na fada masu hakan ko ? As you said kamar hakan gaskiyane idan zaka taimaka min ka rokesu su kaini inga mahaifina zanji dadin hakan fiye da komai a duniya nan. Iam tiered man nagani da gori nagaji da nuna nin da akeyi idan na gilma nagaji da tsegumin yan garin nan a kaina man na fada a karshe cikin kuka. Shiru naji yayi yana saurarena baiyi magana ba saina zaci ya kashe wayan nasane ya barni ina magana da iska hakan yasa na daga na duba he is online still . Na mayar na kara wayan a kunnena ko zaiyi min magana amma har lokacin shirune ya biyu baya. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/21, 8:52 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Ganin yaki ban amsa yasa nima nabar wayan a hakan har barci ya daukeni ban sani ba washe gari da Allah ya tashemu lafiya. Bayan na tashi nayi sallah ban sake kwanciya ba na fito na gaida iyayyena har lokacin zuciyana kamar an dora min dutse nake jinsa. Kodana shiga dakin ummu na waya da yar aikinta dake fada mata danta karamin ya tashi ba lafiya da zazzabi ya kwana nidai nayi masu Allah ya sauwaka nafito. Don yadda naga Ammah tayi wani rudewa tana daga hankali daki na dawo na kwanta sai barci ya daukeni. Ban tashi ba sai wajajen shadayan rana koshi Asmau ce ta shigo tana fadin mummy lafiya ko kike kike barci haka tun safe ? Lafiyata kalau Asmau ban samun barci sosai da yasa da safe nake dan samun in rama barcin tace gasu Ammah can sun fita zuwa gidan ummu . Wai danta baida lafiya wanan data kwana dashi nan shine babansu ya bugo waya yana fada suka kwasa sukaje dako naji sunce yau zasu wajen yayansune. Au ashe ciwon serious ne ke nan natambaya tace eeh to gasu can dai sun tafi baban nasa yana ta fada wai tasan akwai sauro taje masa da dansa wanan unguwar ta kwana dashi. Allah sarki muna ciki meyasa bamu mutu ba tun,tuni Asmau ke dai ance kowa ya samu rana yayi shanyinsa dama ya samu ba,a ciwo daga Allah saida sanadi ? Gasu can dai sun tafi ai hankali tashe har da maman mu tabisu da Ammah dagani sai ke a gidan sai samira dake shirin fita. Abinci zan dora naji shiru shine nazo in kekoki inga ko lafiya kike lafiyata kalau wallahi Asmau ke dai banda ke wa zai tsaya ya kulani dama andai je inda hannu ke da maiko ai hankali tashe dan saraki zai mutu. Dariya ta kwwshe dashi ta nufi wajen kayan abincin data aje jiya da dare tana fadin ashe bakici abincin bama ? Banci ba wallahi barci ya daukeni na manta in tashi inci naji tace yau kam akwai sauran abinci da yawa kusan jiya fa kowa bai taba abincinsa na dare ba mummy. To yaya zakiyi dashi ke nan ki gyara ba,a rasa masu ci ai ina su Nusaiba tace suna islamiya tun dazun ila ma ya fita tare da baba amma nasan zai dawo tunda bai karya ba. Na dan jima bayan fitanta na mike na fito wajen na sameta tana ta aikinta dakin Ammah na koma na leka har lokacib dan akwatin Ummu din data zo dashi yanan a dakin . Sun fita subar dakin a hargitse nasan Asmauce zata gyara kafin su dawo hakan yasa na fara rage mata aiki na fara gyaran dakin kafin naji motsin Samira da yasa na fito daga dakin. Tashirya tsab zata fita tana fadin nikan zan fita saina dawo ina zuwa anty Samira na fada daga bayan ta hakan yasa ta juyo tana fadin wai ashe kina gidan ,? Ina zani Samira tunda nagama school ina kuma zan tafi yanzu inban zauna gida ba ta dan kawar da kai tana fadin na dauka kina can gidan da sukajene ke ma ai. Samira yanzu ina zaki don Allah yau dai ba ranan zuwa school din ku bane samira yanzu ina zaki haka mutum fa yanawa kansa fada ko ba ai masa sai ya dubi matsalan wani ya shafawa kansa ruwan sanyi. Mace kike amma kina fita haka yadda kikaga dama kin fake ga karatu kina son ki batawa kanki rayuwa an kawo ido kuma ansaka maki an rasa wanda zai tsawata wa hakan da kikeyi. Kiwa kanki fada samira don ku samu kada ku tabe yasa na dage na tsayawa karatun nan naki yau samira idan zuwa makarantan zai jefa ruwan ki cikin wani haline ai gara a bari tun wuri basai wuri yazo ba. Wai mummy kina ta magana tun dazun kamar an fada maki wani magana a kaina nifa zanje muna lesson ne da course mate dina dama yasa zan fita. Haba samira haba samira ko ba ai muna fada ba ya kamata muyiwa kan mu fada kan abinda ya dace da rayuwan mu karatun nan na fahinci yana shirin sauya maki dabi,un ki. Kallona tayi na dan lokaci nima ita din na kurawa idanunu a lokacin sai naga kawai ta juya ta fita ba tare da tace min komai ba. Daga inda Asmau take ta zuba muna ido take fasin mena fada maki mummy aidama nace dake wallahi ta sauya yanzu sosai wani ke zuwa ya dauketa fa,. Ban iya ba Asmaun amsa ba na juya na shiga dakin Ammah din ina karasa gyaran da nakeyi a lokacin can naji motsin samira din ta dawo. Ke nan bata tafi ba har na sharo dakin na fito falo ina gyara sanan ta fito ta sauya kayan jikinta a lokacin zuwa na zaman gidanta. Zama tayi kofan Abbu dake rufe ta harde kafan tana fadi nasan sheri ake son a kulla min gidan nan shiyasa na dawo. Ni ban hana mutum yin abinda yake so ba amma ni kome nakeyi ido na sama ana kallona har za ai min kazafi uwata kike da aka fada maki da zaki tsine min. Ko yanzu na dawone inci uban munafuki a gidan nan ba wani abu yasa na tsaya ba don nasan inda zancen nan ya fito . Dagani har Asmau banza mukayi da ita muna aikin mu tagaji da suratanta takuma koma fadin mummy kunyi waya da Aimana ? Sai lokacin na dago na dubeta nace tunda suka tafi bamu waya da ita kila bata samu layin can bane har yanzu. Aikuwa ni munyi waya wani dan unguwarsu ne ya ban lambata Aimana fa tace kwarai kuwa har yanzu suna Niger Republic tare da mijin nata ai. Daga haka ban kara ce mata komai ba don daki na koma na kwanta sai bayan azahar su Ammag suka dawo gida amma ba tare da ummu ba din. Abakinsu muke jin mijinta yace ta zauna gida tunda tagane mu yanzu kuma ansan gidan shike nan a raina nace Allahu akbar dama bai kai ciki ba zuwan. Ina zata iya zama a nan an saba da zaman kasan dadi muko muna nan cikin wahala anty safiya naji tace ai tace idan zamuje gobe muje mata da wasu kayanta amma ba duka ba. Dabi,atace nayu rub da ciki a saman kujera ta baya ina saurare wanda ke zaune ko yanzun ma hakan nake bawai zama nayi ba dama na daga ina fadin Ammah Abbu baiyi ajiyan panadol ba don Allah ? Ta dago tana fadin anya amma dai bari na duba maki ingani ko yana dashi din ta fada tana yunkurawa take fa Aeesha abinda nakewa gudu ke nan ta juya zuwa dakin Abbu din bata jima ba sai gata da boska shina hade na koma dakina. Washegarine sai ga anty safiya har dakina take fadin Aeesha nace yaya zancen zuwa dubo yaron nan dayani mukaiwa ummu kayan datace na amfaninta ? Ba zan samu zuwa bani bana jin dadin jikina na fada ina gyara kwanciya saita bini da kallo na shareta ban kara motsawa ba zuwa can naji tafita daga dakin. Muryansu naji da Ammah dake fada tana fadin inma kin zuwa tayi ai kanta tayiwa mutumin nan dai bai daukeki matsayin wani abu ba yana iya kokarinsa dake har yan uwansa. Yau ance dansa baida lafiya ko yayane aikya lekasu dai ko don yaron ku tafi tunda tace bata zuwa bata zuwa din ne ai kunsan halinta. Kememe naki zuwa duba yar on tare dasu suka kwasa sukaje duka gidan aka turo mota ya daukesu ni kuma yinin ranan duk ban fito ba ina daki abina. Ga Ammah tayi fushi ko lekoni batayi ba saida Abbu ya dawone yake tambaya har yanzun yaran suna can gidan Nana Asiya din ne ? Suna can basu dawo ba amma ita Aeesha tana nan daki bata je ba tace bata jin dadin jikinta tun jiya . Ikon Allah meke damun ta tace ya wuci dan sadanta ciyon kai kullum ai ita shine ciwonta shiru naji yayi bai tanka mata ba sai zuwa can na mike zuwa wajen na sameshi an zuba mai abinci yana ci. Abbu sannu da dawowa ya dago yana me kureni da idanunwasa tare da amsawa yana fadin Nanata ashe har yanzu kina jin kan bai sakeki ba ? Nace ya dan lafa dana samu barci nayi amma gefe daya nake ji kamar ya daure min waje daya to kedai ba wata babba ba balle ace hawan jini ya kamaki Ammah dake gefenshi ta fada. Jam jam keko dai wani irin hawan jini kuma don Allah kibar mata wanan mugun fatan haka da kurciyarta ? To malam ai dole yarinyar nan ta dauki mugun hali ta dorawa zuciyar ta kamar ita kadai akaiwa laifin nan koma meye ai yanzu dai komai ya wuce ko tunda gata dai ta dawo kuma ai,,,, Don Allah kibar yarinyar nan da abinda daya dameta Ammamatan banson irin hakan da wane kike son tajine wai duk abinda tayiwa Nana a yanzu sam banga laifinta bani. Saidai aimata fada kawai ta sausauta a yadda ta cije din nan tana nuna halin ko in kula da ita . Toba shi bane nake magana don wa muka riketa mu ba don nana din bace da takewa mutane iya shigen banza da wofi haka ? Kama min bakinki haka ya isa don Allah banson maganan yai yawa don Allah haka har kina batun sakin layi wajen zuban banza . Ai dole malam abin yarinyar nan yayi yawa dame tafi mahaifiyar nata datake rainawa ni zan bar goyon bayan karya haka wallahi don abinki yayi yawa. Nace dake zancen nan ya isa ko dadin abin dai bake kadaice kika riketa ba har takai hakan ai kuma ni ban riketa wai don nana Asiya ba kijini da kyau ? Na riketane don Allah da ma,aikin don ba a san me hakan ke nufi a wajen Allah ba daya tsamota daga can ya kawo muna ita nan muka rike ta don hakan banson irin zancen nan kinji. Ya juyo gareni yana fadin tashi kije idan dai kinji jikin bai sakeki ba kije chemist da wuri tun dare baiyi ba ki kumayi hakkuri da lamarun duniya kada Allah ya kamaki da laifin hakan. Ki godewa Allah wasu basu ga uwan basu ga uba don abola ake yadasu karshe su taso wullakance a gidan marayu idan kika samu kanki a wanan halin da yaya ke nan zaki nanata ? Don haka wanan abin ya isa haka don Allah kibi mahaifiyarki sau da kafa kada Allah ya kamaki da fushin haksn ki godewa Allah kuma daya bata zuciyar imani da bata watsar dake ba a cikin duniyan gudun kunyar duniya ta manta dana kiyama ? Zuwa lokacin hawaye kawai ke zuba min na share fuska na dago ina fadin nagode Abbu sai naji Ammah tana cewa muda baki godewa ba ki godewa azaban ki . Mun dai wuce wullakaci a wajenki don kin fito a gutsun mu bari ganin kamar kin zama wani abu a yanzu yasa baki kallon kowa da daraja a idon ki? Nana dai ko yanzu ta wuce wullakancin duk wani mahaluki a garin nan inma wani ke zugaki kinawa uwarki irin hakan ? Au to aisai yanzu na fahinci inda zancen ki ya dosa kai tsaye ke nan nine mai zugata din ai ban fahinci me kike fada ba tun dazun sai yanzu da kika fayece min komai a baiyane. Ni badakai nakeyi ba malam yaushe kuma daga baya ke nan nida na tsaya ina lalashinta a yanzu nike zugata ashe lalai duniya ? Malam bafa da kai nake zancen nan ba ni a,aha ai kin makara kuma Ammamatan nidai na shige daki na barsu sunayi a nan din. Tsaye suke bakin motanshi su ukku shiyana waya saidai hankalinshi naga wa yanda suke fitowa daga cikin gidan. Da alama suma dai kallon sani sukeyi masa don ya fahinci suna zancene a kansa lokacin. Asmauce tayi karfin halin fadin daddy Man yadda ta saba kiransa a waya idan muna waya dashi su gaisa take kuma gaidashi a cikin wayan. Wayan ya sauke yana kallonta kafin ya fadi daughter nako ta Aysha tace ashe kaganeni daddy sai kuma ya dago kai kamar yana duban wani abu iya suke ke nan suka fito daga cikin gidan. Zasu shiga motar baffan nasa da alama gida za a kaisu lokacin don sun fito ke nan mutumiyarka tana gida bata zoba ita. Kantane yake mata ciwo tun jiya Asmau ta fada don ta fahinci ni yake duban fitowana a lokacin . Wani kallo yai mata yayin da yan uwansa suka zuba masa ido suna mamaki ina yasan Asmau ne don basu sanshi da magana da mata ko wasu wa yanda bai sani ba haka ? Tun jiya fa kikace tace jiyan ma saida tasha magani yau kuma koda zamu fito tana kwance Allah sarki ku gaidata don Allah ya fada kana ya juya kamar bashi ba yaci gaba da wayan da yakeyi. Wacece kake magana da ita mami din ta tambayashe a cikin waya yace wasune baki sansu ba mami yaci gaba da maganan da yake mata din kafin Asmau ta katseshi. Yana gamawa suka shiga ciki a falo suka samu baffan nasa zaune tare da matarsa da yaransu suka gaisa nan suka fara zancen daya kawosu din gidan lokacin. Zancene akan wani filin gona nasa daya gada gun mahaifiyarsa wanda bayan mutuwan wacin gadinsa hjy kura ta sayar dashi a banzace duk da babu takardun filin a hannu yanzu daya dawo shine aka tura a duba wajen don yana son ya karbi abinsa. Wanda ya sayi wajen a banza yana murnan ya samu banza ta fadi sai gashi daga sama ankawo masa sammaci mai fili nason filinsa zaiyi gidan gona a wajensa. Ya tayar da fitina shi saya yayi wajen Manir da mahaifiyarsa da aka matsa masa da tambaya ya fada akan nawa ya saya ya fada saidai kowa ya kama kansa don ba shawara takeyi da kowa ba a lokacin daga ita sai danta kawai suke abinsu. An amso kaddarorinsa da dama data salwantar ita da dan nasu Munir a hannun mutane ana mayar masu da kudinsu don a ciki akai wani katon gida nasa da maishi ya kai kara kotu kan ana son nuna masa karfi a kwace masa kaddaransa daya jima da saya. Akai bincike dole a karshe ya yarda yayi hasara yabi banza yana ganin yaci bulus sai gashi liki yazo ya tashi an karbe gidan ya koma jawa hajiya kura din da danta Allah ya isa. Ko akan wanan zaman dole sai anje kotu da maishi saboda an fito masa da lumana yana ganin shi kuma za a raina masa wayaune donshi ne sukayi wanan zaman suji yaya zasu bulowa zancen kafin aje kotu din tunda yaki yarda ayi sulhun gida dashi a bashi kudinsa. Nasir ya kula da hankalin man din baya tare dasu kamar yana tunanen wani abu kafin ya tuno da kalman da Asmau ta fada mai da zasu shigo. Don haka ya dan rankwafa yana tambayanshi da who is she ? Ya juyo da sauri a dan kidime yana fadin who ya daga mai gira yana fadin wace aka fadama bata da lafiya naga ka dan damu dajin hakan ? Dan hannu ya kai mai kamar zai dokeshi ya noke yana dariya yace na kulla baka cikin hankalinka tun sakon da yarinyar nan ta fadama nata. O Lord sheri kuma zakayi min yanzu wani ban tare daku bayan gani zaune ina sauraren ku ina nazarin zancen kowane kafin nayi magana. Meya faru kuma baffan nasu dake kallonsu ya zuba masu ido yake tambaya da sauri shi man din ya dago yana fadin nothing kawai dai. Gara ka fadawa baffa ka tashi ka tafi kada ka rikice muna a nan kuma yanzu mu kasa gane kan ka kuma ? Murmushi baffan nasu ya danyi kafin yace kalas zamu iya bari sai kwana biyu ko daya aje kotu din sai mu binciki ita kura din muji abinda zatace . Babu abinda hjy mum zata fada tunda da hannun yajin ku a ciki don yanzu na fahinci kamar duk abinda tayi da sanin hjy din a lokacin. A kwarai ma kuwa aiko shi baffa yasan da hakan don ya kasance dai hjyrce yayi shiru amma tun a zancen wancan mutumin na baya ya nuna ai don hjy ta saka baki ya siya. Daga inda man din yake zaune yace ta zama dillaliyar zaune ke nan dama nasan tasan komai da hjy mum zatayi saidai yanzu data kwabe masu ta nuna babu hannunta a cikin zancen. Amma tasan komai da akayi da saninta akai komai wanan tsohuwar mai idon cin naira ya dago a daidai lokacin baffan nasa na miko masa dakuwa da hannu yana fadin. Dadin abin dai tare da uwarku suka aikata kowa kuma yasan halin kura da kafewa hjy bata isa ta hanata abinda tayi niya ba maganan gaskiya. A duk cikin nazarina akan zancen nan wanan ke daure min kai sam hjy bata iya musawa hjy mum ga duk abinda ta sakata yi ko da tasan abin nan ba daidai bane kuwa. Yanzu dai abar zancen a haka zuwa jibi din sai a tuntubeta aji gaskiyan zancen a bakinsu da ita da hjy din ga baki daya ina ganin haka zaifi sauki. Sukai mashi sallama suka tafi saida suka fitone Nasir din ya kara fadan zan rakaka zuwa can ne ka dubuta ? Yana kallonsa yana masa dariyan shakiyanci ya kara fadan ko gida zan sauke ka don a motan Nasir sukazo gidan bada nasa ba. Kaini gidan shehi can zanje yau wajen umma tunda nazo banje ba har ta soma fada mun daina kulata yanzu saika barni can Auwal zaizo ya daukeni idan nagama. Ai ba kai daya ba nima dole in shiga in gaida ita ai duk da nasan zansha fadan rashin zuwan da banyi gashi tana biye sunan Nasir dinta a kaina sosai. Tare suka shiga gidan duk da ya fahinci da salman na gidan lokacin don motarsa daya gani a waje ji yayi kamar yace su koma sai wani lokaci don bai son haduwansu da salman din a gaban umman. Amma saidai kuma an riga da anga zuwan su har manyan almajiran gidan sun taso zuwa garesu donsu gaisa saboda sun riga sun saba dashi akan yawan zuwan da sukeyi gidan da salman. Ciki suka shiga kai tsaye part din umma din zaune suke falo dukkan su har anty ummi datazo daga ghana yayi mamakin ganinta don baisan tana gari ba dama a wajen Salman zaiji yanzu kuma ba shiri a tsakaninsu. Sunyi murnan ganinsu sosai aka dan gaisa tare da raha kafin umma din tace dashi nasan kaika jawo min Nasir gidan nan yau don yaushe rabonsa da wajena tun yana dan matashi lokacin nakan gansa . Dariya Nasir din yayi yana fadin nafada masa hakan ai kiyi hakkuri unma bana zama garin ina Abuja wallahi yanzu ma don case din baffa sayadi nake garin nan kwana biyu. Hakafa ikon Allah sayadi ashe yana raye bai mutu ba sai ga labari muji wai ya dawo naketa wakan zuwa masa barka da arzikin dawowa gida ban samu lokaci ba kuma don ance mutane sunyi yawa a gidan. Yanzun ma daga can wurun shi muke andai dan rage amma akwai mutane har yanzu ai dole ya gana dake mana umma idan kinje tunda kece yasanki farin sani kuma. Ai zanje wanan mashiriricin nake ta son ya kaini badai lokacina ta nuna salman din dake zaune a falon kamar ruwa yaci sa tun shigowansu baiyi wani motsi ba. Wai tsaya Man kardai ince har yanzu ba jittuwa a tsakanin ku da dan uwar naka don na fahinci hakan anty ummi ta fada tana kallonsu dukkansu biyun . No ina dai busy ne ai kinji Nasir ya fada kan zancen baffa muke kasan nan shiya tsayar damu so banda lokacin kaina ma a yanzu. Filayensa da gidanjensa da hjy mum ta salwantar muke kokarin kwato masa a hanayen mutane shine abinda ke gaban mu. Ummi koma meye salman din yajawa kansa hakan kowa nan ya sani tsakaninsu sai Allah don me zai tari gaban yarinya ya fada mata ba daidai ba game da dan uwarsa ? Ko hjy kura tacima mutunci tace ka aiwatar ai sai ka tuntubi dan uwanka kaji ta bakinsa kafin kajeyin abinda ta sakakayi tunda kai ba sakarai bane. Barshi kawai yai masa hakan gobe in halinsane ya koma indai hjy kurace hjy mum kam yanzu aita kanta takeyi bata wani ba Nasir ya fada daga inda yake zaune din. Ai dole mutum ya mutu har kayi mai takaba sai kuma rana tsaka ace yau gashi ya dawo bayan ka gama murje komai nasa. Murmushi man din yayi yana fadin ai tasan inda ta turashi yasa ta zauna taci arzikin umma tunda dama shi takewa ta turashi din da Allah ya nufa baida amananta ai gashi yau ya dawo gida cikin yan uwansa. Innalillahi kardai abinda yan gidan waziri ke fada ya zamo gaskiya kan kura na yaushe kuma umma Allah dai ya sauwaka kawai za ace yanzu kuma. Innalillahi ance harda iyali kuma wanan abun kunyar da hjy mum taja muna ina zamu dashi garin nan ? Umma ki shiya gobe da safe indan Allah ya kaimu idan yayi maki zanzo in kaiki ku gaisa dashi har iyalin nasa ba tare da kin tsaya zaman jiransa ba. Masha Allah dan albarka ai gara dai hakan zaifi min sauki idan ba haka ba sai ya zama min waka kuma inzo banje ba. Nasir ya mike yana fadin man zan barka nan ni zan tafi yake fadin bari ka saukeni kawai tunda gobe zan dawo . Nasir din yaiwa umma alheri suka fito tare da anty ummi data rakosu zuwa wajen motar ta nan suka dan dade suna surutu a tsakanin su. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/23, 10:17 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Zaune nake a tsakar gida dani da Abbu daya kirani bayan ya dawo dauke da yar ledan magani daya hado min shine ya kirani inzo insha . Bayan nasha na zauna wajenshi muna dan hira jefi jefi dashi wanda hiran nasa ma akan mijin ummune da yake ban labarin yadda suke da gidan maimartaba dashi din. Sosai nayi mamakin jin alakar tasu ashe babbace sosai dasu man ke nan bata wasa bace zumuncin su dashi a raina nace sukan ai sunji dadi suna tare da kowa nasu. Don ni sai yanzu na fahinci ko yan uwan uwa bandasu bayan Ammah da yar uwarta da kawai nasani sai kuma yaran Ammah din sune zance ga yan uwana najini na a duniya. Haka kuma ko ita gwaggon bansan yayanta ba gaskiya na daiji Ammah tace tana da yara a yadda na fahinta kamar mijinta ne yayi ma yayansa da mu iyaka don yace shege a waje yana taushe yan gidane a karshe. Tun wanan zuwan da Ammah tayi dani bata sake zuwa dani gurin gwaggo ba sai dai idan zuwa ya kamata ta barni a gida da Abbu taje ta dawo. Yanzu kam nagama fahintar kaf yan uwan uwarta basu son in rabesu don acewan su a sanadiyar haihuwanane suka rasa iyayyensu kuma mutuncin gidansu ya zube a idon jama,an gari. Hakan yasa nima a yanzu babu burbushin su a raina kamar yadda mutum kanji dangin uwa sun shiga ransa tunda sun nuna suna kyamata tun ban girma ba har na kaiga girma na fahinci hakan a wajensu. Muryan Abbuna ya katseni da yake fadin watau Nanata mutane na shagala da son duniyan nan har su manta da akwai gobe ranan tsayuwa. Jin hakan yasa na katse tunanena na dago ina kallonsa yake fadin wai ace matarka ta sunna uwar yayankace zata so kashe ka kan abin duniyan nan dan kalilan nana ? Abbu matar kuma har da yara ? Yace kwarai kuwa shine mana ya faru da mijin ita nana Asiya matarshi tayi yunkurin kasheshi a lokacin Allah ya kawo Asiya a rayuwansa lokacin data barmu dake nan zata neman mahaifinki ? Sai Allah ubangiji cikin hikimarsa gurizirinta ya kare a hanya suka yada zango anan ta zaune kusa dasu har Allah ya kaddara taji shirin kasheshin da suyi din. Nan Allah ya bata ikon dabarab sanar dashi shine tsiransa da kika gansu a tare yanzu inba hikimar ubangiji ba ko waya kai can ? Sunbar kasa daya kuma gari daya sai a wata kasan ubangiji ya hadasu da yake akwai rabon zuria a tsakanin su. Katseshi nayi da tambaya Abbu dama ana iya kwanaki a hanya ba akai saudiya ba ni nakanji mutane na fadin ansaka mana idan suka tashi zuwa saudiya ? Kai kurciya ho ya fada yana murmushi kafin yace da nana wayansan jirgin nan da mota da kafane tafiyan sai ga mota daga nan kuma sai ga jirgi. Amma har gobe akwai masu zuwa da mota idan sunkai gaba sai a tsalaka dasu ta ruwa da jirgi gaskiya Abbu bansan da hakan ba na fada. Watau nana hakan nada hatsarine yasa kikaga ba,a damu da zuwa ta wanan hanyar ba ai amma har gobe wanda baida karfi yana hakan aidai akwai wahala sosai wajen yin hakan. Itako tun farko da hjy mai gwal ta dauketa tanan ta nuna mata hanya yasa da zata koma ta koma ta nan kuma . Ai ke dai bari nana sai muryan Ammahce kuma ya sake katseshi ga abinda zai fada da take fadin cikin tsomawa hiran mu baki tace. Aini malam zancen matar nan ya daure min kai tunda najisa ace matarka ce zataso kasheka kan abin duniya don Allah ? Nawa akayi har wanda ma yafi hakan ai anyi ke dai Allah ya sauwaka kawai za ace amma abinda akeyi a cikin duniyan nan bar zancen kawai Allah ya kara muna imani da tsoransa a cikin zukatan mu amin. Kinji yadda akayi suka hadu don haka duk surutun mutane na banza da suke fadan wai tana can tana barikanci a kasa mai tsarki karyane ga gaskiyan zancen tun bayan barin ta nan gida tana da aurenta. Ai malam ba sai an fada bama masuyi sun daiji kunya ko don gani yaran nan zangada zagada ai ya ishesu jin nauyin hakan Ammah ke fada taci gaba da fadin. Ni wallahi yanzu zuciya na fes banda sauran kunci ko takaicin kan yar uwata tunda Allah ya wanke muna ita fes a idon jama,a. Da zata dawo ta dawo da mijin da duk gari suna fatan samun irinsa a garin nan ni yanzu ai kallon masu shagube nakeyi kar wallahi. Kallonta nayi kafin na mike tsaye zuwa dakina tun ban karasa shiga ba naji Abbu na fadi ai ba shine damuwansu ba yau da mahaifin nana zai baina kowa ya gansa to komai zai gushe cikin zukatansu amma ba waban bane damuwansu ai kema kiyi tunanen hakan. Yarinyar nan tafimu gaskiya na zauna nayi tunanen abinda ke matsalanta nasan kuma ba zai wuce wanan ba kuma gaskiya ne hakan ai. Don wanan kaf idan ba ai hankali ba duk saiya shafe gaskiyanta a zuciya da idon kowa su dauka karya takeyi hakan dai aka samu nanata din ba uba a lokacin. Shiru naji tayi bata kara magana ba saida nashiga daga ciki nake jin tana bambami daga wajen tana zage zage ni dai ban fito ba. Kamar yadda yai alkawari da umman haka ya cika karfe goma da rabi ya shigo gidan baffan nasa da yar mahaifiyar nasa da yayanta da suka take mata baya tare da abokiyar zamanta mota biyu suka shigo dasu gidan. Yasan komai na gidan a wanan lokacin ya kwatanci da baffan nasa ya gama karyawa da iyalinsa bai kuma fara ganin kowa ba a lokacin. Kai tsaye ya nufi ciki dasu duk masu tsaron gidan sun sashi kusan shinema ya daukesu aiki matasane majiya karfi dayasa aka nemo masa. Suna falo zaune sukai sallama suka shigo ganinsa yasa baffan nasa bai damu ba don yasan zuwansu yana da muhinmanci a wajensa. Saida suka zaune aka gaisa kafin shi man din yace baffa ka ganesu kuwa ya dan juyo garesu yai masu kallon second kafin yace kamar hafsatun shehi ko suka dan dara umma na fadin ashe baka mantani ba ? Haba dai hafsatu ai ba zan taba mantawa dake ba suka kara gaisawa tare da masa barka da arzikin dawowa gida da yayi da fatan Allah ya kara tsare gaba kuma. Suka gaisa da ummu dake gefen mijin nata kafin ya dan dauko bayanin cewa ai duk da ina can hankalina yana nan gida hafsatu ba abinda yafiwa bawa dadi kamar gida. Yau gamu zaune tare da kowa namu cikin jin dadi da anna,shuwa ai wanan rahamar ubangijine ga bawansa lalai a lokacin da akai yunkurin kasheni da Allah ya basu sa,a da yanzu kashi ya zama kasa ko. Ikon Allah abin ba dadin ji wallahi Allah dai ya kara muna imani da tsoron sa a zukatan mu yasa mufi karfin zuciyar mu Amin aka amsa dashi falon. Umma ga mahaifiyar mutumiyarkifa yana nuna mata ummu din dake dan nazarinsu ta kallo ummu din cikin yanayin rashin gane ko wa yake nufi da mutumiyarta. Wallahi ban gane ba magaji ta fada tana kallon ummu din ko zataga wani kama da zata tuno fuskan wa yake nufi amma ba wanan gaskiya. Umma itace mahaifiyar Aisha dasu hjy ke kira da yar kwara ke khairat kin dai gane ai da wani irin mamaki tace umma Aisha balarabiya fa yake nufi. A,a,a dan albarka kace min diyata balarabiya ai sai infi ganewa ai tsaya dai wanance mahaifiyar ta ta cikinta kake nufi ? Yace itace ta haifeta mahaifinta balarabene mutumin kasar Oman amma yana zaune a Dubai duk dai kasan nasune acan yakeshi da zama. Ikon Allah ga yarsa a nan ita kadai kun koma can kun barta nan Allahu akabar ashe yata na cikin farin ciki haka ban sani ba gaskiya nayi mata murnan hakan. Sai kuma ta juya wajen shi man din tana fadin wai tsaya dai in tambayaka amma yaron nan kasan kan tsiya wallahi. Da ace mutumiyar banza nake lokacin danai ta baku hakkuri ku riketa da daraja ku tausaya mata ka nuna min kai baka ma san inda ta fito ba a lokacin. Amma dan yau sai a barku duk tsawon shekarun nan wanan abinda ake famanyi wai ashe yaron nan kasan ko wacece yarinyar nan kabar a na wanan shirmen haka ? Kome yayi hjy hafsat nina sakashi yin hakan ko ita uwar yarinyar bata sanda hakan ba balle ku nan mun bata kyakyawan tsoro da kulawa yadda ba za,a dinga muzanta taba a idon jama,a. Hakane kuwa Alh don gaskiya tayi daraja da kima da kwarjini akan haka ake ta fama da kakansa da yan uwa dake fadin bata da asali . Amma kuma ya dafe mata ba zasu taba yarda ya bata irin gida ba da dauko yarinyar da bata da asali yace zai aura an daiyi rikici sosai kan hakan. Ashe yaron nan duk kallon mu yake kawai yasan abinda ya taka suke ta hawa sama shi da hjy mama kan zance guda. Umma ko yanzu akansa ne yasa nace zanzo dake da kaina kiwa Baffa murna da arziki don akwai matsala gaskiya. Wa,iyazu billahi duk da ga zahiri sungani matsala akan me kuma yace ba wanan ba umma ita dai Aishan taki yarda ta tari iyayyenta da hannu biyu wai tana fushi sun tafi sun barta a cikin kunci da bakin ciki data fuskanta a rayuwa. Allah sarki kurciya kada ranku ya baci da hakan don wani gun tana da gaskiya saboda ba karamin cin fuska ta fuskanta a rayuwanta ba gaskiya. Amma yanzu ai tunda kunzo iyayye sunfi da hakan kurciyane ke damunta tunda bata san duk gatan da magaji ke mata daga wajenku ya fito ba hakan . Amma a sannu da lalashi da ban baki da fadan a sannu zata sauko insha Allahu amma wanan gaskiya sai hakan ya fito dama . Zamanin wayewan kai din nan da muka shiga a yanzu sun san abinda kai babba ba zaka kawo a ranka ba akwai wanan umma don Aisha ta waye fiye da tsanmani nikai na har tsoron hakan nakeyi idan na ganta. Kaji wanan suka fada suna dariya yace ba wasa ba yarinya ce mai basira da kwazo dan kallo daya zataiwa abu ta haddaceshi a kanta. Don shine nake son zanyi hanyar da zatazo gida wajenki don Allah umma a tsawata mata kan wanan fushin da takeyi hakana ta barshi. Hakan baida matsala indon wanan kwarai umma nasani baki san ko wacece itaba amma kin nuna kaunarki akanta ita kuma tasan da hakan ga ummi nan ga khairat sai ku san dabaran da zakuyi tazo wajen umma din. Don ni kaina yanzu sama sama muke da ita tunda tasan hakan tana kallon hada kai mukayi dama dasu baffa don haka takewa kowa kallon makiyinta. Abin ai baiko kai can ba ke yanzu kharat saiki ki fada mata ina gari ina nemanta ina gidan umma munzo gaida baba da baida lafiya tunda baba din dama nazo gaiyarwa. Sunjima ana zance kafin ummu ta mike tana fadin hjy mu shiga daga ciki kuga waje aikuwa dai hajjaju don haka suke kiran mutumin daya zauna makka yayi haikjn hajji ba iya ka da hajjaju. Duk da akasari sunfi kiran wanda take zaune a can tana zaman neman kudi amma sunan ba wai illa bane don ankira mutum da hakan. Sunshiga sunga waje inda shi maigidan ya fita wajen jama,a shi kuma man ya zauna a nan falon yana tura wasu sako da suka dauke masa hankali. Sun jima a ciki suka fito da alheri don zumunci ya kullu sosai a tsakaninsu da ummu din don sunyi hira akan tafiyanta da abunda ya faru da mijin nata wanda batayi da wani ba sai a lokacin. Ko su din dai sama sama ta basu labari sunyi da anty ummi zata dawo gidan washegari zata nuna mata wani vers da sukai maganan sa a lokacin. Shiya maida umma da kishiyaeta gida anty ummi kuma taja kannenta zuwa wani gida da take son zuwa sun tafi suna al,ajabin abinda ya faru din . Ina kwamce Asmau ta shigo tana fadin mummy barci kikeyine idona biyu Asmau na dai kwantane kawai mummy ke baki gajiya da wanan kwanciyan ne ko yaushe. Idan nice da jikina ya dibgi yayi nauyi sam bana son kwanci iri haka wallahi saukin abin ke kikace ni bake bace ai Asmau ? Ta kalloni ta kwashe da dariya kafin tace wai jiya munga duniya ashe gaskiyan mama data rude haka taga abinda idonta bai taba zaton zaigani a rayuwanta . Sukan su ummu sun more duniya Allah yasa can su tarar da abinda yafi hakan nace amin yabawa kowa nasa rabo na alheri duniya da lahira. Ta kwashe da dariya kafin tace wai bari mummy abin nema bai faduwa wallahi ban masan ta ina zan fara ba wallahi. Naga daddy man fa bai kira ki ba na fada masa baki da lafiya mun fito sun tsayar da motarsu a kusa da wace zamu shiga. Naga ya kallo mu nagaidashi wallahi ya ganeni da farko ya dan tsaya yana mamaki sai kuma koya tunane yace daughter,,, nace Asmau yace yes muka gaisa dashi nake fada mai baki da lafiya baki zo ba. Dama baki fada masa ba wallahi na fada ina daure fuskana lokacin aka kirani a waya na daga sunan dana gani ya ban mamaki. Don anty kharat dinsune a layin nace ji sister dinsa ke kirana fa yanzu muna zancensa na daga wayan muka gaisa naji tace dani . Wallahi Aisha baki da zumunci shiyasa na shareki kwana biyu yanzuma anty ummi ce ta tambayeki shine nakiraki kinsan baban mu baida lafiya shine tazo duban jikinsa . Subbahanallahi wallahi ban sani ba kuwa da sauki daiko tace Alhamdullahi ya samu sauki har an sallamoshi daga asibiti ai. Nace jam anty ashe abin babbane har asibiti ya kwanta Allah ya bashi lafiya shida sauran musulmai tace amin anty ummi tana gaidake . Zanyi magana naji an kashe wayan nabi wayan da kallo cikin mamaki sam ban dauki hakan as a plan ba ko set up akaina don nasan sun damu dani ko banza sai naga ban kyauta ba ai. Na kara kiranta akan insha Allahu zanzo in duba jikin baba inga anty ummi din mukai sallama lokacin Asmau tabar dakin ni kadaice a dakin nawa kwance. Mikewav nayi na je gaban mirro na gyara jiki na yafa mayafi na fito ina fadin Asmau ina samira muje gidan akwai ? Samira kan bata gidan nan tundazun ta fita wai zata karbo abu a waje bata dawo ba dan shiru nayi kafin nace kina aikine yanzu gidan su maryam nake son zuwa. Yauce rana farko da zan fita tun bayan baiyar mahaifiyata don haka nasan dole a zuba min ido din mutane akwai gulma kan abinda bai shafesu ba a yadda nake gani. Tare da Asmau muka fita gidan aikuwa dai kusan abinda nake zargine ya faru don ina fitowa wajen isa aka zubo min idanu caaaa na kawar da kaina kamar ban gansu ba. Nasan sunsha gulma har sungaji sun fadi abinda bashi da wanda shine kuma duk akan zance guda mukai sallama muka shiga. Matan gidan suna zaune a tsakar gida suna aikin girki muka gaidasu nan suke min murnan dawowan ummu din suna fadin ranan sun shiga ai basu ganni ba ance nayi barci. Ni dai murmushin yake nayi muka wuce zuwa dakin su maryam din na samu maryam tana wanka sai faridane kwance tana kallo a wayanta. Zama nayi akan kafanta don har yanzu muna wasa da juna akan yaya sulaimab dinsu tana ce min matar yaya ni kuma ince ai sun hana banson zolaya. Yauma hakan ta fada nace matar mai rabo ai kun hana keda umma ta kwashe da dariya tana fadin kinga dadin da yaya yaji dana fada mashi mahaifiyarki tazo gashi gashi. Kinga murnan da yayi sai fadi yake alhamdullahi wallahi yaji maki dadin hakan sosai wallahi kinga yanzu sai a maida hannun agogo baya ke nan ki shiga ta biyu tunda yanzu zai fara auren wanan nan. Allah dai ya tsari gatari da saran kashi mu dai zauna yaya da kanwa din zaifi don kada a bar zumuci koshi. Ta kwashe da dariya tana fadin ana dai son ana kai kasuwa yarinya dakin more inda kin yarda kin shiga ta biyu wallahi muka sa dariya gaba dayan mu. Maryam ce tashigo dakin tana fadin tunda naji dariyan ku ai nasan kun shigo ke nan ina Allah Allah infito kamar kinsan kina raina yau wallahi. Munyi hira sosai don ban bar gidan ba sai wajajen magariba muka fita zuwa gida bayan mun aje idan Allah ya kaimu zamu gidan su kharat mu gaida mahaifinsu daga can mu wuce gidan wata kawar mu da zatayi aure. Muna shiga gida ana kiran magariba saidai mun shiga mun samesu a tsakar gida ga wasu akwatuna wai ashe tsaraba ummu ta aiko muna dashi don kayansu sun iso. Samira cikin murna take fadin yauwa mummy gara da kika shigo yanzu don Abbu ya hana kowa taba tsarabanki wai sai kin dawo za a bude mugani. Tsaraba me kuma na tambaya a dan tsiwace tace na mutan saudiya mana su hjy ummu kayan su sun iso shine ta aiko akawo muna. Kallon anty safiya nayi nace anty safiya mutumiyarki ashe tana gari bamu sani ba ta dago tana fadin wa ke nan nace mutumiyar ghana mana anty ummi naga kuna together da ita. Ai don Allah dai tazone ashe kice na hada kaya ke nan dama munyi waya tace zatazo don mahaifinsu baida lafiya zuwan ummu ne ya dauke min hankali na fita zancen. Gobema nake son zuwa in dubo jikin mahaifin nasu da mamansu ni har kunya ma nake ji wallahi don ban taba zuwa nagaida tsohuwar nan ba. Saiga Abbu ya fito daga bayi nida Asmau muna rige rigen gaishesa yace Nana ashe jiki yayi dama na dawo akace min kin fita zuwa gidan akwai wajen yaran nan. Nace wallahi Abbu na dan fita ko jikin nawa zai sake yace hakan yayi ga akwati can tsarabace inji nana Asiya ta aiko dashi wancan akwatin da sunanki yazo nakine mu kuma ga namu gana Ammamatan gana yar mariya nan dana yaranta ta tsaro komai daga can. Abbu ina naka na tambaya ina kallon kayan naji Ammah tace aidama nasan abinda zaki tambaya ke nan babu ko mungode kamar kin aike ta yarinya da bakin rai haka dai ? Gun guni na wuce inayi nace aiban rasa kayan sawa ba daga kawai na tambayi na Abbu sai ace wai banyi godiya ba ? Yaki nan taho nanata kyaleta baki rasa kayan sakawa ba zo ga nawa a nan ki gani kamar inci gaba da tafiya tunawa da Abbune fa ke magana . Don a duniya Abbu ya gama min komai ko da bansan dadin uwa ba nasan na uba don ko Abbu ya zame min uwa uba a duniyan nan. Don haka ban kaunan ganin bacin ransa a kaina tun ina karama kuwa bansan komai ba nake hattara da hakan kan Abbu. Ba zance Ammah batayi min ko ita don ko sun tsaya a kaina dukkansu biyun tankar su suka haifeni saidai na Abbu din yafi min na kowa a duniyan nan. Mutumin da tun ban san hankalina ba dashi na bude ido a duniyan nan makaranta daya sakani a kullum har nakai aji biyar na primary sai yaga shigata aji zai juya. Hakama dana kai secondary bakon wake shike rakani kullum saida nakai ss sheri yayi min yawa ya daina rakiyata duk safe haka idan an tashi kuma zai koma ya dagoni saboda gujewa sheri yara da sukaso haukatani ina karama da sherinsu don kawai siffana daya bambanta da nasu . Da ko dan gidan waye ya tabani Abbu saiya sallamawa ubansa yayi masa kashedi a kaina don me a yau idona zai rufe akan abin duniya in manta da Abbu ? Dole ko in tambaya nasa kafin na kowa wai kuma hakan laifine gun Ammah don kawai tana jin haushina kamar ta makeni don ban tsaya nuna rawan jiki kan abin duniyan da ita yasa ta manta da fushin da takeyi da yar uwarta . Suna ganin rashin kunyata ni kuma nasan abinda nakeyi sarai don ban yarda nayiwa Ummu wani rashin kunya ba ai ? Hakan kuma da nakeyi inayine donsu fahinci dacin raina inkuma yi daraja a gurinsu amma haka kawai zan nuna zallama akan abin duniya da nake gani a yanzu ya rufewa dayawa ido an manta da baya. Kodana juyo din ido na sauke kan kayan da Abbu din ke nuna min yana fadin kingani ko nanata wanan duk nawane ga kuma kudi sun dakatar dani fita ko ina sai dai in dauki yaron shago sukace. Haka kuma shi Alh yace yana son in koma na hannun damansa in dinga kulamai da wasu harkokinsa na rayuwa. Duk da na fahinci abinda na hannun damansa ke nufi kamar Abbu zai koma yaron mijin ummu ne banji dadin hakan ba saidai a fili dan murmushin yake nayi a fuska na juya ina fadin Allah yasa ka more Abbu yasa hakan yafi zama alheri a rayuwa. Su kuma Allah ya saka masu da alherinsa ai na zata ba zakiyi masu addu,a ba sai gyatumin ki ? Ammah ce ta sake fadan hakan gareni. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/23, 10:26 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Kayane nagani na fada ko Abaya ashe suna suka tara manshafi turare masu tsada da takalma da jakkuna kamar an aunani ga komai sai kuma sarkan yari ta gwal da banta amfani dashi ba da awarwaro masu tsadan tsiya. Na juya na laguda don in fitarwa maryam da farida suma daga ciki amma nakasa hakan don na rasa wanda zan debe masu. Dabarane ya fado min na mike na jawo jakkan dana dawo Abuja dashi cikin kayan da muka sayo da maman Abuja na daure na ciro biyu na aje a gefena na hada turare da niyar washegari na aika masu. Na jima a dakin banyi barci ba sai wajejen karfe biyu na samu barci mai nauyi ya daukeni ban tashi falkawa ba sai biyar da rabi da dankai har anyi sallah gari ya soma haske a lokacin. A gurguje na tashi nayi sallah ina idarwa ana kwankwasa kofan dakin nawa na mike na bude Asmauce yake fadin. Mummy baban kano ya damu mutane wai baiji motsinki ba tun dazun nace wallahi makara nayi yau Asmau yasa ban fito ba. Tare muka fita inda na samu Ammah tana faman jinini akaina tana fadin bakin hali irin na Aeesha sai ita daki kai kadai zaka kwana a cikinsa yarinya haka bata da son mutane. A,a mama kowa da irin rayuwansa fa ko tsabta irin na Aeesha ba zai bari ta zauna tare da wani a daki daya ba ai ta dai dinga nikan wucesu nayi banko tsaya gaidasu ba naje wajen Abbu dana hango yana gyaran kwatan ruwa dake fita waje daga cikin gidan mu. Har kasa nakai kamar yadda na saba gaidashi muka gaisa yake tambaya nace makara nayi yau Abbu jiya nayi gyaran dakine da dare yasa na makara. Har na daga naji yace nana ashe bakije kin gaida dan uwanki da baida lafiya ba na juyo ina fadin wani dan uwana Abbu ? Yaron nan mana dan wajen hjy Asiya uwar ta bugo tana korafi wai kinki zuwa wajen su balle kiga yaron kuma yarab syn matsa mata da tambayan ki ? Yake nayi nace wai haidar zanje Abbu nima yana raina don banjin dadine ai dama ka kyaleta in bakije ba mu mun tafi ba ? Ai abin ke nan ace wai kada a fada ta yaya yaron nan yayi ciwo kowa yaje ya dubashi amma ke kiyi kememe kike zuwa don bakin rai ? Kai kai kai ya isa don Allah jiya da jinininki yarinyar nan ta kwanta barci yau kuma tunda farar safiyan nan zaki dora inda kika tsaya haba don Allah ?. Ina tace zata tafi bashi ke nan ba zance ya kare dai ,Abbu na fasa zuwa tunda su Ammah sun tafi ko hakan ya isa ai tunda ba bashi bane ace sai kowa yaje. Kaji ja,ira ta fada ta bini da zagi Abbu yace itace daidai dake ai tunda inkin kama zance guda kin kama ke nan baki san ki sake ba na rasa me yarinyar nan tayi maki kike mata haka ? Gani nayi tana son mayar da mutane sakarkaru kamar ita kadaice farau din haka banson abu da shakiyanci wallahi. Anty safiya na tsaya na gayar dana samu a falo bayan ta amsa take fadin kai mama dai ina zancen nan jiya da dare ummu ta kira take fadin kinki zuwa duba haidar kuma ita bata fada da wani manufa ba. Kawai dai nasan tana son ganin kine tunda kowa yaje ke bata ganki ba ni dama nayi niyar zuwa na karbo laptop din na wajensu. Amma Ammah ta kama fada haka aikinsan mama niko harda tsufane oho abu kadan yanzu zakayi mata ta hauka da fada. Ni yaushe hjyn ghana zata komane ina son in nuna mata wasu kaya lates da suka fito masu kyau daga maradi aka hado minsu kayan anyaba wallahi sosai maman bibo kayan matane suna da kyau sosai ba laifi. Yau zan tafi nagaida mahaifin su insha Allahu zan tambaya maki yaushe zata koma din koma in biku ko zan gantane ? Haba mama ki bimu kamar yaya don Allah Asmau dake sharan falon ta dago tana fada keko zaje natane mana mukan fita da itane dama in ba yau ba ? Asmau zanci abu kazan ubanki fa naga raini yana son shiga tsakanin mu to mama don Allah mu da zamu fita iyamu yara ina zaki shiga cikin mu kuma ? Dafa su maryam da farida duk zamu fita koba haka bane mummy jiya naji kina fada masu zamu fita yau ? Idan na shirya ki hanani balle bamu da wajenki anty gaskiya Asmau ta fada ina zamu da jakkan kayan mata muna yan mata don Allah ? Saida tayi dariya kafin tace dani au to kin kamawa yarki ke nan ku tafi ai nasan hanya idan natashi zan tafi ya daifi sauki na fada ina dariya. Saida na gyara dakina tsab na shiga wanka na fito nasawa Asmau kira tazo kayan dake saman gadone na nuna mata nace kinga su maryam nake son ba tsaraban ummu ? Mummy wa yan nan kayan masu kyau haka baki taba amfani dasu ba fa nace haba Asmau aiba zaka ba mutum abin banza bako ? Allah yace idan zakai alheri kayi ta yadda hagunka ba zai gani ba menene a ciki ba gashi Allah ya ban wasu ba jiya ? Banyi zato ko tsamanin samunsu ba Allah ya kawo min balle maryam da farida sun fi hakan a gareni ai ko me suka gani gareni suke son zan iya basu shi a rayuwata. Don zaman mu ba kissa ko munafunci dasu kema kin sani tun muna kanana muke tare dasu har yau kuma ba,a taba jin kan mu ba dasu. Gaskiya mummy keta dabance wallahi gaskiyan Abbu dayacewa Ammah ki jiya ta biki sannu ke din basarkace jinin sarauta ce ke binki hakan . Wai basaraka kai Abbu hoo Allah dai ya barmin gyatumina mu raka da juna aisai ki daukeshi ku tafi ranan da zakiyi aure ke nan iyaka dai ke nan ko ? Banson iskanci na fada cikin daure fuska ina fadin da ana zuwa aure da uba aiba abinda zai hana in tafi da Abbu ko zai huta da jininin Ammah wallahi. Kai daga ke dai sai Ammah ki nace wallahi da yanzu kuma zata ga wani bacin rai a kaina sai inda karfinta ya kare wajen fada da maishi duk wanan abinda kikaga tana min kwanan nan kuwa. Ai barta saina kada ta mu gani anjima ki dai kadani zaifi maki sauki sai kuma ta juya zancen da fadin. Mummy wai kinsan me nace a,a ina kallonta take fadin wallahi kwanan nan kusan sau ukku ke nan ina mafalki da baban mu . Jiyama na gansa a cikin damuwa sai nake fadin baba tashi muje gida mana ka zauna nan ya dago ya kalleni yace kizo zan shigo yanzu Asmau. Dama munfi shiri dashi sosai ko abu za ai mai nice zai kira in masa nima wallahi kwanan nan duk sai tunane ya koma kansa mummy bansan abinda yasa hakan ba? Asmau watakila kuma kuna ransane balle dole haba rai shidda ai dole ya tuna ku mana kila hankalinsa ya dawo garekune yanzu. Mummy shekara bakwai ke nan fa rabon mu dashi nidai nafi zaton zuwan su ummu da akace kusan shekara goma sha takwas dana tuna da baban mu din yasa abin ya tsaya min a raina ? Allah yasa duk inda yake yana lafiya Allah kuma ya juyo muna da hankalinsa zuwa gareku ya sameku lafiya Amin na fada itama ta amsa da Amin din. Ta mike zata tafi nake fadin Asmau don Allah idan kin gama sai kizo ki mika masu kice tsaraban ummuce nace a kawo masu. Ta amsa da to mummy bari inyi wanka nazo na kai masu kafin su shigo naji kince shadaya zamu fita ko shiyasa nake ta aiki kafin mu fita din. Wai Samira fa ko bata nan ne dazun naga ta fito ta tafi gidan Dije mai waina ta sayo ta zauna falo taci har mama na mata fada ta hanawa diyanta. Wani bakin rai take ji dashi yanzu tunda kikai mata maganan nan niko wallahi ban damu ba gaskiya na na fada saidai ta mutu. Ni abin samira na ban mamaki Asmau amma barta ai akwai inda zan kamata kyaleta nayi kawai wallahi . Jiya fa mummy kan kayan tsaraban nan namu da nabi ta nata da anjimu agidan nan da ita na dai kyaleta kawai don kada mu zamo daya. Kyaleta din don Allah kada kibi nata zata zo ai ta sameni na fada bayan fitan Asmau daga dakin na zauna nan nayi tunane kala kala a dakin kafin na kwanta. Zuwa goma da rabi na fara shiryawa lokacin har Asmau ta dawo daga gidan akwai da taje take fadin ta samu hjy Aginatu a gidan tasan zataje ta barada a unguwa . Ita ta sani don Allah jeki shirya na fada naci gaba da shirina koda suka shigo har na riga dana gama shiri Asmau muka tsaya jira lokacin. Farida ta mike ta shiga wajen Samira sai gasu tare tana fadin mummy ashe fita zakuyi shine baku fada min ba ? Ai ban zata kina gidan bama naga tun ranan da nayi maki magana kike jan kamshi da kowa gidan nan kin dauka wanine ya fada min ni kuma fadan so kanki nayi maki. Mazan nan yadda suke ganin ki haka sai suzo maki da tsigar yaudara basai kin kulasu ba zaki biyosu Samira. Mazan arziki suke biyo mace har gidan su ba dai mace ta bisu ba naga ta kalloni nace kwarai ni banjin tsoron fada maki gaskiya samira. Duk abinda mutum keyi yanzu ana kiwonsa wallahi mutane su zasu fadi halin mutum bakayi bama ance kayi balle anga kanayi ? Kinje school antashi kin dawo cikin lokaci basu kara ganin ki ba sai gobe kuma komai sherin mutum dole ya sarara maka ko baiwa Allah kuwa ? Amma suna ganin ki wanan yazo ki fita ko yaushe yanzune yan daban isa zasu saka maki suna a unguwar nan kema kin sani ba saina fada ba. Wallahi ba karya bane indai wa yan nan munafukaine shiya Abba ya hana su yaya zama wajen yace basu komai sai aikin gulma. Kin gani ba kowa yasan su da sheri ni shiyasa kin gani nan ban damu da kowa ba iyakata dasu in naji zan iya gaisuwa. Kije ki shirya mu tafi farida ta fada ta nisa tana fadin ni abin ne ya ban mamaki amma ba komai ta fita din tunda tana son zuwa. Yadda muka saba dai haka muka fita nida maryam a gaba su ukku baya sai da kyat muka gane unguwar kofan gidan shehi din muka tsaya da mota. Muka fito mun hangoshi a inda yake zama tare da mutane muka nufi can don mu gaidashi ya kuma ji dadin hakan don yana ta sa muna albarka. Saida zamu tafine uace bai sheda mu ba mukace kawayen khairat ne mun muka zo mu gaidashi da jikinsa Allah yai maku albarka na gode ya sake fada. Cikin gidan aka nuna muna hanya muka shiga tare da jagoran wani matashi dake daukan karatu a wajensa. Suna falon uwar har anty ummin nasu a nan muka samesu mukai sallama muka shiga suna gani mu suka shiga murnan hakan. Muka gaisa da mahaifiyar nasu duk da acikin gida suke amma katon hijjab ne a jikin dadtijuwan matan malamai ke nan . Akai yaushe rabo yaushe rabon aga juna kafin khairat tace dani dama umma ke son ganin ki muka kiraki da dabara don in an fada maki baki zuwa . Na dago ina fadin ni kuma nayi laifi ko kinyi mana kinsan yadda umma ke ji da zancen ki amma ko daidai da rana daya baki taba zuwa kika ganta ba . Murmushi nayi ina noke kai anty ummi din ke fadin man ya kawo karanki wajen umma jin hakan yasa na dago kai da sauri na dan kalleta. Sai naji umman tace kai ummi kin faye zuba aisai ku rudata ta dauka wani laifi tayi zo muje daga ciki kinji yata hakan yasa na bita zuwa uwar dakinta. Zama tayi a bakin gado na zube kasa tana fadin subbahanallah kasa yata tashi ki zauna ga kujera nace umma nan yayi min na matsu inji abinda yace nayi din. Umman tace ikon Allah ashe akwai yara masu irin tarbiyan nan a zamanin nan tona gode kinji Allah yai maki albarka naji dadin albarkan nan nasu da nake samu a bakunansu yau. Malamai haka kuma dattijai suna saka maka bakin albarka ba abinda yafi wanan dadi hakan yasa nake kara son Abbu don sakawa mutum albarka ni kuma hakan na min dadi. Yata nace a kira min kene don banji dadin abinda naji ba sai kace ba yar musulmai ba gaki da hankali da tarbiya ina hankalin naki yaje da zaki nunawa mahaifiyar ki haka ? Iyayye ba abin wasa bane banson wani tashin tadhin zance don Allah abinda nake so dake ki nunawa duniya uwarkice. Uwarkice ta dawo kowa ya sani wanan haukan kurciyan da suke fada ki dainashi daga yau din nan kinji abinda na fada ko na amsa da eeh umma nagode insha Allahu na daina. Allah yai maki albarka ta mike tana fadin tashi kije gun yan uwanki kada suga kin dade su dauka wani abune can na daban . Tana gaba ina bayanta tana kara min nasiha muka fito wai umma har angama anya kuwa anty ummi ta fada datake hakkince zaune saman wani laulausan kujera mai fadi ta dora kafafunta a kai ta harde a waje daya. Babu ruwanku ta fada ta nufi hanyan fita daga dakin na zauna ina kallonsu a inda na tashi kayan dake gabansu na dan kalla kafin na mayar da kallona ga khairat ina fadin. Anty khairat yaya aiki ya kwana biyu ta zauna cikin gajiya tana fadin aiki lafiya lau ke dai Aeesha kinyi wuyan gani ko dan wayan nan kwana biyu ? Anty khairat kiyi hakkuri kwana biyu munyi exam mun gama kuma na danyi zazzabi kafin kuma na wuce Abuja wallahi. Mun dan taba hira anty ummi ke tambayan anty safiya muke bata labarin yadda mukayi da ita ta kwashe da dariya tana fadin ai barin tura a dauko min ita ai ina son ganin mutumiyar sosai. Nan mukai sallah azahar kafin mu bar gidan muna fitowa muka shiga mota sai da na dan busar da iska nake fadin Asmau zaki gane gidan ummu ? Wai wai wai ta fada gaskiya ni kinsan mummy ba fita nakeyi garin nan ba samira fa muje in munje kila zan iya ganewa ta fada. Da bacewa da komai muka karaso koda ta nuna gidan saida nace anya samira gidan nan ne kuwa don wani irin katon gida mai dogon katanga da shuke shuke dana gani. Tace Allah gidan ne mummy naji Asmau tace gidanne ga unguwae ai yanzu na gane gidan sosai nan muka tsaya yin horn wani mai gadi ya leko sai kuma ya rufe ya fito daga waje yana tambaya su waye ku ? Don masu gidan suna hutawane yanzu basu ganin kowa ikon Allah to shike nan ku sai mu koma tunda ba,a ganinsu yanzu. A kasan raina kuma fada nake ina fadin eeh lalai dole ummu ta manta dani dolene ta manta ta haifi wata shegiya kada in bata mata tsari maigadin ne ya katseni da suke magana da samira dake fada mashi. Kai mufa wajen uwarmu mukazo ba wani abu ya kawo mu ba kada ka dauka maula mukazo don Allah inzaka bude ka bude muna ko shekaran jiya ai kaga driversu ya shigo damu ko ? Shine yace hjy kada kiga laifina haka dokan mu yake kada in rasa aikina ai bance maku yan maula bani kunyi hakkuri don Allah da sauri kuma ya juya yana kokarin bude kofan don wata bakar mota da zata shigo gidan. Sai kuma ya dinga muna hannu ina kokarin ribas da motar yake muna alaman da mu shigo ni banko kula ba saida suke fada min yace mu shiga. Maryam tace inaga mai motancan ne yayi masa magana ya barmu mu shiga sai lokacin na juyo ina bin motan da kallo babu ko tantama man ne duk yadda akayi. Na fasa shiga kawai mu juya nace da sauri naji samira tace haba mummy gamu ga gidan zakice kin fasa shiga don wanan maigadin ? Kawai dai banjin shigane na fada sai naji farida daga bayan motan tana fadin sauke mu mukan mu shiga wa zaki kula wa sheri ki hana mu shiga ? Ku shigo mana aka fada daga kofan shiga gidan Nasir ne dan uwan man din suna da dan son kama amma ba sosai ba yana tsaye ya rike weast dinshi da hannunsa biyu. Saida naja tsuki na danna motar zuwa cikin gidan har zuwa wajen parking din su dake da girma kamar wani company na tsaya. Sai surutu sukeyi kan gidan wanda hakan ke kara min haushi da takaici a zuciyana da ace ta mayar dani abin kwarai da wane maigadi da ya tsayar dani yace ba zan shiga ba. Jifa wai kuma laifin ummu da bata masan da zuwan mu ba na koma gani koshi maigadin da yasan alakata da ita aiba zai min abinda yai muna din ba amma ina zuciyata ta rufe a lokacin . ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/25, 7:54 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣7️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Kaina danna nashiga da hancin motana gidan kai tsaye saida mukai parking ne sun fara bude kofa farida ke fadin dankari. Ashe mu kauye muke zaune bamu sani ba yanzun a garin nan wanan irin gidan yake naji samira na fadin me kika gani kuwa aisai kin shiga daga cikima zakiyi kallon duniya. Dole kan don Allah ki duba suma yan gidan aikosu abin kallone tana fadan hakan naji Asmau tace wanan can fa daddy na man ne banjin mai gidan nan ne ya haifesa . Ai shine Man din mummy na mana ashe baki taba ganinsa ba kema duk suka juya suna satan kallonsa Allah yasa a cikin mota muke bai gansu ba lokacin. Wai dama shi dan gidan nan ne ta sake tambaya cikin mamaki kwarai kuwa yayan mahaifinsane mai gidan a dole tasan komai ta shiga dan masu bayani a gurguje. Idan ba zaku fita ba in juya mu tafi ai kwa bari mu fito ku fara gulman ku ko na fada ina kokarin tayar da motana . Ihu suka saka min kafin suka fara fita daga motar sau daya na daga kai na kalli gidan na dukar da kai ban sake dago kaina ba har muka karasa a daidai inda nake jin suna gaidasu . Banyi magana ba muka shige kai tsaye cikin gidan innalillahi na fada a raina don sanyi da kamshi dayayi min sannu da zuwa tun farkon sa kai a cikin gidan. Aljannan duniya inji farida naji kawarta tace me kika gani bari dai mu karasa ciki kisha kallon duniya ai iyakace gidan nan ke dai. Asmauce gaba itace ta rangada sallama suna zaune suna kallo suka dan dago suna amsawa kafin su mayar da kansu ga kallon da sukeyi sun zauna sun saka laptop a gaba ga katon tv mai kama da bango yana aiki amma sun rage karan tv suna kallon laptop din. Shi babban ya fara ganina don shine yayi karshen dago kansa kallon waye ya shigo a lokacin yayin da yan aikinsu suke zaune gefe suna kallon tv hakana duk da bai magana. Acikin larbaci yake mikewa tsaye yake fadin gani nan duk suka zabura sukayo kaina lokaci guda suna min sannu da zuwa duk wanda yazo zai riko hannuna ya sumbanta ya gaidani. Umar din nasu ya shiga kiran maman nasu tazo gamu munzo nan yan aikin suka fara gaidamu muna amsawa ba,a jima ba mukaji fitowanta don karan da kofan yayi a lokacin. Masha Allah lalai marhabin take fada cikin nuna jin dadin zuwan namu tana kaiwa zaune yaran duk sun zuba muna ido suna kallon mu. Saida ta gama gaisawa dasu ta juyo gareni take fadin Aliyu yayi fushi Aeesha har yaji sauki bakizo kin dubashi ba da baban kine Umar da tuni kin zo gaidashi ai. Nima banda lafiyane saida Abbu yaje chemist ya sayo min magani nasha aiko basu fada min ba inace dai kin zuwa kikayi dubashi ai ? Shigowan su man falon tare da dattijun da lokaci guda muka zube muna gaidashi a cikin fara,a yake amsawa tare da fadin yanzun nake jin bakine damu gidan. Wai baki Aeeshace bakuwa kuma Alh gata nan dai wai tazo gaida Aliyu nace baya son gaisuwan baya don yaji saukin jikinsa ko. Ina tazo ta kwana muna biyune nan har a gama walima ya fada yana kallona da sauri nace a,a Abba mun dai zone mu gaidaku na koma gida. Kaima kasan wanan ba zata yarda ta zauna nan ba ai a raina nace ban ma taba wanan ba indon nice amma a fili cewa nayi Abbu ba zai barni ba. Ai komai Abbu dai Abbu wanan Abbun naki ya sagartaki da yawa nikan ni dai nayi murmushi a daidai lokacin umar din yazo ya watso min larabcun da nakasa ganewa sai karshe cikin fahinta na fahinci me yake nufi. Haka nima na dage na hada dan larabcin dake bakina wanda wa yanda ke falin suka dauka larabcin kwarai nakeyi niko ina ganin shirme ciki ko har da Man. Don bai taba zato ko tsamanin ina dan jin ko bihin ba kamane dai kawai dasu da nakeyi wanan abin ya tsaya masa sosai a zuciya da har ya kasa daure hakan a ransa yace. How comes ta iya larabci haka baffa saida baffan nasa yace shine abunda nakewa mamaki nima yarunyar nan tana da kaifin basira sosai. Suna gefe suna dan maganan su ni kuma muna gefe ummu na kokarin jan mu da fira gaba dayan mu dan takan dan sako sunana tana tambayana wani abin. Ummu bari na nunawa su maryam gidan mafi kuna iya ku tafi tayiwa dayan matan larabci ta mike don ta kaisu ko ina na gidan a lokacin. Na gyara zama tare da maida hankalina ga yaron mummy muje ku gani mana wani bacin rai naji da dana sanin zuwa da Asmau saboda zakewanta. No kuje kawai nagaji wata rana zan gani ai insha Allahu suka tafi suka barni zaune ina mai jin haushin Asmau din a raina. Ai kema kinsan ba zata ba wanan bata rage mahaifinta da komai ba naji ummu na fada daga inda take Umar bin sultan Rashid kan akwai izza da isa ga wanda bai fahinci halinsa ba. Wanan yasa kaga halin yarinyar nan bai zamo bako a gareni ba don kome tayi sai ta tuno min da yanayin ubanta sak wallahi. Nayi dan murmushin gefen fuska a bakina duk abinda suke fada ina zaune tare da yaron da yanzu babban ma ya taso ya dawo inda muke zaune kusa dani wajen da maryam ta tashi yana tambayana season two din fim din throw daya kalla. Sun jima a ciki har na fara matsuwa da su fito mu tafi kwatsam akai sallama aka shigo hindatuce ta shigo gidam a lokacin. Ta sanni na santa farin sani kowa yayiwa juna a cikin mu duk kuma akan man da shima yake zaune falon a lokacin. Saida ta kadu da har ta kasa boye hakan saida ta nuna kaduwanta da ganina gidan a fili. Saidai ganin iyayyen ta a zaune bai bari ta sake layi ba lokacin saboda taka tsatsan da aka ce tayi da uban kada ya wofintar da ita a zuciyarsa. Yayin da nake mamaki koda yake ba abin mamaki bane don naganta gidan tunda su din yan family dayane dama dole dai wani halaka zai kawota gidan a lokacin. Suna gaisawa da mahaifin nata yayin da taiwa ummu wani gaisuwan da yaci min rai kasan zuciyata don babu tarbiya cikin gaisuwan kamar na dole. Banda harara ba abinda ya hadani da ita a falon sai kuma naji tana masu sai anjima ta fita nidai ina zaune ina kallon ikon Allah a wajen. Saiga su Asmaun sun dawo suke fadin sallah zasuyi su maryam nacan suna alwala ashe shiyasa mazan fita bayan fitan hindu data shigo falon. Hakan yasa na mike da zumar bin Asmau din sai naji tace dani barin zo kije dakina kiyi alwala a can ? No barshi naje gunsu inyi ummu au dakin nawa ma ba zaki shiga ba ke nan gara kije gun yan aiki kiyi Aysha ? Sai nayi kasa da kaina don banda tacewa kuma ga abinda ta fada ta mike dole na bita zuwa dakin data kira da sunan nata. Wa iyazzu billah na fada a raina don wasu irin set din kayan daki na waje da nayi arba dasu a dakin lokacin kayan white & brown colour masu masifan kyau dasu. Kamshine ko sanyi da laushi wani zan tsaya tambaba a cikin dakin wai a nan ummu ke rayuwa hakan yazo min a zuciya na bakinsu sukace khalas. Don Banga wanin abinda rayuwa yake nema ba yanzu na jin dadi a wajen nan bandakin ta nuna min da hannu tana fadin ga bayin can. Ki shiga kiyi idan kin fito sai in shiga nayi barin dawo ta fada tana fita daga dakin na sabule gyalen kaina ina aje jakata saman gado naji wayata tayi kara sakon ya shigo a lokacin. Ban tsaya duba ba na nufi bandakin da nan ma saida na shagala don kayan wankan wanke jikina da kai da baki gasu nan kala kala a bandakin. Ni dai fadin rai bai barni nayi kauyanci ba inda Allah ya taimakeni kuma zuwana Abuja na dansan yadda ake kunna ruwan irin famfon gidan a can. Ina fitowa itama take shigowa bata tsaya ba tunda ta nuna min abin sallah dake dakin ta shiga tayi alwala na tayar da sallah. Har ta fito ta zo itama ta tayar da sallah kafinta sallame na idar na nade abin sallah zan fita tayi min inkiya da na dakata kada in fita din hakan yasa nakai zaune kasa gefena. Tajima tana addua ta shafa ta mike tana nade sallayan tare da kallona tana fadin naga hankalinki yana kan kawayen ki na kula da kina sonsu sai da alama ? Ba kawayena bane yan uwanane da Allah ya ban don suma suna kaunata kamar yadda kika fada ina masu don bamu taba samun matsala dasu ba gaskiya. Saidai uwayensu ko don nasan sune masu yadda zancen da kike fushi dani akansa har kike dauka gaskiyane ? Na dago na kalleta da sauri kafin na mayar da fuskana kasa in sada tace bansan ko sai yaushe fushin naki zai kare dani ba ? Duk da nasan fushi wanan gada kikayi don hakan ban damuwa da fushin ki na rashin sani kikeyi dani din ? Ummu fushi akan me ni bani fushi dake wallahi na fada a sanyaye sai naji tayi dan murmushi tana fadin haka dai kikace duk da dama ance haka kike miskilanki tun kina karama . Saidai ina son ki sani yau wallahi kin gani nan ki rubuta kuma ki aje a cikin ranki cewa tunda nake a rayuwana ni Nana Asiya kamar yadda iyayyena suka rada min suna dashi. Wallahi Allah ban taba zina ko kwatanta yinsa a rayuwana ba tunda nake da kurciyana kuwa har girman nan nawa inma dashi kike kallona yasa banda daraja a idanunki. Wani irin kallon mamaki na dago ina mata tace yes kin dauka abinda mutane suke yadawa shu din ne gaskiya a zuciyar ki a wajen yawon banza na samo cikin ki da wani balarabe can cikin duniya ? Umm,umm wallahi ni Asiya ban taba kwatanta aika zina ba duk da ukuban rikon da nasha a rayuwata bance masu zuwa wanan harkan basuyin hakan ba don ba duka aka taru aka zamo daya ba dama ? Saidai ni kaina na sani wallahi ban taba gigin aikata hakan ba balle na zubar da mutuncina har in sameki ? Kaddarace wace ta riga fata da rabon ayi yasa na fada hannun rikon matar data yaudari iyayyena har ta sayar min da mutuncina da sunan mutu,a. Sam banda kurciya a lokacin daya hana ingane nufunsu a kaina da hakan bai faru ba inma laifine shi wanda kike muradin ganin a rayuwanki bani ba shine sanadin wanan abin. Don ya aureni da yaudara ba tare da sanina ba da hadin bakin yar uwar mahaifina daya bata amanan rikona a hannunta duk da irin ukkuban data gana min a lokacin. Hakan bai isheta ba kuma saida ta sayar da mutuncina data iyayyena da suka yarda da ita taba dani akan auren mutu,a wanda nan ba a faye yinsa ba. Don haka ba kowane yasan sa ba sai can nahiyar laraba dake da yawan yan shi,a suke wanan dabi,an . Saidai a lokacin yadda nake ganin na samu yancin kaina tare da sa,an samun balarabe dan usuli mai ilimin boko dana addini haukan kurciya ya hana in fahinci hakan a lokacin. Aurene kamar na kwangila da zakayi da mutum na zuwa dan lokaci bayan wa,adi ya cika ka rabu da mutum ba tare da kun haihu ba ko kaci gadonsa. Sam ban zata hakan bane don da yawa manya a can suna yinsa mukanji ana fada wance tayi auren mutua na lokaci kaza . Saidai a boye suke wanan dabian don hukuma data hana yinsa gashi sam ban fahinta ba saboda kurciya iya wasu yan tsirun gagan matane suka halarci taron bukin. Wanda inda a yanzune dole ingane suna da manufa a kaina amma ina lokacin wayau bai kai ba balle hankali da zangane haka. Don basufi su bakwai ba a wajen mazansu da matansu gagan takarin mu nacan kuma haka suka dunkulani suka kaini har binin Riyadh gidan mijin. Ashe sun karbi makudan kudine a wajensa lokacin suke wanan rawan jikin haka suyi sukaini kada zancen ya fito fili komai na hakkin aure ya danka masu har da niki a kai. Hakan yasa suka rude sukai abin a dukulkule ba tare da sun bari kowa yasan da hakan ba suka kaini gidamsa. Saidai na samu miji mai mutunci wayayye mai ilimi daya kara shagal da kurciyana na har nake dauka zaman Allah da Annabi yakeyi dani a lokacin. Don bai rage min duk wani hakkin aure na rayuwan miji da mata ba a duniyan nan babune kawai bandashi a lokacin saiko kewan yan uwa da kanzo min a zuciyana. Ga daula amma ina nida da yan uwa da abokan arzikin da zasu tayani cinsa saini kadai ke facaka da abina a cikin kurciya don iyakata inci inyi wanka in kwanta don akwai mai aiki har biyu a gidan dana sama. Faruwan komai ya somane a lokacin dana baiyanar masa da samun cikinki wanda bai sani ba bai kuma fargaba saida ciki ya tasa ya zama dan mutum a jikina nima na gane shine dalilin sanar masa din . Na tsanmacin farin ciki a gurin shi sai gashi naga sabanin hakan a gareshi don kwance yake nake fada mai ina ganin cikine dani yasa saida ya mike tsaye don kaduna yana tambayan wata nawa nace inaga zai kai hudu ko biyar . Iya rudewa da tashin hankali na gansa garesa a kwana biyu bayan wasu yan kwanaki kuma sai naga ya watsake kamar bashi ba saidai duk da ya watsake din lokacin ba don kurciya ba da rashin abokin shawara a kusa ya kamata in fahinci wani abu a garesa. Don dai bamu koma kamar da sosai dashi ba amma komai yana min yana kuma halakan aure dani har zuwa lokacin dana haifeki shi da mai aikin mu suka kaini asibiti na haifeki lafiya. Muka dawo gida da yar jinjiran mu watau ke ba irin al,adan nan bane tasu da sati za ayi taron suna kawai dai yai maki huduba da Nana Ayshace sai sadakan suna da ya bayar can a waje. Saidai banda gwaggona babu wanda yazo yi min barka ko ita a dan gurguje tazo min ta wuce bata kwana ba saidai inda hankali bai tashi ba shine yadda Allah ya dora masa kaunar ki haka nima. Don duk motsinki yana idon mu daya dawo daga aikin da yake fitayi wanda kuma shine ya kawosa garin daga bakwai din safe zuwa takwasa na dare. Koda ya samu kina barcine zai daukeki ya dinga kwararo maki addua yana wasa dake hakan yasa ban kawo komai a raina ba. Wani lokaci zanga ya rungumiki ya shiga dogon tunane dake a hannunsa na tsawon lokaci wani sa,in har hawaye yakan yi a lokacin . Cikin haka ranan mukayi baki yan uwansa da sukazo sai gashi ya dawo gida kwatsan da rana hankali tashe ya shigo yake fada min ga abokan haihuwansa sunzo masa. Naga rudewa da kidimewa a garesa ranan haka kuma na dan fahinci wani abu a lokacin don yadda suka kai ruwa rana dashi ina danjinsu duk da bayan mun gaisa dasu daki na komani. Bayan sunyi min alheri mai yawa da Allah ya raya suka tafi banga wani sauyi a wajensa ba yana kula damu iya gwargwado a lokacin. Sai dai kwatsan kina da shekara daya da wata hudune wata rana muka wayi gari yan aikina suke min sallama akan su zasu tafi don sun gama aikinsu a garin. Bayan kwana biyu shi kuma sai yace dani zaiyi tafiya bayan tafiyane komai komaima ya faru don ban sake ganin sa ba sai wanan zuwan da zamuyi nan gida Nageria. Kwatsan mun fita zuwa gidan ubangidan Alh mu gaisa dashi da iyalinsa sai naga ashe wai mahaifinkine uban gidan nasa da yakan ta ban labarinsa da irin halarcin da yake masa. Sai ga mahaifinki ya fito mana a matsayin uban gidan nasa kuma mai kudin dake shara a dubai suke kawowa kaya irin nasu yana saya har yarda da shakuwa ta shiga tsakanin su. Inda dana haifi dana umar har Alh ya radawa dan sunan shi wanda a kullum yana masa kirari dayafi umar din mai sunan sa halarci da komai na rayuwa wai ashe duk mahaifinkine bamu sani ba. Gashi a kullum a cikin nemansa muke amma hikimar ubangiji ya boye wanan dashi ya barwa kansa sanin dalilin hakan . Sai lokacin nayi magana don tunda ta fara magana uffan bace ba ina saurarenta cikin nazarin zancen ta a cikin karfin hali da taurin kai na jini. Na dago nace yanzu ke kingansa ummu ya kuma ganki a Dubai din tambayan dana iya yi ke nan a lokacin cikin taurin rai da saida ta kalleni a zuciyata tana fadin. Wanan da a cikin kabilansu ta taso yar kunar bakin wakece irinsune ke bada rayuwansu da sunan shada yarinyar sak dinta balarabiya ? Amma a fili sai ta danyi murmushi tace zan maki karyane don kiji dadi ki soni ko wani abu yanzu ai zabi da hukunci ya rage gareki Ayshaa . Don ni banda takaici a yanzu duniya ki duba bayan ke diya nawa Allah ya ban a bayan ki kada kika ina lalashinki ki dauka wani abune duk da nasan mahaifinki mai kudine na fitan arziki ko a Dubai din ansan dashi. Amma ba wanan bane a gabana kawai zargi da kike min da na haifoki ta hanyar haram bata yadda Allah ya halasta muna ba nake son in wanke kaina a gareki. Ya ganni na gansa yaso muyi magana a kanki ban bada daman hakan ba don ni matar wanine a yanzu ba zaman banza nakeyi ba . Haka kuma a yanzu na fahinci dalilinsa nayi muna hakan da yayi ya aureni har muka sameki bada sanin yan uwansa ba yana kunyar al,adansu ace ya haifi wata diyan da ba,a sani ba a cikin zurian su. Wanan ne kawai don gwargwado nasan wasu al,adu na larabawa da suke kunya akansa a yanzu bayan wanan na tabbatar da yana son ki tunda ke yarsace ya sani. Amma saidai ba zai iya fitowa ya nunaki a mutanensu ba kila dan nauyi da kunyar hakan da kuma irin yadda mutane zasu fahinci abin. A cewarsa dai daga baya ya dawo neman mu a saudiya bayan mun barcan din don gidan da muka zauna da komai ya mallaka maki shine a matsayin rabonki garesa yadda ya rubuta. Saidai daga baya wanan gwaggon tawa da mutanensu sukai muna munakisan da aka kamani da sunan ina zaman kainane ina aikata alfasha a kasan mutane da aka haramta hakan ga musulmi. Yace ya fahinci komai yayi sharia dasu ya kwato gidansa a hannunsu a yadda Alh ke fada min daga baya donni ban tsaya saurarensa ba saboda yaudaran da yai min har yanzu ina ganin hakan kamar yanzune. Don haka kinji dan kadan daga cikin abinda kike tuhumana din amma nasan dole zai ,,,, yanzu idan naje dubai din zan gansa ummu ? Tambayan dana katseta dashi ke nan a lokacin har ta fasa fadan abinda tayi niyar fada min a lokacin ta dago ta kureni da idanunta tana min kallo irin na mamaki da irin karfin halina. Saida tayi murmushi kafin tace dani Ayshaa Dubai fa ba Nageria bace da zaki tashi kije neman mutum ki samesa ba tare da wahala ba. Ummu yafi min da na wahala a wajen nemansa don irin gori da tsanar daya jawo min a idon duniya ya wofintar dani kema haka ummu na taso da tsana da gori da nune a duk inda na gilma tun ina karama bansan hakan ba har nazo nasan me hakan yake nufi. Banda bakin magana a cikin mutane banda sukunin da zan shiga mutane inyi dogon walwala yanzune za a goranta min hakan koda a cikin wasane kuwa. Haka kuma duk wanda yazo da sunan sona ummu wanan ne yake koransa har yakai na daina kula kowa dayazo min da sunan so a yanzu. Yau nasan da ace kece nabiyo da launin jiki da duk hakan bai faru ba a kaina don ba kowa zaisan asalin nidin ko yaya nake ba. Amma biyoshin da nayi yasa mutane hankalinsu ya koma a kaina niba nemansa nakeyi don in fifita shi akanki ba ummu nemansa nakeyi yaga ajiyan da Allah ya basa ya wofitar dani a cikin duniya. Badon Allah yasa Abbuna namijin tsaye bane yana tsaye a kaina zaman garin nan ummu daya gagaremu baki daya to saidai akayi sa,a Abbuna namijin duniya ne shima yana tsaye a kaina har yanzu. Ya zame min uwa da uban da nake dafawa naji sanyi wanda har yakan mantar dani ni din ko wacece a garesu idan ba Ammace ta tuna min ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/25, 9:58 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Ke nan kina nufin ita Ammah bakiji dadin taba komai don naji kince Abbu kawai a zancen ki? Murmushi na danyi kafin na dago na kalleta nace banda uwar data fi min Ammah gareni a duniyan nan ummu ? Wanan kan nima haka ai don bansan dadin uwata ba sai Ammah karshe kuma akazo aka rabani da ita duk dai ai yanzu gamu tare bamu rabu ba. Tunda aka yayeni na tashi a hannunsu har na girma ta dan fara dora min talla a lokacin sai kwatsan ga baba wata rana ya sallama yace yazo daukan nanace yabawa gwago Hari ita zamu taho nan kano tare. A lokavin inda akwai yadda malam Abbu zaiyi ya hana hakan nasan daya hana yadda yayi ta tura mutane aba baba hakkuri ya bar masa ni a wajen amma baba yace gwaggo hari tafi iko dani bisa gashi lokacin ana zumuncin tsakani da Allah . Baisan gwaggo hari din ta sauya dabi,anta ba haka ya amsoni wurin su ya dankawa yar uwarsa rikona muka wuto zuwa kano . Tun a kano na fara talla da gwagwarmaya da duniya ina neman mata kudi ashe bansani ba hazakana illace a wajen gwaggon tawa don ko dama haka take son horani na tashi da nema don a wajenta kamar jari nake gareta.. Bayan yan shekaru na kara tasawa sai ta fara shitin tafiyab mu zuwa can kasan har ta kammala taje kauye ta shiryawa iyayyena karya . Kinga dole dana dawo da goyon ki kaf kauyen mu ba wanda ya yarda ya mameni don hjy tarigani zuwa ta shimfida masu karya da gaskiya kafin na iso gida. Sai Abbu da Ammah kadaine suka yarda da zancen da na dawo gida dashi akanki dole yasa karshe na yanke shawara na barki dasu . Don nasan su kadaine wa yanda zasu rike min ke a duniyan nan ba tare da matsala ba haka kuma nasan rikon amana zasuyi maki tankarsu suka haifeki kamar yadda kika fada sai inda karfin malam Abbu ya kare a kanki. Hakane ummu donko basu barni nayi maraicin ku a zuciyana ba sun maye min gaba daya wani kafa da zan iya tuna basune ainihim iyayyena ba. Kiyi hakkuri Ayshaa rayuwa takan zowa bawa a yadda Allah ya tsara masane bawa bai isa ya canza kaddaransa ba . Sai a yanzu nake dan tunane da cewa Allah yayi sai kin fito daga tsatson mu dani da umar bin sultan Abdul,Rashid a duniyan nan . Amma ta yaya bayan muna ma banbanta waje a rayuwan mu shine ya izo gwaggo ta daukeni zuwa can inda ubangiji yai haduwan mu din da har muka sameki. Karshe kuma Allah cikin hikimarsa yayi ikonsa ke rayuwanki ta dawo nan ni kuma ya kara izani wata nahiyar ta daban . Inda cikin hikima irin na ubangij muka sake hadu da mahaifin naki wanan kadai ya ishi bawa ya kara tsaron Allah da al,amuransa. Indan banje din ba dai ba zai ganni nan har ya aureni ba mu haifoki haka kuma da duk wanan rayuwan da ubangiji ya nufa zakiyi anan da baki yishi ba wata kila ki shigo ta wani sanadi tunda ubangiji ya tsara zakiyi rayuwa a nan din alhali kina diyan balaraben asali. Komai da bawa ke gani a rayuwa mai kyau ko akasin hakan rubutacene daga ubangiji garesa dama . Shigowan Asmau dake ta rangada sallama daga kofa yasa ummu din shiru tana tambayan waye naji tace ummu nice Asmau dama mummy na nazo kira su farida sunce yamma yayi. Tace ki kira min sun su shigo ina zaku yanzu da yamman nan sai kunyi sallah zaku tafi in kunci abinci suyi hakkuri ban ma aika masu da tsaraba shaf na manta hakan. Aina basu na fada daga gefenta ta juyo tana kallona da mamaki nace ba cikin wanda kika ban na cire masu ba cikin wasu kaya da nasayo Abujane banyi amfani dasu ba na basu a matsayun kece kika aiko masu dashi din. Murmushi tayi tana fadin lalai kina ji da yaran nan zan duba masu store a dauko dogayen riguna da zasu kaiwa iyayyensu ko nace dasu umman gidan baba Rabakaya. Yayi ta fada jin hayaniyansu kusa da dakin shigowa ta kare da cewa nakin nan da kaina naje na zabosu masu tsadan gaskene kwarai. Ban bude ba na fada a tsiwace suka shigo ina kallon yadda samira ke muna kallon mamaki yadda ta samemu zaune dagani sai mahaifiyata din. Wace ma na amsa da farida na,am farida yanzun nan ana batun magariba zaku tafi ku tsaya sai kunyi sallah kunci abincin na baku sakon tsaraban su umma ku kai masu. Da kada baba ya dawo ya samu bama nan ne haba dai ai in yasan nan kuke ba zaice komai ba ke taso ta kalloni muje na duba masu kayan ta fada tana mikewa suma suka fito daga dakin har tana masu dariya. Wani katon dakine da aka cika da tarkacen su nan ta nufi wani katon buhu bayan ta kira mai aikinsu dake kula da kayan . Gidan akwai ukku gidan Raba kaya ukku dama haka matansu suke sai kuma take tambayana sai waya saura a bangaren ku kuma wanda ake mu,amula dasu ? Maman Aimana da Tumba sai Ladi da Rakiya duk kawayen Ammah ne na kut da kut na Abbuma na fadi wa yanda yake hurda dasu bayan yan uwasa mutum biyu aka cire masu. Kefa ta fada na kalli kayan nace naso abawa maman Abuja da Addah da su nawane ta tambaya nace su biyar sai Abba da yazid can Abuja nan kuma dai khairat ce da umma kuma naga kamar a bangarenku suke nan ? Nan dai nayi mata bayaninsu tace Halisa jawo wancan buhun ta daukar masu ki zaba masu ni zanje in hadawa Alh shayinsa. Ta fita ta barmu da yar aikin nata dake tayani zaben size dinsu kaya sosai na hada harda yan rakiyan nawa saida na kara masu don kayane gasu nan buhu buhu a wajen. Koda na fito na samu sunyi alwala zasuyi sallah naje mukai yi tare ban koma dakin nata ba sai faman mamaki da suke nunawa karara a fuskokinsu. Munci abinci a gurguje muka bar gidan da kayan tsaraban mu niki niki zuwa gida saida muka saukesu har cikin gida nida samira muka rakasu na bada hakkuri sukace ai Alh baima dawo ba tukun muka fito. Mun shiga gida da sallama bayan na saka mota ta cikin gida Abbu ya na zaune a tsakar gida wanda dawowanshi ke nan daga masalaci yake fadin . Ina kuka shigane haka yaran nan ance tun safe kuka fita gidan nan Asmau tace muna gidan ummu baba. Nayi zaton hakan don nasan halin nanata sarai na dauka ta rike kune ai a can zaku kwana ai ? Ina Abbu ga gidan mu naje gidan wasu kwana a cikin garin nan watarana aikya kwana bama daya ba har kwanaki ban son jan zancen na daiyi murmushi kawai bance komai ba. Ammah ta fito daga daki tana fadin makira dama can zaku kikace dani wani gida ashe kinsan kunya nace kunyan me Ammah don ma kun samuma na tafi din. Karma kije don Allah kafin kije din ai wasu sun tafi kai Ammah kema dai da son magana kike wallahi mummy fa bata fushi da ummu don sun dade daki tare yau suna hira. Samirace ke fadan hakan ko kayan tsaraba gasu data bayar ai mummyce ta zabosu akawowa gidan akwai dana raba kaya ke kina nan kina naki hauka haka ? Allah hakane yar nan lalai kan hauka yanzu na fahinci yarinyar nan ashw malam gaskiyan ka kuwa dama ka fadi kace kawaicine kawai irin nata. Amma tana son uwarta gashi kuwa hakan ya tabbata gaskiyan zancen kenan ka fada ashe nan na zauna ba tare dana bata amsa ba na fara mata bayani kan kayan shima Abbu na bashi na mutanensa. Kai nidai naga kamar wanan zancen ai ya wuce kuma yanzu don Allah ana batun dayafi wanan kuma a dauko wani zancen wata yarinya can kuma ? Hjy Nasarece dake sauraren babatun da yar uwar nata keyi take fadan hakan don hindu datazo ta fada ta ganni gidan mahaifinta Man ya kaini wajensu gaidasu. Ko da yake ganin kamar ban iya komai Nasare babu uban da zai tayar da zancen nan tunda kowa yasan shine akabawa ita hindu din. Baki saduda ba ke nan har yanzu ke dake jiran hukuncin da baba zai yake akan zancen ku kece kuma yanzu kike shitin baro wani maganan ? Don wanan sherin da suke ganin sunyi min sun hada baki dashi don suga bayana kike zaton zan karaya ai akan wanan zancen hindu din sai inda karfina ya kare wallahi. Amma kin tabbata baki da hankali yaya idan kikai hakan a yanzu ina ruwanki don ya kaita wajen yaya sayadi su gaisa kina da case ne yanzu da yaya sayadi don Allah ? Neman kashesa fa kikaso yi yaya kowa yasan wanan ai yanzu auren hindu kuma inkiyi tunane sai bako wanda baisan da zancen nan ba kuma ? Hinduce ta aikata abinda nayi din koni da zaki fadi hakan haba yaya aiwa kumbu wa kayansa don barewa bata gudu danta yai rarafe akace haka mutane zasu dauka. Ga abin yaga ba dama ta daga murya ga yar uwar nata don a yanzu ita kadaice take dan dafawa taji sanyi ko ita din tasan don tana yar uwar haihuwantace . Ance hannuka bai rubewa ka yanke dole a raka a tare hakana yasa Nasare din bata gujeta ba kamar yadda a yanzu yan uwa da matan yan uwata kula suna gudunta. Kowa baison hurda da ita ko gaisawa don ya zama dolene sukeyi a tsakaninsu idan an hadu bata kuma da wanan ikon da power irin na da dazata tsigale mutum son ranta don yanzu girma ya zube ko har da yara zundenta sukeyu duk da ance a rufe zancen kada ya fita amma ta kula zancen ya dade da fita ko. Balle yaya kinsan halin magaji fa yanzune zai tsiro maki da rashin kunyarsa ki koma dakin sani don haka nidai ina baki shawara da kifita zancensa don Allah ? Hindu taje Allah ya bata wani ta kawosa shike nan a wuce wajen balle yanzu da mutane ke ganin babu irin ubanta fadin garin nan tuni ta samu wani manemin ? Amma magaji kan gaskiya kubar zancensa wallahi hjy dai tana zaune tana jan tasbaha haushi da takaicin yar da jikanta ya hana tayi magana saida taji hjy Nasare ta fadi hakan tace. Idan ma basu hakkuri suje su cinmasa su tambayesa, ai in wanan hatsabibin yaron ne suje gashi ya fisu sanin ta kan duniya duk ta inda zasu bullo masa kuwa yafisu. Mai karamin kwakwalwa ina zata iya hango hakan akan yarta tunda kwakwalwanta bai anyano mata abinda kaje ya koma ? Abin kunyane daine ta saba ja muna shi barta karshe babanku ya hada dani dasu ya koremu daga gidan tunda dama yace nice na kama mata duk wani iya shegen da takeyi garin nan. Ita kan tayi data sanin wanan abin yafi dubu a zuciyarta gashi tayi kwaliya bata biya kudin sabulo ba abu ya koma mata ciki yanzu. Ta koma kamar muji a cikin mutane sam bata da mutunci ko kima a idon kowa haka yasa ko fita nan da can tun faruwan lamarin bata fita zuwa ko ina ba. Gashi ko yaushe cikin fargaban matakin da mahaifinsu zai dauka take yau itace zaune tirin kamar turmi hjy Nasare ke fadawa magana bata iya hayayketa da masifa akan hakan . Shiru tayi tana tunanen zuci sai fadi take lalai kurciya da rudin duniya ya kaita ya baro don ko halin tashin hankalin da yanzu mahaifiyarsu take fuskanta daga mai martaba ya isheta nadama duk akanta kuma hakan ke faruwa. Ga yan uwanta maza suma sun nuna ba ruwansu da ita sune ma suke tare da sayadi din kut da kut suda diyansu kowa ya shareta ya fita batunta sai Nasare kadaine ke kulata a cikin yan uwa. Hjy Nsare dince ta juya gun hindu tana fadin akanku duk hakan daya faru yake faruwa kan yaya ba kamar dan banzan nan maniru shidama ba wanda yasan duniyan da yake yanzu. Idan har gidancan suka gane kina wanan hakin ba wani aiki bane ga yaya Sayadi ya kakabeki daga shiga masa gida don zasucene kina shiga kina masu leken asiri a gidan. Kibar gani kina zuwa kina tayarwa uwarki da hankali tunda kinsan halinta da yarda da magana ku. Yanzu in magaji yazo yaya tai masa magana wani fitina ya taso me zaki fada akan haka zaki iya fadan kece kikazo mata da labarin kome ? To ki jini da kyau kibi sannu muna kokarin koke dai muga kin samu shiga wajen mahaifinku daya nuna baisan kuna nan ba a yanzu. Dole ba don taso ba ta yayi shiru har suka gama saidai jinsu kawai tskeyi don abinda ya dameta ya dameta a lokacin. Sai tambaya kanta takeyi yakaita wajen Abba ke nan yana nufin ita ya zaba a kaina ko me sam wallahi ba zan taba bar maki shiba takw maganan zuci ita kadai. Kafin ta koma takaicin uwar nasu duk son kai irin na mahaifiyarsuce yaja mata hakan gashi yanzu sun koma suna labe labe don nasu gidan ya gagaresu komawa tun ranan da abin ya faru. Wanka nayi nayi sallah kafin na nemi waje na kwanta ina faman tunane akan hiran mu da ummu din na ranan . Na yarda da komai data fada kaddara akan wanda ta nufa bata wuceshi dama haka kaddaran namu yake kamar yadda ta fada. Ta sanadiyan wani abune duk hakan ya faru akan mu gashi a cikin mu na rasa wanda yafi wani shiga kuncin rayuwa. Yanzu ni a haka zan kare ba tare da nasan taka maimai din mahaifina ba kuma ance yana raye a duniyan nan ya Allah na fada ina gyara kwanciya. Sai naji son zuwan da nakeyi na nemosa ya fita raina a yanzu baki daya don sai nake ganin duk laifin ma nasane da baizo da wanan tsigar auren yaudaran ba garesu da duk haka bai faru damu ba. Sai naji gaba daya ma an zare min son sa da nakeyi ingashi da duk da abinda ya aikata muna nida mahaifiya ta din yanzu sam banjinsa. Naji ummu tace dani shi baikai dattijo irin mijin nan nata ba ke nan dukkansu da yarintar su sukai wanan auren hawaye naji sunzo min cikin takaici masu zafi. A haka barci yayi gaba dani ina wanan dogon tunanen kamo wancan saki wanan dai barcin ya daukeni. Ba kamar zancen man da yanzu na sare masa yadda ya dauka dani hakan na shareshi dama kuma na fahinci ba don kansa yake kulani ba don haka nima nake kokarin koyan fitar dashi a zuciyana. Washegari misalin goma Asmau takaiwa na kusa sakon tsarabansu wanda yasa suke shigowa yin godiya suna suratan banza don gareni banza saboda borin kunya sukeyi yanzu. Tunda sunga idon wace suke zagi din a yanzu dole su koma kuma yabo da kame kamen fadin Allah sarki boyar Allah ashe tana can tana aurenta kaza kaza dai haka ake ta wanan kame kamen a gaban Ammah. Ba kamar tumba da nake son inga yaya zatayi saidai banjin zan iya zuwa gidan wanan matar gaskiya don kai mata wanan tsaraban . Saidai kaiwa din zaiyi amfani don zata bi unguwa tana yada sabon labari kuma dama tun zuwan mu ita ta yada cewa ai shegiya nake banda uba har tasowan mu unguwar wanan sunan yana bina kuwa. Asmau daice nabawa kudin mashin taje masu da tsarabansu din aiko ta dawo tana fadin yadda tunban tayi wai sau ukku tana zama tana mikewa da Asmaun ke bata labarin dawowan nata. Duk da hakan saboda tsaban gulma saida ta tambayi Asmau din da zata taso toshi uban nata fa da gaskiyane zancensa yarin nan ? Kwarai kuwa gaskiyane ance shima zaizo garin nan ya dauke ta tace umm,uuuu aiko mazo gani haka dai tayi ta surutun banzanta har Asmaun ta fito daga gidan tace har kofan gida ta biyota. Ni dai nagama jin shirmen Tumba na mike na shige daki abina don yanzu dole in kara nisanta kaina da kowa tunda zama a hakan ya tabbata ke nan ba uba saidai ace ni din ba shegiya bace kawai. Haka tun wanan fitan da mukayi zuwa gidan su umma muka kuma je gidan ummu ban kara fita ko kofan gida ba ina cikin gida kumshe iya ka idan na gaji da kwanciya indan fito waje insha iska kuma in koma ciki. A yadda nake jin cewa wai zasu kauyensu tare da Ammah da mijinta suje suga yan uwasuma su ganeta tare da yaranta sai gashi kuma Anty safiya ta dawo gidan naji tana fadawa Ammah zancen walima. Don yanzu sun kula da anty ummin ghana da anty safiya suka hade da ummu a gidanta nan aka hadu ana irin nasu zancen har taji zancen waliman. Take fadin wai ai sun daga tafiyan sai bayan waliman da za ai masu zasu tafi can kauyen nasu kuma nan Ammah ta fara fada. Tana fadin saboda shi yazo yaga yan uwansa zai hanaki zuwa ganin naki kin dawo kasan nan nace muje gida ansan kin dawo duk da iyayyen mu basu raye ai akwai yan uwansu dake raye ko ? Shi yasa yarinyar nan tana da gaskiya abu daine da baka biyewa yaro amma haka shekara da shekaru kamar baki da kowa a nan kin zauna can kin share mutane. Yanzu kuma kin dawo kice wai mijinki ya hana sai ya gama nasa laluran zakije ganin danginki ana haka don Allah malam ? Murmushi nayi da take fadan hakan ni kadai a daki ina fadin yanzun kuma nice mai gaskiyan kuma ke nan ? Tabbas mijin tako ya fada ranan a raina nace yanzu saboda dawowansu har wani kuma walima za ai masu su dai mutane basu raina abin bidi,a wallahi. Sai kuma ga Ummu din tazo tana fadin dalilin waliman wanda yan uwan mijinta suka shirya don nunawa duniya murna da dawowan shi. Shiine suka hada masu wanan waliman yace su dage nasu tafiyan har a kammala waliman sai su tafi Ammah dai ta nuna mata bacin ranta wanan karon . Naji tana ba Ammah din hakkuri saida Abbu yace kina dai son ganin laifin yarinyar nan ne kinfasan irin mazajen su da harkokinsu dole sai tabi a sannu. Ran Ammah ya gama baci tace inma bata zuwa ai sai ta zauna ina shi dai yana cikin nasa yan uwa ni kokari nake kije su ganki tambarin da suke maki ya goge. Ammah ba don ke bama nifa ba zanje ba don bam manta da irin cin fuskan da sukai muna ba a baya kune nawa sai yayan wudil kuma ina nan tare daku. Koma me sukai maki dai yan uwanki ne Asiya ba a taba canzawa tuwo suna don haka sunyiwa kansu kowa aiya haifa dai ko ? Don haka yanzu dabara ya rage gareki kuma ban kara jin muryan ummu din ba sai da zata tafine take fadin Asmau ina mummy kine tunda muka gaisa ban ganta ba kuma ? Tana ciki tana jinki mana tunda zancen ta ya fito gashi kin nuna kowa yagani kije gida kin tsaya kina biyewa mininki don shi yana zaune cikin nasa ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/26, 9:45 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 7️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Duk abinda akeyi na shirin walima ban yarda na tsoma kaina a cikin zancen waliman ba iyakata ina daki na saka laptop a gaba ina faman bincike. Aikina ke nan bamda aiki sai shiga na,ura ina ganin bayanan a ciki wanda hakan yasa nasan wasu abubuwan da ban sani ba game da shiga yanan gizo. A lokacin ma kwance Asmau ta sameni ta shigo tana gaidani kafin ta samu waje a gefena ta zauna tana fadin mummy kina nan gashi can ana shan labari anty safiya ta dawo daga gidan ummu take bada labarin abinda zasuyi jibi. Allah ya kaimu lafiya na fada yau kan na yanke shawaran bincike akan na,uran mahaifina wanda koda nayi searching sunan ya fito min wajen mutum hudu masu shigen sunan nasa. Donshine nake shiga ina fita ina duba baya nai a kansu lalai tabbas duk yadda akayi yana daya daga cikin bayanan dana dauko a yanzu. Sai ga Asmau data shigo tana son ta dakatar dani ga abinda nasha wahala wajen nemansa saura kiris nakai ga abinda nake nema a lokacin. Mummy wai,,,, out please na fada abinda ya firgitata tadan tsaya tana bina da kallo nace fita kija min kofa har nagama . Ba musu ba tare data fadi abinda tazo dashi ba ta juya ta bar dakin tare da yin abinda nace tayi min din kofan ya kulle kansa. Haka nayi ta bin sunayen ina buncke kansu har kai ganasa kusan karshe na dan jima ina kallonsa zakice nice a photon donshi na dauko a fuska sak. Nashiga na kusa a cikin bayanan mutumin da nake kyautata zaton shine nayi nasaran samun bayani akansa kuma. Dan shekara arba,in da biyu mutumin kasan Ouman mazauni kasan Dubai dan sarauta mai mata daya ba yaro ko daya sai tarin dukiya da akai bayani akansa da sauran abubuwa. Haka naita bin komai nasa ina rubutawa yadda zan zauna nayi sharhi a akai sai tsawon wani lokaci nagama abinda nake so na fito daga dakin. Kekan bakiyi ba wallahi Ammahce ke fadan hakan ina fitowa me kuma nayi Ammah tace yanzu inba mugun hali ba Aeesha uwarki ta bugo waya tana tambaya ku nawa zakuje wajen taron da za ayi kice a fice a baki waje don Allah. Ko sakon ma kinki ki tsaya ki saurara don iya shege wani irin rayuwace wai haka Aeesha abin arziki yazo har ya wuceka saboda halin banza. Ammah gara dasu abinda nakeyi lokacin yafi min wanan taron bidian da zasuyi muhinmamci balle ko banza ni ba zuwa zanyi ba wajen taron. Ai kaji irin ta dama nasan nufinki ke nan kice ba zakije ba nakai zaune ina fadin Ammah nasan halin mutanen nan wallahi suna da wullakanta mutane. Sunyi min nagani kuma nasan kowa nasu yana wajen mutum yaje suyi ta nunasa suna fadan maganan da ba dadi a kansa don haka ni ban zuwa gaskiya. Photon dake jikin wayana na miko mata ta karbi wayan tana kallo tare da fadin wanan waye kuma ? Mahaifinane abinda nakeyi ke nan lokacin da Asmau tazo ina neman sa a yanan gizo na kuma samesa yanzu . Kai amma wanan yar da bakin shirme kike wallahi haukan bokon haka tabaki kuma har abin ya kai ga fara taba kwakwalwanki yarinyar nan ? Lafiya ta kalau Ammah zakice na fada maki kwanan nan zakiga mahaifina yazo nemana na fada ina maida jikina bayan kujeran dana zauna ina lumshe idanuna. Don ni kadai nasan abinda nayi a lokacin izuwa yanzu ina da basiran kutse a cikin account din mutum inyi abinda nakeso in fito saidai raunin da nake dashi kasancewana mace. Bayan hakan kuma ni musulmace dan nasan hakan haramun ne a gareni saboda kamar sata ko kwacene idan ba haka ba da ace ni namijine kuma mara imani da Ammah taga abin mamaki a wajena. Karbi wayan ki nidai ta fada a kausashe dama nasan ba fahintar abinda ke jikin wayar zatayi ba baifi yan mintuna ba muna zaune muna hira nida ita naji wayata tana ringing. Kin dagawa nayi don nasan abinda zai biyo bayan abinda na aikata a lokacin cikin karfin hali na cigaba da hirana da ita tana min hiran gidan makwabtan mune abinda suka fada mata da wata ta basu labarin karya. Zubur ya mike zaune yana sake kallon abinda idon shi ya hasko mashi a wayansa a take ya fara neman layin na saidai ba a daga ba. No no no ya fada yarinyar nan kuwa tasan meta aikatawa kanta a yanzu yake fada kamar mahaukaci shi kadai a dakin ya mike ya fito tare da waya a hannunsa. A Falo ya samu mami zaune ita da kaunarsa husnah suna duba abu a wayan mami din ta kallosa tana fadin nikan wai karfe nawane taron nan dai ? Saida gaisheta da kwana yace mami inaga karfe hudun yammane a tashi shidda kamar haka suka tsara abin . Au kaima baka san komai ba ke nan a,a mami ai yan gidan su baffa din suka tsara mai gidan mahaifinshi bashi ya hada abin ba. Ganin kamar yana sauri ya fita yasa ta barshi hakana da tambaya inba haka ba tana da tarin tambayan da take son yiwa dan nata tunda yanzu ta fara ganin hankalinsa ya dawo gida. Alama ya nuna sun rage abubuwan da mijinta yace sunayi akan kaddarorin dan uwansu din din inda yaran nasune sukai tsaye da wanan zancen. Ya shiga mota har ya zauna sai kuma wani tunane yazo mashi na ya bari agama hidimar wanan taron da za,ayi kafin ya tukari wanabmn zancen. Tsuki yaja gami da dukan sitiyarin motan yana fadin she is tooo disturbed ya kula yarinyar tana da matukar taurin kai da kafiya idan ta nacewa abu sai ta aiwatar hankalinta yake kwanci. Don koda yaje a yanzu banda bacin rai ba abinda zai biyo bayan hakan karshe ta jagula rayuwan iyayyen nata gasu suna fuskantar wanan taron da yan uwa ke kokarin hada masu yanzu. Tsuki ya kara ja yana ya bude da niyar fita lokacin salman ya karaso wajen shi yana fadin daga gidan umma nake yanzu tace in fada ma Ayshaa ta aika masu da sako jiya. Sako kuma ya tambaya cikin mamaki tare da tambayan sakon mefa yace wallahi iya abinda tace in fadama ke nan kawai. Ok ya fada ya karasa fitowa daga motar yana jin wayarshi tana ringing ya daga tare da sallama da meshi zanje naji ya fada har lokacin salman na tsaye a gefen motar nasa. Sam baya jin dadin yadda dan uwan nasa kuma amininsa yake share duk wani abinda zai masa nasu koma daidai yabi amma ya nuna masa ba haka ba. Ya rufo kofan motan ganin har lokacin salman din yana tsaye yasa ya juyo gareshi yana fadin uhumm da wani abune kuma ? Babu na dai zone in kara baka hakkuri bisaga kuskuren dana aikata a cikin rashin sani wallahi rudin shedan ne yasa na aikata hakan kayi hakkuri don Allah man hakan ba zai sake faruwa tsakanin mu da yardan Allah. Wani kallo yayi masa kafin yace ni ba kai min komai ba wanan ya wuce a wajena ai a,a man bai wuce ba tunda kaki mu koma yadda muke a da dakai ? Ga ummah tana ganin laifina har shehi ta fadawa abinda ya faru shima yai min fada Ok su suka turoka ka bani hakkuri ke nan ? A,a man nidaine naga dacewan hakan don har mutane sun fara fahintar da matsala a tsakanin mu yanzu. Don Allah kayi hakkuri hakan ba zai sake faruwa ba insha Allah dan murmushin kasaita ya sake yana fadin salman kasan ni dan sandane kuma dan sandan kasa da kasa ba wai na iya kasa da nake ciki ba. Ina tsoron komawa daidai dakai wata rana a biyo ta wajenka aci galabata da hakan tunda ka fara hakan gara tun wuri in kama kaina dakai salman . Ba wani abu we are living in one roof eating together sirinane kawai bani sharing dakai yanzu wanan kuma dama matsalatace bata shafeka so banga wani abin damuwa da hakan ba ai ? Murmushin takaici da bakin ciki ya kara sakewa shi salman din a fuskanshi yana mai bin dan uwan nasa da kallo har ya shige ciki koma meye dai son zuciyarshi ce taja mashi hakan . Ina mamaki yadda su anty da yaransu suka zake akan wanan waliman da an zauna hiran ke nan gashi yanzu anty safiya bata zama gida ko yaushe tana can gidan wajen ummu sai yamma zata dawo. Nan take zube muna yaranta suna walagigi a cikin gida dole na kama jawosu a ciki ina kula dasu saboda yaran har sun tsiri fita waje wai wasa saboda basu samun kula. Nice zanyi masu wanka in turasu makaranta har na tsiro dafa masu abincin zuwa makaranta don na sayo masu yan kuloli idan sun dawo kuma in fito in basu abunci. Kana kuma in tura su islamiya da yamma ta dawo tayi ta min godiya kan hidima da yaran da nakeyi har dan sabo kuma yazo ya shiga tsakanina da yaran yan mata su biyun kanana . Dama ance yaro dana miji kamar mage suke mai kula dasu suke bi hakan ne ya kasance a tsakanin mu da wa yan nan yaran . Don wallahi indai don Ammah ce ba ruwanta da tsayawa kula yaron kowa na fhincin ita haka rayuwanta yake tun farko. Itace ta dawo muna da labatin wai ance jallabiya ko abaya za a saka gobe waliman su ummu din yaran sukazo min dasufa bazasu ba ke nan tunda basu da jallabiya. Nace sai mu zauna gida dani daku Nusaiba idonta ya kawo kwalla yarinyar ta ban tausayi hakan yasa washe garin na fito zuwa neman jallabiyan yara ban samu ba sai dan madaidaita suna dauko nakaiwa wani tella ya rage masu shi ya fito tsab tankar na yara kanana. Nakai su kitso sallon akai masu na sayo masu harda takalma sai ukki na dawo gida na samu Ammah na fada dani acewan ta wai nagudune don kada inje wajen bukin. Nina gaji a lokacin ban tsaya binta nasu ba daki na shiga nayi wanka nafito na tayar da sallah don a shagon da akaiwa yaran kitso azahar ya sameni ba zan iya sallah a wajen ba. Asmauce ta shigo min da abinci mai zafi tana fadin Allah sarki mummy na kina can kina wahala da yaran nan Ammah na nan tana ta masifa dake wai kin gudune gidan . Don kada ace dake kije wajen buki ashe kina can kina bakar wahala haka ledan kayan yaran na nuna mata ta bude tana yabawa da fadin wai in mama taga su Nusaiba yau ai sai murna. Dama fa gyarane basu samu nidai banyi magana ba don takaici abincin na jawo na bude wai taliya da miyan nama sai ganye na mayar na rufe don ban iya cinsa gaskiya. Karfe nawa zaku wuce nacewa Asmau din ina kallonta tace mummy waida gaskiyane ba zakije ba ? Asmau kema kinsan ban faye son zuwa buki irin haka ba balle wajen nan idan naje har suka gane ni yar ummu ce haka zasu dinga nunani suna fadin zancen banza a kaina na zubar mata da mutuncinta a banza. Gara dai suji wai tana da ya din amma basu san ko wacece ba yafi zuwan gaskiya ni tunanena ke nan wallahi sai naga tayi wani iri tana kaiwa zaune tace. Mummy kibar saka damuwa a zuciyar ki don Allah abin nan kowa yasan ba laifinki bane hakan sannan itama ummun bata damu ba tunda tasan bata aikata hakan da ake nufi ba. Amma Ammah bata ganewane aike mummy sai tana daukan abin da wani zance kuma don tana dauka cewa baki dai son hurda da ummune kawai kamar kin tsani komai na ummu din. Muryan Abbune ya katse dake magana a falo yana fadin nana din ta dawo kuwa ko har yanzun bata dawo ba yake tambayan Ammah. Mikewa nayi ina fadin nadawo Abbu nakai yaran nan kitsone nima na tsaya na wanke kaina daga can kuma muka shiga kasuwa dasu na sayo masu kayan da zasu sa da takalma. Ai kaji irin ta shiyasa Annabi ya horemu da kyautata kyakyawan zato da tsamani a tsakanin mu ashe yarinyar nan abjn arziki ta fitayi amma kika damu mutane da jinini akan ta gudu taki tsayawa don kada taje sha,anin nan ? To malam wa ta fadawa zata fita illa taja yaran kawai sun fita ba wanda yasan inda ta nufa dasu yanzu dai ai kinji ya fada a hasale tare da juyowa gareni yana fadin . Nanata ku shirya kada ku makara don ko dazun Asiyan tayo waya akan zuwan ku nace kuna tafe ai . Kai abu daine irin na Ammah tun jiyafa mummy tace zata kai yaran nan kitso yau da suka matsa mata amma Ammah tazo tana ta fada kamar wani abu can . Ance mata ba komai yasa tace bata zuwa ba kila akwai dai dalili amma ta matsa tana ta fada kamar wani abu can ? Ke,ke banson diban albarka kalleni da kyau kada ki kawo min rainin hankali kamar bansan abinda nakeyi ba Ammah kece wa samira cikin zaro idanu a gareta itako samira ta zauna tana guna guni. Yanzun dai aiya isa in lokaci yayi sai ku shirya ku tafi kinji nanata Abbu ya fada cikin bani umurni da zancensa na shige ina mamakin wanan sabuwar rayuwan da yanzu akeyi a gidan mu din koda yake jikoki ne ba diya ba amma duk da hakan naga wasu jikan suna tsoron kakansu ai. Yaran anty safiya din masu kama da tagwaye na fara shiryawa don banda tace kan umurnin Abbu daya fada a gareni ba excuse din da zan bayar amma Allah ya gani idan ba haka ba ni banyi niyar zuwa ba saboda nunen da zansha wajen. Saidana sallame sallah la,asar na fara shirya kaina ba wani dogon make,up nayi ba dan powder ne na shafa afuskana sai dan jan baki kadan da kwalli shine kwaliyan tawa dama. Na zaro wani assh din jallabiya mai adon silver har gyalen shi na dora saman gado na jawo oud dina na dan murmurzawa jikin rigan don kada yai staining agani. Na dauko pin da zan matse gyalen rigan dashi wani silver colourne unders na fara sakawa saiga Samira tashigo tana fadin mummy jallabiyan zamu sakane sai tayi turus tana kallona. Yanayin samira a yanzu ya canza sosai tunda ta fara karatun nan na yarda karatu yana kawar da jahilci ga mutum gaskiya ko yayane ba zaka hada mai ilimi da wanda baida shi ba. Yawan surutun nan nasu da katsalandan din nan duk yanzu ta dainasu haka bata faye fitowa tsakar gida irin zaman saka ido din nan ba . Amma kayan nan iyaka ke nan tana tabawa nace shi nake son in saka wai gaskiya yayi kyau sosai mummy gana su Nusaiba nan dana sayo masu dazun suma su saka. Kai kai kai mummy ta duba sai kuma ta dago tana kallona kafin tace mummy Allah dai ya saka maku da alheri ke da ummu na yarda alheri gadonsa akeyi wallahi. Jeki shirya mayi wanan zancen daga baya yanzu kada Abbu ya kara shigowa ya samu bamu shirya ba ransa zai bacine Asmau bata dawo ba wajen kiran su maryam din ? Sai mukaji muryanta tadawo din tana magana da Amma tana fadin wai ashe gidan akwai da gidan Raba kaya kowa zaijene Ammah ? To ni dai gani tace na gaiyato yan uwa da abokan arziki zata turo mota da zai kwashemu kuma ba,azo ba har yanzu ga hudun ya wuce ko . Ato suna can sun shirya kowa yasha kwaliya yau za aje bukin gidan sarauta basu kare zancen ba saiga motan ta iso horn dinta kawai ya ishi unguwa . Dole na fito muka gyarawa Ammah din kwaliyanta tayi kyau sosai suna ta mata sheri ta dai fita ta samu abokan tafiyanta suka tafi muma muka shirya muka fito don su maryam sun shigo. Dole maza da yara aka bari gadin gida ranan mata sun tafi ganin kwan don ba karamin gaiyata Ammah tayi cikin unguwar ba. Koda muka isa wajen ba masaka tsinke da jama,a maza da mata yan gidan sarauta masu kudi masu halaka dasu abokan arziki da dai sauransu. Security kuwa gasu nan kala kala an dauko don tsaro a wajen da kyar na samu wajen dana parker mota muka fito dankari farida ta fada . Ta juyo tana fadin anya kuwa zamu samu wajen shiga hall din nan ajiyan zuciya na sauke ina bin wajen da kallo motocine birjit gasu nan kala kala an parker. Kamar wayarki tana kara aka fada nace ina zanji wanan kiran a wajen nan na lalubo wayar ummu ce a layin na dauka da sallama take fadin baku karaso bane wai ? Nace gamu waje ummu take fadin ku tsaya azo a karaso daku ciki nace to ummu din ta turo aka shiga damu har ciki idon jama,a yayi yawa. Wani waje ya nuna muna mu zauna zan zauna yake fadin hjy ance kizo can sama ke acan zaki zauna. Kafin ma ya kare fadi yaran ummu din dake zaran ido wajen sun diro zuwa wajena sun kewayeni duk hudun cikin jin dadin ganina. Sai irin gaisuwansu suke min hankalin mutane da yawa wajen ya dawo kan mu daga can nisa table din yan royal family hindu na cikinsu take fadin kam ubanan yarinyar nan ta samu shiga haka ? Diba fa yaran nan wai sun santa sun taso don ganinta zuwa tariyan ta amma mu ba a yarda sun san mu ba ? Sherin magajine wanan wata bakar mace ta fada haka table din matan Royal family kuma suma zance sukeyi a kaina dai suna fadin . Waccan kamar kwara din yarinyar nan da magaji ke nema ko mami ta juyo tana fadin itace dankari tayi kyau ta kara clean haka ? Ga kidan larabawa yana tashi waje ya cika makil duk da saida sheda ake shiga don gudun bata gari a wajen ace iya yan gida amma wajen yai mugun cika sosai da jama,a . Don mun samu har an fara shagalin ba a daiyi magana ba muka nufi wajen da suka taso din kujeran daba kowa suka nuna min . Ban zauna ba saida naje muka gaisa da ummu da mijinta da suka miko min hannunsu na sumbanta shine gaisuwan kasar da suka fito ina gani. Rugumoni tayi tana rada min a kunne da fadin duk wajen nan kinfi kowa tsara kwaliya har mu masu bukin nayi dariya na koma na zauna. Addua aka fara tare da fadin makasudin hada wanan taron don nuna farin ciki da godiya ga Allah daya kaddara dawowan dan uwansu gida tare da iyalinsa. Bayan tsawon shekaru daya dauka ana zaton ya mutu sai gashi ubangiji cikin ikonsa ya dawo masu dashi gida lafiya harda karuwan iyali da kuma cigaban rayuwa. Wanan itace matarsa uwar yayansa nana Asiya macen da ta cece rayuwansa daga halaka a karshe ya aureta har suka hayayafa da ita watau hjy barister Nana Asiya. Sai babban yarta da wasu a nan sun sata wasu kuma basu santa ba a cikin mu Nana Aisha wace ta haifa da mijinta balaraben usuli dan masarutan kasan Ouman mazauni kasan Dubai a yanzu watau umar bin sultan Abdulrashid babban dan kasuwa a dubai wanan yarsace ya nunani a wajen. Dam dam gaban mutane da yawa ya halba da Nasir ke wanan bayanin acikinsu ko har dani da irin su hjy Nasare hjy mami, umma hjy balaraba matar daddy imamu da dai sauransu. Ga masu photo da vediouting sunayi waje ya dauki surutu na dan lokaci sai fadi yake don Allah ku saurara mu karasa jin wanan abin mamakin da al,ajabi. Gaskiya biri yai kama da mutum don wayewan ummu yayi yawa ashe har karatu tayi ta zamo barister mai sharia da ban raba daya biyu tayi wanan karatun ne don abu biyu kila. Na farko dai akan case din mijinta sai nabiyu wata kila ban tabbatar ba kila akan matsalata kuma tana iya wanan karatun Allahu ya Alamu . Satan kallonta nayi ta dan jiyo itama muka hada ido na lumshe idanuna wani iri kamar hawaye zasu zubo min a lokacin don na kasa jure ci gaba da hada ido da ita din a lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/29, 10:35 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Duk yadda mc Nasir yaso wajen yai shiru hakan ya gagara don yan kananun maganan da hayaniya dake tashi kowa na fadan abinda yasani akaina. Hlo hlo yake faman fada tare da fadin abinda ban mamaki yau masu fadan karya da sauransu gaskiya dai ya fito don Barrister Asiya ba baffa bane mijinta na farko saida ta fara auren ,,,,,,, Ok a saurara ga mai gaiya mai aikin zaiyi bayani da kansa don Allah Alh Abusifyanu el wazir jin hakan yasa hankalin jama,a ya karkata kan wanda aka ambata din. Ya fara da sallama tare da mika godiya gun yan uwa da abokan da suka samu damar halartan wanan taro yaiwa kowa adduan fatan alheri yana kara mika godiyansa da jin dadin hakam har da hawayenshi. Inda wasu mutane da dama suka tayashi fitar da hawayen da yawa yan uwane da sukafi kusa suke wanan hawayen don sunsan irin dacin rashinshi da suka shiga a lokacin da kuma bakin cikin da suka gani daga matarsa uwar yayasa kuma yar uwarshi ta jini. Sai gashi Allah da ikonsa ya dawo gida cikin su yau har yafi da can baya wadata da kuma kara zama mutum kamili mai zumucin. Wanda a yanzu kaf both side ta uwa ta uba suke ji dashi yana kuma ji dasu don ya nuna hakan a garesu saboda yadda ya fara binsu daga daga yana masu ziyara har inda ba,ai tsamani ba saida yakai ziyara ya aje alheri a cikin wanan dan takin daya dawo garesu. Bayan ya share kwallan fuskan shi din ya kara dago kai ya kalli taron jama,an dake wajen sabodashi da matarsa duk wanan taron akayisa . Yaso yaci gaba da magana saidai kuka ya rinjayeshi a lokcin don dai ya dago kai yace ya gode ya gode baida abinda zai fada banda godiya ga Allah da kuma adduan yan uwa akansa. Sai kuma kuka ya rinjayesa ya kasa cigaba da magana sai lokacin ummu ta daga taje garesa tana goge mai fuskan kafin ta amshi abin maganan tayi jawabi sosai da hausa da larabci a karshene ta hada da turanci inda ta kare acikin kuka itama Haka yan uwa suke karban mic din suna nasu jawabin yayin da table din manyan matan gidan sarauta suke tsegumi iri iri akan matar sayadi din kowa na fadan abunda ke ransa. Inda ba abinda yafi tsaya masu a rai sai zancen yarta da aka baiyana ko wacece uwarta da bayanin mahaifinta wanan zance ya tsaya a zukatan su da daman su. Inda mami ta kallo danta dage zaune dan nisa kadan dasu yayi mata signal da ido na bana fada maki ba ? Hindu da tayi mutuwar zaune a wajen sai lokacin da taji hjy Asiya na kwala turancine ta dawo hayacinta tana kara mata kallon mamaki. A ranta take fadin nayi zargin hakan don akwai idon wayewa sosai gun wanan macen komai nata a cikin tako takeyisa. Datayi gangancin aikata abinda tayi niyar yi ta tayata ko zata samu karbuwa tunda ance da yawansu aikinsu ke nan acan din ashe zancen karyane duk sharcene irinta mutane. Tagodewa Allah da batayi gangancin kaiga hakan ba har ta gane ko wacece ita don da kiyayyarta da mahaifinsu da suke fadi tashi ta samu karbuwa a wajenta yafi wanda suke ciki a yanzu. Don yanzu laifin uwartace ya shafeta yayi fushi dasu dukansu don ko yaushe taje gidan cikin aibanta shigarta yakeyi duk da tana kokari wajen ganin ta suturta kanta idan zata shiga gidan. Hjy Nasare kinji wanan zancen al,ajabi don Allah ashe yaron nan yasan komai yake fada ko yaushe da yarinyar nan ba shegiya bace ? Matar daddy imamu ta samu bakin magana a lokacin kedai bari aini na rasa me zance yau wanan abin da daure kai yake wallahi. Ba kuma za,ace zancen karya bane don ga yarta da suke da kama sosai tashigo marikar yarinyar nata ke nan a nan hjy nasare din ta fada cikin mutuwar jiki. Nan masu rabon dan abinda aka tanada suka shigo mc yace kowa ya zauna a table dinsa a cin masa jakkane da jallabi saidai irin masu saukin kudi din nan suka raba a wajen. Anyi addua an watse lfiya don magariba data gabato a lokacin aka fara kokarin watsewa nan aka fara gaisuwa da juna tunda da aka shigo ba a samu hakan ba a juna. Ina zaune kamar andasani wajen anty safiya tazo da murnanta ta rugumoni ta baya na juyo don ganin waye tana fadin Aeesha har nauyi da kunya nakeji ganin yan matana a haka yau wallahi. Zanyi magana ke nan su hjy Nasare dasu mami suka karaso wajen tana fadi. Yau kun kara bamu mamaki a wajan nan hjy Asiya dama ashe ke Barister ce ? Ga kuma yar nan ashe yarki ce suka barmu a duhu tsawon lokacin nan ana ta kace nace a gari a kanta ashe yarinya da asalinta haka ? Yatace hjy Nasare idan sun fada a lokacin ba ganewa zakuyi ba yanzu din ma aibai baci ba da kuka sani duk da sai mahaifinta yazo kunga zahiri. Hakan ma ai zahiri ne don na tabbatar da yaya sayadi baya taba karya a rayuwansa saidai a kasheshi kuwa wanan kowa ya shedasa da hakan. Allah ya kara tsarewa yasa masu albarka baki daya abu yayi dadi wallahi sai a kara hakkuri don Allah da jama,a don mutane sai hakkuri. Ba komai hjy Allah ya kara muna imani dashi da son manzonsa suka amsa da Allahuma Amin haka suke ta zuwa suna gaisawa da yan uwa da suka samu harata. Muna daga gefe da anty safiya muna jin abinda suke fada din ni dai jikina ya mutu har lokacin ban iya furta komai ga kowa ba. Saida aka rage watsewa Abban ya samu kansa ya tattara iyalinsa zasu tafine muma muka mike tare dasu muka fito duk da ritsi bai hana ummu tambayan yaushe zan shigo ba kafin su tafi kauyensu don taso suje tare danine don Ammah tace bansan waje ba har yanzu amma Abbu yace a,a da sauran lokaci zuwana garin. Kai tsaye gida muka nufo motar su Ammah da gaiyanta suna gaba muna binsu baya muka karaso unguwar lokacin ana kiraye kirayen sallah magariba a masallataiyan unguwan. Su maryam muka sauke na karaso na samu dandazon matan duk da sun sauka har motar na batun juyawa amma sunyi gungu gungu suna gulman su na mata. Don ba,a rasa abin fada a wajen da za ai tsegumi a kansa balle duk da boon zancen da Abba Sayadi da mai martaba suka roka ayi zance yabi gari ko nasan ko ko a yanzu ba zai wuce dai zancen sukeyi ba dai. Gasu kowa ka gani da jakkata na tsaraban arab da aka basu wanda ke kumshe da gift din jallabiyan local one da zamzam da tasbaha da dabino sai wasu kananun turare da aka jefa a ciki masu mugun kamshi. Mun shigo gida a gajiye muka samu baki a gidan anty barakah yar anty safiya ce tazo da yaranta don ta samu labari ashe Abbu ya aika masu zancen yace ace kome takeyi tazo gida. Wace rabonsu da gida yanzu kusan shekara bakwai zuwa takwas ke nan don tun muna tsohon unguwarmu tazo basu sake dawowa ba sai wanan karon kuma datazo din. Nice na shedata koshi don hausansu na can da tayi tana fadin mun dawo tazo gida ta samu babu kowa wai mun fita Abbu yake fada mata. Lah Anty baraka sannun ku da zuwa na fada cikin jin dadi da murnan ganinta a nan hankalin wasu ya karkato kan sunan dana fada din. Ihun murna anty safiya na zuwan nata don an dade ba,a hadu ba gaskiya gashi ba wanda ya kula da yaje wajenta sai suce wuri yayi nisa. Ammah ta kasa boye farin cikinta da ganin yar tata shigo take fadin barakafa naji kuna fadin tayi murmushi tana cewa mune mama. Ikon Allah yau antuna damu ke nan sannuku da zuwa ita dai bata ce komai ba tayi murmushi ta fara gaida ita. Koda na shiga falo a nan na samu shirgin kayansu wajen ban dai tsaya ba na shige ciki dakin na bude nashiga ina aje jakkata na nufi bandaki fitsari nayi tare da dauro alwala nafito. Kodana idar tufafin jikina nadebe nafito Asmau dake zaune ana surutu tsakaninsu da Samira na kira ina fita waje ta amsa kitchen na nufa don mu dorawa baki abinda zasuci. A kitchen din ta sameni tana fadin mummy gani na juyo ina fadin ga baki kin gani Asmau kinje kin zauna kuma kinface baki bar abincin da za aciba da dare ? Wallahi kan babu yanzun me zamu dafa saidai akwai miya nake gani yanzun dai bari mu hada wuta tace to muka shiga hada wuta . Kafin wani lokaci har mun zuba shimkafa saiga Abbu ya shigo gidan yana fadin kun dawo muka shiga gaisawa dashi yake fadin. Saiga baki kun dawo kun sama a gida lokacin Ammah ta fito daga daki ta idar da sallah take fadin wutan me kuka sa hakane wai ? Abinci zamuyi ga baki babu abinci Allah yai maku albarka yaran nan abinda ya dawo dani ke nan naji yaya za ayi gashi na samu har kunyi dabara ashe ? Ai laifin wanan yarce Asmau saida nayi zancen abincin nan tace ko anyu ba ci za ayi ba yanzu gashi ai kin shiga kitchen da dare haka. Haba yaran da sukai tunanen yin hakan bada masaniyarki ba zaki tsaya mayarwa jawabi kece ya kamata ace kinyi hakan basu ba ai. Malam kana son kaga laifinane dai kan wanan zancen nice dama zan fito girka masu abinci suna zaune da girman su. Amma da girmanki kika fita sha,anin yara ai bakiji kunyan hakan ba sai na shiga kitchen ki girkawa iyalinki abinci don raja,a da shashanci ko ? Munaga rasulu yanzu meya kawo wanan zance haka malam dole in fada don naga baki san ciwon kanki ba yanzu Ammamatan kin raja,a ga duniya shi kadaine a gabanki. Hakan da suka fara yajawo hankalin yayan nasu suka fifito har da jikokin nasu yana fadin abin kunya wai kece da tattara matan unguwar nan zuwa shagali ? Ai bansan kayi bakin cikin hakan ba tunda bakai magana ba lokacin da zamu tafi din zuwa walima kuma shine dan kari yanzu malam ? Walima taron maza da mata haka Allah yace ayi ko haka Annabi ya koyar damuyi tunkan ku dawo unguwar nan gidan tv suka saka abinda ke wakana a wajen. Woo hwa hooo yanzu don an haskomu a jikin talabijin shine wani abu malam yai mata wani irin kallo yana fadin ba wani abu bane tunda kin zama uwar daba mai arna ? Itace ko jagoran su kowa yace gaiyan Ammahce Samira waya saka bakinki cikin zancen nan naji uwar ta kwabeta Abbu yadda kake tsamani ba hakan bane . Na fada daga inda nake zaune ina gyara wuta nace wurin zaman mata daban da maza Nana aiba daga nan ba wasu mazajen da suka bar matansu suka tafi sun dauka iya waliman mata kadaine ai. Ayi hakkuri Abbu anriga da an aikata cikin rashin sani ya juya yana fadin sam banji dadin hakan ba wallahi maganata yasa shi wuce wa Asmau ta kawo kayan miya muka fara jajage don abincin sauri dole zamu hada don aci. Muna aiki muna jin Ammah ta koma kan samira suna kwasa bamu tsaya ta kansu ba cikin dan lokaci har mun gama girki an zubawa bakin don gaskiya suna jin yunwa sun kwaso tafiya mai nisa. Shigana kitchen baisa haskena ya rage ko kadan balle yanzu daba ko yaushe nake shiga kitchen yin girki ba ko wani aiki tunda Asmau ta karbeni. A baya kuma bansan gyaran jiki ba kamar yanzu ina dai da tsabatana amma bana wayewa irin na yanzu ba don ba a hada yanzu da lokacin da bansan ciwon kaina ba. Koda muka gama muka shigo falon kowa naciki banda Abbu da sama,ila dake waje basu shigo ba na samu waje na zauna ina kara gaida da anty Baraka din da hanya. Ta dago tana irin hausan su na mutanen maiduguri don na fada maku ita a garin doron banga take inda ake bussiness din kifi sosai a can take zaune da mijin da iyalinta duka . Saidai da gani har yanzu jiya wa yaune don daga ita har diyan cikin kamanin babu suke ko kauyencine ke damun su oho ? Tun da ta kyala ido a kaina duk dago ido zanyi daga ita har yaranta hankalinsu yana kaina yasa dana samu muka karasa aiki nazo gaida ita. Wayata dana shigo da ita falon ke kara na dan duba tare da mika hannu na dauka na mike zuwa daki don ban son aji me zan fada a wayan lokacin saboda idanuwa da aka bazo min aji ko waye ya kirani a wayan lokacin. Tun kan na karasa na daga nake fadin wa,alaiku,sallam kamar yadda akai min sallama a dayan bangaren kana na karasa shigewa ciki gaba daya na rufo kofana. Ina wuni na rigashi fada bayan gaisuwa sai naji yayi murmushi kawai bai amsa min gaisuwan tawa ba sai nayi shiru iya nan . Naji yace masu iya magana sunce tsakanin da da mahaifi sai Allah kamar yadda yake tsakanin miji da matarsa sai Allah haka wani lokacin shiga tsakanin Aminai biyu shima gangancine. A yanzu na kara tabbatar da wanan kalman ta masu iya magana ke fadan hakan tabbas basuyi karya ba don haka zancen yake gaskiya. Wani abu ya faru ke nan sir ya au ke baki masan ya faru ba ke nan kwarai ya faru don kin shirya da mahaifiyar ki mu kuma yan gyaran zancen kina fushi damu har yanzu. Nina isa inyi fushi dakai sir ai ban isa ba don koda kudi akace in gwada fushi dakai ba zan taba ai balle haka kawai ? Wallahi ni bani fushi da kowa gaskiyatace kuka kasa ganewa yasa kuka dauka ina fushine ko ina wani adawa da ummu ummufa mahaifiyatace sir. Kai kuma kana matsayin uba yaya dan uwa kuma duk a wajena akan me zanyi fushi da mutumin daya dage ya mayar dani mutum a cikin mutane ? Humm, naji yace kafin ya fara fadan nina mayar dake mutum a cikin mutane ko iyayyen ki komai da kike ganin na maki yin baffa sayadine ba nawa ba Ayshaa. Amma koma meye ni bansan wanan ba don kai nagani a tsaye kaina don haka kai za a yabawa basu ba. As you say amma nina san banyi komai da kike daukan nayi ba hakan dai kike gani ko kin fada a gabana kawai . Kafi karfin in ma karya karya kuma ba dabi,ata bace dama balle in fara a kanka yanzu in nayi laifi dai ina mai bada hakkuri akan hakan amma ni nasan akan gaskiyana nake shine nasan waye mahaifina ? Zaki sani very soon nasan shima a yanzu da yasan inda kike yana shirin zuwa gareki saidai kinki ki bada daman da za ai maki bayani ki gamsu. Ai na gamsu don Abbu yai min bayani cikin fahinta kuma na gamsu umma ma da kakai karata tayi min nasiha dayasa na bar komai ga Allah don haka ni ban fushi da kowa bayan godiya a gareku. No ni banson godiya ki akan me zakina min godiya da nayi maki me zaki gode min kidai godewa Allah daya baki mahaifa irin Hjy da kuma baffa . Nagode masa kaima kuma dole in gode maka da irin kokarin da kaimin haka muka kama dashi tsawon wani lokaci kafin muyi sallama don hamman da yaji inayi. Duk da mun kashe wayan na mike nayi sallah isha,i da bansamuyi ba saboda girkin da mukayi na dare dana idar na dade zaune a wajen ina tunane kan abinda ya faru wajen waliman ranan. Yadda suka daga min darajana lokaci guda haka a idon duniya a lokacin da ban zata ko tsamani ba gaskiya kudi sunyi a rayuwa Allah ya horewa kowa da rabo na alheri amin. Nakai tsawon wani lokaci ina kwance ni kadai a dakin ina tunanen abu daya har barci yazo ya daukeni a hakan. Washegari ban fito da wuri ba don raba daren da nayi din wanan kuma yanzu ya zamo min dabi,a sai dare barci ya kaurace min in kama tunane a kan duniya. Misalin takwas na safe na fito na samu anty safiya tana hada abin karyawa na gida ga manyan bread guda ukku da kayan shayi abu ya sayo . Bin kowa nayi na gaidashi kafin na dawo wurinta ina fadin wanan ba zai isa ba gidan nan ai Anty ta juyo tana fadin babanki ya kawo hakana nima saidana na nasa hakan ina gudun in magana ya hauni da fada kuma. Sama,ila daya fito da shir n makaranta nacewa sama,ila zoka karbi kudi ka karo kayan shayin nan na fada tare da mikewa zuwa dakina. Bayan na dauko na mika masa kudin yaron ke fadin wancan ma kamar bashi ya karboshi don kudinshi jiya ya biyawa su mama da sukazo kudin mota yace isa ya bashi bashi. Nace nawane mukai lissafi da yaron nace yakaiwa isa kudin yace Abbu yace ga kudinsa ya karo masa wani kuma na hada duka kudin nabada. Bai jima ba ya dawo ya sameni bakin murhu tare da anty safiya dake aiki muna hira Nanata ashe kinba yaron nan kudinsa nace eeh Abbu yace karba kayi dama shine na mika masa yakai masa. Ikon Allah nanata hakan bai zama dawainiya ba na aika a sayo kamu a dama koko sunce ya kare ga kuma wa yan nan sun zamo baki a barsu da yunwa. Abbu dawainiya kuma don an sayo abincin gida ban kanso hakan ne gareki nana ba komai nake maki ba yanzu kuma in koma ina karban dan kudin da kike amfani dashi kuma. Abbu ban komai dasu ai don haka nake ajewa idan an ban Allah ya kyauta yace ya juya zuwa dakinsa a raina nake tunane a wanan takin da ummu ta dawo da alheri haka bai kamata ace tabar min iyayye haka ba. Saidai kuma sanin halin Abbu da nayi nasan ba zai taba kaskantar da kanshi yadda wasu keyi ya koma ya tare a wajensu ba duk da abin alherin da mijinta ya kwadaita masa zai maidashi hakan ba zaisa wai ya zubar da kimar ya tare a wajensu ba kullum sai har insu suka nemasa. Kaurin shayin da za akaiwa su anty din yayi anty safiyace ke tambayana hakan na dago ina kallonta saida taban mamaki . Don kamar ba yar uwar haihuwanta bace tazo da yaranta dan ruwan shayun can rabin jug ta zuba kuma su ukku wai ? Ita da yaranta mata biyu da sukazo sai bread din ta raba biyu kallon mamaki nayi mata tare da tambaya wanan ne nata ita kadai ko anty ? Sai naji tace waida su duk da yaran nace ko ruwan baiyi bane ta fada don kallon mamakin da nake mata . Haba anty wanan aiko mutum daya baya isa balle su duka sai naji tace wai naga shayine kuma baida yawa koda yake jiya abincin nan da aka zuba masu gaba daya ita da yaran naga sun tashi dashi duk. Mamakine ya kamani ita ba,ace angaji da ita shekara da shekaru taba gida da iyalinta amma mata daga zuwanta jiya jiya ta nuna tafara gajiya dasu haka ? Dama ashe ko a yan uwa haka abin ke wakana kenan bawai sai wani bareba can sabba zaka iya nunawa hakan gaskiya halin data nuna ya ban mamaki matuka. Da gaiya ta cika cup din ta dan kara bread nace bari a basu haka na hada masu da serches din madara da milo biyu su kara na dauka nakai masu don suna dakin Ammah nan ta saukesu ashe. Na samu sun tashi muka gaisa dasu nayi masu yaya hanya nan take fadin ashe mama Asiya ta dawo ? Nayi murmushi nace wallahi anty tace harda iyalanta da aurenta kuma gaskiya abin yayi kyau sosai wallahi naji dadi naji dadi sosai wallahi jiya da baba ke fada min wanan zance. Wallahi maman mu harda kukanta jiya saida baban gidan nan yaita bata hakkuri yarta ke fada nace Allah yayi dawowanta gida a wanan lokacin. Daga ita har mijinta ashema mijin shima dan garin nan ne yanzu take aure tace haka dai baba ya fada muna kema Allah ubangiji ya baiyana muna mahaifinki lafiya amin. Anty akwai ruwan shayin idan zaku kara naga kamar wanan yayi maku kadan tace ai mungode Allah yayi albarka. Nasa kai na fita daga dakin ban koma wajen ba dakina na nufa na zauna ke nan naji muryan anty Safiya na fadawa Ammah wai borodin bai kai ba na kwashe nabawasu baraka da yayanta. ZAINAB IDRIS MAKAWA[10/31, 7:25 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Morning Dad mami ina kwana lokaci guda ya mikawa iyayyen nasa gaisuwa wa yanda ya samu zaune a falon suna zancen da bai sani ba tsakaninsu saidai yanayin zamansu kawai zai nuna wani zance sukeyi mai muhinmanci a lokacin. Mam bashir har anfito ka tashi lafiya ya kuma hutu duk dadai wanan hutun ai ba hutu a gareku don har yafi aiki kusan wahala. Dan murmushi yayi yana kaiwa zaune gefensu yake fadin ai an kusa dan abinda ya rage baida yawa daddy wanan mutumin daya tsaya ja shine kawai matsalan mu a yanzu. Kana nufin har yanzu yana kan bakarsa sai anje kotu hakan yace amma yau zamu koma masa da wata zance shiyasama na fito yanzu. To Allah ya taimaka yatsare ya kareku bakidaya abinda mamaki wallahi yadda kura tasamo mutanen nan har ta halaka kayan nan ba tare da kowa ya sani ba. Ba aikita bane aikin namijine shi wancan daya saye incomplete din nan ai yayi muna bayani cewa Iya ya kawo masa tallan wajen yasaya. A gaskiya yaci ai karan kawu ga maimartaba wanan zalluncin yayi yawa haka daddy baka san wani abuba ma kusan a tare suke raba kudin daidai don bai fada mata ainihin kudin da aka sayi wajen sai ya dora nasa sama. Kaji jahilci dama nasan dole ai hakan ashe shiyasa a lokacin yayi ta facaka har ya gina gidan nan ai zamu dawo garesa idan mun gama da komai . I see no reason da zaiyi wanan yaudaran hakan ga yar yar,uwansa kawai ku fita zancen sa ai akwai kotoun Allah ko zaije can yayi jawabi a gaban Allah inda ba wani ja,inja. Amma duk abinda kawu yayi da sanin yar uwarsa don babu yadda za ayi ace kawu yasa kayan hjy kura gaba yana sayarwa hjy mama bata sani ba mami ta fada. Kawu nefa duk yadda zaiyi ya shawo kansu aiya sani sam banson halakan wani harkalla ya hadani da kawu ai daddy ya fada. Magaji Allah ya shirya ka koma ince Allah ya shiryaku yanzu ashe Alh kunsan yarinyar nan ko wacece a wajen ku kuka barmu muna haukan mu . Murmushi yayi ya shafo kansa yana fadin amma mami aina haneki da fadin wani kallama a fakaice tsoron sanar da wani mukeyi a lokacin don idan zance yafi mutum biyu bai zama siri ba kuma. Yanzu aikin sani daddy ya fada ta juyo ta kallesa tana fadin amma abinda kunya wallahi ranan ai mun hadu abinda nayiwa yarinyar lokacin yafi tsaya min a rai. Ya mike yana dariya yana fadin mami bake kadaice baki san komai ba don ko ita kanta yarinyar aihi lokacin bata san komai game da ita ba . Don bata san nasan mahaifiyarta ba sai yanzu take sanin wani abin don bamu yarda ba a lokacin saboda zance yana iya tafiya a gane baffa yana raye su bata muna shiri. Amma shi baffa shike sakani yin duk wani abinda nake mata saboda gaskiya idan ba hakan da yayi ba rayuwan yarinyar zai lalace nan a banza babu mai taimaka mata. Babu kan gaskiya ba karamin hikima yaya sayadi ya fito dashi ba wajen tallafawa yar nan nasu don da yanzu sun sameta a yadda ba a so don sai ransu ya baci mami ke fadan hakan. Dolene ya tallafa mata don matar nan ba karamin taimakonshi tayi ba a rayuwanta don poison din da kura tayi ta iza masa da farko ta dauka baiyi tasiri a jikinsa ba har ta juya wanan matakin nata na karshe. Bai fara amfani ba saida ya bar wajensu dakyat da boni ya samu kansa itace tayi jinyarsa cikin dauriya har ya samu lafiya. Batu daine baya faduwa kawai amma kura ta cuci bawan Allah nan fiye da tsamanin ki wallahi mace kamar ba haihuwan musulmai ba wallahi. Kwadayin duniyane Alh inbashi ba da ai duk cikin mu tafi kowa walwala da samu amma ta raina hakan matsalan tafa dayane irin rayuwan banzan nan ta sakawa kanta na. A dole asan da ita watace a waje ta zamonta kowa yana bayanta sai abinda tacewa kowa yadda take so har yanzu kuma akwai halin a gareta duk da babu din nan. Sauratane yaja mata hakan kila haka mata ke nasu mulkin izza da kaisatansu a fili yake sabanin naku na maza daddy dansu ke fadan hakan yana kara mikewa. Saurata ? ita mace wani saurata aka santa dashi banda zama dakin miji tayi biyayyan aure yau datayi hakkurine ta zauna da abinta lafiya bata saka son zuciya ba wanan daulan na yanzu da yake cikinsa tunda Allah ya rubuta masa arzikinsa a goshinsa wa zaici inba ita da diyanta biyu ba ? Amma mugun hali da sheri ya hana kura kwantan da hankali taci arzikinta ala dole da karfin tsiya zatacisa ? Yanzu ga arzikin kamar banza tana gani babu halinci a gareta sai dai tagani ta hanga kamar yadda maimarta ba yaba da umarni. Amma da baba yai hakkuri ko gidan nan an gyara matashi da take ciki hukuncin yayi tsauri da yawa wallahi ku ba baba hakkuri don Allah. Ai iya adalcin da zayi mata ke nan a cikin ruwan sanyi a kuma raga mata amma da ai baba yace zai kira hukuma su tafi da itane baba ciroma suka bada hakkuri. Abindai baiyi dadi ba wallahi gara da aka rufa zancen nan a tsakani baifita ba duk da kusan rabin gari sunji wanan labarin nake gani. Au gari anji ke nan ko? dama nasan dole aji zancen nan ko don yan gidan waziri don yadda suka zargeta tun farko abune wanda bai rufuwa dama don tayi ganganci da yawa gaskiya. Sun dauki lokaci suna zancen har bayan fitan dansu da barrister Nasir yazo ya dauka suka fita suna zaune suna zancen. Daga inda salman yake zaune yana karyawa jikinsa yayi sanyi tun a wajen waliman daya fahinci gaskiyan dan uwansa daya kasa fahintarsa a baya. Shi yanzu duk yadda zaiyi yayi don ya shawo kan Man dayayiwa mumunan fahinta akan yarinyar nan amma abu ya gagara. Kawai da iyayyensu zai kara hadashi su bashi hakkuri ko zasu dawo irin yadda suke a baya don a gaskiya abubuwa na batun tsaya masa yanzu daga albashi sai albashi ke shigo masa kawai a lamarinsa. Haka kuma yadawo nan wajen kanwar mahaifiyarsa ne da zama duk sabodashi duk da miji da matan duk yan uwansa ne najini zamansa a gidan baida illa amma sanadi dai ai don man din yadawo dindindin gaba daya gidan nan. Ina kallon ikon Allah a gidan mu da ace a gidan anty safiya anty baraka da iyalanta sukaje bakunta bansan ya za ayi wanan abu ba. Do yanzu ya kai sai naji anty safiya ta fice mun a rai ga baki daya abinda ya faru kuwa shine. Kwana biyu tunda na kula da nufin anty safiya akan yar uwarta nakan fito na tsaya naga ankai masu abinci wadatattce da zasuci har su raga. Don tun akan shayi dana kai na fito ta rufe ido tana fada dani ba kunya wai ita yaranta ba zaikai su samu ba na kwashe nabawa anty baraka da yaranta su ukku kadai. Ina bata hakkuri ina fadin kinsan bakine gara a basu mu muyi hakkuri anty sai naji tace ki daiyi hakkuri Aeesha amma sukan ina zasu samu suci inba nan gida ba. A raina nace to wanan kamar bata san inda anty baraka ta fito ba zatace hakan ? yar uwata ce fa tillo take nunawa hakan ? Ammah ce ta fito ta saka muna baki cikin fada take fadin ke kan baki da hali safiya halin nan tun kina karama nake rabaki dashi gashi yanzu ya zama maki fitina. Na wuce na barsu a wajen shiyasa na tsaya kwana biyu na basu kula sunko fara mayar da jikinsu gaskiya don da gani suna cikin wahala a can inda suka fito. Ina daki ina barcin rana don jiki da naji yana min ciwo da aikin kwana biyu ga kuma yaran anty baraka ba irin yayan anty safiya bane da gani sun saba da aiyuka tun a gida. Don suna sallame sallah zasu fito su share gidan nan tas ko ina suyi masa kwal su tattara wanke wanke su wanke baki ganin kazanta a gida . Haka in ana girki zasu fito su dan kama sai yasa na kwanta daki ina rage lokaci na shaki barcina a cikin barcin na dinga jin kukan babban mace wai ashe anty barakace. Take kuka saboda anty safiya ta zuba masu abinci can rabin kula shine ta fito tunda itama ba bare bace tai magana anty safiya din ta mayar mata suke musayar baki sai kuka. Dana fahinci ba mafalki nakeyi ba na saurarara da kyau naji anty baraka na fadi a cikin kuka haba safiya yau ko yaran nan kadai na turo gida kyayi masu haka ? Yadda kike da iko a gidan nan haka nake dashi tunda mukazo bansan me zamu tare maki ba nake ganin kina muna ganigani kina muna abu kamar mu wasu barene can. Jin hakan yasa na mike da sauri na fito wajen ga Ammah tsaye takasa magana sai cin mutunci sukewa juna a tsakaninsu duk da dai ita bakuwan ba wani mugun kalami take fada kamar ita safiyan ba dake kado manyan magana. Haba anty wanan abin bai kawo kallo ba wallahi a gaban mu kuke wanan abu haka tsakanin ku hakan zaisa kan mu yara ya hadu waje daya. Saida na fadawa maman abincin nan bai isarsu ai tace in bata waje kada,,,,,,kallon da anty safiyan taiwa Asmau yasa ta fasa karasa zancenta. Nima ban koma magana ba wajen abincin dake rufe din na nufa akwai abincin da yawa a wajen nace Fattu da cewa yar anty baraka din da sukazo. Dauko abincin akara maku anty safiya ta kalloni kamar zatayi magana sai kuma tayi shiru saida nacika masu kula ta kalla ta juya ta wuce zuwa daki. Anty baraka din na fadin aidama kin barshi Aisha tunda shine ranon mu kinsan yanzu mu bakine ita da yaranta yan gida. Ban dau kulata ba na zuba abincin na dago ina fadin Asmau in wanan bai isarku ki girka wani sai lokacin naji ammah na fadin bai isarsu kamar ya karshe nan zasu barshi ya kwana sai an zubar. Nasan Ammah bata fadi karya ba don haka halinta yake almajirai zasuyi ta bara tana Allah ya koro ina jinsu amma da safe zakiga abinci anfito dashi ya lalace. Iyayyen sunyi fada har sun gaji sun saka mata ido saida shi Abbu idan ya gani har gobe yana magana kan hakan. Asmau ta dauki abincin ta kai mata sai gashi tace a fito dashi a dawo dashi kitchen Ammah ko ta shiga rigan arzikinta da zagi. Nashigo tana fadin masu gida sunyi yadda ya dace me zance shiyasa banson mu hade da baraka gidan nan tun fil,azil . Wanka nashiga na fito na shirya da niyar shiga gidan akwai don nasan yinin ranan habaici zata wuni yi ba sauki sai wajen Allah. Muryan Ammah ya dakatar dani da shirin da nakeyi da naji tana fadin butulci dai irin naki safiya sai halinki yanzu meye laifin yarinyar nan Aeesha a ciki don ta raba maku fada ? Tsakaninki da yar uwarki shine kuma abin ganin laifinta mama ina fa zance Aeesha tayi laifi yanzu tunda itace mai gida ai bata laifi yanzu a wajen kowa ? Wani zance kike son daukowa ke nan ita Aeesha din daban take daku da ta zama mai gata fiye da kowa gun mu ? In bashi ba mama har Aeesha ta isa ta nuna banyi daidai ba tsakanina da baraka ina ruwanta damu ko kuwa don raini zata ce min hakan ta kwashe muna abinci ta mika masu. Amma ke kan kinji kunya wallahi na yarda baki da wayau da malam ke fada yau. Kiyi hakkuri anty safiya banyi hakan da wata manufa ba nayine don kuna nawa duka anty baraka kuma kamar bakuwace yanzu a cikin mu shine dalilina nayin haka. A,a fa ai kiyi abinki nan duk arzikin ki mukeci yanzu ba dole muga komai ba in badon shi daya watsar damu ba ina za a ganin har haka ya faru. Ammah ce ta kalloni take fadin ke koma daki kyaleta tayi tayi daidai da ita yana zuwa tunda ita inba an shiga rigan mutuncinta an fita ba bata gajiya da fitina. Juyawan nayi na koma cikin da Ammah tace dani lokacin na samu wayata na kara na duba ummuce a layin na dauka. Muka gaisa take fadin sai ban kirata nai mata bangajiyan taro ba nace wallahi naso zuwane har gida sai kuma zuwan anty baraka ya dauke min hankali. Waiba muryan yaya bace nake ji haka ita dawa take fada haka nace anty safiya a takaice . Assha meku safiyan tayi haka nake fada mata dan magana daine tace maganin safiyan ke nan saida nace ta dinga zuwa nan taki bansan me take zamanyi a gida ba. Ummu anty baraka nake son suzo gidan ki su kwana biyu don Allah su huta anty safiya ta sakata gaba da yaranta da tsangwama. Tace jam itako safiya meya sameta haka har yanzu tana da halin banzan nan haka suke fa tun muna yara Yo barakan suzo mana tazo da yaranta yanzun nan zan aiko a dauketa suzo nan suyi zaman su su huta. Sosai naji dadin hakan sai nace angode ummu tace dame fa da kikai hakan wallahi matar tausayi take ban tunda tazo garin nan ga kuma anty safiya ta hanata shakat. Abbu kuma baida kudi a hannusa wallahi ga gida ya cika masa da iyali ba isashen kudi hannunsa maneji yakeyi. Jam garin yaya hakan ya faru nace ban sani ba amma naji wai shiya biya kudin motan anty safiya da yaranta barshi zan turo masu da sako ta fada. Tana batun kashe waya nake tambayanta yaran tace min suna lafiya suna kewana zanzo ai yarage gareki ai yanzu ta fada ta kashe wayan. Zama nayi a bakin gado ina bincikan wayata baifi dan tsawon wani lokaci ba na dinga jin ana sauke abinci gidan namu hakan yasa na fito daga dakina. Asmau ta tareni tana fadin ummu ta aiko da abinci tace kuma mama baraka su shirya ga mota nan a waje suje wajenta su kwana mata biyu. Nunawa nayi kamar ban san abinda ya faru ba nace yama fi mata suje can din su dan huta kwana biyu nima zan tafi na kwana biyu . Gidan ummu din ta tambaya da sauri nace eeh gara inba anty waje zaifi don maganan data fada dazun kamar nice nake sa tana fada da iyayyenta ? Don mama zaki tafi mummy ina jin tsoro kada kije ummu ta rikeki can gabadaya don yana da wuya ta bari ki dawo gidan nan kuma inkinje. Nabar Abbuna dawa Asmau ina nan zandai jene tunda ta matsa banje na kwana masu biyu ba su hamza suna tambayana ? Anty baraka suka shiga shiri ta rasa me zata dauka gashi ance gidan manya ne nashiga dakin nida Asmau nake fadin ashe gidan ummu zaku tafi ? Tace yanzu fa ta bugoma mama ga mota nan zata turo a daukemu zuwa gidanta zamu kwana mata biyu a can gashi na rasa ma tsun man da zan dauka ? Dariya nayi ina fadin aiba damuwa gidane ina ganin ba wanda ya damu da wani a gidan amma bari inzo na juya zuwa dakina wardrobe dina na bude gefen kayan dana dade ban saka ba ina da wasu zannuwa da riga da banjin dadin sakasu yanzu. Suna fiddo dasu nata kala ukku yaran sun samu kala biyu dogayen rigunan atamfa nakai masu sukai ta murna a raina nace zaku samo wanda yafisu a can ai. Kayan nan anty baraka bata bar gidan nan ba saida ta nunawa kowa tana fadin Aisha ta bani nida yara mu saka. Abbu da akaiwa waya ya dawo tun a waje driver su ya tareshi ya bashi sakon sai gashi ya shigo gida da murna yana fadin Asiya ta kirani tace inzo ina da sako a waje ana jirana yarinyar nan kuma tana son taje suyi mata kwana biyu can. Ai dole malam hakan ma yafi sauki wallahi don safiya tasa yar uwarta a gana da cin mutunci ta hanata shakan a gidab nan yau tonon asiri tayi muna akan abinci ba wanda taragawa daga baby din har Aeesha har ni gidan nan. Zata aika idan safiyace nasanta sarai zata aika banda cin mutunci ba abinda ta iya a duniya banda yanayin lokaci zaki ganta gidan nan ? Don tashin hankalin nan nace ta dawo gida har abin nan ya lafa don hankalina ba kwance yake ba da suna can din. Data fiki hankali ai batazo da diyan duka ba matan kawai ta kwaso tazo dasu tabar mazan can da ubansu. Keba yafiyan tafi da gidanka kiyo muna ba kika kwaso kwanki da kwarkwata kikazo muna nan da kikazo waya hattareki yasaki gaba dake zaki saka yar uwarki haka ? Zaman nan naki daki keda fitsararan yar kin nan mai sunan kwano a gidan nan ya mara kunya da gadara kun kai min ko ina wallahi. Kuka anty safiya ta sake daga daki yace kukan munafunci wallahi kika matsa min ko kasheku zasu sai kin koma da yaran nan wajen dagin ubansu can garin. Bazance a,a ba kan tunda abin nata ya zama iya shege yanzu banda tsiya laifin me yarinyar nan Aeesha tayi don ta raba maku gardama keda yar uwarki. Sai kawai ki saka yarinya gaba da gori da cin mutunci yanzu me aka kawo nan ba abinci bane wa zaici inbake da diyan ki ba ko nayi rantsuwa ban kaffara har abincin nan ya kare Aeesha bata cin cikon dan roban nan tunda ita ba abincine ya dameta ba. Amma keda yaranki ku zaku amfana dashi to don wa aka kawo badon Aeeshan da Allah yayi rayuwanta cikin mu bane alherin yake zo muna hannu a saukake dukda Asiya tana yar uwata wani abin aiba zan gashi ba haka dai ? Ba a ragawa dan uwa ita Asiya da nake yarta ta mayar da mu uwa da uba yanzu a duniya keko yadda nake zumunci da yan uwana wanan bai isheki koya ba wayansan wanda nasa zai zamo wani abu gobe sai Allah. Kuka kawai anty safiya keyi saida taji Abbu ya fitane ta fara magana tana fadin in badon Sahabi daya gudu ya barni ba me zai kawoni gida haka in zauna ? Sai ki shirya kije nemansa duk inda yake yafi muna zaman ki kina muna tujara Ammah ta fito daga daki tana fadan hakan gareta. Ammah don Allah barta zancen nan ya wuce hakana muka fita raka su anty baraka wace Ammah ke kira da baby kasancewar yar farintane bata kiran sunan ta baraka. Itakan ta tafi da yaranta can zasu kwana biyu a yadda ummu ta fadawa iyayyen na kuma ji dadin hakan sosai ko ba komai dai fitinan zai rage a gidan tsakanin su mu zauna lafiya. Har muka dawo tana kan Abbu daya sai abinda ta manta a bakinta kowa ya fita batun ta yadda take aibantanine naji ban iyaji da yamma sai gani na fito da shirina da yar jakkata nida Asmau dama mun kitsa hakan nace wa Ammah zanje shagon Abbu na sallameshi zamu gidan ummu mu kwana. To dada safiya kinga yadda kike so yau kin samu abinda kike nema zaki raba muna kai dani da yan uwana yau sanadin cin mutuncinki. Idan Aeesha ta taka wajen uwarta kinsan ita da gidan nan saidai ziyara idan tazo muna kuma don rike abinsu zasuyi tun da mun gaza mu. Ke kuma ki sani watan zaman ki gida ya kama ke nan a yanzu mudin yarinyar nan ta bar gidan nan yau malam ya dawo ba zaki kwana masa a gidansa ba keda iyalan ki idan kince karyane ko ki sa ido ki saurara mu gani. Asmau ne ta kalloni cikin sanyi jiki dan maganan da Ammah tayi a kan tafiyan mu but samira dake cire uniform ta fito daki itama da sauri tana fadin . Dama haka ai take so tunda na dawo na samu tana sakin magana haka na shiga nayi mata magana ta koromu nasan sai wani abu ya faru irin haka ? To to to Abbu dan halas ya shigo da kayan cefane yana fadin hakan Ammah tace gara da Allah ya kawo ka dai malam gata can bata bar zagin ba har yanzu . Ita kuma Aeesha ta debo kaya tace zata wajen uwarta shika sama munayi yanzu ta fada cikin kunan rai da da lcin zuciya kan safiyan. Kallon da Abbu yai min yana aje kayan daya shigo dashi a leda wanda Asmau ta nufeshi ta karba a hannunsa yasa da sauri na bude baki nace a,a Abbu ba tafiya zanyi ba zan dai je can ne na kwana biyu . Affa Nanata kamar kin tafine ai wallahi abbu ba wai tafiya zanyi ba ai nana daki tafi ki barni saidai ita yau ta bar gidan nan . Zaifi min sauki amma ita bata kai min can ba wallahi ina take ta fito yanzun nan ta tattara diyanta tabar min gidana amma ke baki zuwa ko ina inba gidan ubanki bane yazo garin nan wanan banda ikon hana hakan a kanku ubankine shi. Yaran anty safiya suka saka kuka gaba dayan su lokaci guda gida ya hargitse Abbu ya kafe da lalai sai sun bar masa gidansa a ranan dole muka shiga ban hakkuri da kukan mu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [10/31, 9:52 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Tafiyan da banyi ba ke nan don maganan Abbu naso naje na wanke laifina gun ummu dake ganin naki sake jiki dasu har yanzu dama masu fahintar hakan. Allah yagani halittanace hakan banda sauri sabo da mutum haka farat daya lokaci guda haka yasa har yanzu nake jin ban iya sabo da ummu lokaci guda yadda ake nufi din nan. Itama ta fahinci hakan yasa take kokarin mu saba don lokaci lokaci zata kirani a waya tana jana da hira ban iya bata amsa da zan iya sakin jiki da ita haka farat daya sai ehh ko a,a shine nawa. Ko a gidan mu sai in wuni ban leko waje ba idan ba abin ya motso min ba tunda gidan nan namu ya cika yanzu sai nake yawan boye kaina daki don hayaniyar kan hau min kai sosai. Tunda ban saba da hakan ba mu uku mukai rayuwan mu kodana taso har na girma sai daga baya da iftila,in aure ya cika da anty safiyane ta kwaso iyalinta zuwa gidan mahaifanta din. Ba zance zan nunawa anty safiya da yayanta kyama ba hakan ma ba mai yuyuwa bane gaskiya baima taso a wajena ba. Nida iyayyesu suka rike ni bisa amna ina zaiyuyu ince yau nasu ne banso a duniya sam ban yarda na nuna hakan ba daidai da rana daya kuwa ina wanan dubaiyan a zuciyata. Ummu kuma dole in masu Abbu kara akan ta in nuna har gobe su din daine iyayyena suna kuma jin dadin hakan don yanzu Abbu bai son ma abinda zai bata min zuciyana. Itama ummun tana jin dadi idan muna abin mu da Abbu tana kusa Ammah daice itama take nuna ita uwace zata katseni a gaban ummu a cikin tsawa ta nuna ai Abbu ya lalatani tun farko. Muna haka aka saki exam din mu tunda naji gabana ke faduwa ina tsoro duk da gwargwado ina da hope akan indan samu da tsoro nashiga school duban exam muka hade da class rep din mu da shima yazo duban nasa da wasu course mate din. Nan suke min sheri nidai bance komai ba with full confidence suka nufi inda za aka kafa muna exam din ina baya tsaye kowa ya juyo sai inga fuska ya dan matse wasu ma basu iya magana zasu bar wajen. Cikin sanyin gwiwa na karasa ina duba bansan sanda na sake wani siririn ajiyan zuciya ba gami da murmushi a fuskana. Ina furta Alhamdullahi a fili na juya baki a laikum na bar wajen inda na packer motana na nufa nashiga na bar haraban school din cikin farin ciki. Almajiran hanya na tsaya nayiwa sadaka don in nunawa ubangiji godiyana kan baiwan da yai min na ketare lafiya ba tare da samun tangarda ba. Ummu ce ta farkon sanin alherin daya sameni inda kai tsaye kuma na wuce shagon Abbu daga school din na fada mai yayi murna sosai da jin hakan. Yake fadin Allah kuma ya kawo miji na gari na aurar dake Aeesha a shagwabe na dago ina fadin aure kuma Abbu ni da yanzu na soma karatun nan . Aure ai dole musulumi yayisa nanata don kowa aure ya haifesa karatu kuma ko mace na dakin mijinta ai ana karatu ko nayi shiru. Alkawari na daukarwa kaina ina gamawa bs zan tsaya wasa ba zan jona wani kuma inci gaba sai gashi yanzu kuma Abbu yana min zancen aure. Naso ya shigo muje gida tare amma fir Abbu yaki hakan ina shigowa shima yana isowa gidan yake labartawa Ammah farin cikin daya sameni. Itama ta nuna jin dadinta saidai zancen su daya da Abbu shine aure ya saura yanzu kuma Allah ya kawo miji na gari sai aure. A raina nace ai aure ba wasa bane musanman a kasan hausa yana da wuya mai irin tabona ta samu miji haka da wuri ba tare da anyi kace nace ba saidai wani ikon Allah . Har gida ummu da anty baraka sukazo min murna naji dadin hakan sosai tana gidan suna shan hira da yar uwarta da yanzu kowa ya natsu gidansa nan naji Ammah na mata zancen zuwansu gida su dubo yan uwansu. Take fadin Ammah nima abin yana raina wallahi Alh ne na rasa gane me yake shiri ne a kai idan nayi magana yace na dan dakanceshi kadan don Allah. Budan bakin Ammah sai cewa naji tayi gani yayi baki damu ba Asiya tunda yan uwansa sun tsaya maki mutum ko da nasa yan uwan yake alfahari bada wasu ba. Shiru tayi na dan lokaci kafin tace da Ammah din nasan halin Alh akwai wani shiri na bazata da yake sonyi ga tafiyan namu don shine nasa masa ido. Mama tunda tace hakan ayi hakkuri har ya shirya sai ku tafi anty baraka ke fadan hakan naji Ammah din tace ai dole nikan ba ina zuwa ba lokaci lokaci sun kuma sani. Saida sukai sallah azahar suka tafi anty baraka tayi kyau abinta kamar ba ita ba ta murje har haskenta ya fito fili. Suna gab da fitane saiga anty safiya ta shigo suka tsaya gaisawa da ita abin mamaki sai naji ummu na fadin yaya kika dawo jiya safiya ? Tace lafiya ummu ai yau naso komawa in kai maki danyar gyadan da kike so sai naga yamma tayi da nasan zan hadu dake nan gida dana sayo maki wallahi. Kai lalai su kare ba,a san harara ba ban zata zaki iya zuwa wajen Asiya ba tunda baby na gidan ta zaune ai ashe kin sudada kina zuwa ban sani ba. Lah Ammah meye kuma don taje gidana baraka na can ai inaga taje wajen sau uku ko hudu haba dai ainayi masu magana irin wanan shirmen na sako da sako tun yaushe aka dainashi kowa na bin dan uwansa yanzu sau da kafa. Karma ta bita dai bari yarinyar nan bata da mutunci wallahi in abinta ya tashi Ammah don Allah ayi hakkuri a daina zancen suka dai tafi. Nikan da mamaki na koma dakina ban taba zato ko tsamanin zataje gidan ummu maza ba haka sai gashi wai taje har yafi a kirga. Ummu ta bugo tayiwa Abbu maganan tana son inzo gidansu in kwana masu biyu don Allah don mijinta yayi magana akan rashin zuwana gidan. Saida Abbu yayi dan jim yake cewa to Nana Asiya kinsan yar tawa ba marmari ke gareta ba sai anyi hakkuri da halinta zan mata magana idan na koma tazo. Tayi mai godiya tare da alkawarin ba zan jima ba zan dawo ai yace ba komai ai duk dayane nana zata zo insha Allahu. Shine da Abbu ya dawo gida yazo har kofana yake fada min in shirya zan tafi gidan ummu don mijinta yayi magana kan rashin zuwana gidan. Zama nayi samira ta dan dunkula min kaina inda tayi min manyan kalaba a kaina kaya kala uku na dauka sai rigan barci dana shan iska a cikin dan karamin troley dina na shirya su. Dole ni kadai zan tafi don Abbu ya hana kowa bina don daya fada min har zai tafi ya juyo yana fadin ke daya zaki kada ki mata gaiya gida a dauka bamu da hankaline . Don ga wasu can ku kuma yanzu ku kwashi jiki kuje masu don haka ke kadai zaki tafi haka yasa dole da zanje ni kadai din na tafi. Da tace zata turo a daukeni nace ta bari zan zo da kaina idan na shirya abinda yasa hakan kuwa shine idan naga wai wai in sato jiki indawo gida ba tare da sanin kowa ba. Koda na shiga gidan karfe hudu saura na yamma don ban fito gida da wuri ba anty baraka na samu zaune tana kallo a katon falon gidan. Da murnanta ta tareni tana fadin tun dazun muke saka ido da zuwan ki sai yanzun kika karaso hjyn ko ta kwanta tun dazun tace kanta na dan mata ciwo. Yarta ma,arufa ta kira tazo tana ganina ta washe baki tana fadin Lah mummy kin iso ashe tin dazun muke saka ran zuwan ki ai. Ma,arufa kece nan ban gane ba tayi dariya tana noke kai uwar tace ina zaki ganeta kuwa munyo fitan kutsu Allah yai muna gyadan dogo mun fado nan cikin rufin asiri. Ai mukan kin taimake mu da kika kira ummu kika fada mata da muna can da bakin cikin safiya na safe daban na dare daban. Ai ta daina dama motsowane abin nata bansan abinda yasa anty take hakan ba wani lokaci idan halin ya motsa da kowa take irin hakan ai. Ma,arufa kaiwa uwarku kayanta dakin da ummu tasa a gyara mata yarinyar ta sukuci jakata zuwa dakin nace bari na bita inga dakin nayi sallah dayani tace lokaci yayi ko na ce yayi gaskiya. Dakine babba kusa dana ummu din kadan amma akwai wani a tsakaninsu nan ne zan zauna kanar wace zata jima a gidan na fada a raina. Ina dan zama bakin bangajejen gadon dayasha gyara ga komai a saman mirro an jera zakice akwai wanda ke rayuwa a cikin dakin dama. Fitan yarinyar na mike na shiga ban dakin baida bambaci dana ummu dana taba shiga a baya ga kayan wanka nan a saka min da komai har towul sabo. Na sauke ajiyan zuciya nayi abinda ya kaini na fito naga sallaya sabo an aje agefen gadon na shimfida nayi sallah sanan na samu sukuni . Wayata na lalabo na nemi layin Abbu ina sheda masa na iso gidan yace yanzu ya dawo gida yake tambaya akace dashi na wuto ai. Sai naji yace to nanata mahaifiyarki daice nasan halinki ki saki jikin ki kamar kina gaban mu don hakan zaisa suma su fahince ki. Ki daina makure kanki don Allah ki kwantar da hankalinki ku fahinci juna da mahaifiyarki ki mata ko sati biyu ne kafin ki dawo in Allah ya yarda zan lekoki inga yaya kuke nan ? Abbu sati biyu kuma nifa da kyar nakai kwana uku ma a nan gaskiya gida haka shiru gaskiya idan na kwana biyu ni zan dawone da sauri naji ya katseni da fadin. Nanata har in na isa dake kiyi yadda nace maki na amsa da to Abbu cikin sanyin jiki banso hakan ba gaskiya saboda ban son in koyi butulci a rayuwata. Ni ina nan cikin daula iyayyena suna can cikin talauci gara dai ai koma kusa dasu zaifi min gaskiya amma ba yadda na iya tunda Abbu yace min ga yadda zanyi dole inbi kuwa. Ajiyan zuciya na sauke ina lumshe idona tare da shakan kamshin dakin dake min dadi a hanci na gaskiya ban tsamanin akwai wanda yafi balarabe iya hada turare mai kamshi da taushi dake saka zuciya taushi. Duk kamshin da zanji a tare dasu na daban ne hakan yasa na mike zuwa gaban mirron dakin ina bin mayukan dana gani a wajen da kallo. Wanda duk rubutun arbiya akai masu hakan na nufin da abinsu sukazo daga can komai dai kamar sun shiryawa zuwan nasi nan Nageriane idan ka gani. Ina zama ina murza man dana lakato mai wani irin kamshin diyan icce don ga hoton iccen da akayisa dashi nan a jikin roban naji an turo kofan dakin za a shigo. Hakan yasa na dago kai ummu dince cikin wata jallabiya mai kyau brown colour ta yafa dan gyalensa a kanta ta shigo fuskanta da murmushi tana fadin . Ke ashe kin isone na dan kwanta kaina ke min ciwo kinsan ina da hawan jini saidai ba ko yaushe yake tashi min ba gaskiya . Subbanallahi na dauka aisai tsofi ke hawan jini dama ta zauna tana murmushi tace ni din meye Ayshaa wanda ya haifi kamarki ai ya tsufa. Iyayyen ki suna lafiya ta fada cikin kashe zancen da muka dauko nace lafiya suna gaidake take fadin ai Abbu har ya bugo waya yana tambaya ko kin iso wayarshi ya tasheni daga barci nace ban sani ba bari na fito na duba din. Munyi waya dashi to aishike nan yanzu hankalinsa ya kwanta dada tsakanin ki da malam dake ai zan so ganin ranan da zaku rabu akwai drama wanan ranan . Don yana da wuyane mahaifinki bai daukeki daga kasan nan ba nasani don yadda ya nunawa Alh zai mayar dake hannunsa ba zaki zauna a Nageria ba. Sai dai ya daukeni nida su Abbu ke nan don in basuje ba ban zuwa ko ina naga ta kalloni tana fadin kin kuwa san karfin da yake dashi Ayshaa ? Ina su hamza banji duriyansu ba koda na shigo sun tafi school an sakasu school nan don ban tsamanin zamu koma kuma don yanzu mun ji dadin kasan yaran daine har yanzu su basu sake jikinsu da nan ba su. A yadda na fahinci ummu macece mai saukin kai da saurin sabo don shigowanta dakin har ta sake jiki tana min hira. Itace ta katseni da tambaya da yau ina kawayenki bakizo dasu ba nace suna gida mun dan kwana biyu bamu hadu ba. Balle iyayyensu ba zasu yarda kuzo nan ku kwana ba tunda suna min daukan abinda ba shi ba . Ita hjy Rakiya har zata kyamaci danta dake har tana wani dauke shi ya bar gari dama ance mata shi din sa,ankine ko banza. Shiru nayi ina mamakin yadda har ummu daga zuwanta taji wanan zance inda taci gaba da fadin don kawai bata san koke waye ba nayi mamaki don a sanina suna mugun shiri da Ammah lokacin. Mun yi hira sosai a hakan kafin can ta tuno da zancen abinci tana fadin kinci abinci kuwa na zauna ina hira ? Sai dare zanci abinci na bata amsa naji tace dama an fada min bakya son cin abinci don Abbu yace dani sai na kula sosai. Hakan yasa muka fito daga dakin irin abincinsu nacan aka girka shina zauna na dan tsankwara na tashi tana shigowa falon ta kalli wajen abincin tana fadin har kinyi mey ? Na koshi dama ummu amma na dan taba kadan nagode na fada kafin ince Abba fa baya nan ne ? Ya fita amma yace gashi nan zuwa yanzun nan muka gama waya dashi zaiyi mamaki ai idan ya shigo ya samu kinzo yau. Nan anty baraka ta fito muka zauna zaman hira da ita inda take bamu labarin irin tashin hankalin da suka shiga lokacin a can. Tun shigowan su gidan yabi motar da kallo ransa ya bashi cewa ina gidan don tabbas motatace wanan yagani can a parke . Tare suka jero da Abba din wanda sam shi bai farga da dan nasa ba lokacin sai zance yake akan yara da har lokacin basu dawo ba don baiga motarsu a waje ba. Dani din ya fara arba ina zaune na kurawa anty baraka ido ina saurarenta dago kan da zanyine idona ya sauka a kansu. Gabanane ya fadi da ganin girshin da yai min din rabona da ganinsa tun wajen waliman su ummu da akayi ban sake ganinsa ba a zatona ma baya kasan ya koma inda ya fito. Sai gashi mun hade a gidan ummun dashi kuma a bazata don ban taba nasa cewa zamu hadu ba. Yana saye cikin tufafin kananun kaya kamar kullum saidai yanayin tufafin nasa ba kasafai gaskiya kake ganin mutane dashi ba. Bai faye saka matsatsun kaya ba kuma dai dinkin kamar yanayin tufafin wasu kasan musulamai dai haka. Gaidasu aka fara yi yayin da ummu ta yunkura zuwa ga mijinta sukayi mubayi,a tana karban dan ledan daya riko a hannunsa. Yayin da shi Man din ya kwaso wani takardu ya nufi center table yana ajewa lokacin naji suna gaisawa da ummu tana masa ya dawo lafiya ? Nan nasan ya danyi balagurone ashe baya nan yasa na jishi shiru kwana biyu a daidai lokacin kuma nakewa Abba din ina wuni ? Cikin mamaki ya juyo gareni yana fadin a,a yar gidan malam Habuce a gidan namu yau ? Nayi murmushi tare da kara gaidashi ya amsa cikin jin dadi da ganina yana zama yake tambayana mutanen gida na amsa da suna lafiya suna gaidashi. Can na juyo gareshi nace ina wuni ya amsa min a gadarance kafin ya kalli Abban yana fadin baffa ni zan karasa gida haba dau yanzun nan aika tsaya muci abinci ? Alhamdullahi baffa a koshe nake sai dare kuma idan zan kwanta ai kasan ba zaici ban tsamanin ko ruwa ya taba sha a gidan nan ai ummu ta fada. Dariya ya danyi kafin yace yau bakuwace a gidan tazo maku ko ta dawo nan ke nan ummu tace rufa min asiri man bashir da rigimar kaunar nan naku. Idan taki zama ai ina gari mummy a fada min nazo nayi mata bulala ai tasan malaminta nake ba wasa . Af kin gani ko na manta in mata murnan takardun ta Abba ya fada cikin jin dadi ya soma yi min congratulation akan takardan dana samu sai naga man din ya kalloni sai dai baiyi magana ba kuma. Nagode Abba na fada a sanyayye saiga yayan nasu sun shigo dawowan su ke nan misalin shidda na yamma gidan ya hargitse da hayaniyar su lokaci guda. Bayan sun gama gaisa da kowa na wajen suka soma murnan ganina lokacin man yaiwa baffan nasa sallama ya fita na saci kallosa yanayinsa ya dan canza a lokacin tun bayan da abban yai min murnan samun takarduna a gabansa. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/2, 9:42 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Zaman gidan ummu da nazo zallah kauna da mutuntawa dagani har anty baraka shi muke gani ga iyalinta har ita. Bata kaunan taga ka kebe kai kadai yanzun zata shiga tambayan meke damunka meya sameka ko kana son wani abune ka fada ? Wanan yasa dole ka sake jiki kada ka jefata itama a cikin damuwan da take dauka kanayi hakama yan aikinta alwaisu da mutunci kwarai wallahi. Sam bata yarda ta dauki kowa aiki daga nan kasan ba duk bakine aka dauko masu suna zaman rayuwa dasu wasu ma ko hausa basa ji sai turanci. Amma suna girmama mutun iya iyawansu na kula tsakaninta dasu akwai kyautatawa matuka babu tsangwama irin da wasu kewa yan aiki. Ko maganane a cikin lumana daga ita har yaran sukewa mai aiki ga gaisuwa idan anyi masu abu shukuran dai zakiji yana tashi a bakin su. Ance tafiya ma budan ilimi gaskiyane wanan bakun tan ya fahintar dani abubuwa da dama na rayuwa daga ummu din duk da dama bata da shedan banza a bakin iyayyena don ko yaushe suna yabatane a gabana. Mace da bata shiga hurmin da bai shafeta ba tana da kawar da kai da ido ga duk abinda na tare da ita zaiyi saidai idan kana kokarin sabawa shari,a zata tsawata maka. Na kula da hakanne daga yan aikinta da yaran anty baraka kuma don sallah akan lokaci suke samun matsala nikan bata taba tunatar dani yin sallah ba tunda nazo gidansu. Ya kasance safiyace don haka bani saurin fitowa saina kwatanci maigidan ya gama da iyalinsa ya fita nakan dan fito nayi breakfast . Balle wanan rana ta hutawa don asabarce ranan hutune don karshen mako kowa na hutawa lokacin na gyara kwanciyana ina rufa. Ban ko kula da karfe nawa ba don dadin barcin da naji lokacin saboda mun raba dare muna hira nida kanne na a falo muna kallon wani film. Ummu kuma tashige dakin mijinta ta barmu dasu anty baraka nan muka shagala saida muka kai karshen film din kowa ya nemi wajen kwanciya. Kinga ko dole inyi barcin safe a lokacin har na dan samu na koma barcin naji motsin bude dakin muryan ummu naji ta shigo tana fadin . Wai har yanzu a kwance kike ki tashi kije Abban ku yana magana dake falo . Da sauri na dan yaye bargon ina fasin ni ummu tace zan maki wasane na dago na fara sabule rigan barcin dake jikina na mayar da wanda na wuni dashi a jiya don baiyi datti ba bandama kamshin dake tashi jikinsa. Suna zaune duk da yaran a falon wajen cin abinci na danyi sallama ya juyo yana amsawa tare da fadin yata nace a kira min ke mu karya mu kuma yi hira don yau ba fita zanyi da wuri ba saboda ke. Don tunda kikazo bamu samu zama dake munyi hira saboda zirga zirgan da yai min yawa a kwanakin nan bissimillah taso ga waje ki zaune ya fada. Ba daman musu cikin jin kunya dole na mike zuwa saman kujeran daya nuna min din wanda kamar a ajere suke gefen dama ummu ce a zaune saini sai barin hangunsa Hamzane sai Abubakar umar da Aliyu suna tsakiyan mu. Ina zama ummu ke fadin yau zakici girkin larabawan kyauye donshi muka girka salsal ne sai al,jar da ganyen carbejen nasan zakiji dadinsa ai. Na dai kalli abincin da aka zuba min yana turiri ko bakaci ba yadda akayisa kasan abin dadi aka hada a wajen hadinsa. Sun fara ci bayan suna ta ambatan bissimillah daga baku nan su na dauki folk da spoon nayi bissimillah nima na fara yanko abincin a hankali na dan kai bakina . Da tafarnuwa na fara karo yana min sallamu alaikum a cikin girkin kamar in dawo dashi ta dago kai ta kalleni na samu na hade da kyar ina fadin tafarnuwa a hankali. Rike take da spoon din ta kasa kai bakinta tana kallon yadda na debi ruwa na bidashi da sauri naji tana fadin akwai aiki kuwa gareki babba. Mijin ya dago kai yana fadin lafiya dai ko abincin bai mata bane tace wai dan tafarnuwan nan da aka zuba takewa wanan borin haka ? Allahu akbar naji ya ambata yana aje cokalin hannunsa yace bata son tafarnuwane basaci a gidansu donshine bata saba dashi ba haka . Zakiko koya don a kasan ku ake shukata fiye da ko ina a duniyan nan duk ranan da kikaje gida dashi ko wani gida zasu tarbeki. Nima hakan nake da ai dana je arab da farko nashe wuya a can wallahi gashi uwar rikon nawa ba tausayine gareta ba haka zata tsutsiyeni dole sai naji saidai idan nagama naje na amayeshi. Har nazo na saba a karshe yanzu gashi na iya wanan ai ba a cika tafarnuwa ba don nayi masu magana tunda nasan bakyaso tun zuwana gidan ku na kula da hakan. Ko yayane ki koyi cinsa koda kadanne don gaskiya larabawa da tafarnuwa aka sansu wanan zai iya ja maki matsala su zargeki akansa kadai don komai da zakici can indai ba nasha bane zakiji dandanonsa a cikinsa. Kaina dan gyada alaman na gamsu a dadafe na samu yakai cibi biyar na mikedon barin wajen naji ummu tace dani har kinyi me ? Na koshi na fada ina kokarin ficewa tsakiyan kujeran dakin na nufa da sauri ranan bakina yasha brush da kurkura don warin ya fita amma duk na hade miyau ina jin dandanonsa daram a harshena. Wanka nayi na shirya cikin wasu atamfa dinkin dogon rigace ta sauka min har kasa hannu iya gwiwan hannnu ya tsaya min saidai yasha kwaliya da hannun da kasan rigar zuwa wuya. Na daura dan kwali daram ya kafu sosai saman kaina sai gyalen kayan dana dauko na yafa a jikina don Abba da naji yace yau yana gida a tare damu. Plat shoes na saka a kafana na fito suna falo gaba dayan su zaune tare da yayansu don haka sai na tsargu na nufi part din da anty baraka suke ciki. Don wanan da muke part din masu gidan ne nima aka ban daki a cikinsa inda zan zauna kwana biyu ma,ana ba,a dai wareni ba ke nan acikinsu. Saidai rashin sabo dasu ya hanani sakin jiki dasu yadda suke son na kasan ce wanda hakan yake kara nuna natsuwa ga Abba din. Ina kuma zaki haka Ayshaa ? Muryan ummune ya shiga kunnena take tambayana tare da bina da kallo cikin mamaki na juyo ina fadin gun anty baraka zanje mu gaisa in dawo. Kuje da kannen ki su gaida ita ku dawo tare ga Abban ku zaune yana jiran ku wanka nake son shiga nima . Na amsa da to ummu na dan tsaya yaran sukazo suka sameni muka nufi part din dasu don gaida yayan tamu dake can. Abba ya dago ya kalli ummu bayan mun shige yana fadin yarinyar ta samu tarbiya fiye da zato wallahi sam ban ganin wani nakasu a halayenta . Haka ake son ya mace ta kasance mai tarbiya da alkunya a waje sam ba yadda kuke dauka bane abin tsarin yadda aka tarbiyartan da itane hakan. Ki kara janta a jikinki kema kin sani yana da wuya tunda bata saba dake ba tayi saurin sakin jiki yadda kike so. Ki godewa Allah da wa yan nan bayin Allah da kika barwa amana suka tsaya tsayin daki tsakani da Allah suka kula maki da tarbiyanta haka. A yadda nake ganintan nan kamar ko sauyi ko irin kawaye haka bata kulawa kinga hakan aiba karamin sa,a kiyi ba Asiya. Ta dago ta kalleshi don jin ya baci sunanta na yanka yace kwarai a gaban ki yar nan hindu ke shigowa gidan nan kina ganin yadda nake takai da ita tarbiyanta gaba daya ya lalace fiye da zatonki wallahi. Wai kuma a hamnun uwarta data haifeta ta barta ta koma haka balle wanan da kamun kai zalla ne kike gani a gareta dolene ba zai yuyu ga dan adam ya kasance daidai ba sai andan samu akasin wani sauyi a wajensa. Nata ba illa bane ko rashin kunya yanayin natane yake haka don haka gidiya yakamata kiyiwa ubsngiji don yanzu ni na rasa ta inda zam fara akan yaran nan . Wanan yasa nayi amfani da daman zuwan Ayshaa gidan nan nake son aron rigar arzikinta na dan hadasu zama da hindu a nan na dan lokaci . Don taga yadda tarbiya ke tafiya ga ya mace cikin natsu don haka ina son kiyi hakkuri kikai zuciyarki nisa keda kowa naki a gidan don kinsan ba kunya ne da ita ba. Kana nufin hindatun zata dawo nan ke nan itama da zama yace ehh saidai ban tsanmanin zaman zai dauki lokaci ina son yin amfani da wanan daman in gwada sa,ata ga hindu ko Allah zaiyi sanadin da zata natsu. Ita kadaice ya mace a wajena a yanzu banjin dadin yadda rayuwanta ya kasance a haka Asiya yadda naji har shaye shaye takeyi da sauran munanan Abbu da Allah ya hana. Allah ya kyauta yasa hakan ya zamo sillan shiryuwanta Amin ummu ta fada a fili saidai gabanta na faduwa can ciki dajin abinda ya fada game da yar tasa. Dole tace iya hakan tunda shi bai kyamaci yarta ba babu dalilin da zata fito masa fili tace zata kyamaci nasa yar a yanzu a gabanshi. Kamar ya karanci zuciyar ta taji yana fadan da fatan ba zaki dauki hakan takura ba a wajen ku kwadayin tarbiyar yarkice yasa na yanke wanan hukuncin. Kada ka damu ubangiji Allah ya shirya muna su a baki daya abinda ya samu hindu ai ya samemu muna tunda an zamo daya yanzu. Allah yai maki albarka Asiya ina alfahari dake a kullum kan zamowa mata tagari a gareni sallaman hjy Nasare da hindun a bayanta da suke shigowa yasa sukai shiru a lokacin. Muna can part din wajen anty baraka da ake buga hausa ita da yaran yayin dana dan kishingida saman gadon tare da wayana naraba hankalina biyu ina saurarensu ina kuma duban sakon wayana lokacin. Duk da uwar na koya masu hausa suna fada amma ba daidai ba sai zuwa nan yasa suka sare saboda duk wanda yazo hausane sai suke ganin nasu ba daidai bane. Har muka taso muka fito ana gardama fadan lafazi hakan yasa nake fada masu a cikin larabci suyi yadda suka iya ana fahitar mai suke nufi da abinda suka fada din. Dago kan da zanyine mukai tozali da su hindun dake zaune sun zobo min ido suna kallon mu haka muka karaso wajen na sheda hjyn da suke tare wanan matar da sukaci min fuska ne ranan da naje gaida man da baida lafiya. Duk dadai ita bata fadi wani mugun kalami a kaina ba bayan tambayan da tayi da cewa nidin balarabace ko wani kabila sai yar uwartace ta sake min magana har takeyi min kashedi a kan dansu . Dace na kama gabana don man yafi karfina irin mune shegun diya tsaraban saudiya da ake zuwa nan a yadda mu muna galafiri mu addabi mutane a gari. Cin mutunci tayi min ranan da ba zan taba mantawa da hakan ba sai gashi yau mun hade dasu a gun da bamu zata ba dukkan mu. Matar na kalla ina gaida ita da kwana don taji darajan haihuwa a idona dana ummu dake tare da dan uwansu na gaida ita tare da juyawa zan bar wajen. Naji muryan Abban yana kiran sunana da Ayshaa yaki zo nan gareni ki zauna magana zanyi daku duka a cikin harshen larabci hakan yasa na dawo na zauna a kasa kasancewar duk su duka manyane a gareni. Nan naji Abban yace kingani ba hjy Nasare abinda nake son fada ke nan sai gashi a fili ya baiyana yanzu don Allah ya dace muna zaune haka da yar nan ? Ya nuna hindatu din da hannu ta dago ta kallo uban tare da kallona da nake kasa zaune cikin ladabi yana fadin kin gani the difference is clear akwai banbamcin tarbiya sosai a nan. Aiba za a hadaba ma yaya don yar nan nasan tana da tarbiya sosai don ba yau na fara ganin hakan gareta ba gaskiya. Saboda mun taba haduwa gidan yaya Ahmed da ita alokacin mun dauka cewa mam bashir magaji shike nemanta sai mukaga sabanin hakan kuma yanzu. Don kasan magaji da batar da sawu ya batar damu sosai kan halakar dake tsakaninshi da yar nan don kowa ya dauka soyayya sukeyi da ita a lokacin. Don an fadi kalaman da basu dace ba a kanta gaskiya lokacin sai yaya Ahmed daya nuna muna bacin ransa a lokacin yasa hjy ta kyaleta muka tafi. Yanzu haka tun ranan da nasan halakarku da yarinyar nan yaya kunyan abinda ya faru nake ji wallahi don Allah hjy Asiya ki,,,,, Haba haba dai hjy Nasare Ayshaa ai yarkice koda banda halaka da dan uwanki tunda kin haifi sa,anta ai ta zama yarki. A Cikin kunya ta amsa da gaskiyane wanan zance kin dai izza min nauyina kan hakan yata ki yafe min ance matar na tuba bata laifi inji yan iya magana. Allah ya kyauta dama na kirakune saboda ina son hundu zata zauna damu nan kwana biyu yanzun zaki tafi ki barta nan a guna alabashin idan naga kamun ludayinta na gamsu dashi zakiji abinda zai biyo baya. Ba hindun da aikawa haka ba har ni dake zaune saida na dago kai na kallin Abban cikin mamaki don jin irin hukuncin daya yanke kan yarsa . Kafin na dan saci kallon hindun din naga duk ta lalace man bleaching duk yai mata illa a fuskanta. Haka kuma gashi ta fada don ta rame tayi wani irin baki ta koma wata irin jagwal da ita da gani akwai abinda ke damunta. Ma,ana dai ruwa ya karewa dan kada,,,,,,,,,, Abban yace wanan yasa nace ki zo min da ita gidan nan ba tare da kowa yasan tsarin dake a zuciyana ba . Don dama haka nake son in gishirta ba tare dayiwa zuwan nata wani shiri ba kana ya juya wajen ummu yana fadin. Hjy Asiya da fatan zaki saka min ido akan motsinsu dukkansu biyun daga ita har yar uwarta Ayshaa ki saka masu duk wani motsi nasu ido a gidan nan. Duk da yake yau yaya babba zata iso gidan nan itama don ,,,,,, Hjy Nasarece ta katse shi da fadin yaya babba dai yaya babban yace kwarai itace zata zo nan ta kwana biyu damu komai akan tsarinta za,a bishi. Shima wacan na tura a nemo minshi ance kwanaki an gasa ghana yanzu dai ko ina yake na tura za a dawo min dashi gida insha Allahu indai yana raye. In Allah yaso ma yana raye yaya kurciyane dai da rashin sanin ciwon kai da sakaci Nasare har yaushe yaro kamar wanan za a sakar mai dukiya irin haka da sunan kasuwanci a wani kasa. Hauka irin ta uwarsu ni ban taba jinsa a rayuna ba Nasare kamar munir ne zata tura zuwa wani kasa ya zauna shi kadai wai yana kasuwanci ? Ita da take son kudin meyasa bataje ta zauna ba sai shi zata tura saboda rashin sanin ciwon kai da hauka. A daiyi hamkuri a daina tuna abin yaya kada rai yai ta baci a banza don Allah kayi hakkuri ta juya ta kalli yar tasu tana fadin hindu kinji abinda mahaifinki yace don haka ni zan koma gida ke nan inwa su hjy bayani kina nan gidan mahaifinku ya rikeki. Da fatan zaki mata bayanin waye yaya babba don ta kama kanta kafin ta iso ta dan murmusa tana fadin aita santa yaya ko bata santa ba tana da labarinta ai ban dakine kawai yaya babba bata bin mutum taga yanayin da yake ciki idan yana karkashin ikonta. Wata yaya babba kuma ni meye hadina da wata yaya babbansu can tunda ban hada komai da ita ba ? Mikewa hjy Nasare din yasa na dan dago tana fadin yaya ni zan tafi dama ina shirin zuwa dubiyane gidan kanwar Alh data samu hatsarin mota hanyar jimeta Allah dai ya gyara abin da sauki ba wanda ya mutu motar daice akace ta nakasa. Subbahanallah Allah ya tsayar nan ya maida sabon rabo ummu ke fadan hakan da tun farko itama nasan tunanen zuci takeyi a lokacin. Amma mummy da an barni na koma na kimtsa sai in dawo daga baya saidai kuma ai kinji abinda mahaifinki ya fada yanzu a gabanki ? Ke ki kama min baki a wajen nan ko yanzu kisan halina kin dauka kowa irin kine mara tarbiya halan ? Kin kai yar uwarkice dana tsayar da ita kuma ta zaunu a nan ko don ita bata da halin banzane batayi min gardama ba ? Watau kin mayar damu sakarkaru zaki koma ki debo min kayan mayenki kizo min dasu gida kishiga hankalinki kada ki dauka bansan abinda kike aikatawa ba garin nan ? Bayan haka kuma duk wata kawarki data kuskura tazo gidan nan tuni na fadawa masu gadi su kama maishi a daure min ita sai ranan dana waiwaiyeta. Zaune yake saman kujera a falonshi jikinshi yana saye da kayan motsa jikinsa daya saka tun safe da zai fita jugging . Har lokacin mamakin daya kwana dashine ke damunsa a zuciyarsa duk da yasan hakan ba wani abu bane amma kuma yana da mamakin maganan daya tsunta a bakin baffan nasa dake mata murna akan jerabawanta. Yasani bai nunawa yarinyar wani abinda zai nuna yana sonta ko yana jinta a zuciyarsa ba asali kuma tun farko haka abin yake bai taba mata kallo da wanan tsigar ba gaskiya. Kallon karamar kanwarsa yake mata a da saidai a yanzu zuciyarsa dake masa barazana akan hakan inba karya fadi karya ba zai iyacewa a takaice ya fada soyayyan yarinyar nan yanzu . Saboda ba mintu biyu cikaku kome yakeyi sai yarinyar ta fado masa a zuciyarsa da farko ya rasa ma,anan wanan bakon yanayin da yake ji amma yanzu ya fahinci sone zallah hakan ke nufi . Shigowan salman dakin ya katse masa tunane ya shigo yana fadin Man ashe kana gari yanzun nan naga daki a bude na gane kana ciki. Jiya na dawo da safe ban kuma zauna ba muka tafi unguwa da baffa akan zancen filinsa da yake son ya karba saidai maishi ya tsaya muna dan tauri kai da farko amma yanzu komai ya daidaita tunda yaga zaiyi biyu babu baiga kudinsa baiga fili. Don Alkali yace a dauresa shi din barawone ta yaya zai sayi abu a hannun mace kasan halin baffa da sanyi yasa a sakesa a basa kudinsa da mummy ta sayar masa har ya dora masa dan riba a sama kuma. Allah sarki ina jin ana ta yabonsa ai a gari wai ashe shike da company HAAU a garin nan aketa cewa na wani balarabene can ? Nasane mana sunan yaransa ne yai amfani dashi yanzu kuma wanan filin da muka karba duk wani gina da aka dora wajen za murjesa a gina katafaren plaza amma wanan din ba nasa bane mahaifin Ayshaa ke son dora wanan wajen suyi shagunan su saura kuma abada hayansa ga masu bukata . Ni har yanzu ina mamakin wanan lamarin watau dai da gaskiyane mahaifin yarinyar nan yana raye dama ya barta a nan ? Idan kana shakkun hakan ne kana iya,,,, wallahi ban shakka akai kawai dai abin ne yake ban mamaki matuka wallahi. Ranan nake ji da sunanta ashe cikin wa yanda suka lashe jerabawan su wanan malamin nasu na office din mu nagani da list din yake fada min. Ashe zakaje kai mata murna ke nan sai yayi murmushi saboda yasan gatse yake masa yacewa dan uwansa din ai naje na bata hakkuri lokacin har gidansu. Ta kuma nuna min ba komai don nayi sa,a wata yar gidan nasu tana tare da ita lokacin na zata ai ta fadama na tafi ?. Bamuyi wanan zancen ba don abinda ke gabana a yanzu bai bari na zaune jin wani zance can yanzu dai mun kammala nake gani dakon manir kawai ya tsayar dani kasan nan a yanzu. Salman din ya tambaya da sauri yana fadin ansan inda yakene yanzu ko wani yaji labarinsa yana raye ? Salman yaushe kazams dan leken asiri haka ban sani ba koda yake ba mamaki tunda kanawa manya aiki ai ka dade da shiga force ba,a sani ba. Man wanan zancen ba zai tafi ba ke nan a wajen ka don Allah kayi hakkuri please rudin shedan yasa na aikata hakan nima nayi dana sanin rashin baka shawara kafin na aikata. Bayan fitan hjy Nasare ummu ce ta fara magana take fadin hindu nan gidane a gareki don haka ki saki jikinki cikin yan uwanki a zauna lafiya kada kiyi wani abinda zai sabawa umurnin mahaifinki don,,,,,,,,, Kallon da tayiwa ummu din lokacin yasa tayi shiru don kallone na ai na sani ba sai kin fada min ba hakan yasa ummun yin shiru tana alkawari a zuciyarta zata kiyayyi duk wani abinda zai hadata da wanan fitsatariyar yarinyar a gidan. Saidai ta kasa gane nufin mijin nata nason ya hada yarta da fitsarariyar yar tasa duk da a zancen shi ta fahinci so yake yar yasa ta sauya tasan kuma hakan yana da wuya. Sallama driver gidan ne da ya shigo da yaya babba gidan da kayanta tana fadin kai mutumi ai duk kudin larabawan ka narka a gidan nan gida haka kamar ba a duniya ba sayadi ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/4, 12:30 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Tunda na shiga daki nake tunane meye dalilin Abba mijin ummu na hadani da yarsa hindatu wace sai yau nasan yarsace ta cikinsa. Amma neye dalilin daya nemi zuwan mu gidan lokaci guda gida naji kawai ina son zuwa don ba zan iya zama a innuwa daya da wanan mara mutuncin yar tasa ba hindu. Har in nace in zauna kuwa nasan za a kwasa dani kan ummu don wanan kallon rainin hankalin da tayiwa ummu a gabana taci arzikin mahaifinta a lokacin. Ban san ya suka karasa ba dai kota tafi ko tana gidan oho don na shiga daki na barsu nan falon saboda ban san ko akwai maganan da zasuyi ba a tsakaninsu. Lokacin Sallah naga ya gabato na mike zuwa bandaki na fito mukai arba da wanan dattijuwar matar da suka kira da yaya babba dazun tsaye kofana. Azatona batan kai tayi ba dakin taso shigowa ba ta fado min nan amma sai naji tace hakan akeso yar albarka daga hakan ta juya ta fita kawai. Sam ban kawo a raina cewa wani abu tazo diba a lokacin ba nadai tsaya a ta batane din ta fado min dakin da nake ciki tana fita na tayar da sallah . Ban daga ba ina wajen akai sallah don tun ina addua na koma harkan wayana na dade ban bude online ba sai ranan na bude na fara bi. Wasu sakonni ke shigo min da akayi da arabiya wasu kuma a wani yare can da ban sani ba sai na turancin nake bi ina karantawa kan photon dana taba makalawa na mahaifina idan kin tuna mai karatu. Na shagala dabin abubuwan da aka rubuta har ummu ta shigo dakin ban fargaba saida tayi magana na dago kai ina dubanta tare da saurin kawar da wayana gefe daya na fara gaida ita. Take fadin na zata barci kikeyi ai na jiki shiru tun dazun baki fito kinci abincin rana ba idona biyu ummu. Na fada ina kokarin mikewa daga inda nake zaune don kinsan in akwai abu mai shagalar da bawa a yanzu bai wuce wanan wayar ba da muke amfani da ita don sai ta dauke ma hankali ka manta da duk wani abu dake gaban ka. Hakan yasa har na manta da dan damuwan dake tare dani na zuwan wanan hindu din na shagala da duban sakonin cikin wayana har ummu ta riskeni a hakan. Magana nazo yi dake kan yarinyar nan da zata zauna damu gidan nan kallota nayi ban jira naji me zata fada ba nace da ita ni gida zan koma dama ba tsayi zanyi bama balle. Saboda zuwanta zaki koma gida da sauri nace a,a dama ina da niyar komawa gida kusan sati daya ke nan fa banga Abbu ba kuma yace dani zaizo ya dubani nan . Sai naga tayi dan murmushi ta soma fadin ba zaki tafi ba donta tunda yace zaizo dine ai na riga na fadawa Abban ku zaki dan kwana muna biyu a nan don haka mukayi dashi Abbu din. Yanzu kuma sai yaga kin juya kin koma gida kema kinsan ba zaiji dadin hakan ba sai ya dauka bakya jin dadin gidan nan ne ai. A,a wallahi ummu kawai dai dan su Abbu da Ammah zan koma kinsan halin anty safiya da yaranta balle yanzu basu ganin idona sai tsiyatakun da sukai masu dama Asmau itace mai hankali a cikinsu. Wanan shakuwa taku dai koma dai meye ba zaki gida yanzu ba ki bari a dan kara kwana biyu nan gaba sai ki shirya ki koma gidan. Naga kamar kin sansu tun farko to ina son ki kara kama kinki dasu don na fahinci akwai dalilin kawosu da Alh yayi don shi nake son ki kara natsuwa don Allah nasan kinayi kici gaba da hakan. Ki bar kumshe kanki cikin daki haka kada ta dauka don zuwanta kike hakan tunda bata fiki ba don na fahinci bata da tarbiya ko kadan ashe . Ta mike tsaye tana fadin dama shiya kawoni idan kin hada abinci yana dining ki fito kici nace nagode har ta juya nace ummu ta juyo tana fuskanta na. Wayana na nuna mata ina fadin wanan ne mahaifina ko wanan wani irin kallo tayi min tana karasowa wajen da nake ta karbi wayan tana bi da kallo na dan lokaci. Na fada maki kibi zancen nan a hankali kura kada kija wani rigiman da mahaifinku zai dauki mataki a kanki don kinsa yana hake dake dama. Amma mama daga kiran yarinya sai ya hanata dawowa ya hadata da yaya baba wani abin yaya babba zatai mata tunda ba aure zatayi ba ? Ba zakibi zancena ba ke nan sai kije kiyi abinda kikaga dama akai tunda ke ba za a fada maki gaskiya ba. Ina yar nan yarsa ce dai yau ko yankata yayi kina da bakin da zakiyi magana ke banda kun zamo matan zamani miji bai isa daku ba ? Mama ni abinda nake duba shine ko tufafinta bata dauka ba komai data tafi dashi haka kawai yace ya riketa a wajensa. Bayan hakan mama ke kanki kinsan halin hindu fa anja mata kunne yaya aka kare balle ban samu zama da ita na dorata a hanya ba. Tunda na dauka zuwan suje su dawone kawai zasuyi wai ashe shi riketa zaiyi a wajen sa inga mutunci aiko ke saiya fadawa niyarsa ko ? Mutunci fa kikace bayan wanda kika zubar muna a idonshi kura bama shi kadai ba duk garin nan yanzu waye baisan kece kikai yunkurin halakashi ba har kike zancen mutunci yanzu a garemu ? Ke da watace mai hankali ai dadin hakan zakiji wanda ya tsameki da yaransa a jikinsa yau ya dawo ya nuna yar nan tasace har zaki tsaya fadan hauka haka ? Shiru tayi har uwar ta kare fadanta bata iya cewa komai ba don tasan gaskiya uwar ta fada . Ba karya kuma ta fahinci gari anji zancen don har makwabta ba wanda ko ke lekosu a yanzu dama dai sai jefi jefi take ganin mutane gidan nata yanzu ko babu kowa mai zuwa. Tabbas ta zamo kura abin gudu dama kura a daji aka santa ke nan mutane yanzu sun koma tsoranta kuma ? Ta jima a zaune zakice bata falon uwar saida yaya imamunsu ya shigone ta dan dago tana masa sannu da zuwa ya dan juyo yana ganin irace ya hade fara,anshi ya amsa mata a dakile ya samu waje ya zauna. Donshi bai kaunar ganinta a rayuwansa sam ya tsani wani zance da zai dangantashi da kura din inba yazamo dole ba ance hannuka baya rubewa ka yanke ka yar wanan shi kadaine tasu halakan dashi. Dan dama dama daddy Ahmed zai tsaya su gaisa saidai shima ba sakin fuska a gareta yadda aka saba a baya. Ita wanan wai kullum sai tazo gida nan ne wai dacewa kura din uwar ta dan dago kai ta kalleta tana fadin wai zuwa tayi kan sayadi ya mayar da yarsa hannusa jiya. Amma wanan bata san ciwon kanta ba shine tazo fadan hakan kome ai gata nan ba fada tazo ba wai bai fada mata yar zata koma hannusa ba sai cewa yayi Nasare tazo da ita shine ya rike ta daga nan wajensa. Kuma ya dauka hjy Lami babba ya hada ta dasu don naji Nasare tace harda wanan yar da akace yar matarsa ashe tana wajensu yanzu. Aure zai mata kila koma meye ai yarsa ce ko ita yanzu ina taga bakin magana akan hakan banda ma dadin da zataji inga mutumci ai taimaka masu yayi. Kiyi yunkurin kasheni in dawo ince na sanku shege nake halan ai yanzun ga zunubin ki nan kina girba tun a nan duniya kafin kije lahira kuma Allah ya tambayeki dalilin hakan. Kin dauka ke kinci bulus ke nan har kina dagawa mutane kai kega mai abin kanta an mutu abar maki gado ashe bala,i kika shukawa mutane. Sabodake yanzu mutum baiko iya fita garin nan ya sake sai kaga kamar ana zunden ka zancen nan kinja muna mumunan tarihi a gari kawai. Wai ina mamaki yadda zancen nan ya fita har kowa yaji sa duk jan kunnen da maimartaba yayi a lokacin uwar ta fada tana tambayan dan nata. Mama zamu iya tare zancen nan ga yan gidan wazirine bayan dama ga yadda aka kwashe dasu da farko zance kan ai dole ya fita tunda ita tajawa kanta hakan. Ni zan tafi anji zan dawo ya mike yana fadawa uwar hakan tace dama zancen me kazo dashi saida ya dubi kura din yace ki bari idan na dawo mayi sai anjima yasa kai ya fita. Bayanshi tabi da kallo ta juyo tana fadin zamani ni kura kin cuceni a rayuwata wallahi yau harda dan cikinka baka da kima a idonsa duk a sanadinki kura. Jin hakan yasa hawayen da take tarewa a lokacin ya zubo mata tana fadin mama ai ko kowa ya gujeni banda su yan uwana dolene su gujeki kura don ki daukowa mutane zuban mutunci na har abada. Banda mutane sun san da halin mahaifinku mutumne shi mai adalci aida zancen nan a yanzu yafi nan daukuwa . Da tun farko kika fito fili kika fada muna gaskiya tun a lokacin ba a zauna ba ba,a tara jama,a haka wajen zaman da aka zauna kan zancen ku ba. Ai da wanan tonon silan da akayi da wata kila zancen bai bazu haka a gari ba da sauri har kowa yaji. A ina kika samu wanan photon Ayshaa ta kureni da ido tana tambayana tare da zargi karara a fuskanta don photon na yanzune ba tsohon photo bane. Ta miko min wayan ta juya ta fita ba tare da ta tsaya tayi min magana ba yadda ta fita rai a bace sai banji dadin hakan ba. Kasa fita nayi zuwa cin abincin saida darene na sameta a daki tayi zaune a inda ta idar da sallah kuma ba addua takeyi ba. Nakai gurfane ina fadin ummu kiyi hakkuri don Allah ko baki son haduwana da mahaifinane in hakkura da zancensa ? Sai lokacin ta dago ta dan kalleni tana fadin Ayshaa ke yarinyace duk da kina ganin kina da wayau a yanzu saidai ina son ki sani wayau naki ragagene. Duk yadda kikeji game da mahaifinki na fiki jinsa Ayshaa nafi son ai maki gatan da sai ya biyoki da kansa nan yadda ya gudu ys barki ya dawo da kansa daukaki. Amma kin kasa gane hakan wanan yasa kike ganin kamar ban damu da matsalan naki ba a zuciyata. Don Allah kiyi hakkuri ummu daga yau na daina duk wani zance daya shafi mahaifina indai hakan shine farin cikinki dani. Ta kalloni na dan lokaci cikin mamaki kafin naji tace indai kinyi hakan kin kyautawa kanki Allah yai maki albarka na amsa da amin tare da mikewa zuciyata cukushe da bakin ciki. Don nasan haka zan tabata indai sai mahaifina ya tako kafansa kasan wajena zan sadu dashi a duniyan nan. Yadda nake jin suna zancensa yana da wuya ace yazo wanan kasan nema na balle yadda sukace saboda yan uwansa ya gujeni saboda al,adansu. Hakana kwanta ina faman tunane akan zancen mu da ummu din hakan kuma na karayiwa kaina alkawarin na daina damu da akan zancesa daga wanan ranan insha Allahu tunda haka ummu ke so. Takwas na safe ina kwance saman gado nake jin hayaniya yana tashi a gidan duk girman gidan amma kana jin muryoyinsu cikin tashin hankali. Wai ashe hinduce take masu kwaya a gidan haka wanan hjyn mai zageyen mu tana kuma zama damu ta lurar damu kan duniya. Taje tayar da ita don tayi sallah saboda bata tashi tayi sallah akullum sai tayi ta zageye tana mata cin mutunci zata sakata gaba dole ta tashi tayi sallah. Shine ranan tana zuwa ta samu hindu din kamar wace tasha wani abu ta rikice masu har da buga kai a bango kamar tayi hauka. Matar ta fito hankali tashe ta tayar da masu gidan tana fada masu abinda ke faruwa shine Abban ya fiyo ya nufi dakin da kansa. Yadda tayiwa matar haka tayi masa daidai ina fitowane naji yana waya cewa ku shigo muna falo ai na rufeta a dakin. Man ne da mahaifinsa sai daddy imamu suka shigo suma hankali tashe don Abban yace dasu ta haukace. Sun lekata sun fito duk muna tsaye cirko cirki a cikin tashin hankali can dubi kowansu duk hankalinsu a tashe yake. A hankali nake fadin wai ba anxieties ke damunta ba kuwa don wanan ba wai anihin hauka bane hakan ? Sai lokacin ya juyo yana fadin exactly nima nayi tunanen hakan tun shigowan mu duk suka kalloni nace shine ma don rashin shan da bata samuyi ba kwana biyu zai iya haifar mata da hakan. Kamar lissafi ya bace wa kowa sai lokacin suke fadin hakan zai yuyu don kuwa dole fitan kwaya a jikin mutum saika koma kamar karamin mahaukaci. Yanzu barishi Anwar yazo na kirasa yace yana hanya daddy imamu yake fadan hakan garesu saiga wanda suka kira Anwar din ya shigo da kayansa na likita a jikinsa ya fara gaida iyayyen nasa. Kafin ya kallo mahaifin nasa yace tana ina gata can a daki muje daddy ya fada yayi gaba donshi mahaifin nasu zama yayi kallo daya zakai mai ka fahinci yana cikin damuwa matuka. Daddy dawo bari mu shiga ni dashi Man din ya fada yabi bayan likitan suka samu waje suka zauna ganin hakan yasa nace da yaran mu shiga daga ciki don duk sun tsorace. Tattarasu nayi muka doshi kofan dakin wani ihu data saki dole yaran suka nufi mahaifinsu a firgice saishi hamza dake dan wayau ne ya tsaya tare dani. Hjy Nasare naji ya kira yana fadin duk abinda kikeyi ki shigo yanzun nan don Allah ya kashe wayan yana shafo kansa cikin damuwa. Tun muna jin ihunta har muka daina ji can hjy Nasaren ta shigo yace a kaita dakin ummu ce ta kaita duk hankalinta a tashe lokacin saboda bata san abinda ya samu yar nasu ba. Zuwa can sai gata ta fito tana kuka itama tace wai hauka tayi kome yace ga zahiri kin gani tattara kowa nayu muka bar falon iyasu kadai muka bari a falon muka shige ciki. Gun anty baraka muka taru kowa ka kalla yana cikin damuwa yaran duk suka make min a jikina dole na kyalesu don nasan basu saba da ganin tashin hankali haka bane. Sai wajajen biyu muka fito lokacin barci takeyi sosai don alluran da akai mata na barci ta kuma samu barcin sosai tayi. Bayan sallah la,asar ne muna zaune falo don daga ummu sai wanan matar dake gidan donta suke sintirin dubata a dakin. Mukan bamu shiga ba har lokacin amma kowa na a cikin damuwa gaskiya don ba dadi kaga dan uwanka musulmi a cikin wani bakon yanayi na tashin hankali haka ? Idan kana da imani dole ka damu don kaima baka san yadda zata kasance da kai ba wata rana . Sallaman matan nan na Royal family yasa mu dagowa muna amsa masu tare da gaidasu da zuwa suka amsa muna anty barakace ta mike ta kaisu dakin da yar tasu take lokacin ummu da wanan matar suna dakin suma. Kokarin tasha maganin da likita ya bayar a bata sukeyi sai gasu sun shigo daki na mike na shiga dan kewayawa na dan dauki lokaci ban fito ba. Zan fito ke nan naji murya na fadin wai baki ganin wani abin akaiwa yarinyar nan ta koma haka hjy don wanan abin abin dubawane fa hjy ? To kina ganin wani abu akai mata kome dayan matar ta fada naji dayan tace meye bai yuyu hjy mami tunda matar nan da gani idonta a bude yake . Kofan na bude nafito sukai tsuru tsuru cikin daburcewa nazo zan wucesu ina gaidasu suka amsa tare da bina da kallo a cikin tsarguwa. An dan jima saiga Abba ya shigo dasu daddy suka shiga dubata saida suka fitone gaba dayansu a falo suka zauna ana mayar da zancen. Nan wace na sama tana maganan take fadin da dai an hada mata da rukiya gaskiya bata tashi yin ciwo haka ba saida ta dawo nan gidan wanan abin dubawane gaskiya ? Kai hjy abar wanan zance don Allah tunda har likita yace ga abinda yasa hakan gareta tunda angano abinda ya jawo mata hakan aida sauki kuma ga sauki anga ya fara samuwa ai dama yakan faru hakan wani lokaci ai hjy mami ke wanan maganan. Altine me kike nufi da zancen nan kina nufin a gidan nan ta gamu da laluran nan wai meyasa kuke sanin gaskiya ku take sanine wai ? Duk wani hanya da zatasha kayan maye a rayuwanta na tosheshi kwana biyun nan babu yadda za ayi kuma ta samu shine fa duk ya jawo mata wanan matsalan . Allah sarki dama kasan ance mai kishiya bata mutuwar Allah wata kila ni suke zaton nayi mata hakan don tana yar mijina ko ? Umma dake gefen Abba ta fada ya dan juyo yana fadin tarrik tarrik ya isa hakan don Allah zancen nan bai kai can ba kada ku juye wanan zance zuwa wani abu kuma ga gaskiya kowa yasani. Dama hakan sai ya kasance da ita abin ma yazo da sauki sosai tunda tana samun kula shi Alh ai yasan hakan zai faru dama likita tun can ya fada muna hakan . Daddy ke fadan hakan ga matan da suka so juya zancen zuwa wani sabon abu ga ummu don a nufinsu ummuce tayi asiri ga hindu din ta samu wanan matsalan na enxieties . Allah da Annabinsa sunyi gaskiya akan zato zato zunubine koda ya zamo gaskiya don lamari da zargi a duniya baiyi ba. Karshe dai ummu mikewa tayi tabar falon hakan ya nuna har lokacin bataji dadin wanan zancem ba . Dayawa daga cikinsu sun fahinci hakan a lokacin saidai Allah ya taimaka ba wanda yayi maganan hakan a fili. Nice dai bayan shiganta dakin na bita na samu zaune take bakin gado ta gama waya da Ammah na shigo. Ganina yasa ta dan waye tana kokarin boye damuwanta gareni maganin Aliyu nazo karba a lokacin don yaron yana fama da tari. Har na karba zan fita naji tace Ayshaa kinga mutanen nan suna kokarin dora min laifin matsala yarinyar nan ? Ina ruwana da zamanta ban taba damuwa dasu ba a duniyan nan tunda nasan kafin na auresa yana dasu don me zan damu kaina yanzu a kansu har in tsaya ina wani asiri can ta lalace bayan nasan nima na haifa. Kiyi hakkuri ummu dama haka mutane suke don Allah kada wanan ya dameki ma kowa yasan tana wanan abin saidai idan sunso ganin laifinki. Shigowan Abban yasa na fita da maganin a hannu ina gaidashi kodana fito zanje part din su anty baraka inda yaran suke na samu bakin sun fita gaba dayan su . ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/5, 10:47 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Zaune yake a saman wani katafaren kujera ya kurawa takardan dake hannunshi ido a daidai lokacin wani yaronsa yashigo office din da wata yar karamar laptop a hannunsa. Nufar mutumin yayi yana gaisheshi kafin ya mika masa yar laptop din hannun nasa dago kai mutumin yayi yana tambaya ? Wanan yarinyar ce a cikin kwanakin nan tana yawan bibiyan shafin mu sir tare da wasu bayanai akan mu . Cikin rashin kulawa da zancen da PA nasa ke fada masa yace daga ina yarinyar take me kuma take so a kan mu ? Kai tsaye PA nasa ya basa amsa da yar Nageria ce sir amma kuma,,,,,,,, Shiru yayi don ganin yadda shugaban nasa ya fisge na,uran a hannusa yana mai kura idanunsa akan photon profile din dake jikin yar computer. Mikewa yaga yayi zubur yana fadin yatace bilal yatace ita din diyatace dake zaune Nageria. Kallon tababbe ya soma yiwa maigidan nasa donshi a iya saninsa bai taba jin ance yayi wani aure bayan matarsa Salima wace yar uwarsuce ta jini ita Salima din wanda kowa yasan da hakan. Yau kuma zaucewa zaisa yaji shugaban nasa na kiran wanan bakuwar fuskan da yarsa ce yarsace ta ina ya samo ta haka ? Shima ya daiga kama a tsakaninsu sosai don tana da komai na ahalinsu wajen kamanceceniya amma aida yawa ana kama din kuma ba,a hada komai ba. Bai kara zarginsa ba ga shugaban nasa yaji ogan nasa na waya da babban yayansa yana fadin ta nemoni Abdulrashid yata ta nemoni da kanta daga Nageria. Yadda yake maganan yasa P A din nasa mutuwan tsaye sai yake ganin shuga ban nasa ya zare lokaci guda don shi dai a iya saninsa yasan ogan nasa baya haihuwa akace. Yau sai gashi kuma yana jin yana ambatan yarsace ta cikinsa kuma wanda ya kira yana fadawa din yasan ba wasa a tsakaninsu. Amsan da yayan nasa ya bayar da fadin Alhamdullahi ka tabbatar da Aysha ce kake magana da ita ? Idan dai ba sherin yanan gizo bace itace nake gani ita dince ma tabbasa don hoton dake saman dp din maishi sak itace. Mu hadu a gidan baba dakai karfe biyu ayi maganan jin hakan yasa P A din kuresa da idanu ya kula da hakan yasa ya sake masa murmushi yana fadin kana mamaki ko ? Diyatace ta cikina dana haifa Allah ya baiyanar min da ita don mahaifiyar ta bakar fatace mutumiyar Nageria sai a cikin wanan shekaran Allah ya baiyana min su. Shikan bai iyacewa da shugaban nasa komai ba fita yayi yana dan murmushin yake cikin kibincewa don abinda yaji yau yake gani kamar a mafalkine zancen. Kuka takeyi sosai gaban mahaifiyar nata tana fadin maganganu marasa dadi ga tsohon mijin nata da matarshi da suka zargawa wai itace tayi ma hindun asiri data zauce. Dama an kulla kulleleniya ne donta koma gidan a halakata ya zamo daga diyan ummu sai su kadai a gidan Abba din. Uwar na zaune cikin takaici da tashin hankali donta rasa abin cewa ga yar nata dake ta karamin hauka a falon nata kan laluran daya samu yar nata. Shigowan yan uwanta da matansu gidan ya dan dakatar da ita ga abinda take fadi saidai suma din binta suke faman yi da kallon mamaki ko meya sameta hakan da suka sameta. Daddy imamune ya fara magana yana fadin ita wanan meku ya sameta haka ? Gata nan dau duk akan abinda ya samu yar nata take wanan abin tunda ance ana ganin kamar asirine akai mata kasan yanzu ba abinda mutum bai iya yi a zamanin nan . Mama wa zai tsaya yiwa yarinyar nan asiri kuma kan wanan take wani zabura haka bayan abinda ta shukane take girba a rayuwanta. Wa ya ja hakan ga yarinyar nan idan ba ita ba yarinya tana neman tafi karfin mu a gari ko incema tafi din wanan abin kunyar duk wa ya jawoshi idan ba ita ba. Ita a dole gasu yan gwal ta kashe ubansu da karfi da yaji ta sakar masu dukiyansa sun wullakanta yadda ransu yake so. Yanzu ga sakamakonshi nan ai kin fara girban tun anan duniya kinyi arziki wallahi Amina Sayidi ba irin zuciyana yake dashi ba . Don da saidai yarinyar nan tabi titi saboda kwaya ba wani asiri hjy da akai mata kwayan da bata samu bane kwana biyu yaja mata wanan abinda takeyi. Don har ya fara taba mata wasu sassan jikinta shi sayadi ai yana da dubaiya wallahi danine hjy yarinyar nan ta dade bata karasa bugawa ba tunda kwadayi da sakaci itin ns uwarta yaja mata hakan. Sai zance kakeyi imamu haka kamar abin bai dameka ba akanta aka fara shaye shaye meyasa basuyi haka ba sai ita ana maganan gaskiya ku tsaya ku duba kana wani zance can mara dadin ji kuma ? Tunda kaji an soma fadan kamar asirine wanan abin ya kamata ku tsaya a duba tun yarinya bata salwanta muna a banza. Tunda kowa na zancen wanan matar daya kwaso wayau ta yayi yawa kowa bata yarda dashi ba har yanzu cikin family din nan. Ayya mama don Allah ku cire hakan ba wanan zancen sam wallahi haka yakewa irin masu shaye shayen nan idan yai yawa a jikinsu hjy mami ta fada da yake ita likitace gata yasa ta aje aikinta a yanzu. Wani kallo ta watsowa diyar yar uwar nata kuma surukar ta kafin tace a naku karyan na likitoci ba ga zahiri kuna gani sai ku juya zancen sai abu ya lalace ku tsame hannunku kuma. Mama daga can muke fa yanzu munje mun kara duba yarinyan nan ne kuma da alaman sauki sosai a jikinta yanzu don mun samuma yar wajen ita hjyn shi sayadi din tana bata abinci kuma tanaci normal ba wani garaje. Kun daiki zance nane uwar ta fada tana kawar da kanta gefe daya cikin takaici da zancen da daddy ya gama fada din. Ga abin magana kura nason fada tana tsoron yan uwan nata tasa yanzu tana saka baki imamu zai mata tas saita raina kanta tunda da fada ya shigo kanta. Watau mama ba zaku gane bane da alama hindu ta dade tana wanan harkan ba a kula ba don haka raba ta dashi a yanzu wani yakine kuma dole sai tayi hakan. Wanda ke jikinta bai samu abincinsa kinga yanayi kasa bai zuwa inda yake kaiwa ya taru mata shine yasaka hakan take abu kamar tabuwa aina fadawa su hjy Turai dazun ba duk asiri bane lamarin abin ne yake zuwa da hakan. Kenan haka zatayi ta hauka aji dadin fadin ta samu tabin hankali a yadawa a gari dan mutuncin daya rage kuma ya zube ta sake tambaya. Mama don Allah bar zancen nan wani mutunci kuma yanzu ake nema gun wanan mara imanin bayan wanda ta zubarwa kanta. Don dai mukan bamu zubar da kimarmu ba don munsaiwa kan mu daraja kowa kuma ya gani ai munyi kokari da sayadi ya dawo cikin yan uwa lafiya duk a sanadin mu . Kinga ke nan ba wanda zai zargemu a yanzu saidai ita da mataimakanta da suka salwantar da dukiyarsa tare suke da kunya don kaf hwargwado dai duk abinda ta kadar nasa masu amfani ya dawo da abinsa a hannunsa yanzu . Wani kallon tsoro kura din ta dago ido tayiwa yayan nata imamu dake fadan hakan yace kwarai kinyiwa kanki kura don yanzu wa gari ya waya ba ke da zurian ki ba don dai kinji abinda baba yace ai kunci gadon ku keda diyan ki . An kuma rubuta an aje zancen ya zauna a hakan shima manir muna saka ran dawowan shi nan da yan kwanaki watau kinga ke nan shi baiyi fushi da diyansa da kika gurbata masa ba saidai ke . Shi manir din ansan inda yake ne uwar ta tambaya a gadarance za a dai sani tunda magaji ya sa hannu a aikin ai an gama kuma don sai ya dawo dashi gida gaban mahaifinsa. Waya sani ko nasa haukan sai yafi haka tunda mace ma tayi hakan inaga namiji kuma shida ta sake yabi duniya. Shiru tsohuwar tayi na dan lokaci kafin ta dago tana fadin a takaice dai na fahinci ku da zurian ku kuke son ganin bayan yar uwarku cikin maganan nan ? Wani kallon mamaki sukaiwa mahaifiyar tasu tace hakane din don kawai ku tozarta kura kuka dage tsaye kan imamu haka kamar baku san inda yar uwarku ta fito ba ? Duk da daddy bai faye magana irin haka ba wanan karon shi ya riga kowa fadin assha mama ke da kanki kike fadan hakan kuma ? Sayadine fa mama shima kamar daki yake mama don haihuwarsa ne kawai bakiyi ba sai mu marawa karya gindi ga gaskiya zahiri ? Ai ubangiji duk sai ya tambaye mu wanan hakin idan mun sani muka take sanin akan karya ba gara kunyar duniya da abinda bawa zaije ya tarar ba gobe kiyama ? Nifa tun ranan da naje gidan kura na dubata na samu ta shagala da waya da wata shakiyiyar kawarta tun lokacin ns tsawala . Hankalina bai kwanta ba saida na gano gaskiyan wanan zancen sanadiyar hakan yasa naba magaji goyon bayan shiga aikin kankisa na farin kaya . Mukai nasara kuma dashi da Nasir su zamo lauya don kawai mu tsirar da mutuncinmu ga idon duniya. Wace tayiwa mijinta na sunna uban diyanta kuma dan uwanta na jini hakan waye zata bari a cikin mu nan gaba ? Balle gashi ta fara shirin hada yarta da magaji don shima ta aiwatar da wanan abin exctaly akan kamar yadda sukaiwa shi sayadi din. Kinga ke nan ba wanda zata bari a cikin mu harke mama wanan mai idon tsakiyar kai zata iya murkusheki akan abin duniya sanan yanzu don jin dadi ki zauna kinawa mutane kukan munafunci bayan kece kika lalata komai da hannun ki komai ya baci. Yanzun kan taso magana don bata san lokacin da taba yayan nata amsa da fadin aishi ba sai nakasheshi ba saidai idan yaki biyuwa irin na wancan din. In bashi ba me zaisa na kasheshi,,,,,, cikin hasala uwar tace Kura kinsan abinda kike fada kuwa kura kodai kina da tabin hankaline wai ?/ Tunda Abba ya bata magana ta sauko tana kula masa da yar da suke zargin cewa itace tayi mata asiri don ta nakasa. Kai mutane idan kana da kishiya baka huta ba haka kuma ko yayan miji aka barka dasu duk ba hutu a hakan ma wai ba waje daya suke zaune ba amma ummu bata tsira daga sherin da yan gidan mahaifiyar hindu ke kokarin kulla mata a gari. Saidai zancen mijinta yayi tasiri a zuciyarta kamar yadda yace yana son ta taimaka masa su dawo da darajan diyansa a idon duniya. Hakan yasa taga me zai hana shida yayi mata tsaye ga yarta ba tare da saninta ba ya karewa yarta mutunci da martabanta da karfinsa da dukiyarsa sai nasane ita zata gaza dasu a yanzu. Duk da tasan akwai kalubali babba cikin wanan tafiyan amma haka ta daure tasawa zuciyarta sallama akan zata taimaka saboda Allah dashi kuma. Hakan yasa ta kara zama dani tayi min nasiha akan kada in dauke kaina kamar yadda ta lura inayi ga lamarin hindu din. Don yin zai kara min martaba a idon mahaifinsu din dake jina tankar nima yarsa ce ta cikinsa daya haifa. Naso naki amma tunda naji ummu ta fada min duk irin kokarin da yayi dani ba tare da sanin sa sai naji ba zan iya kyatare hakan ba a yanzu . Saidai ina tunanen ta ina zan fara ke nan don dai gaskiya nasan ko wacece hindu yana da wuya din itama ta saki jiki dani har muyi yadda mahaifin nata zai gamsu. Abu na farko dana fara yi shine shiga in gaida ita da jikinta wanda a gaskiya da farko banyi hakan ba don kada ace munji dadi sai zariya mukeyi a dakin don ganin kwam. Don ta daina fitowa waje ga baki daya tana zaune daki ko wani lokaci saboda abin bai saketa ba har yanzu idan ya motsa zata zamo kamar zarara ne tana abubuwa dai marasa dadi. Yanzun ma da suka gama abinci ina zaune saina kula suna jin tsoron shiga dakin inda take yasa nace su bani in kai mata saboda da safe anyi fama da ita don abin ya motsa mata sosai shine aka rufo dakin aka barta don ba wanda zaije tayi ta gwaurashi a bango. Dakin na tura na shiga da sallamata ina fadin anty hindu kina barcine har yanzu ? Bata motsa ba a yadda na sameta tana dai kwance na aje abincin a hankali na nufi bakin gadon idonta biyu saidai kamar bata da lakka a jikinta . Na kara matsawa ina fadin ko in taimaka maki ki dan zauna ne ga abinci na kawo maki nan ma batayi min magana ba sai ido da ta dan bini dashi kawai. Hannu nakai a hankali ina yaye da abinda ta rufa dashi ina fadin sannu Allah ubangiji ya baki lafiya da kin tashi kinci abinci ko zaki danji nauyin jikin . Sai na kula kamar tana son magana sai kuma tayi shiru ta runtse idanuwanta sannu na sake mata nace ko kina son wani abune ? Kunne nakai naji tana fadin dagani don Allah in tashi na kokarta na dagota da kyar duk ta sake sosai don wai haka alluran yake ashe . Da kyar na samu na zaunar da ita nan na kula ta bata jikinta nace subbahanallahi anty cikin najasa ai kike kwance ? Sai naga hawaye yana zubo mata lokaci guda tausayi ta ban sosai na barta zaune na nufi bandakin ruwan dumi na hada mai dan zafi nazo na kamata batayi musu ba na kaita ban dakin . Ganin ta zauna nace bari inzo anty Hadiya mai aikinsu na kira ta taimaka min tashigo tana dan tsoro nace haba hadiya shigo mana ai lafiyanta kalau. Zo don Allah ki taimaka mata a bayi ni bari in gyara nan kafin ku fito tace nifa tsoro nake ji na dai samu na lalabata tashiga nakuma a gurguje na samu na kwashe bedshet din . Allah ya taimaka iya fitsarine ta sake don wahala ashe nayi kokarin ciciban katifan in juya saidai na kasa don yafi karfina. Donshi naje kofan bayin na kira hadiyan tazo ta taimaka min muka samu muka juya na mayar da wani bedshet na gyaro ko ina dakin wasu kaya na dauko mata a cikin closet din ta na mikawa hadiya din ta tayata sakawa. Har kamshi duk na fesa a dakin a guguje don sai dakin ya koma fes dashi haka don ina ganin tunda ta fara laluran nan ba a tsaya an mata gyaran dakin ba. Gaskiya shaye shaye baiyi ba a rayuwa da lafiyan ka ka maida kanka ana kyamar ka wanan irin abin yanzu ina yai dadi don Allah dai ? Fadan da nakeyi ke nan a zuciyana ashe ummu ta fito take tambayana anty baraka take fada mata wai naje bawa mara lafiyan nan abinci. Ita din garin yaya kika bari taje baraka ta illantata a ciki ita da hadiyace suka shiga saita nufo dakin tazo ta samu muna zaunar da ita na juya zan dauko abincin a zuba mata saiga ta. Sannu da fitowa ummu na fada hankalin ummu din ya kasu gida biyu ta kalleni ta kalli Hindu din da duk ta fada na mika mata plate din dana dan zuba mata abincin . Kin falka ashe ummu ta fada ta dan daga mata kai umma ta sake fadan to yaya jikin naki tace da sauki cikin yar siririyar murya. Kici abincin sai ki kwanta ummu ta fada bari in dan zauna tace tana diban abincin aka turo kofa mahaifinsu ne yashigo kallo daya zakai mai ka fahinci damuwa karara a fuskanshi . Duban mu yayi yana fadin yaya akayi nan ummu ke fadin yanzu nima nashigo na samesu da ita ashe ta falka daga barcin . Ya dan dubeta yana fadin yaya jikin naki tace da sauki Abba cikin yar murya dake nuna jikinta ya tabu a lokacin. Meke damunki yanzu sai kuma ya dubi abincin dake hannunta yace kici abincin mana kada yai sanyi. Fuska ta bata alaman bata son abincin nace anty ko a hado maki ruwan zafi kila zaifi dadin sha gareki yanzu sai ta gyada min kai alaman eeh. Na juya zan tafi naji Abban na fadin kinga ranan dan uwa ke nan sai hadiya ke fadin wallahi itace tazo ta kirani mukai mata wanka ta gyara dakin ai dan uwa akwai dadi wallahi. Allah ya sauwaka Abban yace ya juya ya fita daga dakin ya barsu da ummu dake dan mata nasiha tare da fadin da kinji zai motsa maki kiyi magana kinji kisha magani. Haka dai mukai ta fama da ita na mayar da hankalina ina bata kula sosai duk da ba wai ta sake bane fuskanta a daure yake tamau . Ban bi ta nata ba tunda nayi alkawarin taimaka mata ko bata son abu zan matsa ta tashi tayisa irinsu sallah wanka cin abinci da sauransu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/7, 7:18 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Sannu sannu dai har na saba da hakan zan lekata da safe nagaida ita haka kuma idan na koma barcin safe na tashi nayi wanka zan kara lekata indan jima a dakin. Tun ina daukan hakan a matsayin ramuwar alherina ga Abba har yazo ya zame min jiki shiga gaida ita in bata dan kulawan daya dace a taimaka mata dashi. Tun tana shareni tana bina da harara idan nashiga itama tagaji ta sauko dole nike taimaka mata da wasu abubuwa don jikin kamar yai mata nauyine nake gani. Ya Allah ka raba dukkan musulmi da fadawa cikin wanan rayuwan na shaye,shaye ka kare zurian kowa da ganin wanan bala,in amin. Don gaskiya raba mutum da shaye shaye ashe ba karamin fitina bane hakan don ko nagani ga boyar Allah nan yadda tasha wahala sosai. Yauma kamar kullum hakan ya kasance bayan na tashi nayi wanka na karya na nufi dakin nata a zaune na sameta tayi shiru tana tunane. Tunda nayi sallama ta dago kai ta dubeni ta kawar da idanunta a kaina niko nace a,a yau anty zaune ake ? Tunda jiki yayi sauki bari mu tsefe kan nan naki don Allah ko kalabane nayi maki manya yafi ki zauna dashi hakan . Zanso hakan nima don kan yana damuna da kaikayi saidai banson abinda zai taba min kan a yanzu don wani irin abu nake ji a cikin kan wani lokaci. A hankali zan tsefe maki ai sai a kwashe koda kalabane yafi na juya na fita na dauko cumb da tsinke na bayan kan zama tayi kada ina bakin gado na fara tsefe mata kan a hankali. Sai ajiyan zuciyan nan nata da takeyi ko a lokacin shi take faman sakewa lokaci lokaci muna gab da gamawane iyayyensu maza suka shigo dubata don abinda na kula shine. Iya sune yan dakin hjy mai babban daki ke faman sintiri dubata bayan su ba wani bare dake zuwa dubata. Gaidasu mukayi nikan gaisuwana har kasane dama don saida na zamo saman gadon na gaidasu din. Yayin da ita kuma hindun daga yadda take zaune ta gaidasu daddy man ke tambayan yaya jikin nata ? Shi kuma daddy imamu yana fadin sakariya wanan data gaidamu cikin mutunci tafiki ne a wajen mu ? Matsalan ke nan ai Kura ta gama lalata yaran nan ga baki daya kowa basu ganin girmansa a idonsu ai . Har suka juya suka fita daddy imamu yana kan mata fada shi kuma dayan daddy yana cewa zata daina ai tunda tana ganin anayi yanzu nan inda take. Shikuma Abba naji yace kadama ta daina da sannu zan shiga rigan arzikinta gidan nan idan bata bar wanan halaiyan banza ba. Koda suka fita dakin yayi shiru na dan lokaci dagani har ita ba wanda ya iya magana a cikin mu jin shirun yai yawa nake fadin . Gashi har yanzu ba akira ba zaman jitansu nakeyi a nan da sun kira zan wuce service ina fatan su kaini inda na rubuta don ina son in kara aiki a inda na taba koyon aikina Abuja. Wai kina nufin kun kare nace mu muka gama wanan shekaran ai ku kuna gaban mune sosai aida gamawa ina ji. Sai naji tace ba haka bane kunyi sa,aku mu har yanzu ai bamu karasa ba da saura ni yanzuma gaba daya na daina zuwa fa. Sallaman da akayine ya hana fadan wani abu ko yanzu din iyayyenta matane nake ganin sunzo dubata. A,a masha Allah jiki yayi sauki mami ta fada yau har da tsifan kai haka hindatu ? Hjy ko tazo a sa,a yau ga fuskanki nan shar dashi wallahi gaskiya jiki kan yayi sauki wallahi saiga su suna shigowa sunkai su biyar dakin. Ban daki na shiga don in wanke hannuna kafin mu gaisa nake jin wata daga cikinsu na fadin kina da hankali kika ba wanan yar kanki tana maki tsifa ? Yar kishiyace fa ba abin yarda bane irin su ana neman lafiyaki zaki sake harda bata kai ta tsefe maki ?. Bayan hakan ma a zatona kamar Sayadi da wata manufa ya zaunar daku gidan nan tare kada dai tayi saurin sakin jiki dasu haka gaskiya . Karan budan kofan nafito daga bayi ina yarfe hannuna yasa suka juyo wai ashe a zatonsu fita nayi waje suke wanan maganan dama . Gaidasu nayi zan fita naji mami na fadin Ayshaa kike ko gasu hjy da sister dinta ku gaisa ta nuna min tsofin biyu dake hakince saman kujera zaune. Juyawa nayi zuwa inda suken na kara gayar dasu naji basarakan tace au itace wanan yar tana mai kura min idanu na dan lokaci. Fita nayi na basu waje sam banji dadin zargin da sukewa mahaifiyata ba saidai banda hirumin da zance wani abu wanan yakin natane a yanzu. Falon babu kowa don haka na nufi wajen anty baraka a zuwa lokacin Allah ya gani zaman wanan gida nikan ya fita min rai zan iya cewa run zuwan hindu komai ya jagule kuma. In ma donta natane da sauki ai amma irin maganganun dake fitowa bakin matan nan gaskiya ya fara damu na. Ban jima ba saiga ummu a dakin take fadin au kina nan ashe na dauka kina dakin ne ai har yanzu nace zuwan matan nan na fito. Matar maigarice fa mahifiyarsu yaya imamu da Ahmed tare da yar uwar haihuwanta kakan mam bashir ke nan ai ta uwa don abu daya suke akace. Kinga ko dole suzo dubiya tunda itace ta haifi uwar hindu din kinsan nan dai tashiga min bayani akansu nasan ashe ba karamin halaka bane a tsakaninsu. Sun tafi ai tun dazun nasan ba zan taba fari a gurinta ba shiyasa ban ma wahal da kaina binsu ba don gani suke kamar nice nayiwa yar tasu asiri wanan matsalan ya sameta. Bamu da gadon hakan komai namu ga Allah muke barinsa anty barakace naji tana fadan hakan cikin tare ummu data dauko zancen. Aisu basu gane hakan tunda kamar kishiya nake a wajensu suna dauka saboda nice Sheck ya rabu da yarsu . Sam basu ganin girman laifin data shuka akansa ko kadan sai kokari suke su dora min laifin ko ina asiri me zai kaini yiwa dan kishiya hakan ? Sam sam ban son zance saidai ba yadda zanyi sai naji ko banso tunda uwata zancen ya shafa kuma ina gidan a lokacin. Ban koma dakin hindu ba saida ta aiko hadiya cewa nazo na kama mata kan yasa na koma ina gama mata kuma na kakabe jikina na fito na bar dakin. Gyara shine mace akace don ko wanan kitson ya fito da fuskanta daya sauya abaya saidai nayi mamakin jin kalman godiya a bakin ta lokacin dana gama zan fito daga dakin. Kwana biyu dai na fara jayewa daga shishigin dolen da nakewa hindu dama ban iya ba na dolene don in gyarawa mahaifiyata zuciya da zamanta. Sai gashi naga ana son kawo min cikas a cikin lamarin a lakaka muna abinda bamu taba tunanen yinsa ba a rayuwa. Ga kewan iyayyena dana sa a rainadon har yau da nake da sati ukku da zama wanan gidan babu kowa da yazo dubana ko wani abu a gidan nan. Har anty safiya saidai kullum mu gaisa a waya dasu ko inji ummu na waya dasu tana fadin muna nan kalau ba wani matsala. Ai yanzu na sake tankar bani ba hakan naji tana fada ko ranan wanan yasa nashiga damuwa donko gaskiya gida kawai nake son zuwa a lokaci. Abin mamaki har dasu maryam ba wanda ya tako kafansa ya biyoni nasan ko dokan Abbu ne wanan a kaina. Balle yadda ya rufe ido ya hana Asmau biyoni a lokacin yaci mata mutunci yana har yana ikirarin idan bata zama ta koma gidan ubanta . Murmushi nayi dana tuna wanan ashe don akawoni nan in zauna da ummu aka shirya hakan ? Ta kula kwana biyun nasakawa raina damuwa hakan yasa ta sameni daki da yamma ina kwance ni kadai a dakin ba komai nakeyi ba a dakin koda tashigo. Ganinta yasa na mike zaune ina gaida ita ta amsa tana bina da kallo kafin ta samu bakin gadon tayiwa kanta wajen zama a nan. Dan shirune ya biyo baya kafin naji tace Ayshaa meke damun ki a yan kwanakin nan kika zabi zaman daki haka ke kadai ? Ba komai ummu na tari numfashi ta kafin ta dora ba komai kike shiga daki tun safe ki zauna farki kina zuwa wajen baraka kuna hira yanzu duk kin daina. Wajen hindun ma da kike zuwa har sheck najin dadin hakan gaba daya kwanakin nan kin daina why me yake damun ki kike boye min ? Ba komai ummu kawai dai gida nake son zuwa ummu ina son inje inga iyayyena don Allah ? Amma dai kinsan suna lafiya tunda a kullum kuna waya dasu har kin gaji da zama damu ke nan ko ? Ba haka bane ban saba zama ban gansu bane haka don Allah ummu kicewa Abba ina son in koma gida hakana. Sai naga tayi shiru na dan lokaci kafin kuma tayi murmushi kadan tana fadin saidai kije ki fada mashi da kanki don bansan yadda zance kince kina son komawa gida ba a yanzu. Sai naga ta mike tsaye tana fadin idan zaki saki zuciyar ki garama ki sake don banjin zaki koma gida yanzu kuma . Gabanane ya fadi don jin hakan na dan dago ina kallonta takai kofa koda take fadin hakan kamar insa kuka sai naga ta fita. Shiru nayi ina tunanen hanyar da zanbi a cikin sauki in koma gidan mu din wajen iyayyena dana saba dasu ko yaushe na leko waje zanyi tozali da dayansu . Sabanin nan da sai in ta fito ko tana bukatan wani abu zan ganta muyi magana akai balle mijinta da wani lokacin sai wajen cin abinci kawai muke haduwa da juna. Banga amfanin kuka ba don hakama kukan baizo min ba a lokacin haka na daure ina ta faman sake sake a raina. Haka kuma banyiwa Abbu zancen ba ko a cikin waya na share kowa ina yan harkokina a gidan kamar na sake zuciyana ba komai. A wani gida dake cikin unguwar masu karfi dake tsakiyan Dubai tsohon ne tare da yayansa maza su hudu zauna . A wani katafaren falo cikin suna tataunawa da tsohon dake sauraren su kowa yayi tsit saishi babban dan nasa dake magana. A hankali tsohon da ya ke rike da babban photon a hannusa sako da lungu na jikin yarinyar dake jikin photon yake bi da kallo kadin ya dago kai yana jijiga kansa ya dago yace. Hakkun yarinyar nan indai itace jikina ya ban jinin muce ita tun ban ganta ba don wanan digon dake gefen fuskanta mafi yawan mata daga cikin mu suna dashi haka. Haka kuma idon ta sak na gidan mu ta dauko har hancinta da mutane ke muna kirari akansa namu ne. Abdulrashid ya ambata yana dago kai yana kallon yayan nasa dake zaune suna kallonsa cikin mamaki. Don basu taba zato ko tsamanin samun saukin kai haka daga mahaifin nasu ba don sanin halinsa da sukayi shi irin mutanen nan ne dake tsaye akan zuriansu ko yaushe . Wanda aka kira din ya dago kansa yana kallon mahaifin nasu don yaji abinda zaice a lokacin duk da alamun yadda yake kallon photon yana nuna masa gamsuwa a yanayinsa . Wani shiri kake dashi kan zuwa dauko yarinyar nan ina son in ganta in kara tantance hakan a fili ? Don yarinyar gaba daya yanayin family din mu ta debo wanan da ganinta ba tantama jinin muce ita indai har hakan take ? Baba a yadda na shirya nan da karshen shekaran nan zamu isa kasan mu gana da iyayyenta na can kan zancen zuwanta nan din. Don bamu san da wace irin tarbo zamu samu a wajensu ba idan munje don shine nake son mu kira abokan hurdan mu na can kasan suyi muna bincike aka al,adan kasan idan haka ya kasance. Anya kuwa hakan daka tsara baiyi tsawo ba ku dai sake shiri kayi abindaya dace don a kullum alhakin yarinyar nan yana bin dan uwankune. Bama shi kadai ba har mu nan duk da bamu sani ba amma muna da kamishon hakan a wajen Allah don na tabbatar ko a gidan saraura take halinda take ciki na rashin uba yana sakata kuka. Basai ka tsaya kiran wani ba yanzu haka wanda ke auren mahaifiyarta muna bussiness dashi tsawon shekara ashirin da wani abu amma ban san shike auren uwarta ba sai yanzu. Nan yake basu labarin yadda ya ganosu dan zuwa gidan nasu da sukayi har yaga ummu din ikon Allah tsohon ya fada a karshe. Nan dai suka tsayar da zancen akan tafiyan don haka tsohon shiyasa su ware kudi daga asusunsu don wanan tafiyan da zasuyi din idan sun kirashi wanda zai masu jagoran suji. Zasu dawo suyiwa tsohon bayani akan yadda suka tatauna da mutumin a hakan suka aje zancen nasu sukayi sallama dashi . Anya hjy yayasayadi ba wani shiri yakeyi akan yaran nan ba don a yadda matarsa take fada min shiya matsa kan yarta ta dawo nan wajensu da zama. Gashi kuma ya mayar da hindu gidansa cikin kulawansa ni sai zuciyana ke ban cewa kamar yana da wani manufa akan hakan ? Kura dake zaune shiru ta gama jin halin da aka gano yarta ciki na sauki saidai zuciyarta bai yadda cewa wai don shaye shayen da aka hanata yi yanzu da karfi da yaji bane ta samu wanan matsalan kamar me tabin hankali. Saukin abin wanan labarin da yau Nasare tazo dashi na cewa ta samu hindu din da yan gidan a garden suna shan iska. Kasa hakkuri tayi ta dago kai tana katse hjy Nasare dake wanan bayanin da cewa Nasare kin fada mata ta daina yarda dasu hakan da takeyi. Akan me zan fada mata mutanen da suke sakata nishadi ana ganin sauki yaya zan koma kuma ince kada ta yarda dasu ? Wanan ai sai su daukeni munafuka su kuma daga zuwana sunga sauyin fuska ga yarinya nikan gaskiya ban fada ba . Waiko yaya kinga yadda hindu ta koma yanzu kuwa naso ki daure muje gidan dake ki ganewa idon ki yadda ta murje tayi kyau sosai wallahi. Mahaifiyar tasu ta katse masu zance da fadin ke dake zuwa bai wadatar ba sai ita taje taje ganin takaici ko daukarwa zuciya magana ? Koni kaina ranan na dawo da mamakin Sayadi a raina haka kuma na kula da wani abu ashe gaskiya manya keyi hada maraye cikin zurian ka yana dakushe maka hasken diyan ka. Da a karshe sai dai subi bayan shi na tabbatar da wanan abin a ranan kan Sayadi duk addu,an da nake kwana da wuni akan yaron nan ashe yake fadawa. Haba mama don Allah ai suma nakin suna da nasu daidai gwargwadon da Allah ya basu tayi tsuki tana kawar da kai gefe daya alaman ke yarinyace Nasare. Falon ya dauki shiru na dan lokaci kafin ta juyo tana fadin Nasare ki duba ko dakin da yarinyar nan ke rayuwa kawai a cikinsa don Allah yadda aka tsarashi da kayan alatu ? Mama ni banga wani anbin damuwa ba a nan tunda yaya Sayadi kowa yasan tun farko yana da zafin nemawa kanshi don anga wanan aiba abin mamaki bane yanzu. Kaiya ta fada taja tsuki bata kara furta komai a bakinta ba saidai zancen ta ya saka kura dogon tunane na dan lokaci don taji tana son ganewa idon abinda ke cikin gidan tunda har hjynsu tayi wanan magana. Tasan abin bana wasa bane abinda idonta ya gano mata don haka ko yayane zatayi amfani da wanan daman tasan yadda ta shiga gidan ta gani. Kafin ta dawo ta soma shirin dake ranta dama zanga zanga don ba tajin zata iya barwa wanan takarin banza komai ta mamaye ita da diyanta. Sayadi ai ko banza dan uwantane na jini da zata iya bugun gaba dashi koda aure bai taba shiga tsakaninsu balle yanzu da bai furta ma ya saketa ba a fatan bakinsa don haka tana da igiyar aurensa ke nan har yanzu a kanta. Gaskiya malam nikan yau zanje naga yata muna gari guda ba wani garin ba ace ba zamuga juna ba an bar mutum na faman mafalkaiya akan yarinya. Tazo nan gida kun hana aje a ganta kun hana hakan kun bar mutane a cikin damu na rasa gane me hakan ke nufi kokai nasan rashin ganin Aeesha saiya tabeka wallahi. Nace ba wanda zai tafi ai gara mu saba din tun yanzun da rashin ta itama ta saba da rahin mu a kusa da ita abin zaizo da sauki karshe. Ban fahinceka ba malam kana bari na a duhu cikin zamcen ka kana zance kamar kasan wani abu kana boye min kan Aeesha din. Kema aikin sani kulba ba jima kulba dade sai mun rabu da yar nan wata rana don aure na iya rabamu har in muna raye da junan mu. Haka kuma mutuwa tana iya shiga tsakanin mu dolene a samu wanan na ukku baki fatan yarinyar nan taje gun mahaifinta ? A dai bari mu mutu aiko yanzu ai muna raye haka kuma aure aiba rabuwa bane irin haka sanan da kake zancen mahaifinta ita kanta Aeeshan ta debe rai da ganinsa yanzu a zuciyarta. Na rabaki Ammah tsakanin da da mahaifi sai Allah kina ganin mutumin nan zai kyaleta a yanzu tunda har yasan inda suke dole zakice nace wata rana zamu ganshi garin nan kwatsan yazo nemanta . Ko kuma yan uwansa na jini ko suzo ki ita ta tafi inda suke cikin biyu dai dole ayi daya balle yadda nana keda kafa,zucin danginta a rai din nan ? Allah dai ya kyauta Ammah ta fada cikin gundura koma dai meye yau din nan insha Allahu zanje na ganeta. Ba zan hanaki ba don nasan abinda kike ji a zuciyarki nima ina tare da hakan amma yaya zamuyi yar nan ba tamu bace yar wasune dole muyi hakkuri da yadda suke son yarsu din ! Don Allah malam ka bar wanan maganan yau a duniya akwai wanda ya isa yace nana ba yarmu bace in akwashi ko yazo in gansa. Inma sunce hakan ai ita ba butulu bace saukin abin ke nan dayasa ban damu da abinda mijin Asiya yake son bullo muna dashi na ya kwace ta da karfi da yaji a wajen mu don muna da raunin aljihu. Sam ba zata yarda ba shine kawai idan na tuna nakanji hankalina ya kwanta na kuma gano hakan da irin gaisuwa da duk safe da yamma saita ki mu ta gaidamu taji lafiyan mu. Kaiya ga hanya nan ai kije ban hana ba saidai ban son wani zance kuma ya biyo baya don Allah tunda na hanaki zuwa kin ki hanuwa sai kinje. Yo malam kana da wani zance bari dai naje din aini zanji dalili wajen ita Asiya din idan sun riketane ai maji. Da Ammah ta tashi zuwa sai ta dauko min Asmau suka taho tare jna daki kwance nake jin murya kamar na Asmau din tana kwala min kira da mummy mummy mummy. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/7, 9:58 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣7️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Nasan za a rina don yadda kwana biyu nake kiran Ammah ina mata kuka tayi tambaya har ta gaji ban bata amsa nasan dole hankalinta zai tashi. Saiko ga tarkona ya dane Ammah da suka fado min daki ita da Asmau din tunda safe haka kuka na kara sakewa ina fadin . Ammah nayi kewan ku wallahi ina Abbuna da sauran mutanen gida bata iya amsa min ba sai bina da kallo da takeyi tana neman inda zataga wani matsala a jiki ? Wai kukan na meye haka kin damu mutane da kuka tun cikin waya na sakarci mana ummu dake shigowa dakin ta fada. Don taji ance gasu tafito bata gansu ba akace suna wajena shine tabiyosu Ammah din ta juya tana kallon yar uwar nata tace. Sakarci kamar ya Asiya wai zaman nan dolene halan kunce kwana biyu tazo tayi ba sai a barta ta koma inda tafi wayau dashi ba ? Ammah meye matsalan yarinyar nan don Allah don sakarci zata dinga sakawa kanta ukuba keba rashin ciba ba rashin sha ba balle sutura ? Ke ke ganin hakan indai bata zama mu koma gida shike nan dai ko a,a yaya gaskiya ba zan iya ketare zancen Alh ba in baki ita ku koma gida haka kai tsaye. To ai gara da kika fada naji aiko kinyi gaskiya Asiya lalai kan ba zaki iya ketare zancen mijinki ba yau kan Aeesha tabbas hakan gaskiyace ke Asmau tashi muje yarta ce ai tana da iko da abinta. Sai lokacin ummu tagane katobaran da tayiwa yar uwar nata a kaina ta koma fadin haba yaya yata kuma ni ba yadda kike nufi din nan bane don Allah ? Nina isa in raba tsakanin ku da ita raba da da mahaifi ai sai Allah yanzu kuma kanki akeji ai zance ya kare kin fada yau banda iko akan yarki tabbas hakan gaskiyane nana . Inna lillahi yaya kada ki dauki zancena da zafi don Allah akan me zan dauki hakan yarki ce fa Asiya ke kika haifi abinki kika san zafin ta ni daga sama kuma nazo maki karan bani da rana tsaka ? Wallahi yaya abinda kike nufi ba hakana bane don Allah kiyi hakkuri idan na fadi abinda ranki zai baci cikin zancen nan. Kodaya wallahi akan me raina zai baci ga abinda mijinki yace kan yarki ke baki tashi bane in wuce kada ki bata min lokaci kin daiji abinda malam ya fada kada mu dade ko ? Na riga Asmau mikewa zakice dani Ammah keyi ummu ta juyo ta kalleni tana fadin kin kyauta Ayshaa kin hada wanan rigiman tsakanina da yar uwata. Kada ki zargi yar nan a zauna lafiya kinga tafiyata ni nima dagowan na karasa yi ina fadin don Allah Ammah kiyi hakkuri tare zamu ban zama gidan nan. Jikin ummu yayi sanyi ta kalleni tace hada kayan ki kibi uwarki ina shike nan dai tunda kinki alherin da ake son maki. Ashe Ammah na daga kofa ta juyo tana fadin ke zauna gidan uwarki karki koma can ki kasa ganin alherin ki don bamu da komai sai Allah da halin mu. Yaya nifa zancen nan ban daukeshi da zafi ba wallahi ba wani abu nake nufi ba da nace hakan ban kuma fifita Alh akanku ba da yar nan. Datayi hakkuri mun gano me yake shiryawa a hakan zaifi amma ta dami mutane da zancen tafiya ashe don barnan suna da bata tsakani har ta kiraki a waya ? Baida nufi komai a kanta banda alheri can ko idan ta koma wajen muna fakiran nan me zata samu a garemu banda hakkuri da muka gada muka kuma tayar da ita a cikin sa. Innalillahi yaya baki fahinceni bane don Allah naga idan anyi mai hakan kamar ba a kyauta bane wallahi zai dauka ba a son shi da itace hakan yasa nace a bari ya dawo don Allah. Ai dada yanzu kuma ni kinga tafiyata dama itace ta kawoni nan don nazo naji halin da take ciki naku ganta . Taso mu tafi ta fada tare da kama hanya Ammah tsaya in fito mu tafi ni gida zan koma yau na fadi hakan saboda ban yarda su barni wanan gidan nasu ummu a ranan kafata kafansu. Gara in koma hannun iyayyena da suka san zafina ko yaushe idonsu yana a kaina muna hakkuri da junan mu kuma duk da basu da wanan daulan irin nasu ummu. Amma na kwamace na koma wurinsu hakana muyi rayuwan mu yadda muka saba din don har gobe dangin Abba suka shigo suna min kallon tsana a idanunsu ni kuma wanan abin yana ci min rai. Gashi ba zan fadawa ummu komai ba game dasu don kada in tayar mata da hankali fitina yazo ya auku saboda dalilina. Hakan yasa naja bakina nayi shiru ban taba fada mata komai ba na barwa cikina zancen Abba baya gari sun tafi Abuja a lokacin yasa ummu cewa a bari ya dawo in koma gida din. Nikuma ina ganin idan na bari wanan daman ya kubuce min sai ranan da kuma naci sa,a irin hakan zan tafi gida donshi ummu na kallo na fito da yar jakata ban dauki komai cikin abubuwan dana samu a gidan ba sai man shafin da nake shafawa wanda nake jin dadin sa. Motana dana dade ban shiga ba kusan wata daya shi mukayi amfani dashi ina kallon bacin rai a fuskan ummu ban tsaya kallon ta ba muka nufi gida ina mai jin dadin hakan a zuciyana. Saidai idan na tuna da yadda muka rabu da ummu nakanji ba dadi a zuciyana duk da hakan shine mafita na jaye bakin alaikum ba tare data fahinci komai ba ta dora laifin a kaina. Dan wata daya da kwanakin da nayi bana gidan sai naga gidan ya sauyawa ganina dakina nashiga yaran anty safiya suna murnan ganina suna fadin ga mummy ta dawo ga mummy ta dawo. Na rugume yaran ina fadin Nusaiba ai nayi fushi ko ku kawo min ziyara sai yau da Ammah taso zuwa naga wani dan gidan nan. Wai dawowa da ita kikayi mama bayan kinji abinda baba ya fada anty safiyace ta fito daga dakin su take fadan hakan. Anty safiya baki so dawowana bane na fada nima a kausashe idan bata so dawowan ki ba ai saita mayar dake can Ammah ta fada. A,a ni fadan baba nake ji kada yazo ya hauku da fada a gidan nan aiko mama ni zanfi kowa murna da dawowan Aeesha gidan nan. Nida nafi kowa sanin dadin ta da muhinmancinta cikin mu kya dai fada kema da bakinki yanzu ai Ammah tace. Shine na shige dakina kai tsaye ban tsaya jin sauran zancen data dauko din ba don gani nake kamar za,a iya mayar dani gidan ummu. Zaki mamaki mai karatu meyasa nake gidun gidan auren mahaifiyata duk da uban daulan dana fada maku tana ciki na rayuwa a yanzu. Dolene idan zakuyi min adalci don na farko iyayyena dai dasu na saba har na girma din nan basu rageni da komai ba a rayuwa na kyautatawa tsakanin da da mahaifi. Yau indan na dauke kafana da rana tsaka garesu haka saboda Allah nayi masu adalci ke nan a rayuwana ? Gara dai mu karasa tare da abina zaifi mutunci a yadda aka saba din tun farko dasu yafi mutinci. Abu na biyu sau uku ina rutsa dagin mijinta suna gulma akan zamana a gidan na ukkun wata na fadin kardai an daukoni ne gidan nan mu zauna mu mamaye waje. Mafarin a samu wani dan gida a laka masa ni duk da karyan bashegiya nake ba saboda Sayadi ai dole a rufe komai ta zamo yar gida tunda ana son mata gata uwarta ta mamaye waje. Keko ni nafi tunanen don magaji fa yaya sayadi yai wanan hadin ya kawosu gida daya ya aje a lokaci daya don su fahinci juna. Daga nan nabar bakin window din dana tsaya ina saurarensu dakin anty baraka don gulman saida yajasu zuwa can ba tare da sun sani ba. Ire iren wanan maganan nasu yake daga min hankali har zama gidan su ummu din ya fita raina gara na dangana ko don mutuncina ya tsira kada wata rana wata ta fada min wani magana mara dadi in kasa hakkuri. Nan gidan Abbune mun dade da fahintar juna da yan uwansa don an wuce wajen ba sauran sherin fili yanzu saina boye da ba a rasa ba don ba duka aka taru aka zamo daya ba. Don ko nan din akwai masu aibantani don shine ko naji dai bani damuwa tunda ana mutunci iya gwargwado dasu. Misalin karfe hudu na yamma Abbu ya dawo gidan suke gaidashi yake fadin tana can bata dawo ba ko dacewan Ammah. Sun dawo tun dazun baba ai basu jima ba suka dawo gidan saiga Ammah tafito daga dakinta tana fadin malam ka dawo ? Allah ya dawo damu ashe kin yi tunane da baki zauna can ba na zata ai halinku na mata zaki min sai sanda na ganki ? Ko zama bamuyi ba ai muka juyo Abbu sannu da dawowa na fada daga bayansa inda yake sauraron Ammah din. Ya wani juyo da sauri yana fadin nanata ikon Allah kin zone ashe ko kunsha bambanne da ita ? Na dai dawo gida Abbu na bashi amsa ina karasa fitowa daga ciki ai tana ganin mu tace ta tashi gida tayo ba zata zauna ba kamar wace ake kwanta a gidan ? Ikon Allah nanata baki zauna gidan uwarki ba kika dawo nan akan wani dalili ya fada yana kallona ? Abbu dama ai ganinsu naje da niyar kwana biyu sai gashi har nafi wata daya a wajensu na matsu in dawo gida ummu kuma ta hanani dawowa. Haba nanata na kula fa uwarki nason zaman ki kusa da itane yanzu da kin daure kin kara bata lokaci ku kara fahintar junan ku . Abbu ko hakama mun fahinta ai ita dai kawai bata son na dawo nan ne tafi son in zauna can a wajensu. To ai hakan ba laifi bane nanata da sai ki zauna keda ke cikin daulan duniya ina ke ina kwadayin dawowa nan wajen mu kuma ? Abbu ni gida yafi min dadi da zama can don a matse nakai wanan lokacin dasu. Kasan kai ruwa ranan da mukayi da Asiya yau ta ban yarinyar nan malam kin fada ma nayi ai tunda banji kayi min magana ba. Nagaji da kullum ta kira waya tana min kuka yasa nace dakai zanje gidan muna shiga ja,ira ta tuma ta kafe ita gida zata dawo yau . Murmushi naga Abbu ya dan sake a fuskanshi yana kallona kafin yace dani banda abinki nanata ai can din ma gidane saidai kice baki saba dasu ba kawai. Ammah kin kyauta da kika dawo min da ita gida ina dalili malam yarinya ta zauna a takure daki muka sameta a nadene nida yar nan Asmau. Dama anbinda nakewa gudu ke nan na hana kowa kaf din ku zuwa da yaya na samu ta tafi taje taga nagida tace irin hakan gashi kuwa ya faru din. Ina ita Nana Asiya din dai ta yarda kizo da ita ba daukota kikayi da karfi da yaji ba sai taja tsoki tana fadin kaiya malam a daiyi sha,ani kawai wai an cuci na kauye. Nice wai yau Asiya ke fadawa sai mijinta ya dawo idan ya yarda ta dawo Aeesha zata dawo garemu Asiya fa malam ka duba min zancen nan don Allah ? To idan tace hakan banga laifita ba ai anan don shine ya roki zuwan nata da kansa har na tillasta mata zuwan ai kinga a daukota bayanan hakan baiyi ba ai nake gani. Kaiya a yanzu ke nan tunda ta zamo mutum har suka fimu sanin zafinta sam ban taba zato ko tsamanin jin hakan ba daga bakin Asiya ba malam. Ikon Allah me abu ja mara abu ja ke nan kike son nunawa abinda kikayi ina don Allah da zumunci dai kikayi ko ? To ku bar zancen nan tun bai girma yakai inda ba a son yakai ba kin dai dawo da ita shike nan zance ya wuce ko ? Ai dole malam tunda itace ta haifi abinta tafimu sanin zafinta da kimarta a yanzu ta zauna nan wajen mu ta halaka koba shine ba dai ? Nace kibar zancen nan don Allah kada yai nisa yarinya dai ta dawo zance ya kare ya fada tare da daukan buta ya nufi ban daki nasan shirin magariba yakeyi ke nan a lokacin. Daki na koma a cikin sanyin jiki don na fahinci bacin ran da Ammah keyi kan hanani zuwam da ummu tayi tare dasu sai banji dadin hakan bakuma daya faru. Don in wani abu ya tado nice sillar hakan ke nan tsakaninsu gashi suna zumuncinsu gwanin ban sha,awa. Koda Abba ya dawo da daren kowa yazo ya gaidshi da dawowa kamar yadda aka saba masa sai bai ganni ba yake tambaya ina yata don haka yake ce min saboda kara. Cikin yanayin fushi da bacin rai ummu din tace tana gidansu dazun yaya tazo ta dauketa da rana wai ashe yar nan tana kiranta don shagwaba ta dasa mata kuka ban sani ba ? Subbahanallahi wani abu kike mata halan haba dai shegantakace kawai da jin dadi tunda sun shagwabata nan kuma bata samun hakan . Gashi ko naso suje tayi passphot don wanda nasa aka taba mata kila yayi expire yanzu ba matsala zanga malam din sai suje suyi har su iyayyen nata don ina son muje umura dasu duka. Yaya tazo gidan nan ke nan kema kinsan ai tana ganinsu ba zata zauna ba tunda an kwana biyu bata gansu ba. Amma wani halin banza sheck daga ganin yaya tasa rigima akan ita gida zata don Allah taje bance masu komai don nayi magana yaya ta mayar da abin wani zance kuma. Ya kallonta yana fadin akan me zakiyi mata magana kema kinyi gangancin yin hakan yayace zakiwa iyaka da Ayshaa don kece kika haifeta ? Wai meyasa kowa ke ganin laifinane dai bakiyi dubaiya ba anan shine laifin ki ko mahaifinta yanzu ai baida dogon tsaurin da zataji garesa kamar nasu suda suka reni abinsu. Shiru tayi cikin bacin rai bata iya kara furta komai ba a lokacin don ranta da yake bace gata fa akeson gwada mata amma kuma yarinya tace ba haka ba ? Shine washegari ya tura a dauki mai Abbu kan zancen photon da za ajeyi na visa tafiya Abbu ya zata don dawowanane saida yaje yake jin labarin yasha bambam da abinda ya zata din. Don haka ya dawo gida yana fada muna zamu tafi ai muna passport don Abba yace umura zai tafi damu bana jin hakan yasa Ammah dan sakewa ta sauko da fushin da takeyi dasu din. Don da a jirace take waninsu ya tunkareta da zancen dawo dani gida da tayi suji a ranan sai gashi ko tashin zancen ba wanda yai wanan maganan cikinsu. Koda na dawo saida nayi kusan kwana uku su maryam suka san na dawo sai gasu mun dade muna hira kafin yamma yayi na rakasu suka tafi. A nan tsakar gida na zauna inda naga Ammah na gyaran wani sarka muna hira da ita Asmau duk basu dawo ba suna school a lokacin. Yanzu ke don Allah da kika matsa ki dawo nan zama hakan yafi maki can a cikin daula da kikeyi Aeesha ? Ammah ba hakana bane dangin mijin ummu basu son zamana a gidansu kuma ni gaskiya nan din dai yafi min dadin zama dace . Nan na soma bata labarin abubuwan daya faru har ciwon hindu da irin kokarin da nasha akanta amma haka yan uwansu zasuzo suyi ta sakin magana a kaina. Ran Ammah din bayi dadi ba take fadin ai saisuyi da wani basai kin kara zuwa zama ba iyakarki dasu zuwa ki gaidasu ki juyo kamar kowa. Yana zaune daga gefe daya yana duban wasu takardu a hannusa yayin da iyayyen nasu suke hira irin ta manya yaji daddy yana tambayan . Na daina ganin wanan yar ma gidan nan yanzu wace ya ke nan sai kuma ya tuna yace au Ayshaa kake nufi ? Ta koma gidansu hannun marikanta abinda yasa ya dago ke nan ya dan kallesu takoma gida wani abune ya faru kuma ? Ba abinda ya faru Ahmed tana matukar kafa zucin iyayyen rikon natane kawai ita kuma nan hjy ta kasa natsuwa ta fahinci hakan. Yadda take son yarinyar ta kasance mata na fahinci yarinyar na farko bata da saurin sabo haka kuma bawai yawan dai hayaniya ke gareta ba za ace. Allah ya kyauta ita hindun ai ta samu sauki sosai ba samu mahaukaciyan nan itama tana fada wai ka dauko diya ka dunkuleta a gida ko gaishesu bata zuwa yi. Naji mama na fada da ita tana fadin ita haka bai mata dadi bane yadda gaba daya hindun ta sauya lokaci guda ,. Abinda nakewa kaunar zaman ta da yarinyar na ke ta dinga gani kyawawan dabi,unta don yarinyar ta yarbiyantu sosai wallahi. Zata daina ai insha Allahu don gaskiya akwai alaman natsuwa sosai gareta yanzu so idan aka kara hakkuri insha Allahu zata dawo. Wayanshi dake gefenshi ta mika hannu ya dauka shiru yayi kamar mai nazari a cikin kwalkwalansa sai kuma ya fasa kiran kasancewar iyayyen nasa suna falon zaune. Yarinyar nan tana da hankali kuwa yake tambayan kansa tare da mamakin yadda ta iya tsalake gidan nan ta koma wancan gida ? Saida dare bayan ya koma gida ina shirin kwanciya naji wayata na ringing alaman kira na shigo min. Ina dagawa sunan da naganu saida ya ban mamaki don yaushe rabonsa daya kira layi na da sunan kira. Haka na daure na daga a cikin sallama ya amsa min tare da fadin yaushe kika koma gidane yau na shigo ban sameki ba naji baffa na fadin kin koma gidan ku. A takaice na bashi amsa da fadin kwanaki why Ayshaa baki mutanen nan ba zasuji dadin hakan da kike masu ba ? Banyi masu komai ba kawai nafi jin dadin nan gidan mune da can sai naji yayi murmushi kadan yace. Keda aka kaiki don koyon wasu abubuwan zaki kama hanya ki dawo gida meyasa ko wani lokaci bakiwa kanki adalcine Aysha ? Kada kuga laifina nan din yafi min sauki zamane fiye da can din kumani ba wanda yai min bayanin koyon wani abu ai. Haka dai hiran namu kamar kullum yake tafiya fada fada nasiha nasiha yake fadin na dinga zuwa nace ai zan diga zuwa duba su. Mun dan dauki lokaci kafin muyi sallama tunane na fara a lokacun bayan mun gama wayan dashi irin yadda gidan nasu ummu komai a sarautance akeyinsa. Ba laifi don dan zama nan na koyi abubuwa na rayuwa da dama a tsanake koda na dawo na kasa yin wani hayaniya yanzu duk da dama ba yinsa nakeyi ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/10, 9:43 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM, 8️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Haka rayuwa take manya sunce watarana kasha madaci wataran kasha zuma wanan duk mai rayuwa a doron kasa sai ya dandana rayuwa biyu wata rana. Irin hakan na kasance a ranan da sakon Abba yazo muna na zancen zuwa yin umuran mu don naga ga masu salo da yangan cewa sunfi kowa nasaba . Amma Allah da ikonsa nice a cikin zan fara zuwa umar nayi sunna wani hikima sai ubangiji Allah mai girma da daukaka. Su Abbu sun tafi har gida sunwa Abba godiyan hakan bayan komai ya kammala suka fara shirye shiryen tafiya nidai nawa kawai ance in tasone muje shine nawa don kowa ban fadawa zamu tafi ba. Yan gida kuma da suka sani Abbu ya gargadesu da inyaji zancen a waje sune zai dauki mataki kan hakan . Wanan yasa sukaja bakinsu sukai shiru har saida abin ya tabbata akaji a bakinsu da suke sallaman mutane don tafiya kana suke hadawa da sunana kan tafiyan. Nan su maryam sukaji nasha korafi a wajen su ta nan kano muka tashi zuwa saudiya inda amanan gidan Abba ya zauna akan Samira don itace babba da za a bari a gida. Saboda zancen tafiya dasu anty safiya sai daga baya lately ya tashi abin kudi nan da nan suka samu visan su ya fito. Can gidan su ummu kuma su yaran Anty baraka da yan aiki zasu kula masu da gida tare da sauran yan uwansu dake gari komai an tsara yadda zai kasance a lokacin. Tashin dare mukayi muka isa can da sanyin safiya sai da tafiyan yazone na fahinci akwai mutane da dama a wanan tafiyan namu irin yan royal family daddy su Man bash daddy imamu baba dalhatu Ciroma da dai sauransu. Fanin mata kuma su dana lissafa da matayensu idan biyune ko daya sunzo dasu donshi daddy imamu matansa biyu dukka yazo dasu wanan tafiyan hjy Nasare da maigidanta har da yaron ta namiji. Akwai hindu da hadiya yar aikin nan nasu sai yaran ummu kaf dinsu duk tare mukazo dasu sai dai an dan samu bambamcin jirgi don wasu sun rigamu isa kasan a lokacin. Mun ga mamaki sai faman tunane nake a kasan raina yanzu a wanan kasan mai albarka aka haifeni amma kuma na koma abin kyama ga mutanen da nake rayuwa a cikinsu. Ina tare da Ammah da su anty baraka duk da anty safiya tafiyan mu kusan dai tana tare da ummu ko wani lokaci ita da hadiya mai aikinta. Abbu kan baiyi sakaci da tunatar damu kasan da mukazo ba don haka muka bada himma sosai wajen bautawa Allah tare da godema da irin baiwan da yai muna lokaci guda a rayuwa. Muna tare dashi ko yaushe ina kuma kula dasu har muka bar madina garin dadi zuwa makka akwai matukar nisa sosai tafiyan don sai yamma muka isa tun abin safe. Na dauka kamar daka danyi tafiya sai garin ashe abin ba haka bane tafiya mai nisane a tsakani cikin daren nan kuma muka nufi yin dawafi . Har wanan abin dake tarin zuciyana dai gudane shine wai anan dai aka haifeni Abbu bai bari mun dawo gida ba saida safe don nan ba irin madina bace da ake gargada mutane a rufe kofofinta. A washegarin Ummu ta shigo dakin mu don su gaisa da yan uwanta don gaskiya Abba yayi kokari mukan a ganin mu don kusan mu goma mukazo daga bangaren ummu. Don har da wasu yan uwansu maza mutum ukku da suke uba daya yayyenta mata kuma su ukku mukai wanan tafiyan dasu din. Ammah kunci kaji ko ta fada tana zama saman gadon dakin sai Ammah din ta dago tana fadin ina zanci kaza Asiya gani da budurwa a gabana. Aeesha muke son mu hada kudi mu sayawa yar babban sarka ta aure kinga wanan damane ubangiji ya bamu ba zataje a haka ba ai. Wace sarka kuma Ammah me Aeesha zatayi da sarkan gwal kuma wace zata iya sayan shagwan gwal daya a nan idan taso. Kallon da taga matan wajen suna mata don daga ciki har da dangin mijinta a dakin yasa ta gyara tana fadin . Sana,an ubanta ke nan fa Ammah akallah kada inyi karya suna da shaguna a cikin garin nan banda na Dubai da zasu kai goma ko fiye da hakan ma dai . Don sana,ansu ke nan tun fil azal su harkan gwala gwalai danye da wanda aka sarrafa din nan haba dai kici dadi iya dadi yadda kike iyawa don Allah. Ammah tace to ai bamu ga ubanba balle ace tana dashi din ba gara dai mu aje iya karfin mu ba tun yanzu koba gaskiya ba tana cewa hjy babban nan nasu da muke daki daya. Tace to aini kinga na daskare a waje daya wanan zance nata ya kashe min jiki ke gaki komai kuka gani kuce Aeeshan zaku saiwa. Bayan uwar yarinyar nan na fada maku kullum yarinyar nan yar gatace haka dai Allah yayi zata rayu daku tun farko nata kaddaran ke nan yazo a hakan. Ita bata rayuwa da iyayyenta a cikin daulan da Allah yai masu ba ya jefota hannun ku don wani nufi da yabarwa kansa wanan . Tunda kikaji ta fada haka din ne saidai muyi fatan zuwanshi lafiya da kuma nasara kada a samu muhawaran amsanta din. Wasu a dakin shirme suke ganin zancen ummu din da karya a cikinsa tun yaushe suka dawo suke fadin mahaifina zai baiya har ranan ba wanda yaji duriyansa kuma. Hakan ya kawo dan tsegume acikin tawagan suna zunden ummu da sakin habaici a kanmu kan inma karyane dai mutum kansa yaiwa ai don ba,a karyan arziki ga bawa uba kuma ba wasa bane nemansa ai. Kawai a tsaya a yadda nake ta samoni a yawon banzata datayi a nan cikin larabawa yafi wanan karyan da take shatawa mutane ko yaushe tunda kowa yasan gaskiya a yanzu. Ita hjy babbace ke tseguntawa Ammah abinda yan uwansu ke fada a kan zancen da Ammah tayi a masaukin mu tana mamamin yadda wata ta fitar da zancen cikin dan lokaci haka ? Itama Ammah ta hau nata bakin a cikin mota tana sakin magana sukai tsit don sunsan duk yadda akayi zance ya koma masu suma kamar yadda yazo masu. A gaskiya zangayen nan yau banjin zanyisa Aeesha jeki kuda keda sauran karfi ku zagayo in an jima rana yai sanyi sai mu tashi nida hjy mu zagayo. Ammah ce ke fadan min hakan don ko yaushe ina lake dasu ita da hjy ban damu da bin yan matan dana hango daukan kai da izza a wajensu ba mu yan mata cikin tafiya mu kai biyar. Sai naga tun a madina suna nuna irin su wasunefa suna abu izza izza da isa yasa na daina kula harkansu haka kuma Abba da ummu duk inda suke suna makalene da yaransu . Hakan yasa sai yan tsofin da nake dawainiya dasu su biyu hjy babban da Ammah ke nan ko ina dasu zaki ganni ko tare dasu anty safiya wani lokacin. Mikewa nayi ina gyara hijjab dina tare da fadin hjy bari na samo maku abinci kafin na tafi hakan yasa hjy babba miko min kudi tana fadin yar nan kamar kinsan abinda zan fada ke nan . Imamu yace muci kaji muci sai mun koshi mu bar kimshe kudi a jikin mu shi nake son nace ki karbo muna dan dankalin nan da kaza mu tausa kafin ku shige ciki. Hjy bari na sayo maku na cikin shagon nan mai dadi zaifi Ammah ta miko min kudinta itama na tunkari katon shagon mai abin mamaki shago mai tambari agogo a tsakiyan makka shagon daya kumshi abubuwan mamaki a cikinsa ga wani babban hotel hawa na takwas da sai ka isa zaka sauka a cikinsa kai shagon dai sai wanda yaje ya ganowa idonsa karyan arzikin dake cikinsa Bin dawood ke nan. Sashen abinci na nufa amma saina tsaya shiga bayinsu don freene shiganda ga kuma tsabta shima wajen kaji kamar kada ka fito. Na shiga nayi wanka na kara gyara jikina tsab na fito ina wuce shagonan kayan karau da sai inda idonka ya tsaya da kallo a cikin wajen. Ina gab da kawai wajen sayar da abincinsu nayi karo da wasu mata da miji da yaransu biyu suna rigima wai sai uban ya daukesu a kafada ga kuma matar nasa makale a hannusu ta nuna bata damu ba. Sun dauke min hankali ina tafe ina waigensu har naje nayi karo da mutum ban sani ba na juyo da sauri don ganin waye na bashi hakkuri tunda nasan laifina ne . Balarabe da shigan haraminsa yayi lage yadda maza keyi yayin bautar ubangiji sai wasu na tare dashi sunkai goma a bayansa . Sorry please na fada da kawar da kaina na nufi wajen duk da naso na karasa ganin draman da nake kallo a wajen. Saidai abinda zuciyana ta nasa min cikin second yasa na juyo da kaina da sauri ina sake kallon balaraben shima tsayawa yayi yana bina da kallo kamar yadda mutanensa suka jabaya sukai cirko cirko a wajen. Fafafafafa naji gabana ya soma faduwa idan ba karya nakeyi ba wanan mutumin searching dina ya bani jikin photonsa dana shiga Internet nayi saidai kuma wani lokacin kama garesu suma sai kaga kamar wanda ka baro a bayane kagani kuma again. Kafata naja da sauri na isa shagon abincin a nan na hadu dasu hindu suna saye suma muka fara magana a tsakanin mu sama sama dai har lokacin wani irin faduwa gabana yake min. Nagerian balaraben ya fada a bayan mu sai suke fadan yeh yeh na sheda fuskan mutumin shike kusa da wanda nagani din a lokacin . Sukan sunga balarabe sai sallo sukeyi suna watsa masa turanci a wajen shan jinin jikina nayi ana miko min abincin dana bada kudi donsu sun tsaya a hada masu ice cream mai chuculet da sugar a cikinsa. Ina juyowa shine a tsaye bayana ya furta Aysha ? Na,am na amsa masu zuwa lokacin nagama karaya da komai da zai iya afkuwa a lokacin Allah yasa a gaban yan uwana wanan abin zai faru dani. Sunana Umar bin sultan Abdulrashid daga Ouman mazauni Dubai da fatan kin shedani yake fada sai hankalin su hindu dasu Amira ya dawo kanmu lokaci guda. Na shedaka kai mahaifinane da ban taba ganinka ba a rayuwata sai a wanan wajen mai tsarki Allah ya nufi haduwana dakai cikin yardansa. Kin sansane Aeesha husna kanwar Man take jefo min tambayan a gagauce na juyo a hankali nace da ita mahaifinane Husnah. Isowan matan royal family din nan a cikin su harda mami sayan abinci Allah ya nufa za ai komai a gabansu saidai ba iyayyena ko daya a kusa lokacin. Har yanzun wai baku karbi abincin bane suka fada sai kuma suka mayar da hankalinsu kan abinda yake faruwa hindu ke fadin wallahi mahaifinta tagani a nan yanzu. Mahaifin ta tasan shine balle taga wani balarabe ta lake mai kuna kiransa da mahaifinta matar daddy imamu ke fadan hakan tana turesu tare da matsowa wajen tana fadin tsaya dai mugani . Tsaya mummy shine mafa ya shedata hindu ta fada ai basai an fada ba don ga zahiri nan sak wallahi ya akai hakan ya faru mami ta fada. Naji dai uwargidan daddy imamu na waya da ummu hjy Asiya kuzo fa gamu nan wajen sayen abinci mun gamu da wani balarabe ya tsayar da yarinyar nan ta wajenki wai yarsace. To gamu dai ciki dasu a tsaye cirko cirko ta kara fada don banji me aka fada a cikin wayarba lokacin . Yayin da shi kuma yana tsaye kusa dani yana waya yana kwantacen inda suke tsaye a lokacin . Don haka nayi kokarin fita daga wajen wani a cikinsune ya tareni yana watso min larabci daga bakinsa. Matsa min na wuce gun iyayyena na bashi amsa a cikin larabci dayasa gaba dayansu wajen suna kallona cikin mamaki jin ina iya harsen larabawan a fatar bakina. Isowan su ummu ya dakatar da binda suke min a baya aka tsaya ana kallon kallo a tsakaninsu kafin Abba ya tari shi mai bina din da tambaya. Don da farko baiga shi Bin Sultan din ba saida wanan din ya nuna masa shi ya nufi wajensa cikin mamaki suka tsaya suna gaisawa. Zuwa lokacin na nufisu Ammah cikin kuka na mika masu abincin ban tsaya ba nashiga yin dawafi suna nema ina cikin wajen bautar Allah tare da godiya ga ubangijina. Ashe bayana Abba din ya tabbatar masu da wanan shine mahaifin Aeesha kuma ubangidansane wajen sana,ansa . Yayi masu bayanin ko waye shi tare da fada masu duk shagon da zakuga an rubuta Bin sultan nasu su suke dashi da yan uwansa. Haka abin Allah ubangiji ya kawosa a saukake garemu ya gabatar mai da Abbu da Ammah a matsayin marikana su suka tayar dani kuma har yanzu a hannusu nake rayuwa. Ban fito ba saida nayi zagayena sau bakwai lokacin sallah la,asar yayi nabi jam,i akai sallah damu a massalacin harami muka samu fitowa don nasan zan samu su Ammah a inda muke zama dasu. Saidai ban samesu a wajen dana barsu ba din mamakine ya rufeni a zuciyana ina tsaye ina dan dube dubene na ga wasu larabawa a cikin jallabiyan dake kamar uniform a ga mazansu tare da dora dan jan kyale akai sun nufoni . Nayi saurin fahintar hakan na shige cikin mutane don tun a cikin wajen sallah na kula dasu gashi naji ance a kasan idan an kama mutum ko kana da gaskiya sai sun tuhumeka sosai kafin su sakeka. Masaikin mu na nufa kai tsaye don ina da tabbacin idan nakaj can na tsira nayi sa,a makulin dakin yana hannuna donshine na sanun saukin shigewa kai tsaye na kulle. Dama akwai gajiya a jikina da yunwa kuma ban damu da yunwar ba na haye gado na kwanta don in huta duk da ga magariba ya kawo jiki. Ranan a daki nayi sallah ban fito ba don tunda mukazo makka a massalaci muke duka sallolin mu kamar dai madina idan munbar gida tun safe sai dare muke dawowa gidan. Muna wajen ibada donshi ya kawomu bautan ubangiji don haka dole mu tsaya muyisa cikin ka,ida kada muyi tafiyan banza a lokacin . Tsab na shirya na fito zuwa masalcin dake gaban masauki mu do al,umma da dama suna taruwa suyi sallah a wajen duk da ance a haram din yafi lada muddin kana a cikin garin makkan. Nasamu an tayar da sallah nabisu a gurguje aka idar na zauna zama addua gefe daya masu kasuwanci ke faman kasuwancin su a wajen. Sai lokacin tunanen abinda ya faru yazo min a zuciya wai yau mahaifina shine a gabana tsaye duk da nakasa tsayawa nayi mai kallon tsab. Wanda nagani bai kai ko shekarun daddy Ahmed ba balle su Abba ko Abbu don gaskiya sun girmesa gaba dayansu a shekaru. Abin mamaki dama mahaifina ashe ba wani babba bane sosai abu daine sukayi na kurciya a lokacin daga shi har ummu din. Kudin suna saka komai a rayuwa giyar kudi kila ya rudesa yayi wanan gurguwar dabaran har Allah ya samar dani a tsakaninsu. Su kuma masu kama dashi sak dana gani a tare dashi fa wata killa yan uwasane na jini koma dai yayane da alama kamar duk sunsan labarina yadda fuskansu yanuna a dazun din da abin ya faru. Ban mantawa Abbu ya taba fada min nanata ki kwantar da hankalinki kinji ki ryngumi kaddaranki da hannu biyu a yadda tazo maki. Ba lalai bane mahaifinki yazo gareki yadda kike muradi a rayuwan ki kullum yana yuyuwa koda yazo din a samu matsala daga yan uwansa suki karbanki a cikinsu. Kinga kuma nan wani sabon tashin hankali zaki shiga a lokacin don haka fidda zancen nan don Allah matuka dai ba ki raina da abinda muke maki bane ki zauna lafiya Allah yana sane dake akan komai nanata. Alkawari na daukarwa kaina tun lokacin daga shi har ummu zan cire kiwansu a zuciyana hakan kuma nayi nayi ta rokon Allah ya fitar min da abinda nake ji a zuciyana game dasu. Allah ya amsa min ya kuma fitar min banjin damuwa ko shaukin kowa a cikinsu a yanzu banda na wa yanda na taso a cikinsu. Don a lokacin gaba daya na debe raina da sake saduwa dako dayansu a wanan duniyan kwatsan kuma bayan dan lokaci sai ga ummu ta fado tana son juya min kwakwalwata a yanzu Bangama ba kuma yau ga mahaifina ya baiyana min a cikin ruwan sayi Allah ya saukaka saduwan mu da abaya nayi ta tunanen yadda zan kai garesa. Kiran sallah da akeyi ya dawo dani daga dogon tunanen dana shiga inda na idar da tambayan kaina da wano ido zai kalleni ko wani irin taro yake son in masa a yanzu ? Haka nabi jam,in ana idarwa na kamo hanya na tsaya a nan na sayi abinci a bayan mu don sai lokacin na tuna da banci abinci ba ai tun safe. Har abin sha na hado na nufo dakin mu kai tsaye saidai wasu yan garin mu da kusan tafiyan mu a tare yake na gani suke fada min . Sunga anata nemana tunda rana ina ina haka nace a gida nayi magariba nadawo masauki tunda yamma ne na kwanta. Aikuwa tsofin nan da kike tare dasu sun shiga damuwa ainun suna dauka wai kin bace suna can hankalinsu a tashe tun dazun . Hakan yasa na juya kamar in koma masalacin saidai kuma dare ya somayi a lokacin don haka naba kaina shawara da duk inda suke yanzu sun kusa dawowa gida ai. Gara dai kawai in koma din su sameni a gida zaifi na juyo zuwa masaukin namu dake hawa na ukku da sai kashiga lifter ( elevetor) don saukin hawa matakalan . Wani iri nake jin kaina tankar na hade raina na huta da duniyan nan saboda a rayuwa ba zance nasan dadin duniyan nan ba. Sherin mutane da nune a kaina ya hana inji dadin duniya duk da nasan ban cikin wahala gaskiya tun tasowana amma zunde da habaici bai barin zuciya ya kwanta ga Abbu kuma tsaye a kaina ga duk wanda ya tabani har yaji sai inda karfinsa ya kare. Yau sai bayan komai ya fara lafawa gareni a yanzun da ban yarda da soyayyan dan kowa a yanzun da kaf kowa ya gama sanin ni tsaraban saudiyace kamar yadda tun ban fahinci kallaman ba ake fada a gaba. Ke mai karatu zakiga laifina a wani wajen tunda hakan bai sameki ba amma duk wace irin hakan ya sama tasan me nake ji a zuciyana. Yau da ace dif nake ba dan ilimi akaina ko dan wayewa zan iya lankwasuwa a yadda al,adan nan yake saidai kara wayewana yasa na fahinci abubuwa da dama kan case dina wanda sai wace hakan ya samane ta hadu da irin tozarcin da nagani zata bada labari kwatankwancin nawa din a yanzu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/12, 9:37 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 8️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 https://sitrix.africa/signup.php?ref=foleesco Key din dakin na saka ina kokarin budewa muryan Abba ya sauka a kunnena yana ambatan sunana da Ayshaa ina kika shiga tundazun hankalin mu ya tashi ? Daga wajen sallah nake Abba na dora da ina wuni Abba daddy ina wuni don tare da daddy imamu suka shigo haraban a lokacin. Iyayyen ki da kowa ya damu da rashin sanin ina kika shiga duk da nasan ba zaki taba bace muna ba cikin wanan garin. Guntun murmushi ns sake ina fadin Abba ban bace ba dana gama dawafi na dawo bangasu Ammah a inda na barsu ba sai nayi zaton sun dawo masaukine dama. Nazo kuma ban samu kowa ba a nan shine na kwata da lokacin sallah yayi shine na fita naje sallah nan bayan mu yanzun dawowana ke nan daga masallacin zanci abinci. Allah yai maki albarka suna waje suna jiraki har baban naki Abbu duka fito zamu isa wani wajen ne yanzu haka ke dayace bakya nan dama. Shine mukazo dubaki a nan Allah yasa munyi sa,a kina nan din key din dana saka a dakin na zare tare da juyawa nabi bayansu ba tare da na kawo komai a raina ba. Saida muka fito haraban wajen gidan naga irin doguwae motan nan me diban mutane da yawa su Abba sun nufi can nima nabisu zuwa wajen motar. A bakin motan na sheda Abbu dake fadin Alhamdullahi Nanata kin daga muna hankali yau ba kadan ba ta ina zamu nemeki a wanan garin ? Duk da dai muna tare dasu Alh da suka san kan garin amma ai kafin a ganki anji jiki daga mu har ke abinda nake ta faman tunane ke nan tundazun wallahi. Murmushi nayi ina fadin Abbu ina nan masaukin tun kan la,asar na dawo na kwanta ina shiga motan Ammah ke fadin wanan yar sai a barki da halinki. Kin dagawa mutane hankali kowa ya dauka kin batane tunda baki taba tafiya ke kadai irin haka ba ? Tau andai ganta ai yanzu sai a barmu mu huta kuma anty safiya ta fada daga inda take kinsa yan tsofinki duk sun dagawa mutane hankali wai kin bata. A,a ban bata ba ina nan kwamce na fada Abbu kuma yana nuna min waje in zauna na shiga daga ciki ya zauna ta bakin inda na zauna din kamar zan kara bacewa again. Su Abba nashiga aka tayar da motar muka dauki wani hanya don dai ba sanin garin mukayi ba balle mu gane inda muken . Muna zaune sai firan garin wanda suka sani sukeyi mudai sai bin garn kawai mukeyi da kallo mu iyalin Abbu da bamu taba sanin kasan ba. Mun dan taba tafiya mai nisa daga masaukin mu kafin mukai wani unguwa mai dan jama,a sosai a wajen haka muka karasa zuwa gaban wani gida motarmu taja ta tsaya a wajen . Har lokacin kowa a cikin motar yana hira da dan uwanshi kafin Abba ya dauki waya yana watso larabci a bakinsa abinda ys mayar min da hankali wajensa ke nan lokacin. Naji yana fadin Na,am mun iso daidai wajen gamu a bakin wajen ma tsaya matsa Allah naji ya fada na gyara zama ina lumshe ido bayan na gama bin dogon ginan da kallo ina sauke ajiyan zuciya. Muryan Abbu naji yana fadin nanata baki ci abincin ba mana kin fara kuma kin bari Abbu abincin ne bai min ba to kici naman ko ? Naci naman Abbu a daidai lokacin mukaga su Abba dasu daddy suna fita yana fadin ina malam Amadu ne da cewa Abbu ya amsa da gani nan Alh. Sun fita anyi magana saiga Abba ya dawo yana bayani a cikin motar ya soma fadin wani dan walima na farin ciki mukazo yi a wajen da fatan kowa zai natsu don Allah kada wani yayi abinda mutuncin mu zai iya zuba a nan a kama kai a mutunta juna don Allah. Abba ke wanan bayanin a gurguje sai naji matan dake bayan mu suna fadin kila abokan Abba din suka shirya masa wani walima ya gaiyacemu. Arziki na inda yake abinda na fada ke nan a raina kafin naji matan imamu na fadan hakan suma nace ashe bani kadai ke zancen zuci ba. Wajen gwargwado maza da matane saidai ba wani yawa don basu fi mutum hamsin ba har masu hidimarsu a wajen abincine na alfarma iya ganin mutum sai na hango wani tsohon balarabe zaune ya hakince da gani akwai mulki ko banza. Ga wani sanda ya rike yana maikyau a hannunsa daya bayan daya ake masu hannu suna darewa sam ban kula da an barni ni kadai a wajen ba lokacin. Sai wani mamaki da al,ajabi dake baiyane a fuskokinsu a lokacin ilimi da wayenwan kai wani abune mai daraja da Allah keba bawansa . Haka kasancewa ko yaushe a cikin tsabta ga bawa shima wanan rahamace ta ubangiji kasancewa ko yaushe a shirye ga bawa. Alhamdullahi zance ni Ayshaa donko ko yau din da wahalata zata yanke ba ai mun gishirba don an sameni ba a wullakance ba a yanin shiga ta danayi ranan. Donko irin ajallabiyan matan kasan turkiya din nan ne a jikina lokacin gashi kamar Fashion gashi kuma a musullunce ya rufe min jikina lub sai iya fuskakata da tafin hannayena dake a waje lokacin . Haka nayi dan rolling din gyalensa a kaina fuskata sai sheki yakeyi gwanin bansha,awa iya tsarin dressing gwargwado macen kasan Nageria . Wanan ya fitar min da wani ma,ana ta daban daga yanayin kallon da suke min don akwai wayewa zalla a idona ba yadda sukai zato ko tsamanin ganina ba tunda ance dasu a Nageria nake rayuwa a hannun uwata. Sai gashi kowan su ya zubo min idanu kusan larabawa akan mace kallo daya zasuyi mata su gane komai nata ciki da bai ir n wanan kallon suke min na kurillah yasa na fara tsarguwa da inda mukazo din. A hankali cikin tako na juyo baya babu kowa a bayana hakan yasa na rage tafiyan da nakeyi ina kallon meya faru suka barni ni daya ? Sannu a hankali fararen larabawan ke takowa zuwa inda nake sun sako wanan tsohon a tsakiya su har suka karaso gabana. Allah ya taimakeni ya kuma rufa min asiri da yaban hikimar mayar da hankali ga karatun Allah tun ina kankanuwata . Don sai a wanan lokacin naga fa,udan hakan a kaina don a gaskiya ba yabon kaina nakeyi ba Abbu ya tsaya min ba fashin kaini har na mallaki hankalin kaina dawowan mu unguwar nan nema da fara shiga jami,an ya hanani kara mayar da hankali. Hasbunallahu wani,umal wakil na ambta don sai da sukazo gap damune nagane mahaifina gasu kusan kamarsu daya dukkansu biyar din. Saidai alama ya nuna a fuskansu na shekaru da zai bambantasu hawaye na soma a wajen taro na musanman sukai min wanda ba zan iya tsayawa bainashi ba a yanzu. Tsohon ya fara miko min hannusa a take na tuno da yadda Abba suke gaisawa da yayansa wani lokaci hakan ya sa yana miko hannun a hankali na kama na sunbamta shikan rugumeni yayi a jikinsa lokaci guda muka saka kuka a wajen sauran suka gewayemu suma suna sharan kwallah. Ina bankai can ba ko kadan irin larabacin da suke min zakice wani yarene kuma ba larabci ba hakan yasa na kasa fahintar me suke fada . Zurfin ilimi da tunane yasa na kwantar da hankalina na fahinci abinda suke fada murna suke min da dawowa a cikinsu. Ko makiyina yaga wanan abin sai yayi hawaye a lokacin don yadda muke kuka a lokacin saidai ba kuka na tashin hanlali bane kuka irin na farinciki mai tsuma zuciya. Duk wanda yazo ya kamani zai dan ban kyautan dabino yan kwarori ko enabishima yan kwara sai inji wanda ke karba a hannuna yana fadin shukuran jazakhal hair. Sannu a hankali nake kokarin zamewa cikinsu ko ince a gaban su ina dan waigen inda Abbu yake tsaye shima hawayen na hango yana gogewa a fuskanshi. Bashi kadai ba da yawa dai wajen irin hakane hawayene yake zuba a fuskansu ina kokarin yin bayane naji tsohon nan ya rike min hannayena ya soma jana zuwa bakin wani kujera gefen inda ya taso zaune. Binsa nayi ba gardama na zauna wata yar dattijuwa tazo ta yafa min wani mayafi irin nasu mai kauri a saman Abayan jikina. Abin dai sai wanda yagani don al,ada ba guda ba al,adan kowa daban yayin damu muke ganin suna ta shirme a wajen su kuma suke ganin suna abinda ya dace a bisa al,adansu. Hakan da suke min shine alaman sun karbeni a cikinsu ke nan babu gardama wa ya isa yayi tunda mai dukiyan ya nuna yana ra,ayina sosai a gaban kowa. Da cewa mahaifinsu wanda shine ya tara wanan dukiyan da diya jikoki suke wandaka a cikinsa. Wayyen tsoho wanda yasan ya kamata mai tarin ilimin addini dana zamani a kasansu mahaifinane zaune a gefena. Zuwan wasu mata masu bakaken tufafi irin nasu zasu kai su shidda sai faman fadan masha Allah masha Allah muna godiya da Allah ya dawo muna da yarmu cikin mu lafiya. Tsohon yana jinjina kansa shi kadai yasan mr yake ji a zuciyarsa sai dai dole ya danne don dan nasa ya riga da ya aikara kaddaransa kafin fata. Wajibine a garesa yai amfani da ilimi don ayi koyi da hakan daga garesa yasan matukar hakkin dan Adam sam baida daga cikin mai tauyewa dan adam hakkinsa don wayewa da yayi da zama da turawa tun tasowamsa. Duk da akidar da yake dashi na kishin al,adansu yasan abune babba a wajen mutanen su wanan abin saidai babu wani kallo da zakaiwa yarinyar nan kace ita din ba jininsu bace. Don tako ina gida ta kwaso zakace ita da yar wajen hashim da suka aurar tagwayene yasan bashi daya ya hango hakan ba duk wanda ke wajen zaiga kamarsu. İllan dai dayace kasancewar yarinyar bata fito a jinsin daya ba ta uwa ta uba duk su kasamce yan kaulam masu akida daya karewan abin ma uwarta bakar fatace wai ? Sultan Abdulrashid aka ambaci sunansa hakan ya katse masa tunanen da yakeyi alokacin da sai faman dadaga yar sandar hannunsa yakeyi kasa yana dan kada kafafuwansa dake tokare da laulausan kafet din wajen da ake taron. Muna son bakin mu su zauna wanda ya kirasa din ya fada ya nuna kujerun da hannunsa yana fadin mafi miskila su zauna su zauna bako rahamane balle wanan bakin namu masu mutuncine a garemu. Murmushin jin dadi dan nasa ya sake a fuskansa yana dan hamdalla a zuciyarsa na yadda mahaifin nasu yake mai fahinta. Yau kam Aeesha buri ya cika gata a tsakiyar mahaifanta da kowa nata wai yau naso ace Asmau na wajen nan ai muga rawan kai burin su ya cika a duniya. Anty Safiyace ke wanan zancen sai lokacin ummu da wani irin abu ya tokarewa zuciya ta iya magana da kyar take fadin. Tayi arziki babba da ba,a taba zaton hakan ba a duniya don wa yan nan da kike gani sune irin bakaken larabawan nan na asali masu mugun akidar tsiya din nan da taurin kai. Yanzu haka kuskuskus da sukeyi ke nan a tsakanin su don sam ba wanda yasan yana da Aysha din a duniya sai yau din nan ana daukan komai a nan ta yadda zasu watsawa duniya a sani . Hakan zai iya jawo masu koma baya ko kuma zargi a al,adansu duk wanan sai daga baya na fahinci hakan a garesu ashe su din al,adansu daban yake dana nan cikin makka din don suma zuwa sukayi kamar yadda mukazo din nan. Sam ba zato ko tsamanin yadda abubuwan suka kasance a wajen lokacin tsaman na mike suka bini da kallo don zance gaba daya idanuwansu na a kaina ba abincin da aka shagala ci bane gabansu a lokacin sai bin duk wani motsina da sukeyi da idanunsu. Gaban Abbu na tsaya sai hawaye far far far ke zuba min lokaci guda rabona na fada jikin Abbu tun bayan dana girma amma yau dole na fada masa a jiki ina kuka ya rugumeni yana fadin . Alhamdullahi nanata yau Allah ya amsa min addua na dana dade ina yinsa a yadda ma ban roka ba ubangiji kai sarki ne da ba a iya kwatancen ka a zuciya balle baki. Zakice Abbu ya zaucene a lokacin don irin yadda yake jerowa Allah kirari daga bakinsa hakan yasa wasu da yawa kuka a cikin mu. Yaron nan hatsabibin duniyane hjy Nasare ina tsoron lamarin magaji wallahi yanzu yarin nan yasan yarinyar nan ko wacece amma ya sa muna ido muna fadan kalman da Allah zai iya kamamu da laifin fadan hakan akanta. Mami aini bakina ya mutu wallahi abu dai sai kace almara don Allah abubuwa sai faruwa suke muna a baiyane haka lokaci guda. Yau naso ace yaya kura tana wajen nan ta gananwa idonta abin nan da yaya zataji don Allah shiyasa mutum da kake gani ba abin yaddawa bane dan adam . Ka barshi kawai a inda ka gansa shine sauki yanzu mutanen nan a ganina fa sarakunane ko wasu hamshakai da ake ji dasu a kansasu mu ina za a iya wanan wai kawai aga ya don Allah ? Naku ke nan ai ni me zance nidake taya hauka bori in ba yau din nan dana sheda ba da idanuna ko wani ya fada min zan musa masa kan yar nan . Yanzu wancan din shine dai mahaifinta shine mana suka kallo baraben daya mike tsaye yana gyara yafa mayafin daya yafa a saman tufafin jikinsa na sarauta a lokaci. Wurin tsohon yazo gaban sa ya dan rankwafa yana masa magana a lokacin suka mike zuwa garemu suka fara gaisawa da iyayyena Abba yana masu bayanin alakata da kowa har yazo kan Abbu da Ammah da muke lake da juna a waje daya. Ya gabatar masu da Abbu da Ammah tare da dan kara mashi bayani a gurguje yadda zasu fahinta. Hannun Abbu tsohon ya riko yana sumbata tare da jefa mai addua masu zafi da akeso daga bakin muminin bawa. Sai kallon Abbu da Ammah sukeyi kan kokarin da sukayi na tayar da yar da basu san komai akan ina mahaifinta yake ba. Haka dai akai ta nuna alhinin haduwan ga juna ina lake tare da Abbu ban yarda nabi kowa a cikinsu ba sai iyayyena dana bude ido dasu. Ashe hakan kuma baiwa su Abba dadi ba na fahinci hakan ne daga yanayin daure fuskansu da har shi Abba din yakai ga yi min maganan cewa bai kamata in nuna hakan ba a yanzu. Don ban nuna jin dadi da ganinsu ba ko wani abu na nuna a fili nafi daraja Abbu da Ammah ako yaushe. Har yana fadin wanan ke hadaki da mahaifiyar ki ko wani lokaci zaki kuma maimaita hakan yanzu kan mahaifin ki ? Abbane yau kam ba don shi bane yazo yana rada min wanan zancen da maishi ya jini a lokacin saodai duk da hakan yasha fada kasan zuciyana da kuma irin kallon mamakin dana jefa masa wanda ban zaci jin hakan daga bakinsa ba. Daurewa nayi na cije amma ban gusa daga gun Abbu din da yake nufi sun kasa fahinta sun kasa gane me yasa hakan ke kasancewa dani sai laifi suke kokarin dora min a yanzu kuma ? Ta yaya zan iya juyawa bayin Allah nan baya a rayuwata mutanen da ruwa da iska dare da rana sayi da dama sukai tsaye a kaina har nakai yanzu. Ko so ake yanzu da Allah ya nuna min asalina na butulcewa bayin Allah nan din naga kudi idona ya rufe in barsu da bakin cikin akaina su fara darsa min Allah waddai a zukatansu. Bama zan iya ba din Allah ya gani ya kuma sheda bawai ina dafe da Abbu da Ammah bane don inba wani haushi a zuciyarsa . A,a Allah ne shedana har cikin zuciyana haka abin yake min sai yanzune ma zancen Abba ya dan fargar dani wani abin har na gano nufinsu na in nuna rawan kafa akan daulan da Allah ya fito dani a cikinsa. Sai naji hakan yai min dadi a zuciyana da ubangiji bai yarda na shagala da rudin shedan na juyawa iyayyena baya ba akan dattin duniya Sai a yanzune nake nasu bayan sun gama guduna a lokacin daya dace ace da yana mane da mahaifansa da Allah ya kaddaroni da yin hakan ke mai karatu dasu da muke wajan a lokacin. Kune mutum na farko da zaku zagene akan abinda nake aikatawa din don ba zaku kawo shaukin da mararin ganin iyayyena yasa nayiwasu Abbu din hakan ba. To na godewa Allah da babu wanan zancen a zuciyana sam kawai dai na gansu naji dadin ganin su a yanzu kowa yasan dani ba shegiya bace yadda harni kaina nake zargin hakan. Yau da ace basuyi min rikon gaskiya na tsakani da Allah bane lalai da komai zai iya faruwa baiyanan iyayyena gareni din nan to amma hakan sai ya nunawa kowansu irin rikon gatan dana samu a garesu din. Nasan zafin dukkansu din sai dai a gaskiya na sake na zage shine babu a yanzu ban sanarwa zuwa gaba ba a yanzu dai ina karkashin Abbune da Ammah. A haka abubuwa sukai ta gudana daga nan aka dawo masauki a cewan su a barni zuwa safe a wajensu saidai kafin su farga nashige mota tare da Abbu har mun zauna ko a seat daya. Don kaina ke min wani irin ciwo a lokacin ina son samun wuri na kwanta na dan huta tun daren jiya ban samu hutu ba don tun cikin dare muka fito zuwa masallaci . Abbu suka kira sukai magana dashi daidai lokacin na dago kai na kallosu naga Abbu din dasu suna kallona kaina sada a kasa yake fada masu yanzu nagama hade magani . Amma bari ya fada min shine Abba yake masu bayani da sauri wanan ke fadin a kaini asibiti zaifi . Allah sarki wai akan ciwon kai kawai za a kaini asibiti don samun waje hakan yasa shima Abbu din yin murmushi ba don naso ba dole muka sauko nidasu har Ammah da zamu tafi asibitin a tare dasu din. Lokacin da naji ni kaina saida nayi murmushi dajin hakan can mukaje suka kashe kudin banza aka hadoni da magani muka juyo na zata masaukin mu zamu tafi amma sai naga sabanin hakan . Wani gida aka tafi damu ashe nan ne gidansu a cikin garin makka nan kowansu yazo yake sauka a cikin gidan daya kumshi dakuna masu yawa. Kuma suna bayar da haya ga mahajjata wani lokacin amma saman iyasu kadai da iyalinsu suke sauka a cikinsa. Dakina ni kadai aka ban ita kuma Ammah da Abbu kasancewar su ma,aurata aka basu daki daya mai kyau komai akwai cikin dakin tun daga tv fridge da sauran tarkacen jin dadi dai. Wani abincin aka shigo min dashi dakin badai abinci bane irin namu ganyene sai kayan fruit da aka gyara aka shigo min dasu dakin . Tunda nasha magani nayi wanka na koma na kwanta banko bi ta kan abincin ba kuma barcine ya daukeni don a gajiye nake ciwon kan nason ya zama min zazzabi a lokacin. Ban falka ba sai karfe hudu na asuba ko shi don alarm din dana seta ne don tashi ya tayar dani daga barcin . A gurguje na shiga bandaki na yo alwala na fito don sallah nafila kada lokaci ya shige ban samuyin sa ba ina saman sallaya zaune naji an turo kofan dakin. Matan larabawan nan ne guda biyu don nasheda fuskansu a wajen taron suka shigo dubani bisa umurnin mazajensu ganina ina sallah yasa suka juya suka fice daga dakin . ZAİNAB İDRİS MAKAWA [11/14, 9:53 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Zaune take tana kallon masu wucewa ta gabanta zaka dauka hankalinta yana wajensu saidai a zahiri yake hakan can kasan zuciyata bata bin takan mutanen dake gilmawan a gabanta. Farko har lokacin data bar kano hankalinta ya kasa kwanciya da wannan aure tatafi don abu biyu na farko mahaifinta daya kafe akan sai tayi wanan auren . Na biyu kuma don kawai burinta ya cika asan ta auri mazaunin kasan waje duk da munin halittan da Allah yai masa ta dai fita din a sanadin aure. Saidai tun zuwansu wanan kasan abubuwa suka sauya mata wanda a farko take gani da sauki nan dai ba yunwa ba kishin ruwa saidai kadaici dake damun ta da matsin wanan halittan mijin nata bayan haka kuma yanzu da take cikin laluran laulayin ciki sai ya bijiro mata da zancen sana,a don ba,a zama haka a turai baka wani abin neman kudi da zai tallafawa rayuwa. Gaskiya dai hjy saratu ta cuci rayuwanta zatace ta kuma ha,incesu data boye masu asalin waye dan nata mijin nata data aura mata a yanzu ? Hangoshi tayi zuwa shagon daya tillasta mata saida ta bude shagon da maza da mata ke shigowa kitso irin namu na nan africa wanda shi kadaine Allah ya taimaka mata ta iya a rayuwanta. Koshi da yaya ta tsaya ta koya akan kanneta da take jagula masu wani lokaci duk da hakan bata gwaune ba kamar yadda hannun uwarta ya nuna a kitso. Amma dauko sallon kitson uwar nata data koya tana kwasan tsaga da tsunkea maimakon hannu yasa suke ganin ai ita din gwanace har suke turereniyar zuwa wajen nata da yan canji suna ribibi ga makitsiya sun samu gwana. Haka kuma zasu aje mata makudan kudi idan ta gama don gaskiya ba laifi yafi kitson wasu da ake masu a kai kallon sha,awa. Yanzun ma wasu gungun maza mawaka yan black ta gama kwashewa kai suka zube mata kudi suka tafi inda take hadawa da zanen siffan da muka koya a jikin littafan mu na makaranta ko a lokacin ta iya zanashi sosai don da sallah tanawa mutane ana bata kudi a nan gida. Sai gashi a can tafi cin moriyan abin yanzu bisa ga nan don zata iya cewa a yanzu tafi mijin nata samo masu kudi ga komai da dan zuwanta kasuwa ya budu mashi abin sai sam barkah a garesu gaskiya. Takardun hannusa ya dire mata a gabanta ya koma ya haye kujeran shagon dagerger yayin da kafafuwansa suke lilo a kasa zakice yaro karamine a zaune yake fadin . Ga takardan umuran namu ya fito madam gara muje umura mu gaida ubangijin mu yasan mun gode masa kan irin samun daya buda muna a yanzu. Kallon takardan tayi shekeke tana fadin wanan takardan ne kake ta faman gilo akansa wata da watani aka kashe kudi masu yawa akansa. Kallon mamaki shima yake mata yana fadin Aimana ko nawa zamu kashe indai akan lamarin ubangiji ne ni bana ganin tsadansa matukar nasan Allah naiwa bauta da kudina . Yanzu ke hakan ba abin alfarihari bane a gareki kije dakin Allah da zufan ki shi lamari na duniya yana son tunawa da ubangiji a cikinsa ba mutum ya shagala akan duniya ba kawai. Yanzun mena fada ta fada a gundure da gajiya da nasihan da yake son ya fara mata saboda shi Allah yayisa mutum mai tsoron Allah da yawana ibada a rayuwansa. Dama hjy kan fada tace danta shehi ne shi don yawan zama yana wazifa da komai irin na akidar da yake bi sosai bai yarda komai na addininsa ba a zaman shi turai din. Don hakane yake kokarin ko yaushe yaga ya tursasa mata wanan akidan nasa har abinda zasu haifa a rayuwansu su taso a cikin hakan suma don yanzu ga shigan ciki nan a jikinta Allah ya bayar a dan zamansu tare din yana lalaba abinsa. Shigowan wata farar fata da yaranta mata biyu shagon ya dakatar dasu daga abinda sukeyi tsakaninsu ta fara taron customers din nata cikin haba haba tunda a yanzu ta gwane da abin. Kwatance matar tayi mata yadda take son a gyara kan yaran cikin dan lokaci kankani ta gyarawa yaran kai tsab ta yi masu kwashe gida biyu manya aka dora masu ribon akai. Kudi masu yawa matar ta zube mata saida tayi mamakin hakan akan dan wanan shirmen kitson mutum zai baka wanan uban kudin me yawa haka gaskiya akwai bambanci sosai a tsakaninsu da yan Africa da zakaiwa mace goma kitso a wuni baifi ka samu dubu uku ko hudu ba a wajensu. Sai masu tsoron Allahne zasu iya zube ma kudin da zakaji dadinsa hakan yasa ta manta da bacin ran da take ciki a lokacin har dare tana tsaye tana dan gyarawa mutane kawunansu kafin su rufe su nufi gidansu. Washegari bayan tagama duban takardun nasune mutum na farko dataga zata iya kira ta fadawa a lokacin itace Aeesha don Aeeshace ya kamata ta fara sanin yanzu likafanta yaci gaba yanzu ba irin da bane can baya don gashi har zata rigasu taka saudiya a rayuwansu duk da Aeesha din asalin iyayyenta yan can ne amma dai ai bata taba zuwa can din ba dai. Dolene ma ta kira Aeesha din duk da tasan ba lalai bane ta fadawa wasu hakan amma ko yayane dau zataji zafin hakan a ranta ai idan taji zata rigata din kai dan Adam hooo. Ina kwance barcine mai dadi ya daukeni musalin takwas na safe naji kiran waya yana shigo min hakan yasa na tuna da wayata dake cikin jakata don kusan baida amfani a gareni tun zuwana saudiya don ban faye ma tunawa dashi ba a nan. Da kyar na daga na lalubo wayan can kasan jakata dake gefen gadon da nake kwance din a cikinsa ina duban wanda ke kiran nawa a lokacin. Aymanace nagani saida nayi mamakin hakan saidai a zatona yayin wayan nan na dauka taji cewa na hadu da mahaifinane ta kirani don taiyi min murna akan hakan ashe ba hakana bane ita. Ina dauka nake fadin madam Aymana yau an tuno mune ko ? Sai naji tace wai madam ke na kirakine mu gaisa tunda ke baki damu da kikira kiji ya mutum yake ba ? Dan murmushi na sake ina fadin haba dai ku din ne sai ayita kira ba,a samun layinku wallahi yasa ba bar kira ai sai naji tace amma ai akwai whatsap ko idan kiran bai shiga ba ? Murmushi nayi ina fadin afuwan please katseni tayi da fadin ke dama na kirakine in fada maki two weeks comoing zamu shiga umura dani da maigidana wallahi ya biya muna kinsan dama ashe yana zuwa shi sosai saudiya. Allah sarki gaskiya nayi maki murnan hakan sosai wallahi bari ke dai Allah ya nufa duk cikin mu ashe nice da rabon fara dafa arfa dan murmushi nayi ina fadin kila hakan ne kuma fa ? Sai naji tace ya kila hakan ne kuma abinda nace maki nan da sati biyu insha Allahu zamu shiga saudiya din. Allah sarki kila koda zakuzo lokacin mun koma gida aimu don yanzu haka da muke maganan nan ina tsakiyan saudiya kwance abina don a garin makkas ma nake yanzu haka wallahi. Ke don Allah kibar zancen nan nace Allah ko munzo dukka mu da Abbu dasu Ammah ina nan kwancene a dakina na suna dakinsu su. Aeesha don Allah da gaskiya kikeyi maganan wasa ya wuce please abin ya ban mamaki nace yaya zanyi wasa da kalman Allah Aymana ? Wallahi satin mu na biyu ke nan muka shigo yanzu kinsan ummu mahaifiyata ta dawo mijintane ya kawomu tare da yan uwansa. Sai gashi kuma nazo mun hadu da mahaifina a nan din jiyama akayi waliman haduwan mu dashi din da daren jiya shiyasa na gaji wallahi. Ke dakata don Allah Aeesha yanzu ana nufin mahaifinki an gansa hakama mahaifiyarki duk an ganosu kuna tare ? Hakane wallahi Aymana ganima a gidan mahaifina kwance nan muka kwana nidasu Abbu su ummu suna masaukin da muka sauka a nan din. A,a lalai Aeesha kice mu daina takara dake daga yanzu shike nan yanzu kuma kin koma yar saudiya sai naji wayan ya dauke dip lokaci guda na duba ya yankene kuma baya shiga. Yasa na murmusa ina fadin Aymana ke nan har yanzu halin ashe yana nan bata daina ba na zata zaman turau din zai sauyata ashe hali zanen dutse a zuciyar mutum. Kwankwasa kofan da akayine yasa na tashi zaune wata farar dattijuwace balaraba ta kawo min shayi na ganye zallah irin nasu tana ta watsa min larabcin nidai na gaida ita da kwana ina kokarin mikewa tsaye. Ban dai gane abinda take fada ba ta juya ta fice daga dakin ba,a jima ba sai gata dauke da jakkan kayana dana bari a can masaukin mu din na farko. Ban iya tabbatar dashi bane sai bayan ya fitane na bude naga tabbas kayanane a cikin yar jakkar na lumshe idanuna ina fadin ko yau ma anan zamu kara kwana ke nan ashe ? Wanka nayi na fito na gyara jikina na dauko wata bakar jallabiya zan saka a jikina sai kuma naga gara kawai ma inyi shigata ta hausawa a wanan lokacin. Hakan yasa na dauki wani buje da riga dinkinsa half gown ne atamfan da akai dinkin babban atamface suna saka a jikina na daura kallabina akai sai gani na fito shar dani cikin kayan dama tufafin sabbine zuwana abuja na sayosu nazo dasu nan saudiya . Shayin na dauka na kurbe ina jin wani iri don ba galmin sugar aciki sosai yadda na saba shansa a gida haka na daure na zuke ruwan wanan shayin ina bata fuska. Son ganin iyayyena nakeyi hakan yasa na mike na dauki mayafina pink wanda yai matching da kayan na yafa na nufi kofan na murda . Don in fita in tambaya ko wani daki suke a zaune in gaidasu sai naji an turo kofan za a shigo dakin a lokacin hakan yasa naja baya naba wanda zai shigo waje. Wasu matane su biyu suma dai a cikin shigar bakaken tufafi a jikinsu na fara gayar dasu a cikin ladabi irin na al,adan bahaushe da sai an dan rusunna din nan haka a gaida mutum. Wani kallo suke min dana tsargi kaina ga fuskansu a daure ba zance zasu haifeni ba ba kuma zance basu isa ba dai haihuwan sa,ata. Da farko na dauka saboda shigata suke min wanan kallon kurullan haka naga har kafata sun bi da kallo kafin ta birkitani tana neman wanan tawadan Allah da nake dashi baki a bayan wuyana din. Naji tace kalas wanan yarsace gaskiya ko ba ai DNA ba komai nata na yan zuri,an mune gaskiya dayan matar ta fada tana kallon yar uwar nata. Bayani take mata da cewa kowanen mu yana da wanan dingon tana kokarin ture gashin ta baya ta nunawa yar uwar nata dingon naji ta dakatar da ita da hannu tana kuma kare min wani irun kallo mai kama da tsana a fuskanta kafin ta juya ta fita dayan matan ma tabi bayan ta da sauri suka fita daga dakin. Ajiyan zuciya na sauke ina rufe kofan nanufi wajen mirron dakin na tsaya a gaban madubi ina kokarin kallon wanan tabon da suke magana akai. Ban mantawa ina karama ina yawan kwalbatansa waina ciresa a jikina wajen yai ta jini sai ya warke kuma ya koma yadda yake ashe ban sani ba hakan zai min rana irin ta yau don sheda ce a gareni daga Allah. Ita ko matar tana fita daga dakin ta koma wani daki tana waya a cikin kuka take fadin wallahi baba komai nashi tana dashi a jikinta hatta wanan digon bakin da kace akwaishi a daidai inda nasa yake hakama yatsun kafanta iri dayane da nasa kaf. Hakkuri aka bata akan ta bar komai zasu kara binke da kansu gashi kuma zancen zuwa asibiti ai gwaji da akace za ayi tabar komai gaskiya zai fito insha Allah. Nayi mamakine baba ace ni ya kasa ban haihuwa amma ya iya zuwa yabawa wata bakar fata zuriansa ni yakasa ban komai a rayuwan zaman mu ? Yi hakkuri ba zamu taba yarda wanan abin ya yuyu ba dolenema yarinyar nan ta kama gabanta don ba wanda ya sheda aurensa da ita kaf din mu. Munsam ta yadda zamu fitowa mahaifinsa ai tunda shiya kama zancen ya kauda duk wani al,ada na kabilan mu saboda dansa ba zamu taba yarda hakan ya faru ba mu hada jini da bakar fata ina sam hakan ba mai yuyuwa bane gaskiya. Fitowan nayi daga dakin ina kallon yadda suke barin aiyukansu suna bina da kallo cikin mamaki Allah ya taimaka na hadu da wanan dattijuwar dauke da kayan abinci data dauko wani daki. Cikin dan gwalancin larabcina har ta gane su Abbu nake nema ta kaini har inda suke ta nuna min nayi mata godiya ta tafi. Dakin na kwankwasa sau biyu naji ana budewa daga ciki mukayi arba da Abbu dake saye da farar jallabiya a jikinsa har kasa. Murmushi nayi ina gaidashi ya amsa yana fadin yanzufa muke zancen ki ashe kema kina neman mu shiga nayi daga ciki na samu Ammah a zaune saman kujera tayi tagumi . Gaida ita nayi kafin ta amsa na jefo mata tambaya da lafiya dai Ammah ? Tace bari yar nan kedai tunanen duniya dai ya isheni a zuciya yau mune cikin irin gidan nan ana muna gata haka ke dai ? Murmushi nayi ina zama a gefenta nace nima na matsu mu koma gida wallahi naga ta juyo ta dubeni da sauri tana fadin kaiya wani gida kuma yar nan ? Aida alama kamar kinzo ke nan ba komawa kuma yadda nake ganin take taken mutanen nan a idona gaskiya kamar so suke su tafi dake gaba daya zuwa kasansu fa. Wani kasa kuma Ammah ni ba inda zan binsu gaskiya saima nake ganin kamar da gangan Abba yazo damu umuran nan kamar dama sun shirya komai akan hakan. Wa zaisan angano mahaifina tunda ba a gida ya samemu ba Abbu dai yana zaune yana jin hiran mu baisa muna baki ba saida yaji na fadi hakan yake fadin kaiya. Bokon nan dai naku da alaman ya ratsaki Nanata inma hakan ne ai alheri yai maki ba cutarwa ba yau ina laifin mutumin da yayi kokarin sadaki da mahaifin ki Nana ? Murmushi nayi na dago ina dan kallonsa kafin nace ba wai laifinsa nagani ba Abbu yadda dai abin yazone yasa nake wanan tunanen duba ga yadda tun farko yaita abubuwa a kaina ko ummu bata sanda yana hakan ba a lokacin. Haka yasa nake ganin kamar yana sane komai ya gudana har tafiyan nan namu din zuwa nan duba ga yadda ya kwaso yan uwa haka donsu sheda komai kuma a gaban idon su. Koma me Alh yayi yayi muna komai a rayuwa sai mu gode masa da ya zamo sillan cikar burin mu Nana tun jiya nayi dawafin godewa Allah daya sadaki da iyayyen ki muna raye muka karas da idanuwan mu Alhamdullahi da hakan . Abinda nake so dake shine ki bi mutanen nan yadda suke so a yanzu don banji dadin yadda kikai masu jiyan ba tsakani da Allah nanata kina da ilimin boko dana arabiya gwargwadon sani kin samu. Yau ba inda zaki shiga ki kasa fita da kafan ki a duniyan nan wanan shine dama burin mu akullum addu,an mu ke nan kuma Allah ya karba muna shi a yau gamu zaune gidan mahaifinki da rayuwan mu mungani kowa kuma ya gani. Yau in mutum dayan muyaga hakan kamar kowane a can gida ya sheda hakan don haka kada naji ko inga kin kara mussun kowa akan mu don Allah. Mu dai nakine nana duniya kuma ta sheda hakan baki muna butulci ba kin nunawa duniya muhinmancin mu a gaban kowa ko haka wallahi mungode nana. Kukane yazo min lokaci guda kafin ma ya karaaa zancensa na fahinci inda zancen nasa ya dosa . Don kamar Abbu na min nunine da nabi mahaifina a lokacin wanan ya sakani fashewa da kuka lokaci guda. Abin da kamar wuya yau rayuwata ta koma wani wajen ta daban inda ban saba rayuwa ba a baya cikin mutanen dabama jin yarensu nake ji ba. Ammah daga gefena kuka ta fashe dashi tana fadin Aeeshata ki yafe min don Allah idan nayi maki ba daidai ba a zaman mu na rayuwa don dan adam dan tarane bai cika goma ba . Kofan akayi nocking alaman sallama hakan ya dakatar damu daga zancen da mukeyi muna kokarin saita kan mu a lokacin . Mahaifin nawane ya shigo tare da dattijun nan ganina a dakin yasa ya kalli dan nasa yayi wani magana sukai murmushi. Ya dogaro sandarsa zuwa inda muken da Ammah tayi saurin tashi larabci ya fara muna kafin naji ya juya min zuwa turanci yana fadin. Kuka kikeyiwa iyayyenki da alama sun bataki da yawa ni sanda na zan saka na make ki dashi gaki kin koma Afriaan black saidai duk da hakan kamanin kina ubanki da kika dauko bai gushe a gareki ba yata. Ki saki jikinkinki da kowan mu muma nan iyayyen kine don dake zan wuce zuwa dubai kije kiga yan uwa acan kowa ya sanki. Saidai sun fada muna kina karatu ko da dan saura ki kammala donshine zan bari ki koma Nageria a yanzu. Jin hakan yasa na dan dago kaina na dan dubeshi ya kada kai alaman ehh hakane muma muna bukatanki a cikin mu yanzu. Muna kaunarki muna son mu nunawa duniya ke a matsayin ya a garemu kamar kowa kema kiyi alfahiri da fitowa daga tsatsona kamar yadda ko wani da a cikin mu yakeyi a yanzu. Wa yan nan mutanen bamu da abinda zamuce dasu sai godiya da fatan samun kyakyawan sakamako daga ubangiji kamar yadda suka rike muna ke a cikin aminci. Kwarai na yaba da irin tarbiyan da suka baki na kuma sheda hakan tunda kinsan rike ibadanki da kuma mutuncinki. Ga mahaifiki yana jin nauyi da kunyan abinda kurciya yajasu suka aikata maki saidai Alhamdullahi tunda hakan bai kasance ta tsigar zina ba a garesu duk da wasu na kallon hakan sabawa shariace. Saukin abin ga nasa ya kafa shedun aure ya zauna da mahaifiyarki tsawon shekara biyu a tare da ita wanan ma kawai ya wadatar a shari,a da wasu suke ganin ba daidai ba. Zan rokeki a yanzun din na aribaki na roka mashi gafaranki ki yafe masu kuskuren da suka aikata maki a baya don Allah. Wanan yasa nazo dashi a gaban iyayyenki ba tare da kowa ba don ya nemi gafaranki a gabansu akan kuskuren da suka aikata da kurciya. A hankali na fara kada kaina ta hanyar girgiza masa alaman a,a a,a na samu na bude baki da kyar ina fadin shi mahaifinane inma raina ya vaci dashi a baya na yafe komai a yanzu. Masha Allah Allah yai maki albarka naji dadin hakan tunawa da hakan yana hanani sukuni da barci wani lokacin. Don bansan da wani ido zamu iya kallon ki ba gaskiya tarbiyan wajan ku akwai sauku sosai da ma,ana tunda har mutum na iya yafewa mutum laifinsa lokaci guda haka ba tare da yasa masa wani taraba. Alhamdullahi zamu karasa magana zan baku waje ku samu ku karya kafin ku fito dama wanan ya kawomu wajen ku sai gashi na samu kanku a waye kuke ba wani fitina a bayan hakan ? Yadda tsohon ke jero turancine yake ban mamaki zakice shu din ai tsohon baturene wai kuma a hakan balarabene yaji turanci a bakinsa kamar haihuwan turai. ZAINAB IDRIS MAKAWA[11/16, 8:15 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣1️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Zaune take a bakin gado ta kafawa kasan dakin ido haka ya turo kofan ya shigo ya sameta a zaune cikin damuwa da yan kwanakin nan haka rayuwan nata ya koma. Zai iya cewa a yanzu ba wani jin dadin aure ko zaman lafiya a tsakaninsu don ko yaso hakan bai samuwa ga matar nasa a yanzu. Ya rasa meyasa ta juyawa farincikinsa baya haka a nasa zato ko tsamani itace zatafi kowa farin cikin hakan a garesa na baiyanar yarsa a garesa a saukake da Allah yai masu. Amma sai gata tafi kowa daga hankalinta ita da yan uwanta a da can idan ance zatayi hakan a kansa zai iya mussawa ko waye a lokacin. Sai gashi abinda takeyi a yanzun din sam bai taba tunanen haka ba a kanta balle wani nata su din dukka yan uwane . Ya zata damuwansa duk damuwansune ashe abin ba haka yake ba su a zuciyarsu sunfi son ya mutu a hakan babu da babu jika a rayuwansa. Da kyat ta iya dago ido ta kallesa tana kawae da kai a gefe daya shima yi yayi kamar baisan tana wajen a zaune ba abinda ya kara bata haushi ke nan . Don a iya sanin da tayi mai shi mutum ne mai kokarin kula da hakkin iyalisa mutum ne wanda yasan darajan dan adam mutum ne wanda baya wasa dabawa duk na tare dashi hakkinsa. Zaka iya min hakan a yanzu tunda kana ganin hasken idanunka kamar ya budu saidai ka sani ina nan akan bakana ban yarda da yar nan taka bace sai anyi gwajin asibiti an tabbatar da hakan a kanku zan yarda. Haka kuma ban yarda asibitin ya fito ta wajen ku ba sai wanda ni kaina na yarda dashi zamuje a tabbatar da komai a kan ku . Ka rasa wace zaka sheke ayan ka da ita sai karuwan black karuwai masu baro kowa nasu suzo neman mazan mutane da sunan aiki ? Kai baka jin kunya yau duniya ta sanda zancen nan a kanka cewa ka taba auren inma har auren kayi da ita sai lokacin ya dago kai ya kalleta cikin bacin rai tare kuma dan sakin murmushin bakin ciki a fuskan nasa. A yanzu nasan manufarku a kaina salma nasan badon Allah gaba dayan ku kuka hada halaka dani ba ? Wani irin dagowa tayi tana kallonsa ganin ya koma mata sak umar dinsa na baya yasa tayi saurin kwantar da idonta don bata taba zaton kalman hakan daga bakinsa ba . Don a ganinta baisan duk abubuwan da suke shiryawa akansa ba din wanda mahaifintane yake dorata ga komai har garama uwarta takan nuna rashin yardan ta wani lokaci. Me kalamin ka yake nufi a yanzu sai sautin murmushinsa taji kawai bai tsaya bata amsa ga zancenta ba ya shige ban daki ya rufo. Zaune yake a gaban laptop dinsa daddy yana fada mai duk yadda komai ya kasance a cikin farin ciki shi kuma yana sauraren mahaifin nasa. Kafin ya lumshe idanuwansa ya dan shafo kansa a hankali ya koma bude idon yana fadin a takaice komai yazo karshe kamar yadda baffa ya tsara abin ? Komai yazo karshe tayi mai halarci ya saka mata da alherinsa tunda yabi duk wani hanya ya sakata farin ciki a yanzu shima. Good Allah ya tsare gaba kuma daddy don ba namijin kokari baffa yayi ba ya kuma kashi kudi sosai kan zancen nan gaskiya. Hakane mam bashir gaskiya ne hjy Asiya ta cancanci hakan wajen sayadi koma fiye da hakan ai uwar yayansa kuma ko banza kaga akwai kyautatawa a tsakaninsu. Hamma yayi alaman barci a idanusa yana fadin is ok daddy zamu kara magana dakai next yanzun dai a takaice yarsu tana hannunsu ke nan dai ? Tana can wajensu a yanzu bamu san ya zasu yanke hukuncin inda zata zauna ba dai sai zuwa nan gaba yanayin fuskansa a tsuke yasa mahaifin nasa ya fahince shi. Be cool my friend rabon mutum baya wucesa duk inda yake su kaita nan da bangon duniya in Allah ya kaddara yarinyar nan rabonkace zaka sameta. Daddy ya fada da sauri mahaufin nasa ya murmusa yana fadin i know you mam bashir ba zaka iya boye min komai ba a zuciyarka ? Nasan ka fada son yarinyar nan a yanzu wanda da farko ba haka bane amma yanzu ka fada wanda hakan kuma kanata kokarin danne hakan kada a gano ka amma saidai ni na dade da gano hakan a kwayar idanun ka. A yanzu yarinyar nan kowa yasan idan kace kana son ta hakan ba laifi bane ko illa a wajen kowa don irin nasabanta da yanzu ya baiyana. Daddy mu bar zancen nan please ya fada yana harde hannayesa a waje daya sai uban yai murmushi yana fadin akan me zamu bar zancen tunda kana sonta. Daddy yarinyar ta faye akida da yawa tun tana talka dinta ina fama da ita balle yanzu da zata kara bude ido daga wasu abubuwan nan gaba. Kaji ka da wani zance shi balarabe dama ai haka ya gada baida tsoro ko shamaki akan abinda yai niyar yi a rayuwansa . Su haka Allah ya haliccesu da wani irin baudaden ra,ayi a rayuwansu kaga ko tunda akwai wanan jinin a jikinta dole sai tayi wanan akidan koda a cikin rashin sanin tanayinsa kuwa. Sun dauki lokaci suna wanan muhawaran inda yake fadawa uban kawai dai muna mutuncine daddy amma ban taba furta mata wani kalman so ba gaskiya. Uban ya tareshi da fasin saidai wanka da kamar jurwaye ko dole itama zata fahinci akwai sonta a idanun ka saidai halin mata tunda baka fito ka furta mata hakan da bakinka ba. Mami ce ta shigo dakin tun bude kofan ta hango dawa yake magana ta nufe shi tana fadin nasan nemana ma bakayi ba magaji. Amma gashi ka kira mahaifinka online kuna video call haba mami shi ua tayar dani daga barci yanzun nan tashina ke nan . Ashe jiya kunsha dinner a saudiya ta hararesa tana zama take fadin bari kai dai munga mamaki jiya wallahi abubuwa da yawa a wajen nan suka faru. Naso ace mummy kura na wajen nan naga yadda zatayi akan yarinyar da take faman aibantawa kan mahaukaciyar yarta. Haba dai yar uwarkace fa hindu kabar aibanta tamana yake fadin kun dauka wanan abin da takeyi saboda ta daina shan kwayane ko ? Hinda ta bata rayuwanta abun baida dadin ji ko kadan mami wani kungiya ta jefa kanta a ciki ummi ce ta fara kirana tana fada min daga ghana. Ni wanan abin nasu sai ince duk alhakin yaya sayadine ke fita har akan yayansa wallahi yadda suka kama dukiyan bawan Allah nan suka wullakanta a banza wallahi. Ai gara dukiya da rayuwansa data so salwantawa akan abin duniya ta dauka zataiwa Allah waysune ita kanta ai a haukace take ba yar kadai ta haukace ba a yanzu. Don bata da kunya tana son ta zargi mata wai hjy Asiya ce tayiwa hindu asiri ta dauka kowa irintane mara imani . Yanzu kan ai jiki magayi don kunyan duniya dai tajishi saura na lahira kuma jiya yaya imamu ke fada min wai saida baba yasa a koreta cikin gida ta shigo tana masu hauka wai an munafunce ta don aga bayanta dukkan mu munafukaine tunda tare da yaya sayadi muke yanzu . Ta zauna tana faman jan Allah ya isa a tsakar gidan zalla kunya da takaici saida mama ta tura aka shedawa maimarta ba ya shigo ciki. Allah ya kyauta mami ta fada tana karawa da fasin to banda abin hjy za a ki yaya sayadine yanzu saboda ita ? Mutumin nan alheri yai muna ina laifinsa inda wanine ai ba zai kara yarda da kowa daga cikin muba amma har yanzu mune daine yan uwan nasa kamar yadda aka san shi damu abaya. Ni yanzu ai nauyin wanan yar da take muna kallon mun tsaneta tun baya shine damuwana gashi ko banza muna yawan haduwa da ita a gidan uwarta yanzu wanan abin yana matukar damuna sosai wallahi idan na tuna. Gashi kuma in Allah yayi sun barwa sayadi kila zata zamo sarakuwarki ba nan gaba saidai abinda ya fito daga Allah kuma. Hiran iyalan gwanin ban sha,awa zolayace na hankali da nishadi sukai tayi a tsakaninsu kafin suyi sallama da juna su kashe na,uran . Sai dai tunda sukai waya da mahaifan nasa yaji yana son kiran Ayshaa din saidai wata zuciya da shedan ya shigo masa cikinsa yana zugashi da cewa itace ya dace ta kiraka ai ba kaine zaka kirata akan zancen ba . Abubuwa da dama ya dinga tunawa da suka faru a tsakanin mu yana jin wani iri a zuciyar shi dama haka duniya take shiyasa ba,a son ka raina mutum. Yau gashi yarinyar da sukewa kallon kaskantatta yar tallakawa mara uba itace bin ya juye ta koma mai uba da gata a cikin duniya. Yau itace ake kyautawa zaton yar miloniyar nan mutmin daya fito gidan sauratan kasar Ouman mazauni Dubai wanan hukuncin sai ubangiji. Gashi a yadda yake jin cewa mahaifin nata baida wasu diya a duniya sai ita kadai tuna hakan yasa ya dan rutse idanunsa tare da sakarwa kansa ruwan shower daya kunna yana huci a bayin shi kadai. Don a yanzu kan yana da wuya gaskiya iyayyeb yarinyar nan su barta taci gaba da rayuwa a Nageria kuma. Kai inama ina ace tun farkon haduwansu ya furta mata kaunan da yake mata a zuciyarsa ne ? Koba komai zata dinga tunaneshi cikin irun mutanen arzikin data zauna dasu a baya akasha soyayya da zaman lafiya. Haka ya fito daga bayin cike da tunane a zuciyarsa a gurguje ya shirya don ya kusa makara zuwa wajen aiki a lokacin. Yayi nisa ga tafiya bayan yabar gidansa yaji kamar wayarsa tayi kara ya dauka yana dubuwa mamakine karara a fuskansa ganin wace ke kiran nasa har two miscall nata ya sama. Bin kiran yayi ya maimaita yayi da yai sa,a ya shiga saidai ban daga ba a bangarena lokacin yasa ya hakkuri amma zuciyarsa yana cike da mamaki hakan ? Bayan fitan su Abbi din daga dakin shirune ya dan biyo baya kafin Abbu ya kawar da zancen da fadin da alama ki samu katbuwa sosai a wajen mutanen nan nana. Duba ga yadda tsohon nan ya damu yake kuma kara rokon ki gafara duk da bashine yayi maki laifi ba . Amma ya dage akan ki furta kin yafewa kowa nasa alaman yasan addininsa matuka baya kuma son hakkin wani akansa ko kadan. Kaiko malam ba dole yasani ba sune tushen addinin fa larabawa dan murmushi Abbu yayi da Ammah ta fadi hakan yace kaiya . Larabawan mafa suna suka tara ko baki sanda hakan ba akwaisu kan da rikon addini gaskiya ta,ayin rikau haka kuma har yanzu a cikinsu akwai wa yanda basa musulunci fa ? Ni malam ai naso ace wanan abin daya faru a Nageria ne ya samemu don da wallahi na koma tsohon unguwarmu nayi shela suzo suga mahaifin Aeesha da idonsu. Gashi shiru shiru dashi bawan Allah tun jiya nake kula da dabi,un shi waje taron nan sam baiyi wani magana ba har aka watse daga taron kamar abin duniya yai mai yawa a rayuwan sa ? Shine ai balle babu komai insha Allahu kila haka rayuwansa yake zan iya cewa shi nana ta biyo wajen rashin son magana da yawan shiru shiru din nan nasa. Malam tu yanzu ai ganin tsoro mukai masa ba zamu iya cewa ga halinsa ba ai yanzu inko irin rayuwansa Aeesha ta dauko lalai akwai aiki kuwa ashe ? Dan kallon Ammah din nayi duk da raina yana jagule a lokacin lissafine iri iri kasan zuciyana nakeyi a lokacin akan makomar rayuwata a yanzu shine naji Ammah na fadin wanan magana. Nanata wai kin kira yaron nan da yaita dawainiya dake shekara da shekaru kin sanar dashi abinda ke gudana Abbu ya katse min tunanen da nakeyi a lokacin. Abbu wa ke nan fa na tambaya ina kallonsa don bansan wa yake zance akansa ba don ban dauka man yake nufi ba ? Yaron nan dan wajen su Alh Asiya mana yarima yake ko magaji dan murmushin yake nayi ina fadin man bashir ke nan ban kirasa ba Abbu layinsane yana da wuya a samesa sai idan shi ya kira mutum. Don shi bai faye zama waje daya ba yana da yawan tafiye tafiye saboda yanayin aikinsa da yake hakan. Wayata dake hannuna nake jagula ina neman layin nasa duk da nasan baya shiga gaskiya don kamar yadda nace din ne ba a samunsa haka kai tsaye shi. Saidai Abbu ya cigaba da fadin ya kamata ace yaji daga bakinki Nana kafin wani ya fada masa komai don yaron yayi kokari a cikin rayuwanki matuka duk da sakashi yayi akasashi amma yaron nada mutunci da sanin ya kamata sosai wallahi. Haka yai ta tallafa muna cikin hikima ba tare da kowa yasan manufansa ba sai a karshe ya zauna dani yake sanar dani komai kuma ya rokeni da kada in yarda ki san komai da ake shiryawa akan ki din. Garesa nake jin su Asiya zasu dawo gida lokacin saidai ban fadawa kowa hakan ba saida suka iso aka gansu yaron yana da mutunci sosai wallahi. Wanan nasan wani abin bama suke sakashi ba a cikin jikinsa dai yake tallafa muna kawai don abin gaskiya yayi yawa sosai wallahi. Koda Abbu ke wanan zancen kasake nayi ina kallonshi cikin mamaki watau ya tabbata ke nan Abbu dama yasan komai akan su ummu tunkan su dawo amma ya boye muna. Ammah ce da mamaki yasa ta kasa shiru tace yanzu malam dama kana da labarin Asiya kasa muna ido kana kallon mu munata shirme don Allah ? Nasani saidai sanin nawa duk bai wuce shekara biyu zuwa uku ba gaskiya tunda ya rokeni kinga aibana saba alkawari ba ko ? Cabdi jam watau dai maza a barku kawai da mune mata ai babu abinda zai hana na yada cewa yar uwata ai zata dawo a cikin daula. Murmushi Abbu yayi yana fadin yanzu ai ga daulan yarki ta samu a hannunta sai ki baza a faifai ki shiga talla gida gida idan mun koma. Dagudu kuwa don muna komawa zan taka gidan raba kaya dasu zan fara ba don kowa ba kuwa sai don hjy Agina dake sakin baki tana yada cewa Aeesha shegiyace bata da uba karya mukeyi don a rufane kawai ake fadan hakan . Kaiya ai kafin kije gidan Audu raba kaya ki fara a gidan ki kuma dakinki don da safiya ya kamata ki fara hakan har in zakiyi don ban taba gani butulun mutum irin yarinyar nan ba safiya. Naji dadi matuka da komai ya faru gaban idonta ta sheda kuma ta gani sai ta koma taje itama ta baza ke nan tace ai zancen data fada a baya ba gaskiya bane ga yadda zancen yake. Ita safiya dai malam safiya tamu kake nufi da wanan abin yace kwarai kuwa lokacin da naci mata mutunci ai duk baku sani ba ku akan nana. Shine kikaga tashiga hankalinta da bayan nan don kashedin da nayi mata tasan kuma tund na furta zan iya hakan ba wasa a cikin zancena. Kofan da aka murdane ya hana kowa tankawa a lokacin matar nan mai hidimace ta shigo cikin fara,anta tana gaidamu. Wani abuncin ne kuma ta kara shigo muna dashi ta kwashe kayan wanda muka karya dashi da safe ta fice dashi din zuwa inda ta fito. Allah mai iko ita wanan din yar aikice ko matar gida Ammah take tambaya bayan fitar matan daga part din da muke zaune. Ai wanan da gani mai aikice wanan Abbu ya bata amsa ashe suma suna aikatau a yasu,yasunsu fararen fatan ? Keko da shirme kike wallahi halan duka aka taru aka zama daya suma ai dole akwai tallakawa a cikinsu akwai kuma masu kudinsu. Wanan Matar daice taa sake dawowa dakin ta shigo da sallama muka amsa cikin ladabi ta fara min bayani yadda zan fahince ta . Na amsa mata da nagode ta juya ta fita su Abbu na kalla ina fadin wai tsohon nan yace na shirya gasu nan fitowa Ammah ke fadin shine take faman mismismis da baki kai jama,a. Saiki matsa aiki ya sameki yanzu kuma koyon wanan yaren naku mai wuya me zata koya a cikin yaren kuma yanzu tunda duk abinda suka fada tana ganewa. Ki dai yi mata fada akan ta kara sakin jiki dasu don Allah iyayye ba abin wasa bane nanata su din dai ubangiji Allah ya kaddara sune iyayyen ki . Zancen tsohon nan ne da yace ksun gode Allah ba zina dansu yayi ya haifeki ba aure ne ya samar dake tsakanin su. Ko wanan ya isa ki saka su alfahiri dake dasu har Asiya duk da mukan a bangaren Asiya musan baki da matsala kin dauki tarbiyan da mukai maki kuma. Kamar yadda tsohon yace katfe hudu bayan anyi sallah muka shirya fita din saidai lokacin na sauya tufafina zuwa jallabiya a lokacin. Wata tsararrar mota muka shiga na dauka dagani sai shine fitan sai da nashiga motar naga ashe har da mahaifina a cikin motar da kuma yayansa din nan da aka gabatar min dasu a matsayin yan uwan haihuwan iyayyena. Shiga da sallaman da nayi masu yasa tsohon sakin murmushi yana kada kai alaman yayi ya nuna min wajen da zan zauna a kusa dashi na nufi can na zauna a cikin kame jikina. Ba tsohon ba dukkansu sunji dasin hango natsuwa tare da addini a kwayan idona don ban zauna ba saida na furta bissimillah a cikin siririyar murya da har suka dan jini lokacin. Nifa renon izzalace ta Nageria akida har wanda ba a saka ba malam mu sun koua muna tun ina ficiciyata a islamiya don me ba zanyi koyi da akidar tawa ba a yayiyin dana tsunci kaina tsakiyar larabawan aslin irin haka ? Dama nakan ji ana fada cewa addinin bahaushi idan ya riketa tsakani da Allah ko wata akida ya fito indai dan Nageria ce sai ya bambamta da wasu idan ya shiga cikinsu saidai ga wanda yai sakaci da addininsa shine har za a ga gazawan shi. Don Allah yaiwa al,umman kasan Nageria baiwan arziki da rikon addini fiye da zaton mai zatan koyi mukeyi da larabawa din dan Nageria shi kaifi dayane a zuciyarsa kan addininsa Allah yasa mu dace amin. Sam ban dauki hakan da nayi da wani manufa ba don kusan abin ya bi muna jiki a nan koyi da addini mu kama kan mu mussanman mu mata hakan kuma nake ko a zahiri ina koyi sosai da abinda na taso a cikinsa sosai. Masha Allah jikan tawa ashe mahhadaciyace nake gani tsohon ya fada a cikin zolaya da son bugun cikina yaji yawan zurfin ilimina a lokacin. Dan juya daradaran idanuwa na nayi ina murmushi ba tare dana bashi amsa ba yake fadan da alama na haddece alkur,ani mai girma na gyada masa kai da hakane habibai. Yai murmushi ya fara jero min tambayoyi ina bashi amsa a tsanake yayin da idona ke akan titi ina karewa garin kallo . Don iyakar inda na sani da farko wajajen masallacine kadai inda Abba yai muna masauki da zamu zauna muyi aikin umuran mu mu koma gida. Sai gashi Allah ya nufa zansan wasu wajajen ta dalilin nasaba da mahaifina na asali da yanzu ya baiyana min a rayuwata. Sam banyi mamakin irin tambayan da yake min ba don ummu ma da mijinrta munyi hakan dasu zuwana gidansu. Sai can na tuno da zancen man da yake tsawata min cewa an kaini gidan su ummu ne a lokacin don na saba da wasu akidu da ake sona dashi ga gaskiyan zancen ya fara tabbata tun ba,aje ko ina ba a yanzu. Ban damu ba don nasan gwargwado ina da dan sanina saima bokon dana koma yasa ban zurfafa can nayi mugun nisa a cikin addini ba sosai dama kuma ilimin mace ai ragagene ba kamar namiji bane. Masha Allah gaskiya Allah ya sakawa iyayyenki da suka reneki tabbas mahaifiyarki ta fito tsatson mutane arziki ita din ba mutumiyar banza bace yadda mutane ke daukansu a nan. Jin hakan yasa na dan juyo na kallesa ba tare dana iya amsa addu,an dayaiwa iyayyen nawa ba a bakinsa. Sai kuma naji yace dani why kika canza wanan kayan al,adan ku kayan sun matukar karban ki sosai kici gaba da saka abin ki kada ki manta da al,adan mahaifiyarki. Murmushi nayi kafin na kalloshi ina fadin ko acen irin kayan da nafi sakawa ke nan don dashi na saba sosai wacan kuma muna amfani dasune occasionally ba ko yaushe nake sakasu ba duk da al,adan kasan haka yake. Ke din yace ta kwarai abin alfahari ga iyayyen ki don da alama akwai baiwa mai albarka da ubangiji ya halittoki dashi kinsan ko wani mahaluki yana da kalar baiwan da Allah yai masa. Sai lokacin yayan mahaifina yai magana ya dan juyo yana fadin Abbi ita sin hazakice ta na,uran mai kwakwalwa kasan abinda muke nema ke nan yaran mu sun kasa tsayawa suyi wanan karatun kuma. Masha Allah kace min yar taka ashe dai yar baiwace ta gaske da Ubangiji ya azurta ta a cikin mu . Gaskiya naji dadin jin hakan sosai wallahi dama na fada maku mutanen nan hazikaine da wuya kaga bakar fata mara amfani a rayuwansa. Bamu dawo gida ba sai dare sosai wasu manyar kamfuna mukai ziyara sun kai guda ukku a cikin garin ni dai ban gane ma,anan fitowa dani ba a lokacin. Saidai ina kyautata zaton don kawai su samu kebewa danine su binciki wasu abu daga gareni kamar yadda har muka dawo tsohon nan bai daina jefo min tambayoyi ba akan rayuwana har na karatuna saida muka fafata dashi. Na kara godewa Allah da iyayyena su Abbu da suka tsaya tsayin daka sukai min tarbiyan mai ingaci da yau ya tallafa min a rayuwata. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/18, 9:38 PM] Zainab Idris Makawa Writer: ake14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣2️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Abinda dai nake gudun shi ya faru don ko iyayyena maza cewa sukayi dani zasu wuce zuwa dubai naga gida zan kwana biyu a wajensu zan dawo gida na karasa karatuna a cewarsu. Ranan da Abba yazo min da zancen nayi kuka sosai amma Abbu yayi ta karfafa min gwiwa da dadadan kalamanshi har naji karfin gwiwa a zuciyata. Na zan iya binsu din ba tare da fargaban komai ba tunda kamar yadda ya fada a yanzu dai nasan ciwon kaina ba wani abinda za aimin bansan yadda zan nemawa kaina mafita akan abin ba. Da ace ni karamace yace ba abinda zaisa na yarda su tafi dake nanata don nasan cutar dake za ayi ba tare da sanin mahaifinki ba. Amma yanzu ga shekarun nan naki banjin ko darr game da hakan kanki nana don nasan zaki iya dako wani irin taro sukai maki a can din. Kada ki yarda rudin duniya ya rudeki ki sakaci da ibandanki nana taimako da saukin kai gana kasa dake kamar yadda na sanki dasu ki bisu da al,adansu yadda suke gudanarwa matukar ba sabawa Allah hakan yayi ba . Ire iren zancen Abbu ke nan a kaina kusaan wuni guda da mukayi dashi a masaukin iyayyena sako na aikawa Maryam da Farida Asmau sai Samira dasu Nusaiba har mamata ta Abbu haka na zauna na rubuta na kowa a jikin takarda na liki jinkin kayan . Sun rigamu barin Saudiya don sai mun kara kwana hudu kafin mu bar kasan nan kan na kasa daurewa don saida nayi kuka bayan na bude ido naga babu kowa nawa yanzu a tare dani sai Allah sai mahaifina da yan uwanshi kuma da yanzu zan koma sabon rayuwa a cikinsu. Duk da ummu har wajen wanan hjyn gwaggonta da yanzu ta zamo tsohuwa sosai shirin komawa Nageria takeyi a yanzu ta gama cin saudiya . Ko ince ruwa ya karewa dan kada bai gama wanka ba don ko tsufa yayi kabbara a gareta ko neman kudin a zaune yanzu yana batun gagaranta yi. Don babu baya babu kafafuwan tafiya hakan yasa take shirin koma gida ko a mutu a cikin yan uwa Sai dai zuwan su ummu din bata zaci hakan ba don ma da farko bata shedasu ba saida akai dogon bayani ta dago tana dafa ummu din sai hawaye tana fadin Asiya ki gafarce don Allah ki min aikin gafara ? Kece nan ummu tace nice gwaggo ga yar dana haifa lokacin da kika aurar dani ga balarabeb Ouman nan ta dago tana kallona da yakusasun idanuwanta. Tana furta Allahu akbar ta nufoni da niyar dafani na danja baya ina kaucewa tace Allah sarki yar nan ku gafarceni don Allah aikin shedane da son duniya. Hjy ai hakan a yanzu ya zamo masu alheri a rayuwansu don mahaifin yar nan ya karbi abinsa yanzu haka muna tare dashi ga kuma basaraken dake auren ita Asiya din Abbu ya nuna mata Abba da hannu. Sai kuka tana wani yarfan majina nidai ina faman bin inda suke rayuwa a kazance sunan ana saudiyane kawai amma a cikin takura suke zaune suke wanan kazamin rayuwa bindan kudin gaskiya a yadda nagani. An dai mata alheri aka bar wajen yanzu kan dangin mijin ummu sun yarda cewa ummu ba yawon bamza tayi ta haifeni ba don abinda tsohuwar ke fadi. Zaman ne a waje daya tun safe bayan tafiyan iyayyena ina dakin nan da nake kwance ni kadai sai mai kawo abinci idan ta shigo mu dan gaisa ta juya ta fita sai wani lokacin kuma idan ta dawo kawo min wani abin. Duk da nasa amma sai zaman ya fara gudurata a dakin ashe gara gida ko ina daki inajin hayaniya ko motsin yan gidan mu wani lokaci. Nan ko ba motsin kowa saidai idan na kwatanci lokacin sallah yayi in mike inyi sallah a dakin kafin wajajen karfe biyar naji an turo kofan dakin nawa again. Wanan matar dakan shigo ta kura min ido kamar suna nazarin wani abu game dani sune ko a lokacin suka shigo dakin su biyu again. Saidai wanan karon bada dayan matar da suka saba shigowa tare tazo ba addu,an da Abbu yace na dingayi ko a yanzu shina ja a kasan zuciyana dana gansu din. Kamar yadda ta saba idan ta shigo ta kura min ido hakan ne ya faru ko a yanzu din don idanuwata dayasha bakin kwalli ya juya kamar wata halitta shita kasheni dasu tana bina da wani kallo mai kama da tsana a idanuta. A yanzu kam ban raba daya biyu don Abbi ya fada min cewa ita din matar mahaifinace kuma yarsace don dan uwanshine ya haifeta. Wanan yasa nake fassara kallon da take min da kallon tsanace kawai ba na wani abu ba saidai na daure don huduban iyayyena dake min yawo a kaina lokacin. Izuwa yanzu na haddace gaisuwan su don hakane na gaida ita da wuni cikin ladabi irin namu na al,adan hausa kamar yadda na saba ita da wace suka shigo dakin . Idonta data zuba min da farko tadan lumshe kafi ta iya buda baki tana tambayana da mun wuni lafiya ? Kafin ma nabata amsa naga tayi wani juya da karfi ta fice daga dakin wai ashe har dan murmushina data ganin irin ta mahaifinane sak nakeyi. Ban dai fahince taba son a zato kishi sai matan Nageria suka san kishi har suke bin bokaye da malamai akan mazajesu. Ashe abin ba haka yake ba don ko wani kabila da nasa kalan kishin daya iya na hausawan ma yana da sauki bisa ga kishin matan wani kasan. Oho dai na fada a raina ba yadda zatayi dani Allah ya riga daya hada yanzun kuma sai hakkuri da juna a tsakanin mu. Sai dare mahaifina ya leko dakin da nake da kansa muka gaisa a nan yake fada min sun tafi jidda wani aiki tun safe sai yamman nan suka dawo. Na kara masa ya hanya Alhamdullahi ya fada yana lumshe udanuwan shi kafin naji yayi ajiyan zuciya yana fadin kin ci abinci ? Na bashi amsa da ehh masha Allah naso mu dawo da wuri muje dawafi amma hakan bai samu ba yana son zuwa safe na zauna da shiri zamu tafi din na,amsa masa da Allah ya kaimu. Kamar yadda yace din mun tafi yin dawafin kuma da kafa muka taka har zuwa masallacin bamu shiga mota ba duk da ga motoci nan birjit a haraban gidan anan na kula ko a saudiyan kamar suna da motocin dake jigila a nan kasan. Amma saina fahinci yafi son mu taka a kasa don bautan Allah zamu tafi. A gaskiya a yadda na fahince su mutanene su masu riko sosai da addininsu komai da zai kawo lada suna kokarin ganin sun yinsa . Haka a dan tafiyan da mukeyi dashi sai adduan La,illah ha,illah wa,adahu la,shari kal lahul,mulkul wallahul Ahamdu wahuwa Allah kulli,she inkadir yake ambata da dan karafi kusan har muka gama dawafin mu abinda bakinsa ke ambata ke nan bamu dawo masaukin ba sai bayan sallah isha,i na ranan acan muka hade wajen wani katon cin abinci da ake ta haba haba damu a wajen nan ma na fahinci suna da alaka da wajen kila. Ranan da mukai dawafin bankwana kusan gaba dayan mu gidan muka tafi akai dawafin muka dawo sai haraman tafiya jidda don shiga jirgi . Ance na zaune baiga gari ba gaskiyane wana zancen don kurin nasan Abujan Nageria da fadin kano kawai nakeyi amma a wanan tafiyan saida na raina kaina. Sauki abin ina kusa da kakana zaune mukai wanan tafiyan shi ke dan min bayanin akan wasu abubuwa ina gamsuwa da hakan dayake min kuma. Kai tsaye daga airport gida aka nufo da su Abbu da ake murnan isowansu lafiya Asmau data gama murnan binsu tana ruguma sai budan ido take faman yi a wajen donta hango mummy Aeesha saidai bata ga kowa ba har driver ya gama sauke masu kaya ya juya ya tafi . Sai lokacin take fadin wai ita mummy gidan ummu ta sauka muna nan muna saka ido muga dawowan ta kuma sai ta nufi can ? Wace Aeesha ? Aeesha kan na gurin mahaifinta ya rike abinsa anty safiya ta juyo tana fadan hakan garesu . Mummy Aeeshafa mama da cewan Samira data wani jiyo da karfi tana kallon uwar da mamakin jin zancen data fada game dani. Ita mana tana can babanta zasu wuce da ita kasan su a saudiya muka barsu sai gobe zasu bar saudiya din ta fada tana kara rugume su Nusaiba. Daga Asmau har Samira jikinsu ne yaya sanyi murnan da sukeyi ya rage a fuskansu da kyar Asmau tace mahaifinta daya haifeta mama ? Shi mana can muka hadu dasu sunzo umura suma da yan uwansa Aeesha kan sai wani ikon Allah kuma dawowanta nan gaskiya don yadda suka nuna suna son abinsu. Don Allah safiya bar zuban nan ki bari yaran nan su kwashe muna kaya zuwa cikin gida kafin ki fara fesa masu labari kin tsaya kuna zuba an bar muna kaya a kofar gida haka zube. Mama ai ban hanasu ba sune suka tareni da tambayan ina Aeesha nake fada masu inda take sai Ammah din ta wani watso masu ido da kallo mai kamar harara tana juyawa zuwa cikin gidan kai tsaye. Tun a lokacin murnan sune ya rage sai jikinsu yai sanyi don sun fahinci ya tabbata dai da gaskene dai ba a dawo dani kasan nan ba ke nan. Duk wanda yazo gaidasu da dawowa zai tambaya ina Aeesha amsan dayane shine Aeesha tana wajen mahaifinta a saudiya zasu wuce kasansu da ita. Dan Adam mai wuyan gane hali sai gashi kuma sannu a hankali an fara juya zancen cewa sunyi dubarace kawai sukayi na zuwa umurah sukaje can suka aurar dani . Don nan an rasa mai nemana da sunan aure Allah sarki hjy Agenatu ke sakin wanan zancen a tsakar gidansu ga kuma tsaraban data rike a hannunta wanda Ammah ta sayowa matan saurenta gaba dayan su. Keke ke Agenah halinki baida kyau wallahi ina aure sukai mata dai babu ruwanki cikin zancen nan yarsu ce dai koma me zasuyi mata babu ruwanki da wanan . Meyasa baku gudun yadda sheri akan dan uwanku ne wai yar nan ga photuna da tayi da mahaifinta da yayyusa da kowa nata mungani Adamu ya nuna muna da irin karama ganinta da sukayi amma kin fito kina yadda sheri akan zancen da baki da hurumin akansa ? Yanzu meye a hannuki don Allah ina tsaraba matar nan ta aiko maki dashi bayan haka sau nawa kikaci arzikin yar nan a duniyan nan saboda Allah ? Ni Alh saboda Allah yanzu me nace kilafa na fada yayi mata wani irin kallo yana fadin ke yar taki dake auruwa ina manemin nata yake yanzu ? Ina horonki lokaci da dama kan wanan halin duk wani halin sheri Agenatu a bakinki ake fara jinshi gidan nan ke baki san sheri yana komawa bawan daya aikashi bane ? Gara ita kince ga dalilin dake hana a aureta keko naki diyan wani daliline yake hana a sosu kije ki tambayi kanki hakan Agenatu. Dan kame kame ta fara saiga umma ta fito tana fadin Allah dai yasa kana gida Alh kajima kunnuwanka. Matan nan alherinta bai taba wucemu ba gidan nan haka kuma sha,ani ya tashi tana tsaye har akareshi da ita ko wanan bai ishi bawa hankali ba don Allah. Agenatuce baki san halinta ba wajen sheri kuma ai ita bata dauki hakan komai ba gashi nan kuma yana bibiyanta din bata sani. Ai dai kuyi hakkuri kada kowa ya dora min baki ta fada tana kallon ummu data saka baki ta juya zuwa dakinta. DUBAI DUBAI Tafiyan dare mukayi haka kuma mun shigo dubai din ana faman kiran sallah asallatu asubahi. Idan kaji ana fadan dubai ko saudiya saidai kaje din zaka kiyasta abin son akwai tsaurararan matakai sosai amma haka mutanen mu bakake ke kutse sai sun shiga kota karfin tsiya har kuma su shiga din. An gama duk wani bincike da za,ayi muna fita airport duk da asubane amma mun samu masu zuwa taron ahalin a waje suna jiran mu. Duk a gajiye nake gajiya bata wahala ba saidai kasalan daya sauko min don gajiya da zama airport din jidda da muka dan bata lokaci a wajen. Har wani zazzabi na dinga ji tun a airport din nasan munshigo wata nahiyar ta daban don bambamcin al,ada dana fara gani a wajen. Larabawane kam amma kuma a gauraye ake kusan ko wani kabila zaki gani a airport din nan na dubai wanda zai sanar dakai kashigo mahada na duniya. Matar nan da take kawo min abinci itace take ban kulawan uwa daya dace in samu kusa dani matsiyana na bakuwa da bata da kowa a cikinsu. Motocine na alfarma sukazo daukan mu saidai tun a airport din kowa ya kama gabansa inda nikan kai tsaye tare da kakana muka nufi gidansa su kuma Abbi suka nufi nasu gidajen da iyalan su. Tafiyane mai dan tazara daga airport zuwa gidan nasu wanda kafin mukai gari ya gama washewa zakice ba safiya bace saboda yawan cinkoson abin hawa dake shawagi ako ina. Habullahu wani,imal yakeem na ambata don ganin get din wani dirkeken gidan da mukashiga kai tsaye mai kama da gidan shugaban wani kasan . Ido na lumshe a hankali ina kara ambatan sunnan Allah tare da tasbihi a garesa don abin mamakin da idona ke ganan min . Biye kawai nake dasu har muka kai idon motar mu zai dakata a gaban wani gida mai wani kofa kamar na sarauta kan motar naga an danna har zuwa cikin wajen kafin motar ta tsaya a waje daya. Marhabin naji kakan nawa ya fada yana kallona yana fadin maraba da zuwa daulan Omawa yake Ayshaa ? Jin hakan yasa na dan kalloshi yana min murmushi aka bude kofan daga waje duk bangaren biyu masha Allah na furta a fili saboda sanyin wajen daya dan dokeni. Mun shiga ciki tsaya fada bata lokaci don idona ya gano min abinda bansan akwai ko anayi ba a wanan gidan. Sai gidan miji ummu Abba da ake santinsa a can gida ya koma min gidan gidan kauye dana wanan gidan na kakana. Zallah rayuwar duniyace mai shagalar da bawa kawai aka tsara a gidan saidai ina mamaki yadda hakan bai shagal dasu daga ibadansu ba. Gaskiya musulunci yayi a rayuwa yan uwa muce Allahu akbar ubangiji Allah ya kara muna imani a rayuwa Allahuma Amin . Nidai banga fadin gidan ba cancan don muna fita muna shiga lifter sai gamu gaban tsararun dakunan kwana ba wani falo saidai kayan alatu. Matan nan halimat itace dai take min jagora zuwa dakin da akai min masauki a gidan inda ban tsaya ba na nemi bandaki na fada don yin alwala. Saidai naso kauyanci amma kuma nagane daga baya wanka nayi na dauro alwala na fito na samu ankawo min jakkan kayana a dakin . Donshi na bude nafito da zanin atamfana da wankkaken hijab dina na tayar da sallah na gagauta nayi don lokaci ya shige sosai na sallah safen . Ina idarwa sai lokacin nake karewa dakin kallo dakin babbane sosai mai girma da fadi haka akwai closet maiganga to gangan dakin babba sai mirrow da aka cika da kayan kwaliyan mata. Sai cway mai wani irin kyau dashi haka can a gefe dayan dakin da wani dogon sofa mai kyau dashi haka kwara daya a dakin. Windows din dakin yakai girman get din wani gida a ganina nidai ban karasa kallo ba na lumshe idona dake min nauyin barci na mike tsaye ina ninke sallayan dana samu an shimfida min kafin nafito bayi . Kwanciya nayi haka yadda naken sai barci mai nauyi daya daukeni ba tare danayi sana,ata ba watau tunane. Barci na samu sosai har da mafalkaiyana a lokacin saida karan wayana dake gefena ya tayar dani na falka ina mika hannu in dauko wayan da kyar . Mahaifinane don tun a makka ya saka min layin kasan dubai din gaidashi na soma yi ya amsa min tare da tambayan ya muka isa gida na amsa da lafiya kalau. Yake fadin kakana ya damu ance tun dazun nake barci ana ta shigowa dubani ana samu ina barci shine yake zaton ko banjin dadin jikinane wai ? Nace lafiyata kalau Abbi saidai gajiya dake dan damuna yace na tashi naci abinci sai na kwanta godiya nayi mashi kafin munyi sallama ina sauke ajiyan zuciya. Iyayyenane suka fado min a rai lokaci guda tare da yan gidan mu irin yadda muke rayuwan mu da al,adun mu acan gida Nageria nan gani tsit kamar babu kowa a gidan sai ni kadai a daki kamar wata manya. Rayuwama ga bawa a duk yadda Allah ya halittoka ka tsunci kanka rahamace gareka zama shiru haka ina yaga dadi cikin mawai banda yawan surutu ke nan amma nake ganin hakan. Rashin yawan maganata kuma a yanzu zance gado nayi gun iyayyena maza don kusan duk haka suke basu da hayani sai dai yawan aikin daya shafi rayuwan business din su kawai shine a gaban su. Mikewa nayi na nufi wajen jakar kayata ina dauko tufafina wani sky color din dogon riga na ciro wanda ummu ta kawo min tsarabanshi da suka dawo na saka naje bakin mirrow ina gyara fuskata . Mirrow din na dan kurawa ido ina tunane kafin a turo kofan dakin halimatuce wace nake cewa ummu halimat don girmamawa . Ta fadada murmushinta tana sako min larabci da fadin kin falka ashe yallabai yace na zo na duba ko kin falka ki fito ki karya duk ya damu tun dazun. Murmushi nayi ina fadin barci nayi sai yanzu na tashi naso ace wanan matar tana jin turanci da nasan wasu abubuwa daga gareta sosai don naga tana da matukar saukin kai sosai. Bari na fito nace da ita don ko banza ina son naga jan gidan a lokacin don da wanan na kwanta a zuciyana dama. Tare muka fito tana nuna min gidan a bakinta nake jin ashe kakana matanshi hudu biyu na kasan su zaune biyu suna nan dubai tare dashi. Amma mahaifiyar mahaifina ta rasu kusan shekara ashirin a lokacin saidai suma wa yan nan matan suna da yara mata daya daya a tare da tsohon . Tace duk diyanshi maza kakan mu macece ta haifa mashi su su hudu kuma mahaifinane karami a cikinsu shine kuma da ake fadin baida da ashe yana dani ba,a sani ba. Sai daga baya ya shedawa mahaifinsa zancena tace kowa yayi mamaki hakan da duk dadewan nan amma ba,a san hakan ba amma ashe su yan uwansa sun sani sun dai boyewa tsohon ne sune basu saniba. Anyi sa,a kuma tsohon yayi murna sosai da jin hakan take fada min yan uwasa sunso kada a karbeni amma yayi tsaye yace dole a karbeni tunda ni jininsane. Don yace ba zai barni na wullakanta a cikin duniya ba ina jininsa tace ki godewa Allah daya kakanku mai ilimi ne na addini da boko . Shiyasa ya fita daban a cikin yan uwansa don halinsu sam ba daya ba su sauran har yanzu suna riko da gargajiya da kuma mugun halinsu. Tun a makka tayi min wanan bayanin shine yasa naso ace ta iya turanci yadda zan fahinci me take fada min don insan yadda zan zauna da kowa a cikinsu. Wani waje ta bude sai ga katon dinning table nagani take fada min kakana yace ta tabbatar da naci abinci sosai kafin na bar kasan nan. Jin hakan yasani dan murmushi ina zama saman daya daga kujerun dining din mai kama da kujeran sarakuna. Ba laifi naci iya cina kafin na daga saidai ba daki na koma ba na shiga zagaya gidan a tare da ita tana min bayani lokacin sallah ya dakatar damu muka koma ciki. Ban shiga bandakin kai tsaye ba rudin shedan saina dan zauna a bakin gado wayata dana bari saman gadon na jawo ina dubawa. Man ne ya fado min a rai yau badon shi daya haska min rayuwa ba a cikin hikima ta yaya zan iya da wa yan nan mutane haka a rayuwata. Sunanshi na lalubo a wayan ina gwada kiransa ko zai shiga sai ga kiran naji ya shiga waya tana ringin abin ya ban mamaki sosai don a saudiya na gwada kiransa amma wayan nasa bai shiga ba . Can naji muryansa ya dauka yana fadin hello cikin muryan nan nasa dakan rikita min lissafi sai na tsunci kaina da kasa mashi magana nayi shiru ina saurarenshi sai faman hello hello yake yi kafin naji yace. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/20, 9:56 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣3️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Mutanen Dubai ne naji ya fada hakan yasa nayi murmushi mai sauti da har yake iya jina a lokacin ta bangareshi. Kafin naji yace an tuno damu ke nan yau aka kiramu na zata kin shiga yan uwanki kinga dangi ki manta damu ai ? Tayaya kake zaton zan iya mantawa da mutanen da sukai min tsaye da rayuwata har muradina ya cika a yau gani a gidan mahaifina hankali kwance ? Idan na manta daku a rayuwata na zamo daga cikin butullan mutane ke na kuma dama dai banda layin kasam nan ne kawai kajini shiru. Kin kyauta da kikayi wanan tunanen gaskiya ya dubai da yan uwa da iyayyen ki na dan murmushi na sakeyi ina fadin kowa lafiya kalau wallahi. Allah yasa dai baki fara haduwa da mutanen ku yan kunan bakin wake ba kinsan yan yanki ku sune masu ra,ayin rakau din nan. Masu fadawa wata akida suna zama yan kunan bakin wanke su kashe kansu da kansu sai abin ya ban dariya kawai don haka na murmusa. Yake fadin ko cikin larabawa ku din na daban ne kuna can wani yanki na duwatsunane a zaune nasan zasu kaiki wajen ai kafin ki dawo. Suna da iyaka da kabilan indiyawa shiya zakiga wasu al,adunsu idan suna abu harma da shigen tufafinsu irin na indiyawane haka. Hirace mukayi mai kama da tambaya da sharawa kuma a lokacin kafin mu kashe wayan ina tunanen irin rayuwan man bash din. Zuwa yanzu yaci ace na fahinceshi don sam ba zancen soyayya ko wani abu a tsakanin mu saidai nuna yan uwan taka da yake min . Haka na fassarashi a zuciyana lokacin ko wasan sa akaina kamar zolayace da nuna hanya ga mutum amma ba wani zance na soyayya da zakiji ya fito a bankinsa. Dolene na yaki zuciyana kan bawan Allah nan duk da dama tunda na fara fahintar hakan na yaki zuciyana akansa a yanzun ma banjin wani felling akansa dake nuna soyayya face da yan uwantaka kadai a tsakanin mu. Ranan dana cika kwana ukku a garin Dubai ina daki kwance ina charting da yanzu shine ke dan rage min kewan gida da nakeyi. Misalan sha daya na rana saiga sallaman ummu halimat ta shigo na dago ina amsa m ata sallaman tare da gaisheta . Bayan mun gaisane take fada min kakana yana magana dani a waje nazo na gaisa da yan uwansa . Jin hakan yasa na mike na kimtsa kaina dama ina saye da wani abaya dan egyption an mai kwaliya irin zubin su na can din a nan dakin na sameshi don na samu closet din dam da tufafi masu kyau an jera min. Tsab na fito saidai a wajena ban wani caskar ba nake gani tunda ba atamfa na saka ko less ko shadda ba na coge dan kwali. Hankali kwance na tunkaro falon da babu komai sai kamshi da sanyi dake tashi tunkan ka karasa cikinsa shigana na biyu ke nan falon tun zuwana gidan . Gabanane ya fadi lokaci guda don mutanen da nagani zaune a falon tare da Abbfanan din kamar yadda ummu halimat tace na dinga kiransa. Ga idanuwansu da suka zubo min gaba dayansu haka na dake ina takowa zuwa wajensu yayin da murmushi yaki gushewa a fuskan kakana din na farun ciki . Haka yake duk sanda zamu hadu zai baiyana farin cikinsa da ganina a ko wani lokaci kuwa wanda hakan yasa nake jin dadi. Ina karasowa na mika masu sallama a cikin natsuwa suna amsawa a cikin mamaki da kallon ikon Allah don saboda mugun kama da mahaifin nawa da nayi. Hannu ya miko min yana fadin yaki jikata zoki zauna ku gaisa da yan uwana sunzo su ganki kuma suyi muna sannu da dawowane . Nifa a gaskiya a sake nake don ban takurawa kaina na ba zakice a gida kanoma nake lokacin. Saidai kadaici da rashin sabo da kawai yake min cikas yanzu a rayuwa wani lokacin wanda hakan kan dan sakani damuwa. A cikin harshen turanci muke magana dashi don ya juya harshe zuwa english ba yarensu na ainihi yayi min a lokacin. Duk da yasan kuma ina dan fahintar hakan don yanzu bakina yasan fadan wasu abubuwan cikin harshen nasu. Ina zama din na dago kai da niyar na gaidasu again saidai irin kallon da suke jefo min din yasa na dakatar da gaisuwan da nayi niyar yi a lokacin. Don ban sani ba tsanace ko mamaki ko kuma zalla kiyayyace hakan yasa suke jifana da wanan kallo ? Eh munga kama sosai kuwa kamar ma har ya baci gaskiya saidai hakan ba zai gamsar damu ba don dama ana yawan kama duniyan nan sosai dayan tsohon ya fada daga cikinsu. Kana saurin yarda da mutanen yanzu komai zasu iya don suci arzika da suke gani kamar banza mu ba zamu yarda da wanan abin ba da rana tsaka ku tsunci ya ku mayar da ita yarku da karfi da yaji. Kama kan sunyi kama sosai da umar saidai muna da kwankwanto a cikin zuciyar mu a game da ita haka auren iyayyenta din koda ya kasance yarsace muna zargi akan halakansu mu. Wani figegen tsoho mai kama da yana jin sanyi don hanayin shigarsa ya nuna hakan shike ta sakin wanan zancen ga kakan nawa cikin murya mai nuna hasala a lokacin. Ashe ba yan Nageria kadai keda akidan nan ta banza ba kusan duk duniya hakane koda yake addini ya shari,anta hakan dole a samu hakan ako wani al,umma dake bin musulunci. Don haka shari,an musulunci ya sharada akan iyali yana da kyau komai zakayi ka tsaya kabi ka,ida yadda shari da al,adan musulunci watau sunna ya kidanya ayi. Rashin sanar da iyayye da Abbi bai yi ba duk shine ya jawo masu wanan gardaman a yanzu shi ake son a bincika a gani ko yaya abin zai yuyu. Ni Ashatu na naga ta kaina na fada a zuciyana kamar wanda ya karanci zuciyana sai naji kakan nawa Abbfana ya dora hannusa saman nawa ya dan murzawa alaman ban hakkuri a gareni . Dago kai nayi na dan kalleshi naga ya girgiza min kai alaman kwarin gwiwa a gareni yake ban a lokacin . Lumshe ido nayi ina sake mai murmushi kafin na soma maganan daya dakatar da wanan kyamushashen tsohon mai magana kamar fada . Abbafana banda damuwa saboda nasan iyayyena ba mazinata bane saidai ace shi Abbina baibi ka,aidan ku bane daya auri uwata. Daga Abbina har ummuna dukkansu mutanen kirkine daga halaiyansu zaka fahinci imanin su . Illa kawai dai kurciya ne ya rudesu a lokacin banzo nan don arzikin wani ba ko neman nasaba don can inda na baro ina cikinsa gwargwadon hali . Banda yunwa ko kishin ruwa a inda aka raini Abbfana ban kwadayin arzikin da kuke dashi don son abin duniya asalima da akwai wanan da tuntuni na shigo rayuwan ku ai. Ido suka zubo min suna karema yadda nake magana da kakan nawa kallo ban tsaya kulasu ba nacigaba da fadin. Kun gani a cikin gatana da mutunci a tsakiyan yan uwana da kowa nawa banda yunwa ko kishin ruwan a tare dani abin duniya bai gabana ko a yanzu shirye nake da na koma inda na fito hannun mutanen da suka san kaddara kuma suka yarda dashi. Duk da kasancewa yar su macece ta haifoni da suffan mai haifina amma hakan baisa sun kyamaceni ba a cikinsu sai ma jiji dani da sukeyi wanda nake alfahari da hakan a ko ina . Suna kaunata a matsayina na wace ubanta ya gudu ya barta da uwarta tun ina kankanuwata basu taba kyamata ta ba a yadda nazo masu din saboda sun yarda da sakon Annabin rahama kuma sun yarda da imanin yar su da shedun da suka tabbatar da aurenta da Abbina. Kara dafa min hannu naji kakan nawa yayi haka yasa na kalloshi ya soma fadin mun gani kuma mun sheda nima kuma kamar yadda kika fada ina da sheduna ta bangaren Abbinki wanda suka tsaya masa a matsayin waliyai a lokacin me kuma ake butata a kan aure. Shekkeh Nuraddeen shine ya tsaya masa a lokacin wajen auren kuma yana a raye yanzu don haka nima na yarda da dana ba mazinaci bane don ya kaucewa fadawa zina yai wanan auren Allah kuma ya kawo rabo a tsakanin su nakuma yarda ke din jikatatace ta jini . Kuyi duk yadda kukeso ba zan haneku ba a yanzu na kuma godewa Allah da dana bai kasance a cikin mazinata ba don kaucewa zina a lokacin yayi wanan hukuncin akansa. Yanzu don a kaucewa zargin yar nan da kukeyi a zukatan ku sai kuyi duk wani gwajin da kuke son kuyi a kanta a yanzu sai dayan wanda ba tsoho ba daga cikinsu yace. Ni zance ya kare a wajena ai sultan tunda har Ayatullah Nuraddeen ya tabbata a cikin shedun auren Umar na daina wani kwankwanto akan yar nan nasa. Don kuwa nasan Ayyatullah ba zai taba fadin abinda ba gaskiya ba akan abinda bashi saboda karfi da tsaurin addininsa. Nan sauran sukace gaskiyane gaskiyane wanan zance shiya kamata yazo ya bada shedu agaban kowa . Ba sai yazo ba wani tsoho ya fada yana daga waya yace bari kawai a kirasa aji ya fara neman layun malamin da suke zance a kansa. Ina gefe ina kallon ikon Allah tare da din,bin tunane a zuciyana gaskiya zina baiyi ba a rayuwa zina abune maigirma cikin abubuwan da ubangiji ya hani musulmi dashi wanda ko wani al,umma suke gudunsa ashe ? Ya Allah ka kara tsaremu daga zina da duk wani abinda ubangiji ya hanemu da aikatashi nan duniya ke nan inaga anje lahira kuma yaya masu zina zasu kasance a can ? Kakana ya dawo dani daga tunanen da nakeyi ta hanyan dafa min hannu daidai malamin da aka kira yana bayani da jin muryansa malamine babba yadda yake magana din. Yana fadin kwarai shi da kansa ya amsawa Umar din auren yarinyar tare da yan uwansa biyu a lokacin ya fadi sunansu dayan sukace ya rasu da dadewa . Nan dai yai masu bayanin komai yadda abin ya faru a yadda na fahinta wanan zamane na elders sukeyi a kaina elders sin family dana garinsu sun gamsu sosai da bayanin mutumin . Don yadda naji sun koma suna bawa kakana hakkuri suna kame kame cewa hakan yana da kyau yana da ma,ana sosai don a fayacewa kowa dake zargi gaskiyan abin. Gashi sai bina suke da kallo da idanu ina zaune a kusa da kakana mai fada aji a cikinsu sai bayan sun natsune naji dan tsohon yayi gyaran murya ya soma magana. Yana fadin Alhamdullahi da wanan abin ya zamo hakan zan iya cewa wasu sunyi hakan ne don haka sharia ta tanada munayi muyi bincike akan komai daya zo muna a matsayin kaddara a rayuwan mu. Haka kuma Annabi SAW ya umurcemu da rungumar kaddara din walau mai kyau ko akasin hakan ni kuma tun farko na ruguma don nasan ban taba zina ba haka kuma zuri,ata kaf insha Allahu babu wanda zai taba zina a rayuwansa bi izzinillah. Sai naji tsohon ya bani tausayi ya kuma burgeni a zancen sa da ya nemi kariyan zina ga zuriansa har wa yanda basu zo duniya bama ya nema masu kariyan hakan a wajen Allah subbahanahu wata,allah. Sai dai na girgiza da naji yana fadin amma nasan da yawa duk da sunsan da hakan sunyi wanan abin ne da biyu don su tozartani wanda Allah bai yarda da hakan insha Allah. Sai kuma wasu da sukayi don tasu bukatan zuciyan akaina da kansu wanda nasan me nakeyi nasan komai dake tafiya ya dai tawace jikatace jinane ina kuma kaunarta kamar yadda nake kaunar dukka yan uwanta. Yar nan kaf din mu nan nasan zsmuyi alfahari nan gaba kadan da kasancearta cikin mu insha Allah wani baiwane ubangiji yai muna da ita duk ko da take mace akwai baiwan da hikima da ubangiji ya halittota a cikin mu haka nina dauki abin a bangarena gaskiya. Nasan yaga irin kallon da dayan tsohon mai shagan sarauta yai min ne dayace yana alfahiri da kasancewata a cikinsu zaice ita mace din don su basu dauki mace da muhinmanci ba a wajensu haka al,adansu yake kuma. Tana da ilimin da baiwan da ko diyan mu maza nan Allah bai basu irin baiwan nan ba tayi ilimin addini gwagwado da sai da nayi mamakin hakan a gareta. Haka kuma tayi ilimin kimiya na zamani da mazama na nemansa a yanzu Allah ya bata ilimin a matsayinta na ya mace ta fito da sakamako mai kyawo kuma wanda zamu iya amfana da baiwanta a nan gaba. Ba wanan ya damemu ba a yanzu sanin gaskiyan zance akan yarinyar mukeyi a yanzu don haka ka sallami yarunyar nan ta koma can wajen wa yancan iyayayyen nata data fito ko kuma a yarda a gwajin nan da muke son ayi a kara gano gaskiya. Baba naji wani matashi da fuskansa ke min kama da wanda na taba sani naji yana fadin zancen mun gane gaskiya a kansa don me zamu tsaya kuma wani dogon bincike haka ? Wanan hujjan da aka bayar sun isa su wadatar damu hujja a yadda addini ya sharada muna dayi meye kuma yanzu ya saura don Allah ? An tabbatar da aurensa da uwar yarinyar nan ga shedu masu muhunmanci an samu kuma,,,,,,, Da hannu naga kakana ya dakatar da wanda yake magana din yana fadin sulaiman ka kyaleshi yai duk wani bincike da yakeson yin tunda shedun da suka gabata bai yarda da imaninsu ba ? Lokaci guda wajen ya dauki hayaniya manya kowa da abinda yake fada wani naji kakana ya kira da Samir yazo yace ya rakani zuwa ciki yayi min nuni da nabishi hakan yasa na mike ido da ido nabi wanan basaraken da kallo nabar wajen . Sam Allah bai yini da tsoro ba a rayuwata banji darr ko wani abuba a gabab mutanen nan da suke zancensu don saima nafi jin dadin zama a gaban nasu. A hanya wanan samir din ke fadin kada na damu su din abokan hamayar kakanane kuma dukkansu wajen yan uwan juna suke suke mulkin garinsu ba abinda zasu iyayi kuma a kaina ai. Tunda har kakana ya yarda da zancen tun kan suzo ma ya tura a buga a jarida da kuma ranan da za,ai min waliman zuwana yanzu kafin su tashi za a kawo jaridan su gani ai zance ya kare ko don sultan bai magana biyu sun sani. Abinda nake gani afilm dinsu na larabawa sai gashi yana faruwa dani kamar almara ashe dai wanan akidar tasu da suke film kansa da gaskiya ko a fili haka suke da zafin kai ko a tsakaninsu. Shiya katseni da tunane da yake fadin kinsan abbin ki shike auren yar wanan dattijon dolene yai hakan don sun dauka su kadaine zasu gaji arzikin mahaifinki tunda bai taba haihuwa bashi a duniya. Duk da ana zargin cewa matsalan bada garesa bane yanzu baiyanan ki shine suke son su sokeki duniya ta yarda da cewa shine bai haihuwa. Murmushi nayi ina fadin sun san waye gawan fari a tsakaninsu idan Allah ya kadarta ba zasuci arzikin nasa bafa ? Sam basu wanan tunanen ai su mallake masa komai nasa tun yana da rai yan uwanta yanzu suke gudanar da komai nasa. Ko wani daga cikin mu ya shiga baya gane komai dole zai bar wajen wanan yasa suke ganin shigowanki zai iya kawo masu cikas ga abinda suka sabayi a baya din kansa. Kinsan Abbi dinki yafi kaf iyayyen mu kudi ayadda nake jima ance kamar yafi Abbfana arziki a yanzu saidai bai nuna hakan shi. Murmushi nayi ina lumshe idona koba komai zance Alhamdullahi ba adadi ga ubangijina Allah a yanda abubuwa suke zo min a rayuwata. Na kara godewa Allah da ban wullakanta a cikin duniya kamar wasu ba naji hawaye na shirin zubo min daga idona dabara mai dasu nayi ta hanyar jan numfashi ina fadin . Banzo nan don in zauna ba har nayi rayuwa dasu na dindindin ba, na dai zone inga yan uwa da sauran jama,a in koma inda nafito . Ina ganin babu zancen komawan ki gida a yanzu gaskiya don yadda na fahinci kaka yana kokarin cigaban karatun kine a yanzu . Mun kawo kofan da iya nan ashe mazan gidan ke tsayawa yaja ya tsaya yana fadin iya nan ne suke da ikon shiga a gidan matsayinsu na diya maza a gidan nan. Sai abin ya ban mamaki sosai danaji hakan daya fada mukai sallama ya fita daki na koma na shiga bandaki nafito da alwala na don lokacin sallah da yayi. Sai bayan na idar ne na zauna tunane yadda abubuwa suka faru a ranan shi dan adam rayuwansa ako ina iri dayane ? Zai kasance a samu masu halin kwarai da akasin hakan a ko ina a cikin duniya akan abin duniya a yanzu yan uwan kakana suke kokarin su shagantani suma da karfi da yaji duk da wanda ya haifeni ya karbeni a matsayin yarsa. An gudu ba a tsira ba ke nan koma meye dai a yanzu Allah yai min gata a rayuwata na tsira da mutunci a ko ina a idon kowa saura fatan alheri gana baya da irin hakan ya shafa. A cikin ikon Allah ranan sai gashi Man bashir ya kira layina ya shiga muka gaisa yake tambayana al,mura ? Da farko na boye masa saidai kamar yasan da abinda ya faru sai gashi yana tambayana babu dai matsala da mutanen ko ? A tsanake nake labarta mashi komai daya faru a ranan dani da kuma hukuncin da kakana ya yanke saida nagama labarta masa yake fadin. Nagodewa Allah a rayuwata don ubangiji ne kawai ya tsaya min cikin al,amarina ki duba tundaga zamanki a Nageria. Allah ya hadaki da mutanen arziki suka rikeki yanzu kuma gashi kingano mahaifinki cikin yardan Allah ba wani rigima akan hakan. Kinsan duk meyasa hakan keta faruwa dake kamar yana ganina girgiza kai kafin nace a,a yace saboda kinbi tarbiyan da iyayyenki suke dora ki a akai. Baki yarda huduba da horn da suke maki ba baki yarda kinbi rudin shedan ya shagaltar dake ba Aisha. Wanan yasa ni kaina na kara dagewa akanki ina maki abu har wanda Abba bai saka in maki ba nakayi don karan kaina . Don naga irin wanan ranan a gareki ranan da zaki bude baki kina alfahari a gaban dangin mahaifinki irin haka. Yau da ace kina kidahumarki kina da jahilci a cikin rayuwan ki Aisha duk wanan nasaran daya zo maki ba zaki kai garesa ba. Mutum yana sayawa kansa mutunci a wajen Allah ta hanyar kama kansa a inda Allah ya ajeshi ya tunasa acikin komai nasa yasan Allah shine mai yin komai ba wani ba. Kalubalin da kikai ta samu na rayuwa haka baisa kin sare kin fada hanyar sabon Allah ba Aisha saima mayar da hankali da kiyi wajen kara kama kanki ga komai a lokacin . Don haka ko yanzu sai kin kara natsuwa natsuwa ta gaske ki fahinci halaiyar mutanen nan dakyau ki kumayi amfani da ilimin ki sosai kada ki yarda su daukeki jahila a cikinsu ko kadan. Balaraben mutum yana da wani baudaden hali da sai ka natsune zaka fahincesa da yawansu jahilai ne suna aiki a cikin jahilci da akida mai tsauri. Naji dadi sosai da irin yadda ya kara sakani a hanya kan yadda zan zauna a cikin wanan bakon wurin da yanzu Allah ya jefo rayuwata. Kuka kikeyi naji muryansa yana fada a cikin karfi hali murya a dakushe nake fadin a,a kawai dai sai naji ya tareni da fadin zan kiraki zuwa anjima ina da bako yanzu . Saidai ki duba a median ga labarin ku nan ansako yana yawo keda kakanki da mahaifinki ya fada yana kashe wayarsa. Nabi wayan da kallo kafin na kife wajen ina sake wani irin kuka mai tsuma zuciya ni kadai a daki babu mai lalashina a lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/22, 10:08 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣4️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Jaridan dana samu saman gadona da na fito bandaki ya dauke min hankali mai taken baiyanar boyaryar yar Omar bin Sultan Abdulrasheed. Ga photo na baro baro a shafin bangon cikin wanan Assh din jallabiyan da ummu ta saya min sai kuma wanan shigar attamfar da nayi a saudiya da har kakana ke tambaya da nayi kyau a cikinsa. Meyasa na debesa da zamu fita sai kuma wasu bakake shiga da nayi iya fuskana round kai ingajarce maki mai karatu kusan shigan da nayi tare da mutaneb nan an yaddashi a cikin mujallan nan da labarai daban daban. Bude shafin farko ya tsaya min a zuciya inda aka nuno wani katon photona da ake fadin yar Omar bin sultan ta bayana bayan tsawon lokacin data dauka da bacewa . Wanda aka ganota a saudiya bayan uwarta ta gudu da ita ta boyeta a Nageria boyewa kuma na tambayi kaina ? Zaune nakai don karanta labarin kanzon kuregen da naka anfara wallafawa a jikin mujallar . Ina shirin somawa na jin karan budan kofan yasa nasan ummu Halimat ce don babu mai shigowa inda nake sai ita kadai . Duk da ta fada min akwai matan kaka din zaune a gidan suma amma ban taba gigin tambayarta ko ina suke ba? Juyawa nayi tare da mujjalan a hannuna ina fadin wanan ai ,,,,,,,,,,,, Zancen nawane ya makale a baki don ganin wata bakuwar fuskan wata mace da zata kai sa,an ummu a gabana tana sakarmin murmushi a fuskanta wace ban taba ganinta ba a cikin ahalin sai wanan lokaci . A cikin dan ladabi nagaida da ita cikin kulawa nima sai naga tana karasowa gareni tana fadin kiyi hakkuri tunda kikazo bamu hadu ba. Nayi tafiyane zuwa kasarmu ganin mahaifina Allah sarki ya mai jikin an kuma dawo lafiya ta murmusa tana fadin Alhamdullahi nagode sosai. Dama sultan ya fada min indan na ganki zan soki sosai don kina da saukin kai nasan baki sani ba nice matar sultan ta hudu ma,ana nice last wife dinsa dai. Nayi murmushi don abinda ta fada din a lokacin sultan ya fada min kina zaman kadaici kiyi hakkuri fa ta fada tana dafa kafadata. Kallon inda ta dafa min din nayi ina gwauce nace kawai dai rashin sabone ki saki jikinki zaki saba damu a hankali ai zaki fito muyi dinner a yanzu muna jiranki a dinning area ta fada tana juyawa tabar dakin. Wanan mace fadi ba a tambayeki bane tunda gashi cikin dan kankanin lokaci ta jero min magana da bai shafeni bama a ganina. A gagauce nayi sallah na fito ta samesu bisa jagorancin ummu halimat a zaune na samesu saidana zauna aka bude abincin aka soma ci a natse nake komai nawa har saida muka gama. Kakana ya soma magana yana fadi cikin harshen turanci da Aisha wanan itace matana Nafisa itace ta hudu a cikin matana bayan rasuwan kakanku na aureta. Yanzu muna da yara biyu a tsakanin mu da fatan zakiji dadin kasancewa da ita a gidan nan dan kallonta nayi ina sakin murmushi a fuskana. Ganin an kammala yasa na mike ina masu saida safe nan kakan nawa ke tambayana ko naga mujjalar da aka buga game dani ? Nagani na bashi amsa kai tsaye ba tare da nuna ko naji dadin hakan ba daga haka na juya na tafi ina masu saida safe. Sai bayan na tafine matar nasa ta kalleshi tana fadin a sannu zata saba damu yanzun bakunta takeyi damu tukun. Yaya kukayi da iyayyen Saratu din don nasan ba zata bar yar nan ta zauna lafiya ba a gidan ubanta matukar tana tare dashi. Yayi namijin kokari sosai wanan karon don ya fito fili ya nuna mata yarsa yake kauna bata kuma isa ta rabashi da ita ba tun a makka suka kwasa har dawowa nan. Nasan za ai hakan da ita matar ta fada tana kallon mijin nata koma mai zatayi ai sai tayi wanan dalilin yasa na dauko yarinyar gaba daya zuwa nan . Don nasan takura mata zasuyi a can tunda shi ba zama yakeyi sosai hakan ma yayi sosai a barta nan tare damu ta kara fada. Mujjalam nake bi ina dubawa ina mamakin irin bayanin karyan da wani ya wallafa a kaina wanda bansan dalilin yin hakan ba a lokacin. Haka rayuwa ya dinga tafiya sau daya mahaifina ya shigo muka gaisa inda yake fada min cewa baya kasan ne yayi tafiya zuwa kasan Spain . Mun dan jima tare dashi kafin ya samu kira mukayi sallama ya tafi tun wanan ranan ban sake ganinsa har wanan lokacin da sukasaka na waliman ya gabato. Ina kallo sai shirye shirye sukeyi a tsanake duk da ba ganewa akeyi sai idan wani zance ya tashi nidai nawa idone kawai. Ina nuna masu hakan ko a jikina don ban yadda na zake ba ko banza kuma bidi,a bai dameni ba donshine ban wani damu ba. Ashe abin ya zarta yadda nake tunane don saida ranan yazo tun karfe goman safe muke karban baki zakice wani gagarumin bukine akeyi ake wanan kashin kudin haka . Wai amma duk a kaina ake wanan abin din taron sunan da basuyi min sai gashi suna min shi da girmana kiri,kiri wasu kan don gulmane suka halarto a wajen. Daki nake kwance nagaji da jin ga baki ga baki nazo mu gaisa don yan uwa na nesa da suke zuwa idan sun iso a gidan tsohon suke nufowa inda nan suke sauka. Ummu Zainab ce ta shigo da wata mace fuskan nan nata da murmushi tana fadin ki tashi a shiryaki don lokacin tafiya yai kusa kada a makara. Mamaki ya kamani wani shiri kuma za a ai min saidai na dago ina bin wanan matar da kallo wace aka kira da mai gyarani din. Wani yaren nasu ba ji nakeyi ba saukin abin nan dubai gaskiya suna hadawa da englishi amma dai ana taba yaren harshen Arab sosai fiye da english din. Bawani abu bane fa gyara ka tsaya ka yiwa kanka kwaliya yadda ranka yake so ba sai ka fito kamar siffan baby dol ba. Wanan yasa ban yarda ta bata min fuska da wani fenti mai yawa ba ligt make up na zauna tayi min don dashi na saba amma duk da haka na zuba kyau sosai dana duba madubi. Wasu kaya ummu zainab din ta shigo dasu a matsayin wanda zan saka sai abin nake ganinsa kamar shirmen mafalki a wajena. Yauni Aisha ce zan saka kayan da sai a magazin dinsu na larabawa kake ganin matan manyansu cikin irin shiga. Sai gashi a gabana a matsayin nice zansaka na tsab na fito ga gwala gwalai kamar suyi ihu ana ta daza min a cikin jikina tun daga kunne wuya hannu zuwa yasu duk sun sha kwaliyan kamar wata hamshakiyar ba,indiya dani. Watau dama dai haka al,adansu yake ko a fili dai da muke gani a cikin film na fito tsab dani zakice ba Aeeshan da kika sani bace mara asali din na abin zunde a Nageria. Gaskiya asali gatane ga bawa haka a hali ko wasu iri aka halittoka cikinsu shima rahamane ga mutum ya Allah ka kare yayayen mu da fadawa tarkon zinah a rayuwansu. Kyama da hattaran da zina kedashi yasa duk wani baiwa da Allah yai min da farko ashe ya bace a jikina wanda harni kaina bani ganin hakan a tare dani. Sai wanan lokacin dana zamo yar baiwa yar asali kamar kowa nake jin kaina wani iri ina ganin a yanzu daidai nake da kowa a duniya. Zuwan hjy mahaifiyar Matazun gidan mu shiya fado min a rai da har yasa na runtse idona a hankali hawaye na batun fito min don naso matazun a rayuwa ta a lokacin. Sai aka samu akasi saboda rashin asali a lokacin ashe duk hakan yana cikin hikimar da Allah yai min na baiwa da bansani ba a rayuwata rashin uba yasa muka rabu don dole. Naji cewa ya auri diyar wani babban mutum a katsina son kanin nan nasa da sukazo tare nazir muna waya dashi sosai yakan kirani mu gaisa shike ban labarin hakan ga dan uwasa din. Cin fuskan hjy kura data kirani da yar kwara a gaban idona da irin wullakanci dana fuskanta duk cikin second abin ya dinga fado min a rai sai gashi yau iyayyena sun wanke ni a duniya sun fitar dani daga tarkon fitowa ta tsigar zinah ashe ni din yar halak ce kamar kowa. Ban kara gaskanta hakan ba sai da muka isa wajen taron mai kama da taron shugaban kasa yadda akai decoration din wajen kowa yana muradin ganin wanan yar mai sa,a data kasance ya daya tilo ga Omar bin sultan babban dan kasuwa da sunan shi yai fice a cikin duniya. Gaskiya man yayi yayi kwarai a halarci don man yai min taimakon da ba zan taba mantawa dasu ba a rayuwata yadda ya tsaya ya dage a yau na zamo wata abu a cikin rayuwata haka. Ilimi wani matakalane ne da bawa ke takawa zuwa hawan wani tsauni na rayuwa har yakai inda bai taba zayon kaiwa ba akan ilimin idan ya dage. Irin hakan da suka tsaya min dasu Abbu a yau nake alfaharin sanin su a rayuwata don da ace dip nake banda ilimi a rayuwata nasan da a wanan wajen iyayyen nawa danazo danasha wahala da kunya a rayuwana harma da iyayyen nawa. Don ko madam Nafisan kaka taso ta gyara min wasu abubuwa sai ta tafi nayi yadda naga shine daidai dole ta saka min ido sun dauka tunda a Nageria nafito banda wayewan kai a tare dani. Basu san iya tsara rayuwa yana ga dan Nageria ba saidai wanda ya maida kanshi abin banzane suke ganin kamar kowa haka yake . Banga ta inda za a rainawa macen arewan data kama kanta ba wajen iya fitowa fage saiko wace ta aro wani al,ada ta saka cikin lamarin da wasu mata sukafi yi a yanzu. Riga dai da sukace in saka na saka haka kuma gwalagwalansu duk na saka din amma gyara na tsaya nayi yadda nake ganin zai dauku a zuciyana. An zuba ido an kagu da fitowa yar da akace donta ake taron duk da ga photuna nan ansaka dana mahaifina a mayan baner a wajen suna haskawa. Amma mutane sunfi son su ganeni a zahiri suga yaya nake wanan yasa kowa zuba ido duk da an fara program din. Tare da mahaifina muka fito kayan dana aka dark blue suka kara min kyau sai walkiya sukeyi suna daukan ido nan kowa ya zubo ido yana karemin kallo a lokacin. Shiko mahaifina ya rike dani sai dagawa mutane hannu yakeyi mukaje bakin cake din da aka aje din muka tsaya . Nan dai kowa ya nasu kafin a fara bude taron da addua da dan bayanai wasu da larbci donshi yafi yawa masu turanci a wajen kadanne. Yayan mahaifina shine ya dan bada tarihin auren mahaifina da mahaifiyata da shekaran da abin yafaru inda da yawa sunsan wanan lokacin daya tafi aikin gina company su a saudiya . Har dai wayau a gabana sun fada cewa mahaifiyatace ta gudu dani don kada ya kwaceni a lokacin zuwa Nageria bayan rabuwan aurensu wanda a yanzu na fahinci gyaran zancen sukeyi a kunnuwan mutane . Don yadda naji mahaifina ya dan matsa hannuna adaidai lokacin da yake wanan bayanin ga mutane har dai zuwa haduwan mu a wanan umur da suka tafi anan ya tsaya shima kakana yayi bayani a wajen. Ya nuna matukar jin dadinsa don ganoni da sukayi bayan shekarun da aka dauka suna zaton kona mutu ashe ina raye. Ya kara da godewa Allah daya kaddara na dawo gida a yanzu cikinsu lafiya haka kuma yana godewa wa yanda suka rikeni a can din don sun ban tarbiya yadda ya dace a bisa tafarkin addinin musulunci. Nayi mamaki da suka ban speaker sa zuman nayi magana a wajen taron a hankali na dago kai na kalli mahaifina daya gyada min kai alaman in karba din inyi. Na mika hannu na karba kafin na farasa masu da sallama irin na addinin musulunci sai kiji wajen yayi tsit nace gulma ko ina akwaishi dai ke nan . Na fara jero addua godiya ga ubangiji wanda na illimantu da hakan sosai tun ina kankanuwata kafin na fara da watsa turancina na yan arewan Nageria ina watsasu. Na kare da mika godiya na nuna muna kaunan da sukayi tare da fatan alheri garesu da masu fatan komawa gidajensu lafiya. Iya nan na tsaya saboda kukan farin ciki daya rufeni don sun nuna min a ranan ni din yar gatace kamar kowa duk da ba,a barni cikin maraucin uba ba saidai gori da ke jifana ko wani lokaci na gilma. Nan aka karbi loud speaker a hannuna mahaifina yana dan lalashi tare da nuna min mutane yana fadin farin ciki ya kamata nayi a lokacin da Allah ya kaddara mu duka muna raye ba kuka. Bayan an yanka cake ne wanda na diba nabawa kakana a cikin ladabi son ban saba irin hakan ba gun Abbuna aka shiga tafawa don tsohon yayi min komai gaskiya. Yau badon yana a raye ba da bansan karshen makomana ba a duniya koda mahaifin nawa ya karbeni saidai abin ya tsaya a iyani mu dinga zumuncin mu tsakanina dashi kawai. Amma kasancewar Allah yabar min su gaba dayansu a raye sai hakan ya jawo min daukaka sosai don wanan taron kamar da gaiya suka hadashi. Matane suka shiga zuwa suna ruguma nahar da mazan muna dan gaisa duk abin nan ina rugume a jikin mahaifina. Bai yarda ya sake mun hannu ba a wajen duk wanda yazo zai tsaya yai min bayani yadda suke da maishi gashi duk nagaji amma haka na daure ina biye masu ga al,adansu. Lura da hakan da yayine ya kira wani Samir yace ya kaini gida in huta don nagaji saima lokacin na kula da matarsa dake wajen suna magana da wasu gungun mata da gani gulman irin na mata sukeyi. To me zasu fada Allah ya raba garda nida mahaifina kanar an tsagashine aka debeni a jikinsa saboda mugun kamar da mukayi dashi bana wasa ba. Sun nuna ranan ana buki gidan dealer gwal donko ko wace mace ka gani tasha kwaliyan zinare ko wani dutse mai tsada a jikinta. Wasu da kalan shigarsu ta larabawa wasu kuma sun waye zama dubai cikin mutane daban daban ya wayar dasu sunyi adone da wasu nau,ikan tufafi na fita kunya. Ban tsaya kallon wani abu ba nabi bayan wanan Samir din zuwa inda naga ya nufa dagwas dagwas dani muka fice a wajen suko suka bini da idanu ba maza ba ba matan ba kowa da irin abinda yake fada a zuciyarsa game dani. Ina zama a motan na juya na kalli wajen wasu hawayene na farin ciki suka zubo min lokaci guda yayinda shiko samir din ke fadin gaskiya abin yayi kyau sosai wallahi. Har da wani shine kaza a masarautan waje kaza har wani duk sunzo da iyalinsu ba a taba taro a gidamu suzo irin haka ba kamar yau din nan. Duk da dai wasu sunzone suga yaya yarinyar da aka tayar a Nageria take sai gashi sunga abinda basu taba zata ba gashi kinyi mugun kama da Abbi sosai wallahi. Shi kadai keta zuba surutunshi saida yaji ban amsa mashine ya dan juyo ya kalleni kuka yaga inayi hakan . Naji yana fadin subbanallah kuka kuma kukan me kikeyi haka Ukuty yau fa ranan farin cikine a garemu gaba daya yau Allah ya wanke Abbi daga zargin da ake masa na bai haihuwa. Jin abinda ya fadane yasa na kalloshi ina dakatar da kukan nawa ina fadin kana nufin abbi baida wasu diya bayan ni ke nan ? Yace kwarai ma kuwa ai shiyasa akai gwajin jinin ku dashi din a tantace kinsan matarshi tace bata yarda ba ke ba yarsa bace ? Yaushe akai gwajin jinin mu na tambayeshi yace tun zuwanki kasan nan mana ina ganin kowa yaga result din ai saidai in kece basu nunawa ba . Nan dai ya shiga yi min bayanin irin tashin hankalin da Abbi yayi da matarsa tare da mahaifinta wanda kusan saida akai gwaji a kaina dashi wajen sau ukku. Zancen ya ban mamaki yadda yake min bayani na fahinci sun debe gashin kainane da kuma cum dina da bangani ba na fadawa ummu halimat tace zata dibo min ashe dauka akayi har dashi akai gwajin yatsuna dashi din. Sai kuma kofin dana sha tea shima an dauka anyi aune aune a kansa an gano ni jinin Abbince yasa dole suka yarda ba don sunsoni ba a cikinsu. Ni dai har muka kai gida bani fahintar zancen da yake fada lokacin don na lula duniyan tunane mai zurfi game da yadda kaddaran rayuwa ya zo min. Allah dai ya nufane sai na fito tsakanin mutum biyun nan godiya ga Allah bayan wanan shine na fito yar halak ba yar nune yadda akaita nuna ni a matsayin shegiya ba a Nageria. Har mutane suna gudun diyansu dani don kada azo wata rana tarihi ya maimaita kansa na bata masu zuria shi din dai yasa ake kyamatar diyan da aka haifa bata sunnan ma,aiki ba. Ina shiga daki kayan na fara sabulewa don nikan a gaskiya sun min nauyi na tara gwal din a waje daya ina jiran ummu halimat ta shigo ta mayar masu da abin su. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/23, 10:03 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣5️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Zaune yake ya kurawa laptop dinsa ido yana bin shirin da kallo komai daki daki yake binsa har jama,an da suka hadu a wajen tsab ya ke nazarin kowa cikin dan lokaci ya mike yana rufe System din. Gyara zama yayi ya fada tunane ta hanyar hade hannayesa biyu a waje daya ya tokare habashi dasu idonsa daya kurawa waje daya ido zaisa ka gane yana numfashi a lokacin. Yasan su yasan kalan taurin kai irin nasu yasan kuma yadda suke da hadin kai suna rike kalam nan na musulmi dan uwan musulmine sosai cikin akidarsu. Anya kuwa man bakai sakaci ba a baya ya tambayi kasa yana dan gurgiza kai lalai tabbas ya tabbaka babban kuskure a rayuwansa da gyaransa a yanzu sai Allah. Aeesha tayiwa rayunwansa nisa a yanzu yadda ya hango soyayyarta a idon iyayyenta baijin zasu bari ta koma rayuwan Nageria kuma a yanzu. Sai a yau ya yarda da maganan da hausawa ke fadin tunanen babba yafi na yaro hakane din kuwa don ko daya bi shawaran daddysa da yanzu Aeesha tana matsayin matarsa. Amma ya tsaya wani iye,iyen shifa ba soyayya yake da ita ba daddy din yace kada ka zolayi zuciyarka my friend indon soyayya akwai son yarinyar nan a zuciyaka. Don alamu sun nuna akwai soyayyata a tare dakai Mam Bashir no no no daddy gaskiya indai kace akwai tausayin yarinyar na yarda. Sai kuma kokari don abinda baffa yasaka ni yimata shima wanan fannin ina kokari har da abinda baice nayi ba ina kokarkatawa. Daddy yace to shike nan time will come da zaka furta min da bakin ka kana jin soyayyanta a zuciyarka. Daddy Aisha tayi min kankanta you know that yarinyar da bata gama mallakan hankalin kanta ba har yanzu . Murmushi daddy yayi yana fadin Allah ko yarinyar dake uni zaka kirawa kankanta ka dauka nan irin can turaine da sai yarinya ta kai almost to thirty ? Ido ya lumshe ya shafo kansa kafin ya mike tsaye yana fadin ka fadi gaskiya daddy ina matukar son Aeesha a raina amma na rasa yaya zan tunkareta dashi a yanzu. Bayi ya shiga ya sakarwa kansa ruwan dumi don sanyin da akeyi sosai yanzu kasan ya fito ya shirya a gurguje ya dauki key din motarshi tare da kashe komai na wuta ya bar gidan . A hanyace kuma ya samu urgent call daga ma,aikatansu don haka ya juya zuwa can din kai tsaye saidai har lokacin zuciyarsa gaba daya yana jin ba dadi. Tunda ya fahinci a yanzu Aisha tana neman fin karfinsa don baisan yadda zai tunkari iyayyenta da zancen sonta duk da yasan zasu dan duba din. Amma yanzu hakan yana da wuya don zasu dauka don tarin dukiyan dake garesune yasa ya kawo kansa hakama. Ita yarinya yana ganin idan ya fito mata da kalman so a yanzu zata iya fassarashi da wata manufa tunda bai taba furta mata hakan a baya ba. Sai dai mutunci da suke matukar mutunta junansu dashi da ita ya yarda akwai wanan don yana da wuya ya tsawata mata kan abu bata daina shi ba. Da gudu take tafe tana hakki tana komai zuwa gidan akwai da waya a hannunta tayi sallama umma ta samu a waje suka gaisa take tambayan farida fa ? Suna ciki umma ta bata amsa tana binta da kallo a kwance ta samesu tafado dakin tana fadin anty maryam tashi kiga besty ki don Allah. Ina take maryam data zabura daga kwance take fadi a zatonta Aeesha dince ta dawo don ba karamin kewan yar uwar nata takeyi ba. Balle da taji tsegumin da iyayyensu keyi kan tafiyan nawa sai hakan ya kara kashe mata jiki kada zancen su ya zamo gaskiya fa an kaini can ne yin takari tunda naki auruwa a nan. Duk kyauna da tarbiyana ace banda saurayi man din da suke tunane saurayinane ya tsaya min ga komai shima daga baya nake fada masu aiba soyayya mukeyi dashi ba. A matsayin kanwarsa ya daukeni saboda ummu yake min komai ashe don kawai ana hasashen cewa ni din yar zinace bata hanyar sunna uwata ta haifeni ba nake samun wanan matsalan. To suma din dai dake da uban sai a hankali don ba wani tsayayye da yazo ya tsaya masu da neman aure saidai ayi i love you a wuce kwana biyu idan sun taya babu fuska. Waya Samira ta mika mata tana kaiwa zaune tace kuga ikon Allah yau mummy ce akewa wanan taro haka don Allah ki duba ki gani mummy a tsakiya larabawa haka don Allah. Kallon farko ta hango dandazon larabawa ana buki suna bi da kallo gani suna ganina rike a hannun mahaifina amma basu shedani ba. Sai maryam din ke fadin wai ina bestie din ban ganta ba tun dazun mana a,a kamar ya baki ganta ba gata nan tare da mahaifinta kuwa kina gani anty ? Takai hannu ta nuna minsu salati ta saka tana fadin wai bestynace wanan dama tabbas itane daga kofa sukaji muryan umma na fafin wai me kuka samune haka kuke salatin daga hankali ? Kuna tayarwa mutane da hankali ta dago labule farida tace umma zo ki gani Aeeshace wallahi da yan uwan mahaifinta ake mata bukin murnan dawowanta gida. Baki ta tabe tana fadin ni na dauka wani abin ne ma har kun ban tsoro wayan farida ta mika mata tana kallo tana fadin ban ganta ba ai tace gata kuwa tare da mahaifinta kina gani. Kamar an tsaga kara saboda kama wai dama wai da gaskiya tana da mahaifi din shine wanan mutumin ke nan yanzu mahaifin Aeeshane wanan don Allah ? Tama rasa tambayan da zatayi don haka abinda ke zuciyarta yake fito mata ba tare data shiryawa fitansu ba lokacin. Jin sunan Aeesha da suke kira yasa sauran fitowa daga dakunan su suna tambaya suka shiga nuna masu mama bata san lokacin da hawayen farin ciki yazo mata ba. Sai fadi take Allahu akabar Aeesha yau na tayaki farin ciki a rayuwa yar nan na tayaki murna a rayuwanki wallahi . Ammah yau gaskiyan ku ya fito fili Allah ya wankeku daga zargin mutane Allah ya fitar daku kunyan duniya ga kama ba sai an fada ba. Umma tace wai tsaya meye haka aka ratayawa Aeesha din haka Samira tace kambun zinarene fa Zinare ? Ummah din ta tambaya cikon wani irin mamaki tace bari umma mummy Aeesha ashe yar gatace yar manyan mutane haka Allah ya kado ta nan. Wanan ta karbi wayanta kalla ta mikawa yar uwa sun ma hana su besty din kallon wayan sai sharhi mama keyi tana fadin mutum mutum aika barshi kawai idan ka ganshi baka san baiwan da Allah yai masa ba. Yau gaskiya ta baiyana masu lakawa yarinyar nan sherin shegiyace tsaraban saudiya yau Allah ya wankesu daga ita har iyayyenta . Su waye yaya banda dai mu tunda muma gidan nan ai muna tsegumin hakan saboda shi yayan kaduna ta hana sulaiman ai ya nemeta ko ? Nan umma ta dago tana fadin kona fada kona hana banina fara fadan hakan ba ai don kowa ya fada nakuma yi mata murna a yanzu ta juya ta wuce ta bar wajen kai tsaye. Yau yaya sulaiman idan yaji zancen nan bansan yaya zaiji wanan abin ba don ko zuwan su na karshe da sallah nan saida mukai hiran Aeesha dashi wallahi. Yaya kuwa zaiyi tunda yanzu yasan besty tafi karfinsa kina ganin mutum haka ko ina zinare a jikinta wani yaya sulaiman zata tsaya kallo yanzu. Yanzu kan Aeesha Abbu ai sai ja dan uwata kuma amarya ta fada tana dariya umma tace ai shine JAYA FADO JA YA DAUKA . Don yanzu anya zasu bari tayi nisa dasu kuma ke nan Samira tace umma kamar kinsan abinda Abbu ya fada ke nan shima dazun. Yace yana ganin Mummy ta fita hannunsu ke nan don yana da wuya su bari ta dawo kasan nan kuma inba wani ikon Allah ba kuma . Me zai kawota nan kuma yaya Allah ya rufawa rayuwanta asiri in nice wallahi ko leke nida kasan nan kuma sai ran da aka ganni kuma. Nan dai suka kai wani lokaci suna zance guda a gidan kafin samira tabar gidan ta dawo gida sannu sannu bidiyon ya fara yawo har ranan hindu ke nunawa uwarta. Suna zaune ta shigo gidan bayan sun gaisa ta zauna dadin yadda ta koma yanzu uwar keji har kakan nata hjy mai babban daki. Data dago tana fadin yau an tuna damu ke nan ko mahaifin naku yayi tafiyane tace yana gari bai fita ba dama shekaran jiya ya tashi zuwa Dubai wajen waliman Aisha kuma yayi missing din play dinshi. Wata Aisha ke nan uwar ta tambaya yar tace wanan yar mana yar matarsa da kike kira da yar kwara kingama photon waliman da iyayyenta nacan suka hada mata. Tana dauko wayanta mai babban daki tace dama yar ba shegiya bace ashe ? A,a hjy da ubanta wallahi wani hamshakin balarabene ubanta mutumin Dubai bari hjy munga karyan arziki a wajen mutanen nan a makka ko gidansu na maka ai abin kallone . Naso da daddy zai tafi ance har da ummu danace zan bisu naje na kara ganin duniya kai mutanen nan Allah ya basu duniya wallahi. Wai ko kina da hankali kuwa hindu ki tafi ina gun bukin yar da saboda ita magaji yaki aurenki zakice zaki bukinta. To meye mummy ni nasan ba saboda Aisha bane yanzu kuma mummy da kike fadin hakan Aishafa mun shirya da ita a zaman da mukayi gidan Abba tare ta kula dani sosai a lokacin. Ni yanzu har kunyan abinda nasa aikaita mata a school nakeji wallahi idan na tuna koshi yaya din ai yanzu yasan tafi karfinsa. Jin hakan yasa suka kalleta tace wallahi mummy zance akeyi fana dilan duniya ubanrta na cikin manyan masu kudi a dubai ashe ? Ke tafi can mara tunane ni shiyasa wai ana fadin kin gyaru kin canza har yanzu banga wani canzawan da kikayi ba ? Yanzu ke don baki da zuciya saiki wanke kafa zuwa Dubai kice kinje saboda ita don rashin zuciya irin naki kome ? Na kula kamar matan uban nan naki ta shanyeki hindu don har wani jiji da ita naga kinayi baki damu da saboda ita mahaifinku yai min haka ba yanzu. A,a kura kada ki soma wanan zance ga yarki so kike kuma ki raba mata hankali don baki da tunane ke wanan abin yanzu ba abin alfahari bane a wajen ki ? Yau yarki tana hannun mahaifinta da ya hada dake dasu ya fita zancen ku yaya zakiji ke nan don haka kada ki soma wanan zance kinji na fada maki. Kuma ai gaskiya ta fada da bata jin dadin matar ai zata fada don hindu ba yarinya bace ai yadda kike tunane ? Balle hjy halin matan yayi min don bata nuna min bambanci da diyanta haka ita ke sakashi yana min komai nace ina so sai kura din tayi wani iri da baki tana tabe fuska cikin takaici. Shigowan hjy Nasare shine ya kara harzukata da taji tana fadin hindu ashe anyi wa yarinyar nan ahagali kuma a Dubai bayan wanda akai mata amakka kuma ? Ke hindu kinga karyan arziki don Allah yanzu na gama fadawa su hjy ai nan ta shiga basu labarin komai ta kare da fadin Ba abinda ya tsaya min a rai kamar irin cin fuskan da yaya kura ta dinga mata akan magaji wallahi har kunyar uwar nake ji yanzu. Banga abin kunya ba tunda ban aiketa haihuwa da balarabe ba kudai kunga arziki idon ku ya rufe kawai kuke fadan shirmen banza. Daga uwar har yar uwar nata wani kallon mamaki suke jifanta dashi don da alama kwakwalwata ya tabu ko har ta mata da kashin kajin data shafawa ahalinsu cikin gari ? Yau badon ana tsoron fada masu ba da ko fita sai ya gagaresu garin nan amma wai ita ke fadin don anga dukiya an rude a yanzu. Zata kara magana uwar ta shiga rigan arzikinta ta zageta tas a gaban yarta karshe dole ta mike a fusace tabar gidan a cikin bacin rai don yadda mahaifiyan nasu tayi mata. Nisawa hjy Nasare tayi tana kallon hindu tace kin dai gani komai daya faru a gabankine ki kama kanki wallahi kin dai san inda aka fito. Kin kuma san yadda na sha wahala kafin yaya sayadi ya amsheki don haka ki kama kanki Allah ya kawo maki miji kiyi auren ki cikin gata. Shima munir ace an gasa wai a togo jiya danaje gidan yaya imamu yake fada min yanzu shirye shiryen dawo dashi nan sukeyi. Hjy mai babban daki ta dago tana fadin togo kuma me yakeyi a can togo kuma ? Bari hjy Allah dai ya shirya ai abin baida dadin ji shiyasa ban fada maki ba yanzu dai su yayane zasuje suzo dashi don ance a hannun hukumar kasan yake daure. Innalillahi suka fada tace bari kawai wai duk wanan abin baisa zuciyar yaya taushi ba ina take son taje da alhakin rayuwa don Allah ? Tunda na debe kayan na kwata sai barci dadin abin nayi salloli a lokacin ban falka ba sai da Asuba nayi sallah na koma na kwanta ina tunane wani barcin kuma yai gaba dani a lokacin. Yunwa ya tayar dani don zance tun karyan safiyan jiyane a cikina sai guntun cake din da kaka ya gutsura min ne a cikin cikina. Hakan yasa namike wanka na shiga nafito na shirya tsab ni kaina nasan na kara haske a yan kwanakin nan nasan kuma hakan nada nasaban rashin shiga ranan da banyi kamar baya da kullum ina cikinsa. Zan iya cewa tun baro Nageria inba aikin dawafin da nayi ba ban wani shiga rana irin haka ba falona na fito na samu abin karyawana a jere na zauna ina budewa. Kamshi ya daki hancina ga kazan da aka girka tana kallona kiri kiri a hankali na rutse idona ina tuno da Abbu da Ammah dasu Anty safiya. Wasu hawaye naji suna batun zubo min kafin nayi kokarin mayar dasu inda suka fito Allah sarki rayuwa ko yaya suke can yanzu na tambayi kaina. Ban tsamani suna cikin matsala don a gabana Abbynaff ya basu zunturutun kudi irin na America da zasu canza a can gida Najeriya. Nasan kuma halim Abbu ba mutum bane mai tauye hakkin iyalansa akan abin duniya daya samu sai munsan ya samu a ranan har makwabta sai sun da hakan. Bakin cikina daya a yanzu shine rashin maganan da ban samun yi dasu don wayan can bai shiga don nasha gwadawa bai zuwa idan na kira. A hankali na soma cin abincin har nagama zuciyana tab da tunanen mutanen gidan mu dana baro tare da sauran abokan arzikin mu da ake hurda yau gani wata nahiyar ta daban ina rayuwa ni kadai. Ban koma daki ba cikin gidan nashiga kai tsaye izuwa yanzu nasan office din kakana dake cikin gidan don haka kai tsaye can na nufa don nasan a lokacin yana office din . Duk wasu bayane anan yanzu yake karba saboda tsufa daya fara ance sau biyu yake fita babban office dinsu a sati hakan yasa nasan yana gida a lokacin. So nake in masa magana naji yadda zan samu magana da iyayyena saidai ina shiga kuma na danja baya saboda ganinsu da nayi suna wani aiki mai muhinmaci a lokacin. Su ukku ne zaune sun tasa computer a gaba suna bincike jin na shigo da sallama donshi ya fadawa mai tsaron kofa a dinga bari ina shigowa ciki kai tsaye don wani lokaci a nan nake samunsa in gaidashi. Jin sallamata yasa ya dan dago amma bai fasa maganan da yakeyi kamar a cikin fada ba lokacin ganin naja na tsaya daga baya ban shigo ba yasa ya dakatar da fadan . Yana fadin in karaso mana na shigo ina gaidasu kafin ya miko min hannu na gaidashi bisa al,ada irin nasu . Abu ga manyan computer idona yana kan laptop din danaga sun dukawa wuri ya nuna min in zauna nakai zaune har lokacin ina kallon abinda sukeyi. Neman bayani ne kuma signal yaki shiga a inda suke son yin kutsen naji yace ya kara gwadawa ya kara ya dago yana fadin yaki shiga still. Ganin yadda Abbinaff ya daki table dinshi cikin takaici yana fada da mutum biyu din yasa nasan babban case ne wanan. Sai gashi naji yana fadin ta yaya za a ace an kulle bayan tabbas a nan suka tura kudin excuse me na fada ina mikewa kai tsaye na nufi wajen computer din sai suka bini da kallo. A lokacin kakan nawa yana zaune ya dora hannunsa saman goshi baima san na daga daga inda nake zaune ba, saida nace meye code din ? Yana fada na riga na dana haddace cikin dan dabara na saka wani lanba saiga loarding ya fara shiga da alama zai bude a lokacin . Juyawa nayi ina mika masu na mike zan fita naji muryan kakana yana fadin dakata jikata dakatawa din nayi zuwa lokacin loading din ya fara nisa na koma na zauna a inda na taso din. Sannu a hankali ya bude sai naga sun kalloni lokaci daya kai na soke a kasa shiga ki binciko min ciki ya fada na shiga da sauri kafin can din su gane an an masu kutse su rufe . Tsab suka kwashe duk wani bayanin da suke daga ciki nace tsaya nayi hanyan sauki gaba daya na sauke abinda kecikin wancan kayin a cikin computer dinsu. Sai ambatan masha Allah sukeyi suna bina da kallo na gama na mika masu ruwan dake aje a kofi gaban kakana na dauka na dan kurba na aje ina mikewa tsaye nake fadin zaku iya duba duk wani bayane nasu a tsanake yanzu. Haka ban bar wani shedan da zai nuna daga ina aka shiga wanan layin ba a wajensu. Bai iya cewa dani komai ba sai bina da ido da yakeyi har na fice office din yana bina da kallon mamaki . A Nagerian girl take da wanan baiwa da basira abinda ya kashe kudi wajen wata uku kenan sai sun kusa samun nasara abin ya gagaresu yaya akai na iya computer hakane ? Ikon Allah da taimakon man da Allah ya jefo man a rayuwata suka kaini haka ko a can duk inda na taba computer haka zan bar mutum da mamakina. Wanan abin daya faru abin al,ajabine su wajensu don mace bata da zurfin ilimi ko kaifin basira da zata tsaya ta koyi abu haka kamar namiji. Ilimi lalai sai baka tsaya ka dage akan abinda malami ya koya maka ba karatun Nageria da suke rainawa ba abin rainawa bane kuma don iya kokari malamin Nageria yanayinsa a cikin baiwa da basiran da Allah ya basu. Illa matsalan tana ga shugabanin mu na nan Nageria da basu tsayawa a kullum su dage suna inganta ilimin kasan kamar na sauran kasashen duniya. Sai kiga dan baiwa ya kare da iliminsa a titi wajen neman matsuguni ya rasa sai diyan manya da basu dage wajen daukan ilimin ba sune a karshe suke cin gajiyan abinsu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/26, 9:51 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣6️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Yanzu Abby kana nufin yarinyar nan itace ta fidda wanan bayanin da aka kasa fitar maka duk dadewan nan ? A hankali ya motsa kujeran da yake zaune inda ya kunna masu cctv din dake office din suka bi da kallo tun shigowana har abinda ya faru. Allahu akbar, Abdulradeed bin sultan ya fada shikuma dayan na fadan Ikon Allah , ashe mun tauye yaran nan matane da muka hanasu ilimi suma mata suna da amfanin su. Mahaifina dake zaune yana nazari a zuciuarsa yana kuma jin duk abinda kowa ke fada a lokacin saida ya kasa furta komai a fili zaune yake kawai ya zuba masu ido. Yana fadi a zuciyarshi lalai Ubangiji mai hikima da basirane buwayi gagara musali mai yin yadda yaso da bawa mai bayarwa sanda yaso ya kuma amshe a lokacin dayaga daman hakan. Shi addu,ansa tun yana yaro diyansa su kasance maza bai kaunar diya mace don yadda yake ganin ake masu sam basu da yancin kansu cikin al,umma. Mussanman a yankunan su da mata suke cikin bauta a gidajen auren su har tsufansu wanan yasa lokacin da Asiya ta haifo yar nan mace yaga gara kawai ya barta da yar yai tafiyanshi don ko ya karbeta bata da wani amfani a garesa. Ashe abin ba haka yake ba itama ya mace kamar da namiji take wani lokaci ya duba yara nawa suka tura karatu sun kumayi karatun fiye da wanan yar amma basu da wanan fasahan nata. Yau gashi yar da ya guda a baya da yake tunanen baiyanata ga a halinsa a lokacin tankar daukan yukane yayi kirari ya daba wa cikinsa cikin alu,ummanshi. Sai gashi Allah ya jarabeshi ita dince dai rabonsa a duniya da Allah ya azurtashi da ita don bayan ita baida wani dan ko bari ba a taba yi a gidansa ba. Yau gashi kwatsam yar ta dawo cikin rayuwansa har takai ga bada gagarumin nasaran da basu taba tunanen samu ba haka lokaci guda. Lalai wanan wani hikima ubangiji yake son tunartar dasu da hakan ace yar da ta taso kasa irin Nageria tai karatu a can zata samu wanan hikimar haka ina ga da namiji dan Nageria ke nan ? Dama yana jin kirarinsu cewa idan da za ace Allah mutum ne da sai ace a cikin bakaken fata Allah yake bakin fatan kuma dan Nageria haka yaji turawa nawa yan Nageria kirari da jahilcinsu. Don shi dan Nageria yana da naci kan abinda yasawa gaba gasu da hikima da wayau da sanin kan komai illansu dayace shine yaudara. Ko hakan ba dukka suka taru suka zamo daya ba don akwai nagari a cikinsu yasha gwadawa yana ganin hakan akwai masu yaudaran akwai kuma na Allah . Dafashin da dan uwansa yayi yana fadin me kake tunane haka Omar Abbi na magana dakai bakaji ba ? Ajiyan zuciya ya sauke mai karfi yana lumshe idanuwanshi kafin yace ina tunane akan hikimar ubagiji nane baba Allah shine mai yin yadda yaso ga bayinsa. Na dauka yar nan a yanzu bata da wani amfani a wajena saina tabi sunana ko na ahalina sai gashi ashe abin ba haka yake ba gun ubangiji. Ita din mace ce mai kamar maza Allah ya halittota da wani baiwa da basira a tare da ita abinda nake hangowa ke nan yanzu a zuciyana. Murmushi mahaifin yayi yana fadin na rigaka wanan tunanen tun jiya wanan abin ya tsaya min a zuciya har nake jin ba zan taba bari tayi nisa damu ba a yanzu. Don Allah ya jefota cikin mune a daidai lokacin dayaga dacewan hakan a garemu ita din mace ce amma tankaraza goma . Yarinyar da zata iya kwato muna baiyanan dukiyan mu dake shirin salwanta cikin yan mintuna kalilan ta fitar muna da bayanin komai ai kasan ba karamin baiwa Allah ya aje anan ba. Yanzu haka ina tunanen abinda yafi dacewa nayi akan yar nan kada hankalin ta ya koma gida saidai hanya daya nake ganin zan bi shi na aurar da ita a nan ta zauna a tare damu sai lokaci lokaci zata dinga ziyaran can din a sannu har hankalinta ya dauku saidai su biyota nan din. Kwarai kuwa Abby wanan tunanen yayi gaskiya haka kawai za ayi yarinyar nan ta zauna a nan tare damu. Kai ya fara girgizawa yana kallonsu suma din shi suke kallo a cikin mamaki ya fara fadin kada muyi mata haka abby ? Idan muyiwa yarinyar nan haka bamuyi mata adalci ba bamu kuma cika alkawarin da muka daukarwa iyayyenta na can ba. Mahaifinane yayi namijin kokari fadan hakan ga mahaifinsu da yan uwanshi inda yaci gaba da fadin tana da iliminta tayi girman da zamu bata zabi da yancin kanta a yanzu. Duk da hakan ba laifi bane amma cika alkawari kuma abune mai muhinmanci a rayuwa munyi alkawari zata koma garesu idan tazo taga waje. Yanzu kuma muna da bukatanta a nan sai mu jata a cikin hikima da basira ta yadda zata yarda ta zauna din ba a cikin tursasawan mu ba. Kuna da fahinta tsakanin kai da ita Abbi ta hakan zaka nuna mata irin muhinmancin da zamanta wajen mu zai muna haka muma diyanka din zamuna nuna mata so da kauna fiye da irin da can Nageria suka nuna mata din take kaunansu. Idan haka kake gani sai mu gwada amma idan wanan baiyi ba ka sani ba zan taba bari wanan yar ta koma hannu mutanen can ba gaskiya. Abu daya zan mata shine ko yaushe taji tana son ganin su zan iya turata ta dibosu ko kuma su suzo nan su ganta shine abinda zan iya . Hakan ma yayi a cikon hikima da dabara sai a dauke mata hankali da can din saidai na fahinci dukiya ko wani abu haka kamar baya gababta fa Abbi ? Duba ga yadda nasha mata tayin abubuwa ko tana da buka amma sam taki sai tace min tana dashi ko bata amfani da irinsa. Daga yadda akai mata tarbiyane hakan nima na nazarci wanan tun muna makka yarinyar bata da irin rigima haka gaskiya Abbi ya fada. Amma nayi mamakin hakan ban zaci za a samu wanda ya taso daga Africa da wanan halin ba a yadda nake ganin rayuwansa wani iri a nan. Allah yana tare damu ba zai yarda mu haifo abinda zai zamo yafi karfin mu ba a yanzu zaku iya tafiya tafiya wajem harkokinku dama don wanan na neme ku. Saidai idan naga shawaran nan baiyi ba zan zartan da nawa da nake ganin shine mafita a kan yarinyar nan haka zamuyi mata mu nuna mata gata cikin ahalin nan namu a yanzu. Mu aurar da ita a gidan mutunci cikin daraja kamar yadda mukaiwa sauran yan uwata a baya shine magana ta kuna iya tafiya. Ganin sun kasa motsawa su tashi yasa ya sake kallosu na ukkun shine ya dan nuna yana da magana don haka tsohon ya kalloshi yana fadin Haroon kana da magana ke nan ? Yace eh Abbi kamar yadda Omar ya fada nima haka tunanena yake don yarinyar nan tana da bambanci dasu Salma tana da ilimi haka kuma al,adan data taso cikinsa daban ne ita . Idan an hadata da wani hakan ya zama kamar tauye hakkine a gareta zataga bamu kyauta mata ba duba ga wayewa irin nata a yanzu Abbi ? Shine nake ganin me zai hana a bata dama aji ra,ayinta a akwai dayawa cikin kasan nan da suka nuna ra,ayi a kanta. Zasu kuma baiyano zuwa gareta har in mun bata daman hakan ta hanyar sakar mata wani bussiness da zata gudanar a nan hakan kuma zai dauke mata hankali da can Nageria. Abinda naso fada ke nan tun farko a fara fito da baiwanta yadda duniya zasu santa haka kuma hankalita zai dauku a wanan harkan da za a dorata akai. Kafin wani lokaci insha Allahu zata kara daga darajan wajen sosai donshi nake ganin kamar zatafi dacewa da wajen harkan sayar da na,ura ko harkan gwal. A hankali Abbina ya lumshe idanuwasa don jin yadda yan uwan nasa suke na,am da yarsa cikin so da kauna a garesu. Duk da hakan ba abin mamaki bane ko wani sabon abu duba ga irin yadda yai dawainiya da fama da nasu yayan ga baki dayansu a baya. Don sun masa haka ga nasa wanan ba wani abin mamaki ba duk da irin tashin hankali da fitinan da matarsa keyi akan hakan bai sa ya fasa daukosu ya masu abinda ya dace ba a matsayinsa na wanda yafi ubansu karfi da fada aji a cikin gwaunatin kasan. Zan iya cewa kusan shine nabiyo wajen hazaka da baiwa don shima duk abinda ya saka ransa Allah na basa ikon cinma wanan abin cikin yardan ubangiji. Zaman kadaici da kewan gida sune a yanzu suka taru sukai min katutu saboda zama waje daya gashi banda wani labarin yan gida da zanji ko kewansu zai ragu a zuciyata. Daga kwancen da bara ya fado min in gwada duba daya daga cikin mutanene ko Allah yasa watansu ta samu waya da zamu iya charting da ita na dai san kodana bar gida babu mai wayan kwarai a cikinsu. Abin mamaki kuwa ina shiga online na samu sakon samira dana Asmau harma da farida a take nayi reply din sallamansu tare da aje masu voice massage don basu online dukkan su a lokacin. Amma sai naji kamar suna online ne a lokacin hakan ya saukar min da farin ciki lokaci guda namike na fito daga dakin a cikin walwala. Don damuwana ya gushe a lokacin ina jin kaina tankar munyi waya dasune a ranan . Dolene kadaici ya dameni don ba kawa ko abokin fada ko wani wanda zan zaune dashi muyi hira watau komai da mutum ya gani a duniya yazo mai hakan damane daga ubangiji. A gida sai inga ai sun dameni da hayaniya ko yawo sai gashi a nan ina neman hakan ban samu ba don ba wanda nake wani hurda dashi ko nasansa balle inje gurinsa. Firowana yayi daidai da zuwan wanan Faisal din muka gaisa yake fada min kana yana nemana a falonshi shidasu Abbi. Tare muka jera zuwan falon dashidon amsa kiran ina ganinsu sai naji gabana ya fadi tunda nasan wani zance mai muhinmancine a kaina ganinsu hakan gaba dayansu. Irin gaisuwan mu na hausawa nayi masu Lah lah lah haram haram kakana ya fada daga inda yake hakan yakan fada duk lokacin dana manta nayi wanan gaisuwan na duki dana saba dashi a gida. Murmushi na dan sake kafin na juya zuwa nasu kalan gaisuwan ya nuna min waje in zauna na kai zaune din a takure ina saurarensu. Tambayana suka soma da sabon yanayi na amsa da alhamdullahi yace masha Allah sun kiranine don su fada min hukuncin da suka yanke a kaina. Jin hakan yasa gabana faduwa lokaci guda da har na dago kai ina satan kallon yanayin kowansu a hankali saidai ban fahinci komai a fuskan su ba da zance ga abinda ke shirin faruwa dani din lokaci Dan shiru ne ya biyo baya kafin kakana din ya soma magana cikin wayewa da gogewa da duniya yana fadin naga yartawa zaman kadaici yai mata yawa a yanzu don shine muka yanke shawara. Zaki fara bussines damu a nan mu doraki a hanya kasancewa mahaidinki baida wasu diya da yawa da zasu tayashi harkokinsa. Duba da irin baiwa da ilimin da kike dashi duk da bamu taba barin wata ya mace ta shiga harkan kasuwancin mu ba tare da aure ba. Jin hakan yasa na dan dago nayi mai kallon ido da ido na dan lokaci yace kwarai yayan mu a nan muna masu auren wurine da sun tasa shekara sha biyar zamu aurar dasu. Amma duba gake ba al,ada guda ya tarbiyartan dake ba da namu yayan na nan koda munyi hakan a yanzu hakan ba zai zamo wani abin tsegumi ba tunda kinzo muna da ilimin ki ba zamuso mu tauyeki ba mu hanaki cika burin ki na rayuwa. Munsan mutum yana ilimine don cinma wata manufa a rayuwansa donshine ba zamu tauyeki ba a yanzu don alkawari mukaiwa iyayyenki da hakan . Saidai ni a gaskiya naso na aurar dake a nan koda zaki koma da aurenki da mijinki amma iyayyen ki gasu nan suce dani a,a mu barki kiyi irin na al,adanku nacan da kika taso a cikinsa. Wani kallo nayi mai yasashi fadin kwarai shawaran da nayi ke nan a farko amma sun hana hakan a gareki ya fada yana kallona. Murmushi na dan sake a fuskana mai baiyana jin dadin hakan a gareni yake fadin da naso aurar dake ga daya daga cikin basaraken kasan mu don kije can ki koyi al,adunmu na gargajiya sosai. A,a abi a barta ta zaba dai a nan yayan mahaifina ya sake fada tare da fadin ko ba haka ba yata da fatan zaki zabo muna dan mutunci da kimar kamar yadda kike mai mutunci din nan. Haka dai suka soma barkwanci kafin inji maihaifina yayi magana a karo na farko tun zamana wajen naji yana fadin zuwa monday in Allah ya kaimu zaki fara fita office dan uwanki na nan zai nuna maki yadda abubuwan suke tafiya a wajen. Naji dadin hakan sosai kuma banyi tunanen komai a kaiba lokacin jin zanyi aiki in huta zaman banza ko wani wahalan tsayawa neman aiki din irin yadda naga mutane da yawa nayi a Nageria. Ka kare karatu ka koma kuma zaune don gwauni bata san yadda zatayi da yan bokon nata ba a can haka kuma babu wasu kamfuna masu yawa da zasu iya tsayawa su dibi ma aikata a wajen ko za a rage yawan masu zaman banza. Koda na bar wajen Allah Allah nake in samu wani na gida da zanwa wanan albishir mai dadi ya tayani farin ciki saida ban samu kowa ba hakan yasa na hakkura ina murna ni kadai a raina. Ina kuma fatan monday din tayi in soma fita kamar yadda suka umurceni da yi din a wajen kakana nake jin cewa mahaifina ya saya min mota da zanyi amfani dashi nan din. Ranan jumma,a bayan nagama komai ne nace bari dai in bude data in shiga online hakan nayi ina budewa naga samira online itama. Sallama nayi mata saida aka dauki lokaci naga tana ban amsa nan muka fara hiran yaushe rabo take fada min irin kewata da sukayi. Har take tambayana yaushe zan dawo nace ba lokaci don ma aiki zan soma zuwa a nan company mahaifina . Mummy kardai ance kin tafi ke nan nace haba dai me zai hana in dawo samira zan dawo ai idan na gama ganin gida. Karshe dai na gwada kiranta video call ya shiga nan naga kowa da nayi missing a gida har Abbu ya karbi waya mun gaisa dashi a ranan. Barci nayi sosai ina mai farin ciki a zuciyana kamar in bude ido in ganni a gida amma ina a yanzu dole inyi hakkuri a wajen iyayyena maza kamar yadda nayi a can baya. Dama ba haushe yace da gidan ubansa akan sanshi don haka zama ya zama min dole sai washegari na samu man da murta nake sanar dashi abin alherin daya sameni. Amsan daya bani shiya kashe min jiki dayace I know GF kin tafi ke nan ba zasu taba bari ki dawo Nageria ba kuma rayuwan ki gaba a yanzu zai koma can ne. Kamar yaya na tambayeshi yake fadin aida zaran kin fara aikin nan kuma shike nan mu da ganin ki kuma sai wani ikon Allah kuma. Dan murmushi na sake ina fadin saboda aiki zanki zuwa gida ba saboda aiki ba saboda abubuwa da dama da zasu taso maki yanzu ai. Haka dai ya shashantar da zance yadda ba zan gane nufinsa ba mukai sallama sai daga baya na soma tunane saidai zuciyana taki yarda da cewa hakan zai iya hanani komawa gida din a lokacin. Don ganin irin cigaban da rayuwana ya samu ga aiki a hannu ba ko a Nageria ba abinda yasha fada min ya zama gaskiya dakewa da karatuna zai zamo min alheri a rayuwana nan gaba gashi ko nagani din a yanzu. Yau da ace banda ilimi ko wani wayewan kai duk yadda sukasoni ragagene tunda yanzu na kula din karatunane ya saka sukai wanan tunanen a kaina. Tsab na shirya monday din zuwa company mahaifina kamar yadda naji sun fada a wajen shi zanyi aiki da zan soma din. Wurime daya karba sunan waje zakice da glass zalla aka kera wajen don tundaga waje har ciki abin kallone a yadda wanan Faisal din ke fada min wajen sabone ba,a dade da budeshi ba. Matar mahaifina taso Autansu ya zauna wajen amma Abbi yaki yarda da hakan donshi kansa ya gina wajen hakan gar ya jawo masu sabani a tsakani su. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/28, 9:59 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️⃣7️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Kallo daya naiwa company na dukar da kaina don zuciyana da nake jin yana min soya kan zancen da muka gama da Faisal a ciki mota yanzu a hanyan mu ta zuwa company. Duk dashi a wajensa hira yake min yana kallona mai nasara inda ni kuma nake fassara zancen da wata manufa a raina. Badon na kasance mai ilimi ba a rayuwata a nawa fahintar ba zan shiga harkan kasuwancin Abbi ba ke nan duk da ina ya daya tillo a garesa ? A yau ya zama dole in dage in nuna masu ya mace ma diyace kamar kowa naji dadin yadda faisal ya fada min abinda ya wakana a wajen zaman nasu ranan kan maganata. Zan kuma dage in nunawa duniya diya mace ma yace kamar kowa ba duk muke da rauni ba duk da nasan komai dagewana yana da wuya nakai namiji hazaka a wani fannin . Amma duk da hakan zanyi iya kokarina naga nayi bakin iyawata a nan sai har nake jin dama ban karbi wanan tayin nasu ba na bore na koma Nageria inda nafi wayau. Saidai kuma komawata Nageria ai baida wani amfani tunda har gobe bakin fentin da suka yaba min yana nan a kaina don wasu kallon mara uba suke min a idanunsu. Tafiya nake amma bansan inda nake takawa ba son ire iren irin tunanen nan daya baibaye min zuciya ko a yanzu nasan sun yardane don su gwada a kaina su gani yaya zanyi zan iya ko zan gazane ? Wani guntun murmushi na sauke don jin amsan da zuciyana ta bani a lokacin da nida ke da Man ba zan taba gazawa ba matukar ina amfani da shawarasa kuwa. Lura nayi da iein kallon da suke bina dashi sai nayi zaton suna kallona ne a matsayin bakuwae fuska a cikinsu yasa suke min wanan kallo haka. Wai kinsan me suke kallone ? Muryan Faisal ce ta daki kunnuwana na sauke ajiyan zuciya ina dan girgiza masa kai yake fadin suna kallon ke mace ce ba zaki iya wanan harkan ba. Dan murmushi na sauke a fuskana kawai ina cigaba da amsa gaisuwan da suke min tare da bin duk wani umurni da Man ya dorani a kai na tsare gida. Ba sai an fada ba wajen sabon wajene da ganinsa don komai neat a wajen haka ma aikatan wajen suma matasan larabawa masu jin sun kai. Da bissimillah na shiga office din wanda tsayawa fadan girmansa da irin kayan rayuwan dake ciki bata lokacine ga computer irin da sai a film nake ganinsu new morden din nan. Addu,a nayi na zauna yayin da suka fara gabatar min da kansu nayi fatan Allah ya bamu hakkuri da juna tare da fatan samun hadin kai a tsakanin mu. Faisal baiyi kasa a gwiwa ba dan ya tsaya kamar yadda aka umurcesa da yai min ya nuna min wasu abubuwa da zasu iya shige min duhu. Amma kuma saiya fahinci na wuce hakan na barsa da mamakina a kasan zuciyarshi har yana dan waigena wani lokacin. Nageria kasan mu ta gado ko dame kazo an fika kana muna kallon birai muna maka kallon ayaba duk inda dan nageria ya shiga saiya fito daban. Saidai idan mashiririce za a barsa a baya wajen komai sai kuma idan mutum ya saka duniya a gaba dama ita zaune take tana jira a kullum badai kaga karshenta ba saidai taga naka duniya ke nan. Sunso su afkani ni kuma na samu training na kwana biyu tsab daga wajen man daya koyar dani dabaru a kansu sai gashi koda zan dawo gida na samu kakana har da dinner na mussanman ya hada min a ranan shi da matansa suna zama jirana. Donshi kakana kyalewa yayi kawai su gwada din don yasan ba za akai ko,ina da wanan dabaran nasu ba duk da yana da yakinin zan dan turza irin nawa fasahan daya hango a gareni. Saidai abin mamaki koda ya kira Faisal yaji me ake ciki sai labari yasha bamban don abinda Faisal din ke fada masa . A wani tafkeken gida da wasu mutane suke zaune suna tautaunawa kan wani bussiness dayan da hankalinsa ke a waya ya dago yana fadin. Imposible wanan ko yana da hankali karamar yarinya kamar wanan zai mikawa company irin wanan mai kyau da tsada da muhinmanci ? Hankalin sauran ne ya dawo gareshi suke tambaya yake fadin Omar sultan ne ya dankawa bakuwar yarsa wanan company daya bude wancan watan. Dariya suka kwashe dashi kafin wanda yafi manyata yace ai hakan yayi kyau faduwarsane yazo yanzu don ba karamin kudi ya kashe a wajen aikin nan ba amma kuma don batar basira ya dauka yaba yarsa jagoranci yar ma rainon Nageria ba wani kasa mai muhinmanci ba. Dadai ya kaita club ta dinga rawa da waka irin nasu na can watakila da ta dan sama masa wasu kudin ya kara a bussines dinsa zaifi masa wanan gurguwan dabaran da yayi din. Dariya sosai suka kece dashi lokaci guda don abinda mutumin ya fada sai mutum dayane baiko kallosu ba balle ya dara din. Ganin hakan yasa suka kalloshi yana a yadda yake kamar mai tunane kafin na kusa dashi yace wai bakaji me muke hira bane a kai ? A dakile yake fadin naji mana gani nayi hakan bai shafemu bane matsalan gaban mu shine abin yi yanzu a garemu. Omar Sultan mutum ne mai matukar kaifin basira hakan da yayi yana nufin yasan yar nasa yaya take ya dora ta a wanan harkan bawai haka kawai zai dauko yarinya daga Nageria ya dorata a cikin bussiness dinsa ba. Kukewa yan Nageria wanan kallon na dakikai basu iya komai ba sai rawa da waka ku duba ko wajen musabika yadda suke da baiwa da basira mana. Me kake fada hakane Nasirdeeen kana zance kamar kana da wani masaniya akan yarinyar nan ita din fa macece fa Nasirdeen ba namiji ba ? Ban sani ba amma zansa a binciko min baiyanai a kanta don sanin gaskiyar zancen bayan haka kai da kake wanan magana haka ? Mata nawa suke da kwazo ya sake fada a dakile yana kokarin mikewa suka kara binshi da kallo yace shi zai tafi tunda sun gama abinda ya kawosu . Suma mikewa sukayi ba tare da sun tsaya kara wani zance don kan a lokacin ya barsu da kwankwanto a zukatan su tunda sukaji ya fadi hakan . Saidai dukkan su babu halin tambayansa dalili duk da ya nuna masu baisan komai a kaiba amma kuma suna da tarin tambaya saidai ba fuskan hakan a wajensa. Wata mota ya nufa da tun kan ya isa gaban motar ya matsa remote ya hankade motar dake bada wani dan sauti wanda hakan kan jawo hankalin mutane a gareshi. Arziki da martaba Allah yayiwa balaraben mutum shi a duniya tankar yadda dan arewa yake a zamanin daya wuce wajen sauran kabilim Nageria . Ba a yanzu da yan arewa din suka zubar da kimarsu da mutumci a idon sauran kabilun Nageria din don kwadayi da son abin duniya ada dan arewa ko almajiri yan kudu suna bala,in tsoronsa ba don komai ba sai hasken musulumci da zallah imani dake tare dashi. Amma a yanzu a wullakance dan kudu yake kallon dan arewa saboda halin yaudara akan abin duniya da rashin amana da yai yawa a yanzu cikin zukatan al,umman bahaushe . Odan kana neman tantiri daya waye yake iya shege ka samu dan larabawa a yanzu ka gama gani wanda a yanzu suma surke suke da jimsi daban daban daban nacikin duniya. Musanman a nan dubai da yazamo kasan kazo nazo a yanzu don tushen harkan kasuwanci na duniya daya zama a yanzu. Wanan yasa kowa zaka gani a Dubai din da tashi kalan shigar kasansa wanda yan kasan wani lokaci suke yawan koyi da hakan a al,adunsu sai da kyat zaka iya bambata su da sauran al,umma . Karfe tara daidai nashigo gidan inda umma halimat ta tareni tare da gaidani ta kuma isarin da sakon kakana dake gaiyatana cin abincin dare. Saida na shiga na dan watsa ruwa a jikina tare da sallolina na fito na samesu a zatona sun kare har sun bar wajen a lokacin saidai ga mamakina suna zaune suna jiran karasowana. Gaidasu nayi a cikin mutunci kamar yadda na fahinci suna jin dadin hakan da nake masu haka din nema har a cikin ransu don naga yadda masu shigowa suke gaisawa dasu . Saida mukai nisa ga cin abincin naji muryan kakana yana fadin amma kin taba irin harkan bussiness din nan a baya ko don nayi mamakin yadda yau din nan da farawanki komai ya tafi daidai a bangarenki haka. Don ko wanda ya taba irin hakan ba kowa bane zaiyi saurin yin yadda kikayi din nan abinda mamaki gaskiya ? Saida nakai cibi a bakina nake fadin banta ba kaka indai wanan harkance haka saidai nayi aiki da wani ma,aikata dake headquater din mu na can a can nasan wasu abin. Amsan dana bashi ke nan a takaice don irin tambayan da yayi min din ke nan a gurin Faisal yaji komai dalilin hadamun da yayi dashi ke nan don ya saka min ido ga abinda nakeyi din. Katse min tunanena yayi da fadin dole dai nasan kina da ilimin hakan a gaskiya da alama zaki bamu mamaki cikin harkanki nan gaba idan kinci gaba da hakan. Murmushi nayi ina fadin ban kai a fara yaba min ba sai anga abinda zai faru nan gaba zaifi shima Faisal daya guntsurama labarin ai shawaran yan marketing na nema da hakan. Gara mu fara da talla don duniya ta san mu tasan irin kayan mu kuma zaifi da mu dinga yin abu a dukele ba kowane zai san mu ba a nan illa iyaka a cikin fadin kasan kawai zamu dan haska. Kai ya jinjina yana murmushi muka kare cikin hira dashi yayin dana mike yake fadin zan kwanta ke dole ai don akwai gajiya sosai ga aiki. Zan dan taba karatune na bashi amsa ina shigewa tare da yi masu saida safe na bar wajen zuwa part dina dake cikin katafaren gidan nasa da baida iyaka. Babu abinda ake haskawa a tashoshi nahiyar da dama sai tallan kamfanin mu din da irin abubuwan da muke saidawa har ta online muna bussines da mutane. Wanan ya kara haska mu don bayanin dana fito inayi a karshen tallan a nan mutane da yawa suka sanni da kuma koni wacece . Da yawa suna mamaki zamana ruwa biyu da hakan bai sauyani ba haka a bangaren iyayyena su zallan mamakine ya rufesu yadda nake abu a cikin hikima da basirata. Don sam ba wanda yai zaton haka din sai gashi masana,anta namu ya samu karbuwa ta wajajen mutane Allah ya buda muna kasuwa ta ko ina. Wanda har hakan ya fara shagal dani da gida da iyayyena saidai ban yarda da hakan ba illa a yanzu dai baifi mu gaisa dasu ba da nakeyi a online sau biyu ko sau daya a sati. Haka kuma haka kawai zanyi shiga irin tamu ta hausawa a ranan nakansha kallo sosai a wajensu zasuyi ta min tambaya akan yadda na iya wanan shigar ta atamfa din. Da mamana na Abbuja ce ke dinko min tana aiko min dashi a yadda zan iya shiga babu takura a nan don ban yarda na yarda duk wani wanda yai min mutunci ba a baya. Haka kawai kwana biyu naji ina son ganin kaina a Nageria don yawan tunanensu dake addaban zuciyana wani lokaci. Sam banson na zamo butulu a rayuwata don haka na yanke shawaran fadawa kakana niyata nason zuwa gida da nakeyi bayan ga aiki tukuru da yanzu ya taso muna a company mu. Lokacin dana sameshi da zancen sai naga a take fuskansa ya matse bai boye min ya nuna min baya son nayi nisa dashi a yanzu donshine ma ko kasansu bai yarda inje don ina da amfani sosai a wajensu. Mamakine nima ya baiyana karara a fuskana don ban zaci jin hakan ba a garesa sai gashi yana jero min dabara da fadin. Kiyi hakkuri ki zauna ki fuskaci abinda ke gabanki idan ma don tsofin nan biyune zan sa a turosu suzo nan ki gansu su kwana biyu tare dake. Don naga kun shaku sosai dasu ban iya magana ba saida na dan jima zaune a wajen kafin na mike zuwa part dina da son samune aini banki ace kowa na kusa dani muna tare dashi ba yanzu a nan. Amma kaddara kaddaran da zankirashi da rataya nauyin kaddaran wasu daya dawo kaina ya rabani da ainihin mutanen dana saba dasu suka ban tarbiyan da yanzu nake amfani dashi. Gashi a kullum muke vedio call dasu Ammah saita tambayeni cikin damuwa da yaushe zaki dawo gidane Aeesha ? Na kanji anty safiya na kwabonta da fadin haba mama yakamata fa ki hakkura ko ita ai zamanta a can yafi mata nan yanzu. Mutum yana cikin daulan duniya haka yaushe zai tsaya tuna wanan akulkin namu don Allah mama kima debe rai ga dawowan Aisha nan kuma Allah ya kaita gaba. Wanan maganan ta fadeshi kusan saubiyu nasanta nasan halinta don hakane zancen ya tsaya min a rai ina yawan tuna wanan zamce idan sun fado min a raina. Yana daya daga cikin abinda ke takuran zuciyana a yanzu don magana take zubawa Ammah a fakaice da nasan zata baiyana nufinta a bayana. Mahaifina yakawo muna ziyar kamfanin mu mun jima dashi muna tataunawa da bamu taba yi dashi ba hakan yasa na fahinci nauyi da alkunya yakewa yan uwansa da mahaifisa hakan yasa yake nunawa a gaban mutane kamar babu ruwanshi dani. Don ko wanan zuwan korafi yazo min dashi yana fada min ana yawan masa sata ta account dinsa ya rasa daga ina wanan abin yake fitowa haka. Yayi iya bincike ya kasa gano wanda ke yawan tatsansa a boye dan shiru nayi kafin nace zan iya ganin details din komai na accout din nasa sai yaban zuwa kwana biyu mu gani. Ga mamakina baiki ba sai gashi ya karanto min komai na rubuta a cikin wayata da zai tafine nake fada mai yadda mukayi da kakana na son zuwa na dubo iyayyena don da haka nake kiransu ko a gaban kowa . Dan jin yayi kafin yace dani nasan mai Abbi ke nufi da hakan yana ganin idan kin tafi ba zasu barki ki dawo nan kusa ba zasu iya rikeki a can din ko dai wani abu makamancin hakan ya biyo baya. Murmushi nayi ina fadin har da kaima ka yarda da zan iya barinka a cikin wanan matsalalon dake gaban ka yanzu ? Ban taba tunanen hakan ba amma shi Abbi a nasa tunanen zaki iya canza ra,ayi ki koma hannun mutanen Nageria kuma gashi na kula kin shiga ransa sosai a yanzu don ban taba zaton hakan ba. Har dai mukai sallama dashi banji wani abinda zai bani kwarin gwiwa tafiyana ba saidai nuna min da yayi na bari nan gaba kadan ai zanje din tunda yai min alkawarin hakan dama. Hakan dai muka rabu ya barni da dinbin tunane a raina kafin na soma laluben man da zancen da Abbina yazo min dashi din. Ki ban nan zuwa gobe zan turo maki da komai akan account din sai ki duba ki masa bayani yadda zai fahinta nayi masa godiya muka taba dan hira aka bussines dina kafin muyi sallama dashi din. Shigowan wasu masu son kulla halakan kasuwanci damune a bazata ya katse min dogon tunanen dana shiga a lokacin. Don Jiki na rawa faisal ya shigo yana min albishir da zuwan bazata din da sukai muna tare da kara jaddamin cewa idan muyi nasaran hada wanan bussiness din dasu akwai karuwa sosai a ciki da daukaka. Hakan yasa muka shiryawa zuwan nasu ba afi yan mintuna ba suka karaso taro na musanman nasa akai masu wanda basu taba samun irinsa ba . Kafin mu shigo inda zamu gana dasu din mu tatauna yadda farashin mu yake da kalan kayan da muke bayarwa din a company. Saidai nayi mamaki kwarai ganin matasan dake zaune a gabana don a zatona na dauka wasu manyan hamshakaine zan gani a idona sai gashi naga sabanin hakan. Da farko godiya suka fara yi min kan karamasu da akayi sai lokacin na dan murmusa ina fadin Annabin tsira Alaihim sallam ya muna koyi mu mutunta bakon mu har inda hali mu mayar da bakon kamar wani sarki a wajen har ya tafi. Sai dayan ke fadin sai gashi kinyi dace daya daga cikin diyan sarkine yau a gaban ki kuma mun yaba da irin tallan da muka gani na kayan ku shine muke tunanen masarauta tana bukatan kalan kayan nan da dan lokaci. Wace ta fito kano ana nuna mata izzan mulki dai gwagwado muna ji muna gani anayi a gari saidai al,ada daya dan bambata danasu a nan kadan. Don zan iya cewa komai na malam bahaushe sak na baraben mutum ne dan bambamcin kadan ne a tsakaninsu gaskiya. Don ko wani kabila yana surkawa da al,adan garinsu shine kawai bambancin dake tsakanin mu dasu din. Cikin yadda na iya na ban girma ba tare da na yarda na bada kaina ba nake mika godiyan kamfani a garesu na bamu wanan daman da sukayi ta hada hurdan bussiness damu din. Larabcina ba nisa yayi sosai ba don haka nake surka masu da turanci don naga suma yan zamanine ba wasu tsofi ba da alaman hakan da nayi masun yai masu daddy inda na fara masu bayani a jikin allon bangon mu mai na,ura akan kayan da muke dasu din. Sosai suka yaba da kayan suka saka hannu akan jarjejeniyar mu dasu sai da zasu tafine wanan dayan yai magana a karo na farko yana fadin . Munji dadi kwarai da irin taron da muka samu a wajen ki ba tare da an samu wani matsala ba ko wani dan tangarda saidai matsala daya shine. Jin hakan yasa na kasheshi da idanuwana nima kamar yadda yake kallona a lokacin don a zatona zasu fasa wanan harkallan damune ko kuma wani abu. Ssi naji yace ko da yake barshi ban sani bako don karon farkone akai muna sauki haka don gobe mu dawo amma ina fatan kayan qualities ne kamar yadda kuka nuna. Gyara zaman dan tabarau dake fuskana nayi kafin nace basai mun tura kudi da yawa a kayan mu zaisa mu asan qualities bane sayan nagari maida kudi gida akace. Haka kuma dan abinda zamu samu kadan yafi albarka a garemu da yawan riban da zamu saka a kai ya mike yana fadan masha Allah tare da dogon larabcinsa. Godiya nayi masu sukai muna sallama zasu tafi zamuji daga jakadansu daga baya nan da wani dan lokaci ya fada. Saidana karbi takardan yarjejeniyar ne naga sunansa a rubuce cin wani irin rubuta da zaki rantse computer ya rubashi an rubuta Nasurdeen bin Sulaiman . Sunan na maimaita sau adadi ina son nagano shi din waye muryan Faisal naji a baya yana fadin shi din ya kasance cikin diyan sarkin garin nan kusan shine yafi kowa gogewa a cikinsu. Kingansa nan ba karamin nasara muka samu ba yau din nan Abbafnan yayi iya kokari suyi hurda damu a baya sunki hakan. Kasancewa shima sun san basarakene kamar su duk da kuma akwai fahinta sosai a tsakanin lardin biyu amma babu cinikaiya haka a tsakanin mu. Yau Abbfanan zaisa mamakin kasancewar hakan ta daliliki duk da nasan sunzo gwada mune suga irin abindake wakana a nan din. Baki na tabe tare da dan ware hannuna ina fadan ba matsala ai duniya da yawa take muka rufe wanan babin nasu. Duk abinda nakeyi hankalina yana kan aikin Abbina don naga damuwa karara a fuskanshi lokacin da muke zancen sai bayan na idar da sallah azahar ne ina zaune na kunna datana don inga sako nan na samu sakon man dayayo min cewa na duba email dina ya turo min da bayanam komai da nake so. ZAINAB IDRIS MAKAWA [11/30, 9:55 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,,, 9️⃣8️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 A hankali ya juyo yana dan kallonsu kafin yaja iska yana fadin mena fada maku ranan da kuke mamakin ya dorata akan harkan bussiness dinsa ? Kwarai kuwa ni mamakin abin ne ya daure min baki a yanzu na kasa magana a shekarun yarinyar nan tayi kankanta bude ido irin haka . Sai zuciyana yake bani kamar mutumin nan yakai yarinyar nan tun farko don ta koyo wani abune anyama a Nageria tayi wayau haka komai nata a cikin wayewa da da,a takeyinsa. Meka dauki yan Nageria din nan kai ya juyo yana tambayanshi cikin kuresa da idanu kafin yace mutanene da Allah yai masu wani baiwa ta basira da iya gogewa gako wani harka fa. Haka kuma akwai hasken musulunci da suna amfani dashi wajen gabatar da komai nasu basu yarda su yar da addinin su a gefe saboda wani abu . Haka others religion dinsu suke suma suna da riko ga orin addinin da suke bautawa tare da koyi da wasu akidun musulunci na kasan. Mutane da kusan kansu a hade yake ga komai nayi bincike a kansu sosai ka duba yadda suke shigowa kasan nan wajen harkan kasuwancin su a kullum. Dolene yarinyar ta kasance yar baiwace ita don iya matakin karatun da take dashi a yanzu baici ace idonta ya bude haka da harkan bussiness ba amma sai gashi tana abu a cikin kwarewa kamar ta saba da hakan tun farko. Yanzu dai ya zama dole mu cika masu alkawarin yarjejeniyar mu dasu tunda mun saka hannu dasu . Amma saidai saukin kayan da farashinsu yasa ina kwankwanto akai da anya kayansu masu ingancine kuwa ? Bana son aga laifinta wajen fitar da wanan kayan a masarauta nan kayan su kasance ba qualities bane azo,,,,, Hakan nake fata a bangarena don mu samu hanyar dakatar dasu ga komai a cikin kasan nan tunda mun gane suna algus dayan ya fada cikin murmusawa. Bana fatan hakan ya kasance burina ayi nasara akawo karshen gaba dake tsakanin iyayyen mu dasu hakana don El Sultan suna bada gudumawa sosai a cigaban kasan nan kowan ku nan yasan da hakan . Saida ya murmusa ya kalli dan uwan nasa yace kai kana ganin hakan zai yuyu kuwa don nasan dole a samu matsala sultan ba zai lamunci hakan ba . Idan har akai korafi akan kayan nan duk dana zargi wani abu a zuciyana game dakai da a yanzu kan yarinyar nan abinda kasan kuma bamai yuyuwa bane ? Kome kai tunane akai haka dinne kwarai hakan ne zan kuma tabbatar makan da hakan yana yuyuwa a bamgarena shima ya fada rai bace. Naji yanzu yaya zakayi da company el,hayyat da suke jiran tsamanin mu a ko wani lokaci ya kalli dan uwan yana mikewa tsaye saida yayi nisa yake fadin ka fada mai prince Nasir ya kauda wanan zancen . Yasa kai ya shige wani kofa nan ya bar yan uwan nasa suna kallon juna a tsakaninsu don sun kasa furta komai a lokacin sanin akwai yar tsama a tsakanin wa yan nan ahalin. Zaune nakai ina bin bayanan daki daki a inda na gano wani Saifullah ke datsan wanan account din ako wani lokaci a cikin hikima yayi dabaransa. Yake diban makudan kudi daga asusun mahaifina din ta yadda ba za a taba gano cewa shine ba ni kaina nayi mamakin yadda suka zakuloshi da komai nasa har photonsa da lokacin daya dibi wanan kudin. Yakai karo na ukku a yanzu yana datsan mahaifin nawa amma bai taba furtawa kowa wanan matsalan ba saida yaga abin yana ci gaba a yanzu yazo min da zancen. Inda kuma akai nasaran ganoshi ranan da wuri na dawo gida nayi mamakin samun mahaifina a gidan tare da yan uwansa da mahaifisu da alama wani magana mai muhinmanci sukeyi a tsakanin su. Larabawa mutanene masu matukar hadin kai gasu kuma da hatsarin zama duk yadda dan baraka ya samu a tsakaninsu, kaina dake tare dasu a wajen baka taba fahintar hakan a tsakani hakan yasa suke da nuna wariya da sauran al,umma. Kai tsaye wajensu na nufa ina mai mika sallamata a garesu suka amsa min a cikin sakin fuska tare da tambayana yaya aiki na amsa da Alhamdullahi. Kakana yashiga jero min larabcinsu mai tsaurin fahinta yana min kirari tare da nuna min waje kusa dashi in zauna. Saida na zauna din yake fadin yata ns yarda ke haskece agaremu tabbas ke din kina da wata baiwa da Allah yayi a jikin ki . Yau a sanadin ki mutanen da mukai shekaru sama da talatin muna zaman yar tsama dasu sune sukazo har ma,aikatan mu da sunan son abu a wajen mu. Magana yake ba fahintar abinda yake fada nakeyi ba lokacin don haka na dan zuba mai ido kafin kuma na mayar da kaina na sada ina kallon kasa cikin fassara zancen da yakeyi a lokacin. A nawa fahintar yana min kirarine da nice haske data buda masu hanyar da suka rasa a tsawon wani lokaci yau a sanadina wanan hanyar tana kokarin bude masu. A yau ance Royal family sunzo har office dina da bukatan son hada harkallan kasuwanci damu na kumayi duk yadda ya dace ayi duk da bansan meke nan ba sunji nayi abinda ya dace dasu din . Ya riko hannuna yana fadin ya godewa Allah da ya hallitoni ta tsatsonsa ko wanan banjinta danayi a yau ya bar masu tarihi a kasan nan. Mutanen dake jin kansu a duniyan tankar wasu da suka halicce kansu da kansu basu ganin girman kowa dake cikin garin nan kansu kadai suka sani a duniyan nan sune za ace yau sunzo neman abu a wajen mu ? Dole in jinjina maki a yau don a wajenki suka zo neman wanan abin da bamu dashi da suke ganin matsayi ko kimar mamu baikai ba agaresu sai gashi yau Allah ya nuna min suna bukatan wani abu a wajena. Dagowa nayi da murmushi ina fadin wanan ba nice na jawo hakan ba ai Abbnaf Allah ne yayi nasa ikon akan mu ya kawo lokaci itn hakan a gareku ta sanadin company nan namu. Kinyi gaskiya da kika tunatar dani hakan kwarai kuwa Allah shi keyin ikonsa lokacin dayaso ba tare da dabaran mutum ba na yarda da hakan sosai kin fadi gaskiya. Kaka bari na danje na rage kayan jikina na dan watsa ruwa in huta na fada ina mikewa tsaye don barin wajen saboda na gajarce zancen daya dauko din abinda baiko wakana ba shi kakan nawa yake kokarin bashi wani fassara a yanzu. Saida nayi wanka na fito na sauya tufafin jikina na dauki waya na kira Abbi ina gaidashi ya amsa nake tambaya ko sun bar gidan kakan nawa yace gasu a hanya zai koma gida shi da driversa. Amma meyasa kikewa kakan ki haka Aisha yayi korafi akan baki son zama dashi kina fada mashi matsalanshi why Aisha kakankine fa kuma yana kaunanki. Yanzun ma shi ya kiramu muzo kan nasaran daya hango kin fara kawo muna a industry din mu amma kinki tsaya kiyi bayani yadda zai fahinceki. Dan murmushi mai sauti na sake lokaci guda ina fadin ban saba dashine nafi sabawa da babana na Nageria donshi na bude idona dashi shi kuma ya tayar dani har na girma haka. Korafi na fara mashi akan ya kamata a dakatar da Faisal hakana tunda na fahinci komai da akeson in sani a yanzu. Shima murmushin naji yayi don yasan abinda nake nufi da fadin hakan da nayi sai nayi saurin kawar da zancen da fadin Abbi waye saifullah n ? Saifullah naji ya maimaita sunan nace eh Abbi sai yai dan shiru kamar yana tunane akai kafin ya kara fadan Saifullah dai dana sani biyune dayan yaron Ahmad ne dan uwana sai dayan kanin matatace shi. Kaina ya daure don ba zance ga wanda nake nufi ba a yanzu don shi nace ya bari zan kara kiransa na kashe wayan ban kara bi ta kan zancen ba sai cikin dare dana gama abinda nakeyi na shiga nemo wani saifullahi ne wanan maiwa Abbina kutse ? Nasha wahala sosai ga neman bayanin sa don maishi ya iya tako sosai na kutse saboda baya barin wani kafa da za agane . Sai kusan karshe nagano maishi na gama bincikena na kwanta cikin gajiya don wanan karon ban kira man ba saboda a gaskiya ko ciki daya muka fito iya kokarin da zai min ke nan a lokacin. Balle ba kowane zai so da alheri irin haka ba kamar yadda Man din ya tsaya min a rayuwa har nakai wanan matakin a yanzu. Ga lissafina wasa wasa zancen wata bakwai nakeyi ba tare dasu Abbuna ba ina Dubai ina rayuwa tare da mahaifina wanda ban taba zaton ganinsa ba a rayuwana. Sai gashi kwatsam Allah ya hadamu har yau ina karkashin inuwarsu ina cin arzikinsu saidai matsala guda shine wanan matar mahaifina din da saboda ita banda kusanci sosai da mahaifin nawa a yanzu. Saidai har in yana son ganina yazo gidan mahaifinshi ko ya same a company muyi magana kan abinda ya dameshi . Inda a yanzu na fahinci tsakanin mahaufin nawa da matarsa wacce yar uwarsa ce ta jini babu zaman lafiya bawai kuma saboda zuwana ba kamar dai akwai wata a kasa tsakaninsu. Washegari na shirya a gurguje zuwa wurin aiki inda na riga nasa a raina daga ranan zamuyi ban hannun makafi da Faisal don na kula muddin muna tare tafiyan mu ba zai tafi yadda nake so ba. Hakan ne ya faru don tun kan yazo nayi magana da mahaifina akan nagaji da aiki dashi don leken asirin da yakewa kakana a asirce don komai kamar kaka yana tare damune idan yana min bayani wani lokaci kan abinda ke tafiya a bangaren aikin mu din. Don haka nasan yana da wuya ace ya komawa zuwa din koma yazo din ba lalai bane ya kwana biyu damu a wajen. Tunda na iso ban gashi ba nasan Abbi ya isar da sakona garesu ke nan amma saida missalin sha biyun rana sai gashi a office dina. Ba wani daurin fuska a tare dashi saidai ba yadda ya saba ba yazo min nima dai din haka sai bayan mun gaisa yake fadin meyasa baki fada min kin gaji da aiki dani ba yar uwa ? Kinko san ma,anan wanan hadamun da akayi iyayyen mu suna da wata manufa na hadamu din dake sunyi hakan ne don mu fahinci juna dani dake. Faisal na kirasa da karfi ina daga mai hannu saboda fahintar abinda yake shirin fadakar dani mikewa nayi tsaye ina fadin . Faisal get out in my office kasan abinda kake fada kuwa ko kasan ni wacece da har zaka tunkareni da wanan zance ? Wacece ke banda yar uwata da mahaifan ke son hadamu aure a tsakanin mu kuma na yarda da hakan tunda Abbafnan ya yarda ya amince. Asalima zancen daga gurinshi ya fito don haka ko kin koreni a nan baki isa kisa su koremu a gidan mu da zamu zauna ba nan gaba ai. Murmushin takaici mai daci da ciwo na sake ina kaiwa zaune nake fadin Faisal na dauka kana da ilimi da wayenwan kai ashe ba haka ba kaima wani kalane na daban. Ka fice min daga office kafin na saka yanzu security su fitar min dakai a nan tunkan na kasa controling din kaina yanzun nan. Kallona yake cikin mamami yadda nake kallon idonsa ina fada mashi magana har ina barazanan zansa a fita min dashi a matsayina na ya mace har ina da power hakan a yanzu ? Bin bayansa nayi da kallo daya fice a cikin fushi ina gyara zama tare da dan jawo takardun dake saman table din zuwa gabana na fara zancen zuci a fili ina fadin. Iya maihaifina dana sani shine Abbu dake Nageria yake da ikon yanke wanan hukuncin akaina amma bayan shi banga wanda zai iya min hakan ba . Tsuki naja ina bude takardan a daidai lokacin wayana yai kara kasa dubawa nayi don bacin rai da nake ciki a lokacin . Jin kiran ya matsa na mika hannu na dauki wayan sunan Abbina nagani a rubuce a zatona ko har labari yakai masane a lokacin don naso na shareshi kiran nasa saidai na daga da sallamata murya a dakushe dake nuna ina cikin wani yanayi a lokacin. Naji yana fadin yata lafiya muryanki a cikin rauni hakan ajiyan zuciya na dan sauke ina fadin lafiya Abbi aikine dai nan na fara gaidashi da kwana. Kafin ya gama amsawa ya jefo min tambaya akan tashi matsalan data dameshi wanda ina ganin dagani saishine saiko man bash muka san da zancen . Saifullah biyune nayi iya tunane wane a cikinsu jiya kike tambayana nace bin yunus waye wanan Abbi ? Dan uwam matanace dakinsu daya kuma nima dan uwanane na jini shine autan su nine kuma na dauki nauyin karatunsa sai dai yanzu bamu tare sosai dashi don ya fada harkallan da bani so. Saida na dan ja rai kafin nace shine mutumin dake datsar maka kudi Abbi na shiga lissafa mai ranakun da hakan ya faru da time din yace kwarai kuwa hakane . Ko last week muna tare dashi yanzo garin nan mun dan jima dashi shiru da nayi ina sauraresane yasa shi fadan kinaji na yata ? Abbi ina jinka yace innalillahi wa,inna alaihim raji,un yanzu yaron nan yake son yi min haka menayi masa da zai min hakan a yanzu ? Katseshi nayi da fadin Abbi ka kwantar da hankalinka mu hadu yanzu dakai gani nan zuwa wajen ka na fada duk da layin daya kirani ya fada min ba wanda yasan yana amfani da layin amma ban yarda da hakan ba a zuciyana. Nafison gani gashi a gabana muyi maganan inda zamu hadu ya turo min don haka ban tsaya ba na fita tare da driver zuwa bakin ruwa. A zaune na sameshi cikin damuwa nake sanar dashi komai dana sani tare da nuna mai baiyanan da muka tara nashi . Zabi biyu na bashi ko mu kwamaso dukka kudaden sa muma zuwa wani asusun na daban ko kuma ayi karansa kan abinda ya aikata din ga hukuman kasan da yake. Ai a cikin kasan nan yake zaune ba wani dogon nisa yayi damu ba saidai bamu ganinsa a yanzu sai lokaci lokaci. Gashi kuma bai faye zama garin nan sosai ba a yanzu yana yawan shiga kasashen turawa naji ance . Nan dai muka zauna dashi din mun dan tatauna kafin na jefo mashi tambaya akan zancen da mukayi da Faisal yana saurarena har nagama Kai ya girgiza yana murmushi a fuskansa yace kyalesu na fada masu wanan ba abinda zai yuyu bane su barki ki har lokacin da kika shirya hakan muji daga bakin ki duba da yanayin kasan da kika taso a cikinsa. Indan anyi maki yadda akewa yaran mu na nan zakiga ba a kyauta maki ba don haka ban goyi bayan suyi wanan shirin ba akanki Nageria nake son zuwa Abbi nayi kewan iyayyena ina son ganin su a yanzu na fadawa kakana amma baiso hakan ba ba zan kara masa magana ba iya abinda na fada ke nan ga Abbi din na mike tsaye ina mashi sallama. Abune mai wahala a yanzu su barki ki tafi Nageria kamar yadda sukai masu alkawari amma zan duba zancen naga yadda za ayi. Ka barshi kawai har zuwa lokacin da suka shirya zuwan nawa na bashi amsa ba tare dana nuna bacin rai ba ko wani damuwa. Tunda na dawo gida naga sauyi a fuskan kakana don haka ban wani tsaya wajen shi ba na juya zuwa ciki har lokacin kuma bai ce dani komai ba har na shiga. Ummu halimat ce ta tare da dawowa bayan ta aje min kayana data karba take tambayana meya hadani da Faisal yau. Cikin mamaki na kallota ina fadin Faisal kuma komai bai hadani dashi ba ai sai ta sauke ajiyan zuciya tana kokarin fita daga dakin nake tambayanta ko anyi wani abin ne ? Tace ba komai tasa kai ta fita zama nayib saman gadon ina debe safan kafana saida na cire na jawo jakata dake gefe takardan visa na naciro ina dubawa a hankali kafin na sauke ajiyan zuciya ina dan kaiwa kwance a wajen. Na jima akwace ina ta tunanen abinda ya dace min kafin nagama yanke shawaran abinda zanyi a karshe na mike zuwa ban daki. Nayi mamaki yadda yan Royan family din nan suka turo da kudin su cikin sa,a kuma kaya su ya kammalu daidai ana jigilan kwasa zuwa inda za a kai masu. Ance samun wasu faduwan wasu saidai a wajensu ba haka bane don zance tashi wasune son kayan nasu da aka fitar akabawa mabukata kusan zakice sabbine suma amma haka akayi yan sauye sauye saboda azumin dake gabatowa don yadda suke mutunta zuwan wanan watan mai albarka. Godewa Allah nayi da komai ya kammalu a daidai lokacin dana so hakan donshi na shirya zuwa odan wasu kayan akan lokaci don a yanzune kasuwan mu yake budewa ga masu kudin kasan dake ta shirin azumi din . Cin hukuncin Allah kuma haka abubuwan ke zuwa muna kamar yadda muka tsarawa komai cikas dayane sai wasu kayan ba zasu iso cikin lokaci ba. Don shine na zama busy ban da lokacin kaina balle na wani don shinema ban samun ko lokaci zama da kakana dake daure min a yan kwanaki. ZAINAB IDRIS MAKAWA [12/2, 12:43 AM] Zainab Idris Makawa Writer: Q[9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,,, 9️⃣9️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Tunda na shigo airport din na sauke ajiyan zuciya yau tsohon nan zan barshi da mamakina don nasan ba karamin tashin hankali zai shiga ba a rashin sanin ina na shiga ? Already naga settle din kayana da zamu iso a tare dasu kwana biyu kafin tafiyana muryan yan aikin wajen dake kiran passenger,s dinsu su shirya yasa na dago kai a hankali. A cikin dadi nake a yau ko banyi tozali da Abbu ba zanyi da mamata ta Abuja da zan gani tsawon lokaci bamuga juna dasu ba a rayuwa . A hanyata ta shiga jirgine wayata tayi kara na ciro mahaifinane a kan layi yake tambaya ina inane kaka ya bugo mashi waya ban dawo gida ba. Ba zan dawo gida ba yau Abbi gani hanya zuwa Nageria zan je wajen iyayyena na gansu na fada kai tsaye ina jin irin sautin mamakin daya sake a cikin wayar lokaci guda. Mayar da wayar nayi cikin jakkata ina sauke ajiyan zuciya na fadi hakannewa Abbi don kada su dauka kona batane ko wani abu ya sameni kuma yasa na fada mashi inda nake kai tsaye. Abbuja muka sauka sai saukan yai min dadi don akwai jirgin da zan bi zuwa kano kai tsaye a lokacin dan kudade na kashe sai gashi cikin ikon Allah jirgi ya sauka a kano . Saidai goma na darene wa zan kira a lokacin daga gidan mu yazo airport daukana da uban kayana ummu ce ta fado min a rai don haka na daga wauyata na kirata ina sheda mata ina airport yanzu ga dare yayi. Ummu dataga numberta na Nageria hankalinta ne ya tashi tana salati ta daga wayan don ta dauka wanine ke amfani da layin nawa sai kuma taji muryana ina fadin gani airport azo a daukeni. Hankali tashe ta juyo tana kallon Abba da tun da yaji tace Aisha kuma waye kekirana da layinta kuma yau din nan? Ya kafeta da ido don jin ko waye saiga muryana sunji da sauri suka fito hankali tashe suka tayar da driver da zasu tafi airport din a cikin dare. Koda suka iso sha daya har ya gwauta a lokacin cikin mamaki gaba dayan su suke bina da kallon mamaki na lafiya kuwa saidai Abba yai karfin halin fadin diyata tafiya haka babu sanarwa ? Abba mun sameku lafiya na fada ba tare da bashi amsa ba ina shigewa kai tsaye na duka na dauki jakkata ina masu alaman mu tafi. Ummu tsaye tayi sororo tana kare min kallo ko wani abu ya samenine na zo haka da alama kuma taga ba wani tashin hankali a tare dani saidai hankalinta bai kwanta ba yadda ta ganni ni daya ba haka ? Mota daya muka shiga dasu yayin da aka loda kayan dana odo a bayan hilux din da suka zo dashi muka dauki hanya barin airport din kai tsaye. Muryan Abba na kara ji yana fadin yata daga ina haka kin barmu da tarin mamaki a tare damu har yanzu ganin ki haka ke kadai ba tare da kowa ba Aisha ? Abba daga Dubai nake yau na sauka Nageria nazo inga iyayyena da yan uwa na fada ina duban hanya ban kara jin yai magana ba kuma. Ganin mun shiga gari da kyau yasa nace cikin yar murya Abba gida za a kaini wajen su Ammah da Abbu na fada yadda Abba din zai iya jina a lokacin. Wai kanki daya kuwa Aisha kinsan karfe nawa yanzu da zamuje mu daga masu hankali a cikin daren nan idan mukai kaiki dajin mu kada ki kwana a can. Ta karasa fadi a hasale sai yanzu ta kara nadaman kuskuren da tayi a baya tayiwa rayuwanta illa dana yar ta ta data kiyayya da rashin kauna a tsakaninta da yarta daya da take matsayin mace a wajenta. Da tasan haka abin zai juya mata a yanzu data tafi da yarta duk inda ta nufa da bata barta ba a hannun yar,uwarta da take ganin babu mai rike mata yar ta sai yar,uwarta nata shine mafita gareta a lokacin. Ashe hakan wani babban kuskure ta aikata a rayuwanta wanda a yanzu take girban abinta a zuciyanta ita kadai tasan yadda take ji a yanzu. Yadda yar nata take nuna kamar tana gudunta ba wani kauna ko shakuwa a tsakaninsu ba wani sabo irin na uwa da ya dake wakana tsakanita da yarta mace guda data mallaka a duniya. Muryan Abba taji yana fadin kiyi hakkuri muje gida Aisha da safe sai a kaiki gida wajen iyayyenki nasan sabodasu kika dawo garin nan yanzu. Nagode Abba Allah ya kai mu hong,kong zamu shiga gobe sai na wuto zuwa Nageria ina son ganin Abbune don ina yawan mafalki a kansa duk kwanakin nan. Kallon juna sukayi shida matar nasa kafin yace Abbun ki nan lafiya Aisha kwanan nan daine ya danji jiki amma da sauki don yanzuma gida yake kuma ya soma fita ma. Shigowan mu haraban gidan nasu da haskensa ya gama gauraye rabin unguwar nasu yasa ban samu magana ba amma a zuciyata ina fadin nikan nasani nasan wani abu ya samu Abbuna. Ban yarda na kara magana ba don yadda na kula ummu tana hake dani lokacin don haka naja bakina nayi shiru dakin nan nawa nan na sauka yana gyare don zakice dama ina cikinsane lokacin. Abinci tasa aka kawo min na danci na watsa ruwa sai barci don akwai gajiya sosai a tare dani lokacin ban falka ba sai asuba na mike donyin sallah. Tunda na idar ban koma barci ba ina zaune ina lazumi a wajen har gari ya waye wanan dama yana cikin dabi,ata tun ina karama Abbu ya koya min hakan har Ammah. Wanka na mike nayi na fito na samu ummu a dakin shigowanta ke nan dakin itama take fadin ashe kin tashi nace eh ummu ina kwana acikin ladabi ta amsa tare da fadin bari na barki ki shirya sai in dawo. Ba wani shiri zanyi ba ai ummu mun sameku lafiya yaya su Hamza suke tace suna lafiya ai basu san kinzo ba da yanzu suna nan ai. Rigana dake saman gado na jawo ina kokarin zurawa a jikina take fadin bari taje ta dawo ta juya ta fita sai bayan kamar one hour sai gata tare da Abba da suka shigo har cikin dakin tare gaidasu nayi a ciki ladabi Abba din ya kai zaune saman dogon kujeran dake dakin yana amsawa. Ganin hakan yasa na dan natsu tare da saukowa saman gadon da nake zaune da farko na tsuguna Abba din ya ambaci sunana yana fadin . Aisha ina dai lafiya wanan tafiyan naki kwatsam haka ke kadai karshen watan nan nake zancen muje mu diboki acan din sai gaki kuma kinzo ? Ba komai Abba nazone naga iyayyena don hankalina ya dawo garesu yanzune tareni yayi da tambayan amma iyayyenki sunsan zakizo nan din ? Kaina girgiza a hankali kafin na bashi amsa da baki nace a,a daga gurin aiki na taho nan din nayiwa kakana magana ya nuna ba zanzo Nageria ba kuma. Najeriya ai dole kizo tunda kin hada dasu bayan haka kuma anan kikafi wayau damu don hakane kikai bugun gaban kanki kikazo nan din kai tsaye ? Shiru nayi na dukar da kaina kasa ba tare danace komai ba naji yacigaba da fadin baki tunanen zuwan naki nan zai iya jefasu a wani hali su dauka wani abune ya sameki ? Nan ma dai shirun nayi ban iya magana ba a lokacin dolene mu nemi iyayyenki a yau din nan su san kina nan wajen mu. Sai lokacin na dago ina fadin Abbina ya sani don ya kirani nace gani airport zanzo Nageria in gane ,,,,, Katseni naji yayi da fadan sai lokacin yasan da tafiyan naki nace ehh Abba ba tare da jin nauyin komai ba baki kyauta ba Aisha sam baki kyauta ba ya sake fada cikin bacin rain mai nuna sanyin hali. Sayadi aina fada maka na fadama wanan tafiyan yin gaban kanta tayi bata sanar dasu ba tazo don kawai ta dagawa mutane hankali. Lokacin da kike nan kin daga hankalinki ke ubanki kike nema yanzu kuma Allah ya kaddara saduwan ku kin gudo daga can din kuma ki dawo nan . Da kika dawo nan uban me kika dawo muyi maki a nan ko wani irin gatane basu nuna maki ba a can don Allah ya isa haka tunda bata boye ba ta fada muna dalilinta na zuwa. Kadaici da damuwa da rashin ganin kowa ya sakata yin hakan tunda bata taba barinsu haka da tsayi ba zuwa wani waje ita kadai don haka ki bari ai mata uzuri don Allah. Allah banga amfanin riketa a nan ba kawai ta koma can tunda hankali zata rabawa mutane idan taji dadin hakan kallon ummu nakeyi a cikin mamakin jin kalamanta a lokacin. Wanan matar ko bata sona a kusa dasune na tambayi kaina don yadda take faman fada dani don kawai nazo gida a lokacin. Jinake kamar nace ba ita nazo gani ba wajen su Abbu nazo amma Allah ya gyara ban bude bakina nayi magana ba sai nayi shiru. Yanzu ki karya kafin a kaiki can gida din ki gansu zanci gaba da nemam layin shi Abbin ki muyi magana dashi yaji daga bakin mu cewa kina nan tare damu don kada su damu. Nagode Abba na sake fada ummu ta dago tace godiya kamar wata data san ciwon kanta wanan abin kunya da kika aikata fa har ina don Allah ? Yanzu da wani ido zaki kallesu ta sake fada naji Abban yace da ita Asiya ki bar dakin nan indai ba zaki kwantar mata da hankali ba don Allah . Jin hakan yasa ta watso min harara tana fita daga dakin kai na dago ina sauke a jiyan zuciya tare da nazarin zancen kowansu a kasan zuciyata. Sunkai kamar minti talatin da dita dakin saiga yaran ummu sun shigo cikin murna da jin dadin gani daya bayan daya muke gaisawa dasu wanda sai kallon mamaki suke min jin harshena ya zaunu da larabci sosai. Mun jim dasu muna hira a dakin kafin su anty barakah su shigo da yaranta don duk basu san nazo ba sai ummuce ke fada masu zuwana. Naji dadin ganin su anty baraka sosai don wurinta na dan samu labarin halin da gida yake tunda ita ummu bata tsaya taji damuwana ba. Bayan fitan fitan Anty barakane muna nan dakin da kanne na har na kunna data massage din Abbina nane ya shigo min yana tambaya ko na sauka lafiya ? Na amsa da lafiya kalau saigashi ya hau online ya danyi min fada da nayi irin tafiyan nan ban sanar dasu zanzo gida ba. Na bashi hakkuri ya juya da tambayana yaushe zan dawo nan ne na tsaya nayi masa bayanin makasudin zuwana Nageri tunda siri ne a tsakani mu yakuma ji dadin yadda na tsara abin yace kuma zai fahintar da kakana a cikin hikima . Ua fahinceni sosai don har ya gama bincikensa ba wanda zai zargeni akan matsalanshi da dan uwar matarshi balle mu samu baraza a wajenta. Sai wajajen karfe tara Abba da kansa shi da ummu suka kaini gida tare da rakiyan yan uwana da anty baraka bin ko ina nake da kallo ina lumshe idanuna don yadda garin ya canza min dan tafiyan da nayi din . Kodon na fito kasa irin Dubaine nakewa garin namu kallon ya canza min a idanuna a idanuna oho bayan dan tafiya sai gamu a kofan gidan mu. Hamdallah nayi ina sauke ajiyan zuciya kafin na bude kofa na fito Allah Allah nakeyi in shiga gifa a lokacin inga yan gidan mu da kowa dana bari. Da sallama muka shiga ciki ina rike da hannun autan ummu daya lake min don yaron bai manta dani ba kamar yadda yake lake min hakama a yanzu din yana lake dani duk inda nasa kafata. Asmau ce ta fito daga falo da roba a hannunta jin sallama yasa ta dago kai mukai arba ta jefar da roban dake hannunta cikin wani ihu tana fadin lah mummy. Hakan yasa suka firfito da sauri daga dakunan su har Ammah duk wanda mukai arba dashi sai kiji ya sake ihu yana fadin mummy a cikin ihu zuwa gareni cikin jin dadi muna makale juna. Ammah data fito muna arba da ita saita sake kuka tana hamdallah ga Ubangiji daya kaddara saduwan mu tare da fadin kai ku sheka ku kira min malam don Allah ysnzun nan ya fita gidan nan tana share hawayen fuskanta. A,a to shiyasa yarinyar nam take abinda taga dama yanzu don ta dawo yaya zaki zauna kina wanan kuka saboda Allah irin wanan shagwabatan da kukeyi yasa taki zama a can din. Abba da Abbu suka shigo gidan da sauri Abbu yana raraba ido ya hangoni ya karaso yana gyaran babban rigansa yana fadin ikon Allah nanata kece yau a kasan namu. Kuka na sake yana fadin subbahanallahi yaya kuma da kuka haka nana ki godewa Allah daya sake kaddara haduwan mu cikin koshin lafiya. Shimfida akai masu daga waje suka kebe suna magana nan hamza dake kusa ya tsoma baki ga zancensu cikin katse mahaifinsa da fadin Abba mun gaisa da mahaifin ukuthy dazun ta video call . Ya dubi yaron yace kwarai mun gaisa dashi dukkan mu ta fada mashi cewa zaka nemesa a waya ka sheda mashi zuwan ta ai. Mamakine ya kashe Abban ya saka yaron ya kirani sai bayan nazone na zauna a gefensu muka kara gaisawa da Abbuna da sai ido ya zuba min yana min kallon mamaki. Abban ke tambayana abinda dansa ya fada nan nake fadin ehh mun gaisa dashi sai a lokacin nayiwa Abban bayanin komai a tsanake yadda zai fahince ni dashi da Abbu. Na kara da fadin ban fada bane gaban ummu kada taji wani iri a game da maganan na fada masu yadda ake son a kama wanda kewa Abba datsan kudi ba tare da angano nice na bincikoshi ba. Ya gamsu sosai da bayanin da nayi mashi din kan dalilin zuwana wanda kuma hakan duk da plan ne koshi Abbi din nayi masa da hakan don nasan bama zasu zargeni ba kila amma barin kasan a lokaci zai fi min sauki . Kayan dana loda na tsaraba aka fara shigowa dashi cikin gida kamar yadda Abba yaba drivers umurni ayi din shigowan su maryam yasa na mike muka tari juna dasu cikin dadin rai. Zaune suke cikin damu kan abinda na aikata din bayan mahaifina ya sanar dasu ina nageria naje ganin su a can. Hakan yasa ran tsohon ya baci sai da abinda na aikata din suma kansu bakin tsoron tsohon sukeji don hakane suka zauna zugun zugu suna jiran isowar Abbina . Sallama yayi yana mai bin tsohon dake zaune yan dasa taba a irin lohe din nan na mutanen baya a hannunsa sai zukan taba lohe din da yake hannunsa kallo daya yayiwa dan nasa ya kawar da kansa wajen. Har ya karaso ya gaidashi tare da yan uwasa ba wani darrr ko damuwa a fuskansa sai waje daya samu ya zauna yai shiru kamar yadda kowansu yayi hakan. Sai bin hayakin da tsohon ke fesarwa da sukeyi lokaci lokaci can ya gara katakom lohe din dake hannunsa ta hanyar dan bubugashi yana bada dan sauti kafin yaja ya fesar yana kallon dan nasa watau Abbina yace dashi. Umar kana takama da yarka a yanzu shiyasa ka hada baki da ita tagudu daga nan ta koma hannun wa yancan iyayyen nata don bata son zama damu ? Abbi ba komai yasa tagudu ba sai don auren da taji zakai mata da faisal yasa tabar kasan nan ba tare da sanin kowa ba. A Abbi idan don aure zata gudu ai sai abarshi tunda bata so kada ta bata muna sunan a halin mu dama akanta akwai ayar tambaya din da mutane ke kallon mu dashi. Saukin abin dai Aisha yatace don haka su kalleni su daina kallon ka don ba gudu tayi ba Abbi ya dago yana kallon tsohon da kansa ya daure. Gida ta tafi wajen iyayyenta nima saida takai airport ta sanar dani ta kuma fada min tafiyan ne ya kamata dole tayisa ya fada with full confidence a fuskan. Har lokacin da mamaki tsohon ke kallon dan nasa kasan abinda barinta kasan nan zai jawo muna kuwa kasan irin hasaran dake kwararo muna ? Dakatama in tambayeka abinda nake son ji shine yasa kuma na taraku a yanzu don ina tsoron ace yarinyar nan ta gudu mana da dukiyane tunda ita din ba tarbiyan mu bace nan. Innalillahi ya ambata kafin yace haba Abbi kai da kanka kasan Aisha ba zata aikata haka ba don dukiyan mu baya gabanta. Kwandala daga cikin dukiyar company Aisha bata taba muna ba don ita din jinina ce bata halin banza kamar yadda wasu diyan keyi . Yasan dalilil soma sakewa juna bakar maganan da suka soma a tsakaninsu hakan yasa ya tsawata masu da sauri sukai shiru. Inda ya kara da fadin zan bada wata biyu zuwa uku tare da bincike idan komau namu bai salwanta ba daga company mu. Ko hakan ba a kaiwa zata dawo bakin aikinta don wani dalili ya kaita can din da zaran taga kuma zata dawo garemu ya fada kai tsaye. ZAINAB IDRIS MAKAWA [12/4, 9:56 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, 9️1️⃣ 1️⃣ 0️⃣0️⃣ 0️⃣0️⃣ GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, https://chat.whatsapp.com/C2uMqqgfoJ89mPvNpGTgi6 Zaune muke a falon Abbu da kusan kowa yana wajen sai ido suka zuba min suna kare min kallo don su a ganinsu sunga na sauya ga komai nawa. Binsu nake a yadda aka saba din don ban yarda sun da koni wacece ba a yanzu wanda naji dadin hakan ga tambaya da anty safiya tasani gaba dashi saida kyar nake iya bata amsa don akwai gajiyan hakan a tare dani. Malam Adamu saika zauna da yarka kun natsu ko zaka fahinci halin da take ciki a can kaji meya kawota kasan nan kuma don alama ya nuna zuwanta kamar bada shiri bane tazo din nan. Duk da dai ga har kaya ta shigo dasu amma hakan bai hana ingano akwai dalilin zuwanta dinba uwarta kuma taki kwantar da hankali ta hango abinda na hango ga zuwan yarinyar. Abbu da sai kallon mamaki yakewa Abba din dake masa bayani cikin damuwa don hankalin shi ya soma tashi don bai gama fahintar abinda Abba ke nufi ba a lokacin. Ya dan gyara zama yana fadin subbahanallah ke nan ba zuwan girma da arziki yar nan tayi ba ke nan a yanzu ? Haka nake tunane malam saidai kasan ba zata fada muna bamu kamar yadda zata iya sanar dakai komai don akwai fahinta da yarda sosai tsakaninka da yarka. Insha Allahu idan ta huta ta natsu zan bincketa din kamar yadda ka bukacin iya indai nanatace nasan koma meye da kanta zata sameni ta walwale min komai naji. Madallah don shine na fada maka kaga gara dai mu sani ba sai mutanen nan sun kai ga nemota ba wai ina zarginta ba a,a nasan Aisha tana da tarbiya yadda ya kamata. Amma kasan halin dam yau ga abinda ba ai zamani garesu ba don a yadda mahaifinta ya fada min company suka bude mata babba a can. Tana juyawa kuma abin ya samu karbuwa sosai a wajen mutane sai gashi kwatsam kuma ba a ko jima ba mun ganta a kasan nan. A cewar ta dai wai tazo ganin kune amma sam sai hankali na bai kwanta ba gaskiya wa iyazu billah Allah kasa yarinyar nan ba magana ta dauko muna ba a can ? Duk da dai bansan nana da daukan magana saidai a yanzu canzawan dan adam cikin dan lokaci yake sauyawa din zan zauna da ita ko zuwa yammane kamar yadda ka bukata din ko meke nan kuma zakaji daga gareni insha Allahu zan kira na sanar dakai komai duk yadda mukayi din. Godiya sukaiwa juna kafin Abbu din ya mayar da hankalinsa kofan falo zakice ni din yaga fitowa na yake kallo muryan Abbane ya dawo dashi daga guntun tunanen dayaje din Abban ke fadin. Sasai suka karbeta a can ni abin ya ban mamaki matuka duk da dai nasan harda rashin haihuwan da mahaifinta bai samu bane a baya yasa suka saka kaunarta a zukatansu. Yarinyar ce tasan kanta kuma bata da rigima sai dinbin basira basiranta koshi zai iya jamata farin jini da akasin hakan kuma garesu. Don ba za ace sun taru gaba daya suna kaunarta ba dole a samu yan uban dake adawa da zuwanta din a yanzu yana daga cikin abinda ke daga min hankali kan zuwan nata. Jikin Abbune ya kara sanyin dajin zancen Abba yace gashi mu kuma mun saki yarinyar haka baki sake ta tunkaresu ba ai mata komai na dafa kansa ba irin namu. Allah dai ya tsare malam Adamu albarkan iyayye shine kan gaba da komai a rayuwa a daita saka mata albarkan ko yaushe. Sun jima suna zance kafin sunyi sallama da juna Abba din yace ummu ta fito su koma gida rana yayi hakan yasa ta fito daga dakin Ammah din inda suka gama tataunawa suma a tsakanin su a kaina. Mamaki taji na yadda ina ganin ta fito na mike tsaye da sauri ina fadin zasu tafi ke nan taja ta tsaya tana kallona. Na taka zuwa gareta ina fadin tsaraban yayanta na nan idan na bude kaya zan kawo masu har gida a gaida min su ace masu zan dawo muyi hira dasu. Jin hakan yasa ta sauke murmushi a fuskanta tana fadin sai sun gani din yanzu naga yan uwa ina zan tuna dasu . Har waje na rakasu na ina ruguman Ummu yadda nasaba yiwa ummu halimat a cab sai nake gani tankar itace a lokacin. Inda na barta da mamaki Abba ya sauke ajiyan zuciya yana murmushi kafin yace Asiya mena fada maki akan yarinyar nan ? Babu dan da baison mahaifiyarshi a duniya koda ya kasance uwar a bola take rayuwa kuwa wanan so da kauna dake tsakanin da da mahaifi wallahi sai ya kada a zukatansu. Amma kin kasa gane hakan don sauyin a yanzu na hango sauyi sosai ga yarinyar nan kamar an debe mata wani abune a kasan zuciyarta a yanzu. Ajiyan zuciya ta sauke tana zakudawa tace ni mamaki ma ya hani magana ai yarinya saikace mai aljannu wani lokaci. Yanzu dai na fadawa Abbunta zai zauna da ita yaji muna ainihin meya faru ta dawo kasan nan haka lokacin da bamuyi tsamaninta ba ? Allah yasa ta fada mashi gaskiya kansan halinta da taurin kan tsiya koma meye ai kanta zatayiwa tsiyan ba wani ba. Ni kaina irin kallon da ake min na fara tsarguwa duk da nima kallon nasu nakeyi a fakaice gashi naga sun wani canza min ga baki daya kamar basu a cikin walwala. Ina kunna data mahaifina ya kirani vedio call muka gaisa yake min bayanin abinda ke faruwa cewa wanan saifullah din yazo a haukace yana fadin anyi masa datsen asusunsa na ajiya. Kamar yadda man yace in fada mai na fadawa Abbi din ya fada mai ba sacewa bane inda kudin suka fito suka koma. Hakan daya fada shine yaso ya tayar da rikici a tsakaninsu har yakai manya sun shigo a cikin zance anji meya faru. Abbi bai boye masu ba ya zauna yayi masu bayanin komai da lokacin da suka fitar mai da kudadensa masu yawa daga account nasa. Shi kanshi saifullah din yaji mamakin yadda aka zakulunshi haka ba tare daya farga da ana bibiyansa ba saida komai ya kankama ya gano hakan when it,s too late for him. Kamar yadda Abban yaso haka ya kasance don ba wanda ya kawo zancena a wajen saboda sunsan a lokacin bani kasan ana fadin na koma Nageria wurin uwata sai hakan ya dauke masu hankali. Wanan zance kuma yajawa Abbi din matsala da matansa da yan uwanta sukai rikici sosai har ta wuce zuwa kasansu shi kuma Abbi din bai damu da hakan ba tunda dama yasan komai da suke mashi da dukiyansa hadin bakine da ita. Ko wanan kudin yasan sunyi mashi hakane don arzikinshi yai rauni sosai a dawo ana fadan nice na rushesa daga zuwana komai nasa a yanzu yaja baya. Abbune zaune yana shan ruwa don yayi azumin alhamis a ranan ni da Ammah zaune tare dashi ina gyara mashi fruit da zaisha naji yace dani. Nikan nanata baki ban labarin komai ba game da iyayyenki tun zuwan ki don Alh mijin Asiya ya nuna min kamar zuwan naki bada masaniyan iyayyenki na can ba kikazo. Abbu mahaifina yasan da zuwana kasan nan dan kaucewa nayi daga wajen don wani aiki da za ayi mashi nan na ba tare da an zargeni ba nan dai na kwashe komai a tsanake naba Abbu labari abinda ya faru. Da kasar hongkong zan tafi nayi kusan wata daya sai gab da azumi zan dawo sai kuma daga baya nayi tunanen cewa inzo kawai nan in ganku tunda ina da niyar zuwa nan din hakan yasa kai tsaye na wuto zuwa gida don mu batarwa mutane da hankali akan mu. Saidai ban yarda na fada mai dukka ba kada hankalinsa ya tashi na kare da fadin Abbu mahaifina yana ban tausayi irin rayuwan da yakeyi da yan uwansa mu sanman ta bangaren matarshi. Ya kasance shi mutum ne mai hannkuri gashi baison yawan fitina sai dai suyi ta cuta mai baya magana ga shi yana fama da wani lalura daya fada min daga bayan nan lalurar ta sameshi na mantuwa. Wanda in abin yai yawa Abbu sai ya koma har yana sakashi suma da fita hayacinsa ya fada min ni kadai ya yarda dani ya ban labarin matsalolinsa wanan yana daga cikin abinda yasa na zo nan don in samu sanar daku ko akwai abinda za a taimaka masa dashi. Kinjiki da wani zance mutanen daba al,adan mu daya ba dasu Aeesha me malam zai iya yi a kansa kuma nan yanzu ? Ammah ta fada din . Barta ta gama fadan komai dole ai ba a rasa yadda za ayi suma ai mutanene dole suna da gargajiyansu da suke wani abubuwa nasu. Yanzu yaushe kika saka ranan komawa ya bugi ciki don ya kara tabbatar da gaskiyan maganan da nake fada mashi. Eeh to Abbu gaskiya ba zanso na wuce sati biyu ba a nan don akwai abubuwa da dama a gabana da in na koma zan gudanar. Sosai Abbu ya gamsu da dan gajereb bayanin da nayi masa lokacin washegari ya samu Abba har gida ya labarta mashi yadda mukayi. Da kuma abinda ya dace su taimakawa mahaifin nawa dashi sun tatauna sosai akan matsalan nasa har suka gwada kiransa yana kusa a lokaciln ya dauki kiran nasu din. Zancene na maza don haka basu yarda da munsan da wanan taimakon da suke shirin masa a bangaresu. Ban fita ko ina ba ina gida ko yaushe saidai na rabawa wa yanda suka dace tsaraba hakan yasa suke faman tururuwan zuwa yi min sannu da zuwa. Zancan dai gudane shine da mahaifin nawa nazone sai ace ni kadaine nazo zaki ance affa dama mun san bat da sau akaje muna ai ba wani ubanda take dashi. Sai kuma a tambayana ko tadawo ke nan akance dasu bama zan yiba zan komane nazo ne kawai inga iyayyena zasu fita suna tsegumin hakan. Don wallahi gaba daya kan na sauya kallo daya zakayi min kasan nidin na sauya a yanzu koba a fada ba duk dabi,una sun canza a lokaci guda. Wanan bakin tabon nake son na gogeshi a jikina na cireshi na har abada insan nagoge wanan bakin sunan da ake jafani dashi. Muyi waya da mahaifina yake sanar dani halin da suke a ciki bayan mun gamane na fada mai kai tsaye abindake zuciyana ina kuka . Abbi ina son mutanen nan kamar yadda nake son raina amma abu daya yasa nake tsanan su ba wai iyayyena da yan uwansu ba abi ? Mutanen nahiyar da ke jifana da kalman bastard girl ma,ana banda uba da sauri naji yace wa,iyazu billah ban boye mai komai ba ina kuka na fada mai irin maganganun da suke fada a kaina din. Yace gashi nan zuwa ya sheda kansa ba yanzu ba Abbi na bashi amsa da mamaki yace sai yaushe nace sai ka sakawa iyayyena alherin da sukai min ka gyara masu muhalinsu . Yadda inkazo kana da wajen sauka a wajensu ba sai kaje wani wajen ka sauka ba abi suna rayuwane a cikin kuncin talauci a nan din kuma haka nake son su don da haka suka tayar dani har na girma. Yata zan masu duk yadda kike so kafin ki bar kasan ki shirya duk wani project din yadda kikeson komai ya kasance akansu da duk wani wanda kike bukata. Sai lokacin nayi murmushi a raina nace azo wajen ke nan don ba karamin dagasu nake sonyi ba yadda zuti,an Abbu zasuyi alfahari da rikon da sukai min din na tsakani da Allah. Man na kira na fada mai komai yace za a duba yadda ya dace nace a hada da gidan akwai da kidan raba kaya duk a gyara unguwan don har kakana ina son ta dalilina sai ya tako Nageria asan ina da gatana insha Allah. Ta bangare daya kuma mutum biyar na sa aiwa visa da zasu biyoni zuwa dubai don gudanar da aiyuka acan tare dani gidan mu akwai Asmau da nake so kusa dani don debe min kewa. Sai Nusaiba isma,il kaninta da zanje dashi can yai karatu gidan akwai yaya buhari gidan raba kaya yaya Najib sai yaya sulaiman dina da a sirce mukai magana dashi don ina son ya soma bussiness irin namu a nan. Naso na juya da Asmau amma hakan ba zai samu ba don visan ta da ba zai fito cikin lokaci ba dole inyi gaba su biyoni daga baya. Su maryam ma nayi shiri mai kyau akansu don su samu madogaron rayuwansu zaman gidan ya isa hakana a wajensu tunda mijin baizo ba. Duk abinda zanyi insan na tuna da duk wani wanda ya taimakawa rayuwana a baya nayi na kuma leka a cikin kwana biyun nan da nayi a kano . Inda na samu Aimana tazo da yaron ta namiji tana goyo sai wani feleke take muna Faridace take fadin ke yanzu Aymana har yanzu halin nan naki yana nan ki duba Aisha fa ? Batazo tanawa mutane daga kai da nuna ita wata bace duk da musan ko wata amma haka baisa tace zatayi muna wullakanci ba ko wani iyayi irin naki. Suka dai wasance aka maida abin wasa tsakanin mu kafin na bata kudi masu yawa hakama iyayyenta mahaifiyar ta har da kuka na zagaya gidajen makwabtan da akai zaman arziki suma na dan basu alheri muka juyo gida. Da farko dana kawo wa Abbu driver da zai dinga kaisu ko ina shida Ammah yan unguwa gulma suka fara wai sallone kawai nazo masu dashi. Bandamu da abinda ake fada din don yanzu kaina na sani don Allah bai yini da rigima bane yasa ba zasu gane ko wacece ni din ba a lokacin. Gidan ummu naje kusan sau uku mun kuma fita da yaranta munje shoping nayi masu sayayya sosai muka dawo gida anan ma muka kwana ranan . Ban boye mata komai ba na abinda ya faru tun zuwana gun mahaifina har wanan lokacin da nayo tataki don in dan huta inga iyayyena kuma. Shiru tayi kamar tana tunane kafin inji tace dani dama nasan haka zai faru shiyasa da Alh ke zancen zai nemawa dansa auren ki tunda kun shaku dashi nace ya barki da iyayyenki can yana da wuya su barki kiyi aure a Nageria gaskiya. Dansa kuma na tambaya ina kallon ummu din tace wanan dan nasa mana Mam bashir da suka zata yana neman kine a baya ? Ba zanso ki aureshi ba don idan anyi hakan wani sabon fitina kuma za a dauko a yanzu tsakanina da yan uwan Alh don a yadda nake ji sun riga da sunyi mashi irin hadin nan nasu na gidan sarauta har mata biyu. Yanzu kuma Alh ya fito masu da zancen ki aisai su dauka ina son na mamaye masu ahalinsu dani da zuriata ina dai maki addua a kullum Allah ubangiji ya baki miji nagari inda zaki huta har yan uwa su huta a karkashin innuwanki suma. Shiru nayi banyi magana ba don zuciyana da nake jin yana min wani irin harbawa a lokacin game da zancen man din mata biyu at the same time su waye wanan matan kuwa ? Bata kula da yanayin dana shiga ba a lokacin inda taci gaba da zancen ta tana fadin dama ace bada yar Alh bace shi kansa a cikin zance ba zance dashi komai ba tunda naga akwai kyakyawan fahinta a tsakanin ku ? Gashi ko dazun naji kinawa Alh hiransa cikin zancen ku nasan fitina kawai da tashin hankali za a hada yasa nace yabar wanan zancen don Allah. Ni uwarta na kishi dani azo kuma ace kema kishi ya hadaki kuma da yarta ai kinga tsugune bai kare min ba gara dai kowa ya nemi daidai shi zaifi min kwanciyan hankali hakan. Ta dai kara zancen ta don ba fahintama nakeyi ba a lokacin don zuciya da nake jin wani abu ya tsaya min lokaci guda duk da man bai nuna min soyayyanshi a fili ba hakan bakicewa ba soyayya a tsakani mu a yadda muke nidashi. Allah ya taimakeni Asmau tazo tana fadin ana kiran layina hakan yasa na mike nabar ummu din da bata kare fadin abinda zata fada ba a lokacin. Saida na tabbatar ban bar wani kafa da Abbu ko Ammah zasu zauna a cikin kunci ba na bar garin kano a cikin kunci na rashin son rabuwa dasu din don dole nake son in koma Dubai akan zancen da mahaifina ya fada min sunyi da kakana din. Ina son in koma in nunawa tsohon bai gama sanin yan Nageria ba don ba dukka bane muka zama mayaudara har gobe akwai nagari don mu musulmai daban muke har gobe. Bawai yadda suke ganinsu barkatai din nan bane suke dauka kowa baida imani a zuciyar kamar dukka haka muke gaba dayan mu a nan. Saidai na yanke cewa wanan karon zan bar gidan tsohon da zama in koma koda gidan mahaifina duk da nasan ba dadi acan . Sai don ina ganin ya kamata in nuna masa nima nasan kaina a yanzu son gudun abinda kaje ya dawo kada wata rana in wayi gari in samu ya daura min wani a kaina. Kwana daya nayi a Abuja wajen mamana da wuni da dare muka tashi zuwa dubai inda muka sauka wajajen asuba amma zakice ba dare bane hakan sosai saboda yadda mutane suke zirga zirgansu a garin. Ko a jirgi haka zancen mu da ummu yake fado min a rai sai faman tunane nake akai abinda ya ban mamaki kuma ya daure min kai shine yadda man din bai taba fada min ba ko ya nuna min wani alama. Driver na da Abba yaiwa magana shina samu yazo taro na a airport kai tsaye daya daukeni sabon gidan da zan zauna ya nufa dani. Wanda dai ba wani nisa bane gidan kusan a unguwa dayane dana iyayyen nawa kusan kowan su a cikin unguwar yake zaune. Banyi kasa a gwiwa ba don a ranan kuma na fita zuwa office kai tsaye a can mahaifina ya sameni muka tatauna dashi akan matsalan shi da iyalinshi. Zaune yake yana duban wasu takardu mai hidimarshi ya shigo yana fada mai zuwan dansa yace ya shigo ya shigo suka gaisa suka fara tatauna abinda ya kawoshi. Saida suka gama har ya mike ya dubi tsohon yake fadin baba kaga abinda na fada ranan kaso ganin laifina kamar na marawa Omar bayane dashi da yarsa. To yanzu gashi ta dawo tana aikinta kaga abinda ka fada a lokacin hakan yasa ban soshi ba koda ace yarinyar nan gudu tayi ai kudin mahaifintane ba naka bane komai zatayi dai nasane. Amma Yunus yana zugaka kana fadin abinda ba daidai ba baba yanzu gashi ta dawo bakin aikinta tukuru kaga hakan baiyi dadi ba ai. Tace wasu takardun ta taje debowa takuma ga iyayyenta a can abinda yasa bata fadama ba tasan ba lalai bane ka barta taje din tunda tayi ma magana kace ba haka ba. Wai wace yarinya kake zancene don ban fahince ka ba ya tambaya yana kallon dan nasa dake mai wanan dogon bayanin a lokacin. Aysha mana taka yar wurin dan uwana Omar yanzun nan ma muka rabu da ita a office nata har lokacin kallon mamaki yakewa dan nasa kafin yace. Ta dawo fa kace amma bata zo gidan nan ba tsohon ya fada cikin mamaki au baka san ta canza mazauni ba ke nan a can zata zauna daya daga cikin gidajen can dake rufe don tace akwai yan uwanta da zasuzo daga can din. Fada ya fara yana jawo wayarshi a lokacin guda yana kokarin gyara glass din idonshi dake kokarin zame mashi a fuska ya nemo layina kai tsaye ya danna kira. Wayan na kurawa ido ina bi da kallo kafin inyi karfin halin daga kiran nasa cikin sallama yake tambaya ke nan da gaske na dawo din Dubai ? Na dawo kaka dama ai lalura ya kaini akan wani aiki na kuma gama na dawo yanzu haka ina office dina don gobe akwai kayan da zasu shigo muna shiyasa na dawo ban gama abinda naje yi a can ba. Kin dai gudu kin dawo ko ya fada nace akan me zan gudu ka taba ganib da ya guji gidan ubansa nan fa gidan mahaifinane fa nan wanda yai silan zuwana duniya akan me zan gujeku kuma yanzu ? Kalas ya fada kamar a fusace naji ya kashe wayan wani shu,umin murmushi na sake a fuskana lokaci ina aje wayan nasan dai a yanzu koma wani abune dole zai fara shakkata dama abinda nake so ke nan dashi. Don ya sakar min mara nayi komai nawa a tsanake lalai sai yanzu zaisan dansa ya hada mai jini da yar najeriya kamar yadda ya fada a bayana. ZAINAB IDRIS MAKAWA[12/6, 9:36 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Hannuna daya sha zanen kumshi kamar dashi aka hallinceni suke bi da kallo cikon mamaki yadda ba aure ke gareni ba amma na zauna aka zana min hannu tankar wata amarya ko wata macen aure mai ji da kanta. Wana bakon abune agun larabawa suga mace da zanen siffan sajan haka an tsantsara matashi sai amare ko wasu matan aure keyin hakan a wajensu. Don jan hankalin mazansu wanan yasa duk inda nabi a ranan suke bina da kallon mamaki haka kuma shigata dana dawo dashi shima ya tafi da imanin su sai waigena sukeyi tun a airport din. A gurguje na karasa aikina ranan ina ciki da tunane barkatai a zuciyana ba abinda ya tsaya min a rai kuma na dawo da kuncinsa sai zancen da ummu ta fada min game da man na auren mata biyu da zaiyi kusan lokaci guda. Kenan aurensa da hindu ba fashi a cikinsa ya tabbata ke nan sai ya aureta din inko hakane man din ya haramta a gareni ke nan har abada. Donko ba yadda zanyi in aureshi yana auren hindu mu zauna a matsayin kishiyoyi da ita gara ma dai idan wasune can ba hindun ba da dan dama dama ke nan . Bayan haka banjin zan iya zama da namijin daya tara mace har fiye da daya a rayuwansa irin wanan gidan banda fitana babu komai a cikinsa. Lokaci guda nake jin tsanarsa yana ziyartan zuciyana don ya saba min da kansa ya koya min wani mugun sabo mai nauyi akansa da har naken jin ya zama wani bangare na jikina a yanzu. MAN na furta a hankali tare da mikewa tsaye na fara zagayen office din ina dan buga biron dake hannuna a fuskana wani kukane naji yazo min lokaci guda don tashin hankalin da nake ciki. Cak na tsaya zakice shine a gabana lokacin ina furta meyasa zaka munafunce da ba zaka fada min hakan ba saidai inji a bakin mahaifiyata. Ganin lokaci yaja yasa na mike daga inda nake zaune zuwa bandakin dake cikin office din na wanke fuskana na fito na gyara kwaliyana tare da saita kaina don ina son zuwa gidan kakana kamar yadda Abbi ya umurceni dayi. Zaune yake sai faman jan taban katako da ake kira lofe yakeyi yana busu da iska yayin da matansa duka biyu dake tare dashi a Dubai din suke zaune a gefen shi sun zuba masa idanu. Don sunyi ta bashi hakkuri ya kasa furta komai hakan ya nuna a hasale yake dasu lokacin jin an bude kofan yasa ya dago ido yaga wani mai isan da yace kada kowa ya shigo masa a lokaci yayi karfin halin shigowa falon nasa. Ido hudu mukayi da juna dashi murmushin gefen fuska na sakar mashi kafin na mayar da fuskan nawa na daure tamau kamar bani bace na murmusa da farko. Kai tsaye na taka zuwa tsakiyan falon ina masu sallama karo na biyu bayan wanda nayi masu a baya daga kofa sai matan ne suka iya amsa min a lokacin. Direct wurinshi na nufa hannu na mika na amshi abinda yake zuka din ina fadin bamu gaji da ganin kaba kaka idan baka son lafiyan ka mu muna so munfi son mu ganka a kullum a rayuwan mu. Wani ajiyan zuciya dayan matar nasa ta sauke tare da daga hannu sama tana fadan alhamdullahi kafin ta fara fada dashi tana fadin . Wani lokaci saika dinga yin abu kamar karamin yaro na fada ma hakan ba zai taba faruwa ba kabar saurin daukan maganan yaran nan dake zuwa suna bata maka rai. Nasan babu inda yarinyar nan zata tafi a yanzu diya macece dole mace a gidan biyu aka santa gidan mijinta kona iyayyenta . Sai lokacin nagane zancena ya saka tsohon zama yana zukar tabansu na larabawa don duk wanda yasan balarabe yasan shi da shan taba sai wanda Allah ya tsare. Zama nayi a kusa dashi kamar yadda muka saba da abin nasa a hannuna har lokacin ina fadin naje Nageria wani aiki ban samu zuwa gida in fada ma ba don zamu bude wani branch acan da zamu dinga tura kayan mu kai tsaye. Naje kuma naga iyayyena suna gai dake kwarai da gaske sun ban tsaraba irin namu na can na kawo maka na fada ina gyara zamana tare da facing din tsohon da kyau muna kallon juna. Ya Allah ya fada kafin ya hade wani malolo da yakejin ya tokare masa a makoshi ya soma fadan amma ba a fada min tafiya kikayi kan businesses ba ai na dauka kin gudune daga nan kin koma wajen maman ki ? Ba zan taba gudu ba nan din gidanane ba inda naje saidai harkan bussiness daya fitar dani a yanzu haka kuma nazo da yan uwana daga can da zamu zauna tare a nan dasu. Na dan gyara zama ina fadin zanso in rama irin halarcin da sukai min duk da nasan ba zan taba taimaka masu kamar yadda sukai min ba amma zanso indan kwatanta koda kadan ne a garesu. Bazan dauki clraner ko wani ba alhalin nasan yan uwana suna bukatan irin abinda maishi yake bukata a can na kare da kallon tsohon ina fadin ka gafarceni na yanke wanan hukunci ba tare dana sanar maka ba ko akwai laifi cikin hukuncin dana yanke din a yanzu ? Kasa ban amsa tsohon yayi don yadda na kafeshi da ido ba kunya ko nuna tsoro ko fargabanshi a lokacin cikin idanuna. Wani guntun tunane yayi kafin ya kawar da kanshi a kaina yana fadin yanzu tunda kin dawo ai kin fita zargin dana soma akanki . Ya miko hannu da zuman in miko masa abinsa da take busan hanyakisa kai na girgiza ina fadin muna kaunarka a tare damu wanan abin cutar da kanka kakeyi kaka . Murmushi kawai yayi bai daina miko min hannun ba ganin hakan yasa na mika mashi abinshi saidai har lokacin fuskanshi na baiyana wani abin da yake ji a zuciyarsa don duk yadda yayi ya boye ya kasa hakan a fuskansa. Ban damu ba koma meye don ina son manna mashi shakkuna a zuciyarshi shiyasa nazo masa kai tsaye tare da nuna wasu dabi,u a gareshi lokacin. Matarsa ce ta kawar da draman dake aukuwa a tsakani mu lokacin tana fadin wanan kumshin naki ai ko wata amarya bata samun hakan ? Murmushi nayi ina kallon kumshi kafin nace nayine saboda Abbafnan din na suka kwashi dariya hakan yasa ya dan murmusa wanan ba,an yasa ya dan sake har ya jefo min tambaya akan yan uwa da nace zanzo dasu din yake tambayan na tabbatar zuwansu nan ba zai ja min wani matsala ba dau kuma su ? Nan na gyara na dan natsu ina fadin Abbafnan na yarda dasu din a cikin yan uwa haka kawai zanyi garesu na nuna godiya ga irin halarcin da iyayyensu sukai min a can din. Masha Allah kinyi tunane mai kyau yata na yarda da shawaranki sosai a nan don gaskiya nima nakanyi wanan tunanen don ya kamata suma suci daga abinda Allah ya bamu a zuri,ansu albarkacin ki. Naji dadin yadda tsohon ya bani goyon baya akan hakan naci gaba da fadin wanan yasa na ga gara mu bude daya daga cikin gijajen mu fara zama kafin su san kan garin nan tukun yace hakan yana da kyau tunane mai kyau gaskiya. Yanzu yaushene zasu zo nace da zaran visan sun ya kammalu za mu gansu sunshigo insha Allah nan dai ya kara lurar dani kan taimako da tausayi na dan jima kafin na mike na shiga ciki duk da kayana yana a wancan gidan da zan koma amma a nan din ban dauki komai ba. Unguwa anji meke faruwa don Asmau bata kama baki ba akan zancen tafiyan da zasuyi din yanzu dan wajen mama akwai yayan maryam shine visan sa ya rage ya fito. Duk na sauran ya fito a lokacin don haka suka fara shirin tafiya duk da suna cikin damuwa don rashin samun visan dan nasu ga samu sun gani ga kuma rashin samu din nason ya biyo baya don suna ganin idan sauran sun tafi nasa tafiyan yasha ruwa ke nan. Donshine suka so tayar da hankalinsu din saida suka kokarta suka sameni a layin mukai magana dasu din na kwantar masu da hankalin cewa shima insha Allahu nasa zai fito koda sun wuceshi sai ya biyo bayan su shi. Allah da ikonsa a ranan nasama ya fito aka kirasa yazo an kammala visa din sai lokacin hankali ya kwanta inda sauran ke ganin ai duk burgan aikine kawai ake masu. Nan kowa ke fadin albarkacin bakinsa akan tafiyan nasu kinsan halin mutane da zargi akan zancen da bai shafesu ba. Don da yawa sam basu yarda cewa anga mahaifina ba wai kila dai wani harkallah na samu nakeyi a can din da nazo ina budawa a nan. A saboda hakan an kashe kunne a gani idan ba wani aikin banza zan daukesu yi zuwa can din ba ranan jumma,a suka taso daga kano zuwa dubai din. Inda nida kaina naje taronsu a can din na daukosu kai tsaye muka nufo gidan da zamu zauna wanda Abbi na ya daukan muna ma,aikata da zasu kula da lalurorin mu na rayuwa. Satina daya da barin Nageria man ya diro kasan inda yazo don kiran gagawa da kakansa yai mas a lokacin saidai sun aje time din da zasu gana dashi bayan ya huta. Hakan yasa ya samu dama zuwa unguwan mu shida tawagan shi don duba yadda za a tsara aiyukan da nasaka ai min wanda ko ita ummu sai daga baya na sheda mata kafin in taso. Har take tambaya waye na saka aikin na fada mata yaya man zai kula da komai insha Allahu don bana son ba Abba a dauka shine yake masu dawainiya har azo ana zargin ta tace hakan yayi tana saka min albarka tare da fatan alheri a gareni. Anyi aune aune yayiwasu baba bayanin yadda na bada fasalin aikin da kuma nuna masu wa yanda zasu kula da aikin a wajen. Sabon surutune ya tashi lokacin da labari ya kewaye unguwa din kowa ya shiga tofa albarkacin bakinsa kan aikon da tun ranan aka fara wasu abinda za ayi din na gidajen . Sai daya fara shiga wajen kakansa mace don sun dade basu hadu ba don su gaisa duk da yasan cewa basu rabuwa sai sun kwasa da ita din. Tana gishingide ta hakince saman darduma sai fadawanta mata mutum biyu a zaune tare da ita lokacin da yayi sallama a falon nata. Batorin natane suka amsa suna mashi sannu da zuwa ya kai zaune kasa a gabanta yayin da yan dattawan matan suka mike don su basu waje ita da jikan nata. Wai dama kinanan ya fada yana mai kai hannu a saman fuskanta yana shafowa da hannunsa na dama kai tafi can mara kunyan banza. Ka saba da tabaran masu jajayen kunuwa kake son ka kawo muna nan tazurun banza in bakai hankali ba sai munyi ma taron dangi mun aura maka mata hudu a rana daya. Baida matsala tunda kece uwargidan ni bansan meyasa kika damu da zancen aurena ba hajiya auren nan idan yazo zanyi ai. Duk da na kawo mata kuka kore min ita keda Aunties dina mummy kura har suna tayi mata wai yar kwara mara gata. A hankali ta dago kai ta dubeshi tana fadin ashe abin yai maka zafi a lokacin saidai baka dauki mataki ba ai akan mu musan abin ya zafafeka. Don bamu da tunane zamu yarda ka auri diyan takari waye yasan ubanta kana dan sarakuna kamar ka zamuyi wanan gangancin a kanka ? Hjy yarinyar nan har mijinki maimartana ta fishi sarauta don tasu sauranta ba irin naku bane irin sarautan lardin labawane nasu na gaba daya yanki shi tagada. A yanzu ba zakice itace ba tayi zaman Nageria har kuke kiranta da wanan sunan ta koma a cikin yan uwanta larabawa ta harkan kasuwanci da iyayyenta da sunan su yai fice a duniya. Iyakar sarautanta dai can wajensu din ba dai a nan ba ka dawo da hankalinka ka tsayar a waje daya magaji kai aure ka tara iyali yadda kowa yake kallon nasa a yanzu. Budan baki ya bata amsane hjy Nasare tayi sallama a falon ta shigo ganinsa yasa ta fara fadin yau anyi kwaline haka hjy da magaji kazo neman albarka gun tsohuwa ko ? Gani dai mummy tana fada min wasu zance nata can nace ai na kawo mata suka korar min ita daku da su duka da wani suna na banza. Kai magaji baka da kyau hjy Nasare ta fada yanzu a lokacin kasan yarinyar nan ko wacece amma ka barmu mu binta da mugun magana. Kona fada a lokacin zakuce karyane yasa naja bakina nayi shiru ban fadawa kowa haka itama dul lokacin bata san ko waye ba ita ai. Naji ance tazo garin nan ko tare kukene da ita a,a mummy rufa min asiri ta dai zo duba marikantane kada ta manta dasu. Yanzu ma aikin data bada ayi can na fito dubawa za a gyarawa iyayyen nata na nan muhalinsu sai kuma wani company da take son budewa daya nan cikin garin kano daya a kaduna sai kuma Abuja. Daga kai hjy tsohuwar basarakan tayi ta kalleshi don jin abinda jikan nata ya fada itako mummy Nasare sai cewa tayi kaji arziki inji Allah. An face mutanen nan musu kudin gaskene bana wasa ba ga alama mun gani a saudiya bari mahaifin nata fa bako wani babba bane haka sosai iyakarsa su yaya ibrahim. Mun hadu dashi tun kan ta sanshi ni ina tare dasu don wani aiki da mukayi dasu na bincike a kasan lokacin. Shiyasa ka rude da arzikinsu ashe kasansu haba hjy yanzu magaji akwai wani arziki da yanzu zai rudashi kuma a duniya ? Gashi ko ya rude har yana fada min cewa sarautansu yafi namu nan girma nina taba ganin inda mutum zai nakasa nasa mukaminsa akan na wani. Koda yake mace tana saka namiji komai a rayuwa indai zaka bude ido ka dawo gida kayi aure ka bude idanunka yafima wanan hangen nesa da kakeyi a yanzu. Murmushi yayi ya mike tsaye yana fadin ni zan karasa gida a gajiye nake yanzu nazo ganin ki kinki bari muyi labari mai dadi dake. Indai akan wanan balarabiyance na yafe bana son jin hiran abinda kasan ba zai yuyu ba a gareka nan cikin mu dai zaka zakulo yarinyar data dace dakai a yanzu. Cikin murna da jin dadin ganin juna muka karasa gidan mu suna bin ko ina da kallo cikin mamaki har muka sauka aka bude gidan muka shiga bamu ko zauna ba don akwai gaji ga salloli a kansu hakan yasa na nunawa kowa dakinsa suka nufi dakin don sauke nauyin dake kansu. Nima dakina dake can daga ciki na nufa wanka nayi na sauya tufafin jikina kafin mu fito cin abinci tare dasu tun a wajen yaya Najib ya soma min godiya nasan don tufafin daya gani a dakin jerene ya soma godiya haka. Sai bayan mun gama mun natsu shine na soma bayanin abinda ke nan nan na soma gabatarwa kowa da aikin da zaiyi cikin su biyun . Asmau kuma da Isma,il kai Isma,il karatu zaka soma a nan duk da nasan nayiwa Abbu laifi dana dauko ka amma na fahintar dashi kana gama karatun ka gida zaka koma insha Allahu. Sai ke Ma,u zamu zauna a nan dake zamu zauna kece ta kusa dani fiye da kowa donshi yasa na kara dawowa dake kusa dani a yanzu don in samu wata a kusa dani. Yaya Nabil ban daukoku zuwa nan ba saida yardan iyayyena zan iya cewa mahaifinane ya bani kwarin gwiwan hakan gareku don mu sakawasu baba a can alherin da sukai min a baya. Ina fada maku wanan zancen ne don ku natsu don Allah ku maida hankali akan komai da zamu soma daku a nan don ku bada shedan kwarai akan irin tarbiyan da iyayyen mu suka tayar damu a cikinsa. Nayi masu nasiha sosai sun kuma fahinci me nake nufi inda na bukaci da mu hada kai tankar uwa daya uba daya suka kawo mu duniya don wasuma suyi koyi damu nan gaba. A yanzu driver zai rika kaiku ko ina yaya kafin ku san kan garin ku samu naku motocin a hannun ku don nima har yanzu ban fara driving a garin nan ba tun bayan zuwana kuwa. Sunji dadin bayanin da nayi masu din sosai da yake weekend ne washe gari na kwashesu zuwa cikin gidan kakan mu muka gaisa dasu. Mahaifina kuma gidan yazo ya gansu a nan yai nazarin inda zai jefa kowansu su soma aiki kamar yadda akai masu alkawari itama Asmau yace karatu zatayi a nan din . Mafarin soma rayuwan mu anan Dubai ke nan dasu kuma masha Allah gaskiya sun tsare gaskiya fiye da yadda nake zato ko tsamani daga garesu. ZAINAB IDRIS MAKAWA [12/7, 9:52 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Man yana zaune gaban maimartaba kanshi a sunkuye yana sauraronsa don nasihace farko tsohon ya fara mai akan rayuwan wanda dole yasan hakan akwai dalilin wanan nasihan da tsohon yake kashe mashi jiki dashi a yanzu. Quet sure nasihan da tsohon ke masa yana ratsa masa zuciya don tunine da nuna yake masa akan shagala da rudin duniya wanda duk bawa yana kaunan wanan irin nasihan. Sai bayan ya gama yayi gyaran murya tare da kiran sunan jikin nasa na asali wanda shi a saninsa bai kiran sunan don sunan mahaifinsane yaci watau Bashir din. Gyara zama yayi yana amsa mai tare da dago kai ya dan dubeshi a hankali kafin ya mayar da kan nasa ya sada a kasa. Watau bashir na fara maka nunene da shagala da duniya a farko ina son yau ka duba kanne ka ba zancen sa,anninka ba ma a yanzu kusan kowa yana da iyali da zai duba a matsayin nasa a yanzu. Kaiko kayi shiru kayi biris da zancen aure girma kake karawa a kullum Bashir ba zama yaro ba don haka ina son kaima a yanzu naga naka iyalin inda rabon gani da ido yadda kazo din nan ace yau tare da iyalinka kazo. Murmushi yayi yana gyara zama a karo na barkatai kafin ya dago yace da kakan nasa za a duba insha Allah maimartaba tunda kayi magana. Kai tsohon ya girgiza yana sauke murmushi a fuskanshi tare da fadin za ama dubane watau ba a duba bama a yanzu din ? Well anyway ni dai a nan a yanzu kuma na ari bakinka naci maka albasa dashi akan hakan duk da nasan kila abin ba zai maka dadi ba don in a sonane Bashir nafi da son kai da kanka kawo matar da kakeso din amma sai naga baka da serious akan hakan. Wanan yasa danaga wanan dama a garemu yanzu na ari bakinka na aiwatar da komai akanka da fatan ko hakan bai maka dadi ba ba zaka ban kunya ba dai a idon jama,a. Haka ba wata bace kuma sai jikata diyan dan aminina na bauchi ka dai san yadda muke dashi a baya to ya nemi tun muna da rai a hada alaka don kada bayan mu zumunci ba bace. Kaga kaine kawai nayi tunanen dayazo min da wanan zancen a lokacin don kai nasan zaka rike min wanan amanan ko bana raye a cikin family dina bashir. Itama yarinyar tayi ilimi gwargwado yanzu haka tana aiki a Abujane tare da iyayyenta na riga dana tura da komai na al,ada saidai ba kowane yasan hakan ba a yanzu iya su nan iyayyeka maza dana tura sune suka san da wanan zancen. Wani kallon mamaki yakewa tsohon jin cewa har sun aiwatar da komai bada bakinsa ba shi yanzu me zaice a zancen nan wata ita dai gidan sarauta komai tsufan mutum bai wuce aimai cune da yar wani gidan sarautan ba ke nan don wata akida tasu ta manya. Zufan da yake ji a goshinsa ya sharo yana gyara zama tsohon yai murmushi don yasan za a rina saboda yasan kafiyan jikina nasa fiye da kowa sanin halinsa yasa suke zaune kalau dashi haka. Muryan tsohon da ya hango tashin hankali a fuskan jikin nasa yake fadin karka damu mutumina wanan wani hikimane da dama na baka. Idan ka aureta zaka iya auro duk wace ranka yakeso daga baya ba tare da wani ya tsaya saka maka baki ba don me kayi hakan ? Ina da labarin wacan yarinyar yar larabawa daka so aure saidai baka fito fili ka nuna hakan ba ban kuma san dalilinka nayin hakan ba ? Saidai nafi tunanen ko don ance yarinyar bata da asaline yasa kake fargaban hakan yasa ka kasa furtawa ko tunkarana da zancen ban sani ba ? Wanan yasa a yanzu nake ganin idan munyi hakan ko yar waye a yanzu zaka aura a kasan nan daga baya babu wani tsegumin da za a tsaya yi a kanka. Haka kuma abu na biyu ina son ko don kawaicin sayyadi a garemu ka karbi auren yarsa a yanzu ko hankalinsa zai kwanta akanta. Innalillahi yake ambatawa a bakin sa ya zaci a zuciya yake ambata hakan baisan a fili yake ta fadan wanan kalman mai girma ba a bakinsa. Shike nan kwauron bakinsa da zurfin ciki irin nasa yaja masa shiga uku a yau din nan baisan da wani ido zai kalli kakan nasa ya fada mashi bai aminta da zancenshi ba . Saidai ga mamakinsa muryan kakan nasa yaji yana fadin zan barka kai tunane akai kaje kai nazari wanan zancen namu duk abinda ka yanke kazo ka fada min. Shiba zancen yar bauchin nan ya damesa ba zancen hindu da aka sako masa a karshe shine zance mafi muni daya tsaya masa a zuciya. Yau baida bakin rokon da maimartaba yayi akansa kan jikinsa din ko yar amininsa sam ba zai iya cewa tsohon daya sani mai hankali da hangen nisa duk lamuransa idan ya baka shawara kabi baka taba tabewa a banza. Yanzu kuma ya kalli idonsa yace ya dashi ya fasa bai yarda da abinda yake hangowa nasara bane a gareshi nan nan gaba yasan ance tunanen babba yafi na yaro dolene ya karbi tayin nasa da hannu bibiyu don ba zai yarda ya taba watsawa tsohon kakan nasa kasa a ido ba. Saidai yaya zaiyi da dakon soyayyar Aisha da yake fama dashi yake kwana dashi yake tashi dashi yake neman hanyar da zai fito mata karara yanzu a mutum sak dinsa. Ana wata ga wata ke nan a garesa yanzu, shin Aisha zata yarda ta auresa a yanzu tazo tana rayuwa irin nasu na kwamacala da ake tara mata da diya da yawa duk a kan mutum daya ? Sam baida ra,ayin aje mace fiye da daya a gidansa don ko mahaifinsa ma bai aje ba a rayuwansa ashe abin ba gado bane kaddarace shida ko budurwa tsayayya bai taba yi ba a rayuwansa yau ya tashi da zancen auren mata biyu a lokaci daya. Daga inda wayansa take aje tayi tsuwa alaman shigowan sako a wayanshi hakan yasa ya mika hannu yana daukan wayan ya duba. Ko an fara amarcine yayana tun safe nake neman ka ban sameka ba abinda na rubuto mashi ke nan a cikin sakon . Wani irin zabura yayi cikin firgita yana kara karanta sakon da mamaki a fuskansa yadda nasan wanan zancen da ko mahaifansa bai zauna dasu ba akan maganan. Asalima tun bayan dawowanshi yake daki ya kasa fita saboda bacin rai to yaya akayi wanan yarinyar ta san da zancen nan kuma ? Ba zaice gin kakanshi taji ba don batada wani alaka da kakan nasa da har zataji daga bakinsa duk da ba abin mamaki bane kuma saboda tuno da zancen da kakansa ya fada mai cewa har ya tura maza wajen iyayyen yarinyar a bauchi. Shin wacece wanan yarinyar da har kaka yaga dacewansu ya yarda ya ari bakinsa zai aura mashi ita yana son yaga zabin kakan nasa ko wace kalace ma da har akai mashi bugun gaba haka a kanta. A gajiye muka shigo gidan kusan nice ta karshen dawowa a ranan falo na samesu zaune suna sai gashi wai su yaya Najib suna min sannu da zuwa kamar wata babba can . Ido na lumshe ina amsawa tare da neman waje na zauna a daya daga cikin kujerun dake baje a falon cikin tsaruwa. Idona na lumshe kafin na bude ina fadin kai yaya akwai gajiya fa sosai neman halak yana da wuya wallahi ai har haram din inji barawo yaya salis ya fada muka kwashe da dariya. Can na dago kai ina fadin kunci abinci ko yaya ina kallonsu yaya salis din ne ya sake fadin sosai ma kuwa ina zamu bar wanan tomon ya wuce mu ai tun shigowan mu muka kwasa . Dan dariya nayi kafin nake fadin ku matsa kuyi kiba ku koma gida ku rasa matan da zata aure ku kun zama cus daku dariya sukayi naji yaya Najib yace. Ai ko mun fi tifa girma ne sai anyi rushing din mu tunda maza muke ku mata kuke gudun kiba nake gani barmu muci Allah ne ya nufa zamuci hakan . Fitowan Asmau daga dakin shiya katse min tunane na bita da kallo tana fadin mummy ashe kin dawo na amsa da nadawo ma,una ya zaman gidan kuma na tambayeta ? Murmushi tayi min tana zama na fara fadin nasan za ai hakan ai don nima a lokacin zaman kadaici ya sa nake ji kamar in gudu in koma gida. Mummy aiba wani kadaici saidai idan baku gidan nan kan mutum najin ba dadi gaskiya wanan yana cikin dalilin dana yarda na fara aiki a nan lokacin. Kema din zanyi tunane don na fara shawara akanki tunda kin iya zanen siffan nan sosai Asmau mai zai hana na kaiki ko kara training sai a samu wani waje nan kusa ki bude shagonki ki fara bussiness dinki a nan din. Ni kuma mummy mutanen daba yarensu nake ji ni kuma ba turanci nake ji ba ta ina zan iya sana,a anan zaki iya mana ai mayar da hankali zaki ki gane wasu abubuwa tun daga kan yan aikin nan. Yaya Salis ya fada yace muma ai da muke fita din ba jin me suke fada mukeyi ba muna dai kokarin saka ido mu gane aikin mu a yanzu. Bata da matsala don ta iya kitso ta iya kumshi mai kyau kuma don kawai ki kara course yasa nace zan kaiki kiyi training na dan lokaci tare da sanin wasu abubuwa da suke amfani dashi a nan din. Wayantace tayi kara na dauka yaya man nagani a layin haka kawai naji bacin rai ya sauka min a zuciyana don ganin sunansa a screen din wayata ya tuna min da zancensa danake kokarin mantawa dashi a yanzu. Dauka nayi da sallama na fara gaidashi a dadare ya amsa daga bangarensa don kafin naji ya jefo min tambaya da wani amarci na fara yasa ban daukan waya kuma. Murmushi nayi mai ciwo kafin nace ai hakan fatane don komai dadewa in akwai rayuwa lokaci yana tafe sai naji yace dani. Ni zaki zolaya Aisha yaushe na fara wasa dake haka ki fito fili kawai ki fada min kinji zancen da sukeyi gida a kaina yafi wanan kwana kwanan da kikeyi yanzu. Ba zancen kwana kwana bane yaya gaskiya na fada ai fatan alheri nayi maka sai naji yace common ashe matsoraciyace ke ? Nasan kin kirane akan aiki ko na amsa da ehh amma kana son mu bar zancen mu kuma angon mata biyu yake fadin kece amaryan su ai nan gaba. Nayi saurin fadin wace ni badani ba yaya mijina ni kadaice matarsa insha Allahu zancen aiki an fada min komai na tafiya daidai shine nake son ji koda wani matsala ko wani abinda zasu bukata nan gaba kuma . Murmushi yayi yana fadin da akwai din amma da wanan makwabcin nasune da yanzu yace ya fasa sayar da gidansa . Saidai mun zauna dashi din anyi magana ta fahinta an kuma kara mashi kudi dama zugine irin na mutane don sun fahinci abinda za ayi a wajen amma yanzu komai yayi daidai na kara mashi kudi dazun kuma yazo yabada hakkuri. Idona lumshe ina tunanen dama nasan dole za a samu matsala da wanan mutumin idan har ya fahinci gidan Abbu za a karawa fadi da nasa gidan sam ba zai yarda da hakan ba duk da uban kudin da aka bashi mai yawa don kada yaji zafi gashi kuma hakan ya faru. Are you with me muryan shine ta dawo dani daga guntun tunanen dana shiga na sauke ajiyan zuciya ina fadin ina jin ka yayana. Ban sanki da boyon magana ba Aysha a gurin wa kikaji zancen aurena fuska na bata kamar yana gabana nace nabar wanan zancen ai yaya mu barshi a hakan kawai. Ba zaki fada min ba ke nan koda yake kina da inda zakiji da yawa amma ni bansan wanan zancen ba gaskiya sai yau din nan nake ji daga gurin ki. Au hakane nice na zamo ungwazoma ke nan mai fadan alheri sai na kashe wayan ina jan tsoki don ganin zai raina min wayau ya mayar dani karamar yarinya. Ba don wanan harkallah dake tsakanin mu ba a yanzu da zan iya shareshi saboda irin yadda nake ji a zuciyana game dashi bacin rai yasa na kasa dannewa a zuciyana har nakai ga furta mashi zancen daga bakina. Duk yadda yaso muyi zancen na kauce haka mukai sallama ba muyi wanan maganan ba kuma shiru nayi ina dan tunane kafin naji muryan yaya salis na fadin . Malam Ali ne ake rigima dashi halan na sauke ajiya ina fadin shine yaya wai daya fahinci aikin da za ayi a wajen shine yace ya fasa zancen saidawan . Dariya ya kwashe dashi yana fadin yanzu haka sherin yan daban isah mai shagone su zasu bishi da sheri su zugashi. Ni a ganina ai shi aka taimakawa cikin zancen nan idan da kasuwa ya saka wanan filin wa zai sayeshi da kudi mai yawa haka ? Rashin aikin yi yasa suke wanan zaman banza dole tasa muke zama a wanan wajen lokacin don ko baka iya gulma ba a sannu zaka koyi halinsu. Yaya Najib ya kake ganin za a taimaka masu yanzu kuma a cikinsu suwaye zasu iya rikon amana a rayuwata ina son nayi amfani da daman dana samu na tallafawa mutanen unguwan nan namu don ba wani cigaban da ke zo muna a wanan unguwan. Gaskiya Aisha halin ki na daban ne mutanen dake zama basu da aikin yi sai gulman ko kazace ta gitta sai sunyi gulma akanta sune kuma yanzu kike tunanen taimakawa. Nayi niyar hakan yaya shi kadai zakaiwa mutum a rayuwa yasan amfaninka wajenshi yace hakane kuma wallahi. Zanso idan an gama wanan ma aikatan duk su dan samu aiki kodai ba dukkansu ba akalla a dan dibesu da yawa dai suyi aikin. A na muka bar wanan zancen daki na shiga na watsa ruwa a jikina na fito ban kwanta ba aiki na zaunayi a computer na. A nan Asmau da Isma,il suka same dakin ina aiki muna dan hira jefi jefi dasu don tana charting itama a lokacin da wayanta . Duk yadda zan nuna masu so da kauna ina kokarin yin hakan a garesu saboda dalilina suke wanan kasan inda ba kowa nasu daga Allah saini don haka ya zama dole in dubasu tsakanina da Allah. Wanan yasa nake basu kulawa na musan man basu kadai ba harda su yaya ina basu girmansu kamar yadda muka saba a baya saidai ince yanzu akwai shakuwa da sabo sosai a tsakanin mu. Yayin da mahaifina kuma yakan bushi iska yazo ya zauna damu na dan wani lokaci shima yana bamu kulawa a ta bangareshi. Ba zance nasan komai akan mahaifina da iyalinsa ba don hakan ba matsala ta bane soyayyace na tsakanin da da mahaifine kuma ina samu daga gareshi din. Donshine ban damu dame suke ciki ba ban yarda na dorawa kaina wahalan da bai shafeni ba muzo muna kishi ko nuna halin banza a tsakanin. Ta dai nuna bata kaunana ni kuma na nuna mata bata dameni ba bata kuma gaba don a tsatsaye nake a cikin su bayan hakan kuma mahaifina ya tsaya min ga komai na rayuwa ya dauki son duniya yasa akaina. Shi dai burinshi shine in zauna a kusa dashi yana ganina kullum kada ince zan koma Nageria hannun mahaifiyata wata rana. Banyi sanyi a gwiwa ba wurin taimakawa rayuwan Asmau kamar yadda nayi alkawari sai gashi cikin yan watani ta kware sosai tasan abubuwa da dama da zai taimaki rayuwanta wata rana. Ko yaushe muna waya da iyayyena na Nageria haka kuma suna dan gaisawa da Abbi idan yazo gidan mu suna kuma jin dadin hakan da mukeyi. Takanas zan yi recharging din kudi mu zauna muna hira dasu gaba dayan mu idan nace ina damuwa a yanzu karyane gaskiya damuwata dayane shine man da nake gani dole in rabu dashi da zancen sonsa da nake dakonsa a zuciyana. Na farko ga zancen aurensa ya fito fili a yanzu kowa ya sani dan tsaikon da aka samu dayane hjy kura ta kafe akan hindu ba zatayi kishi da yar sarautan bauchi ba. Saidai in zata shiga a matsayin uwargida a gidan man din su kuma daddy imamu sunce bata kai masu can ba ganin fitinan yana son yin yawa yasa daddysa cewa a fasa auren ga baki daya baison abinda zai kawo masu barka a tsakaninsu. Donshi ya je gaban mahaifinsu ya dakatar da zancen auren hindu din duk da hakan kuma ba,a tsira ba a wajen ta don ta koma fadin dama daddy baya son zancen hadin yaran shiyasa yai hakan ga yarta. Duk a bakin ummu nake jin wasu zance idan muna hira nakan rasa dalilin ummu na zama tana ban wanan labaran ? Da farko na dauka saboda in fitar da rai ga Man din take min hakan sai daga baya na fahinci kuncine da uwa kan zauna da danta su tatauna akan abinda ya shafi rayuwanta take amaye min. Don a yanzu sun saka ummu a gaba irin na dangin mijin tun bayan da akaso a hada mijin ummu da wata yar uwarsa bazawara aure shi kuma yaki hakan shine suka tasa a gaba suna nuna mata kiyayya. ZAINAB IDRIS MAKAWA [12/8, 10:49 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Sannu a hankali cikin hikiman ubangiji haka abubuwa suke tafiya a tsanake kamar yadda nake da burin hakan da kyakyawan nufi a zuciyana. Allah da ikonshi angama gina muna katafaren shangon mu a cikin kano da zamu dinga kawo kayan mu nan nau,i nau,i mu baza kulin mu. Kamar yadda nace matasan unguwan mu da dama har ma magidanta sun samu aiki a wajen sun rage zaman banzan gulman majalisa a yanzu saidai da dare idan an dawo a bude daban hira a wajen isa mai shago wasu kuma sun daina zama ga baki daya don sun wuce hakan a yanzu dama rashin nayi ua jawo hakan garesu. Wanan yasa kiyayya da saka idon da sukewa Abbuna ya ragu a idanunsu sai yab kalilan da abin ya zamo masu kamar jini sune suka saura tsurku a kan mi wani lokacin. An gyarawa iyayyena gidansu har da yan uwan haihuwansu wanda hakan ya haska unguwar sosai a yanzu. Idan nace mun rage hurda da man karyane don har yanzu yana nan a matsayin da yake a zuciyana shine mutum mafi kusanci dana yarda dashi sai kuma Asmau. Da kusan komai nawa ma,u tasani saidai sirin ciki da mutum yake barwa cikinsa abinsa zance bayin Allah nan basu sani ba a game dani. Wani lokacin Allah kanyi hikimarsa ga bayinsa ta yadda ba zasu taba fahintar hakan ba sai abin ya tabbata a gane don haka zance Allah ya halittonine nayi rayuwa a nan cikin mutanen daba jinsina ba don wani hikima nasa. Ban sheda hakan ko tunanen wanan ba sai dana samu wayan ummu tana tabbatar min da lalai nashigo bukin man da za,ayi a sabon wata saboda irin muhinmancin da yake dashi a wajena. Innalillahi na ambata kasan zuciyana da ummu ta sani da bata dinga min irin zancen nan ba a kunnuwa don duk lokacin da mukayi sa zan dade a cikin kunci da bacin rai gami da tunane hakan ke saukar min a karshe. Na dai amsa mata da to amma banyi tsanmanin zan zo bukin man ba nidai kan nazo na zama abin nune ko dariya irin abinda nake fada ke nan a raina idan na tuna da wayan mu da ummu. Itako ummu a ganinta zuwan nawa zai sa shi man din farin ciki da yan uwanshi a san nasan yayi min a baya ina tunanen nata hikiman ke nan da ta tillast min zuwa din. Damuwa akan hakan yasa na dan shiga wani yanayi har na dan fada gashi shiko gogan ko yaushe muna waya dashi amma bai fada min komai ba a kanshi. Haka na barshi mu tafi a hakan saidai bukatan ummu da takan yawan jaddada min shi bai karbu a kasan zuciyana ba. Dole idan lokacin yazo insan uzurin da zan kawo in gitta mata akan hakan ya hanani shigowa Nageria wanda dama nasa idan bada mahaifina ba ba zan kara shigowa nan kusa ba. Kamar yadda ya yake son ya ban mamaki a tunane nima hakan nake son na bashi mamaki don na yanke a zuciyana in yarda da yarima Nasirdeen wanda a yanzu ya lake min kamar maye karfe duk wani takona yasan dashi da motsina saidai inji yana fada min. Ban ra,ayishi sam a rayuwana don haka ban yarda ko sau daya mun hadu dashi da sunan zance ba don in har hakan ya faru bada tacewa a kansa idan iyayyena suka samu labarin hakan. Hakan yasa ban taba kulashi ba duk nacin sakon dayake turo min a wayata bani bashi reply saidai in karanta in wuce wajen . Akan hakan zuciyana take izani da in fara kulashi tunda wanda na matowa a yanzu ya samu wasu a bayana asalima tun farko ba zancen soyayya ko wani abu makamancin hakan banda sabo kawai da taimako a tsakanin mu. Muryan Asmauce ya dawo dani hayacina daga dogon tunanen da nake yawan yi a kwanakin nan inda take fadin mummy nace kanki yana son gyara har da kumshi tunda weekend ne na gyara maki shi mana ? Fuskana nadan bata ina fadin Asmau nifa kinsan ban faye son zaman gyaran nan ba sai duk in gaji wallahi. Ayshi,yasa zamuyi a nan gida nazo da komai mummy a hankali har mu gama kafin monday ku fita kinga sai ki fita tsab mummy . Murmushi nayi tace yauwa kokefa mummy tun satin can nake binki mu gyara kankin nan mummy kina ki. Gyara sosai tayi min gaskiya Asmau tana da fasa don har mamaki take ban yadda ta haddace abubuwa cikin dan lokaci kankani. Don ni kaina naji dadin gyaran nan da tayi min sosai wallahi siffana ya kara fitowa shar dani yarinyar tayi kokari matuka. Tsab na shirya a cikin wasu jajayen kaya masu kyau wando da riga saidai rigan ya sauko kasa sosai sai dan farin hijab dana saka daga ciki nayi rolling kuma da wani jan kyale ba inda zakice kinga jikina bayan fuska da yan wasu wajajen jikin nawa . Cikin tafiyan nan nawa da halittatace hakan yasa nake wanan takon amma ke da zaki ganin zaki dauka sallo nakeyi ko yanga a irin tafiyan nawa. A waje muka hade dasu yaya Najib muka gaisa don duk da gida daya muke rayuwa ba lale bane mu hadu da junan mu a rana. Don yanzu sun fara gane kan garin sosai har suna dan fita yawo wani lokaci saidai basu nisa da gida sosai don akwai yan Nageria sosai a dubai sun gane wani mutum a can suke zuwa hira. Munyiwa juna Allah ya tsare ya kare kowa ya nufi motarshi ya shiga muka bar gida Asmau motansu daya da Isma,il da zasu sauke a makaranta sai a ajeta wajen aikinta duk basu danisa da gidan mu din da muke zaune . Haka kuma kusan duk yan uwane a wajen don su suka sayi fili suka gina gidajen wa kansu ko aure sukayi a wana gidajen suke zama a cikinsu . Gidane na gani na fada masu kyau gaske da za,ace a Nageria ne wanan ginan sai wanda yaci kudinta ya koshi zai mallaki daya daga cikin irin gidajen . Nan dai na isa office ina kallon yadda abokai aikina suke kallon shigata don suna ganin na bambanta dasu sosai a wajen shigata da nake dan surkawa dana inda na taso watau Nageria. Sosai na shiga yin aiki na fara don ina da aiki a gabana lokacin da zan duba a ranan hakan yasa na hana kowa shigowa wajena. Office naji an turo saidai duk da hakan ban dago kaina ba ina duke ina bincike a cikin computer na a lokacin saidai kamshin da hancina ya shako yasani dagowa da sauri ina sauke mashi kallo. Suit na fari a jikinshi sun karbi kuma jikin nasa sosai son sunyi mashi kyau iya kyau saidai ya fada sosai a yadda na sanshi nayi mai gani na karshe a turkey da muka hadu. Dan guntun murmushi na sauke na sauke a fuskana tare da fadin Surprise visting haka yaya ya karaso yana fadin nazone na bada hakkuri akan laifin da nayi. Mikewa nayi tsaye a daidai lokacin aka biyoshi akan an hanasa ganina amma yaki ya kusto kai yashigo shine sukazo kamashi . Hannu nayi masu da su koma ina fada masu yayanane shi suka gaidashi cikin mutunci ruwa da cup na kawo mai gabanshi na aje sai ga shi kuma sun kawo mai suka samu na bashi ko don haka ya juya dashi din a hannu. Yaya man yaushe kazo garin nan na jefa mai tambaya a daidai lokacin da yake kai ruwan a bakinshi yana zuka saida ya shanye duk wanda na zubo mai a kofin. Ya sauke numfashi ya dago yake fadin yanzun nan na sauka saidai na dan jima a waje security dinki sun hanani shigowa ciki wai banda appointment dake a yau. Murmushi nayi ina jefo larabci da yanzu ya kama bakina fiye da komai ina bashi hakkuri kafin nace sorry yaya basu san yaya nake da kai bane. Nan na sake gaidashi a cikin ladabi tare da rashin nuna wani abu a fuskana yadda ya zata zanyi mashi idan yazo sai gashi baiga sauyin fuska a wajena ba. Ido ya kura min yayin daya harde kafafuwanshi ya tokare hannayenshi saman habarshi ya zuba min idanuwanshi. Dagowa nayi na dan kalleshi yadda ya zuba min idon yasa gabana faduwa sai dai na dake na dan sake murmushi nima na dan zuba mai ido na second na kawar da nawa idon da sauri don nakasa jure kallon nasa kamar yadda yake min a lokacin. Sam niba zan iya juran hakan ba gareshi a lokacin donshine na sada kaina kasa ina dan wasa da key board din system din gabana. Saidai kasan zuciyata ina tunanen irin kallon da yake min din mai kama da na kin min laifi yana tattare da wasu ma,ana da ban fahinta ba ko ince na kasa gane kallon meye zan daice kamar na tuhuma. A kusan lokaci guda muka soma magana sai nayi shiru don naji yana ambatan sunana da Aysha akan me kike rejecting din wayana duk kwanakin nan ? Kallo ni din nan na aika mashi dashi ga idonsa daya kureni dasu baya ko kiftasu a kaina lokacin nace ni kuma yaya yaushe da yaushe ka kira ban daga ba ? Look banzo nan don mu tsaya wasan boya dake ba kinsan halina ban tsayawa wani boye boye strated forword nake maki magana. Tabarman kunya ance da hauka ake nadeta shi wanan mutumin yazo min ke nan bari nima na fito masa Aishana yau ya sani. Yo ai ko nayi rejecting din wayan ka sai naga ba laifi bane tunda kowan mu a yanzu busy yake abubuwan gaban mu sun sakomu a gaba ? Kamar me ke nan fa ya tareni da jefo min tambaya sai kuma ya koma fadan gaskiyane abubuwa sun maki yawa a yanzu don ke din babbace ko makaho ya lalaba ya sani. Kai na dago na dan kallesa a raina ina fadin zurfin ciki aikin dana sani kasaita da isan izza ba zai bari ya dauki laifinsa ba ke nan a wajena. Saidai a fili furta masa nayi na zata aiba zamu hadu ba sai wajen bukinka sai gashi Allah ya kaddara saduwan mu kuma a yau ? Buki wani buki fa ke nan au buki ai na maimartabane da iyalansa idan yace inzo buki ya tashi dole inje in amsa kiran maimartaba nima a lokacin. Abinda ya fada yasani dan sakin murmushin gefen fuskana lokaci guda ina fadin haba dai yaya Man ko don bani cikin yan gaiyata zakace min hakan. Nima gaiyar ummu ce da Abba don sune suka gaiyaceni zuwa bukin yayan nasu ni kuma zanzo da Abbina insha Allahu zaiwa Abba kara shima . Still ido ya kureni dashi a wajen wanda hakan ya saka nakasa sukuni katse hakan nayi da tambayan wai ya Salman yana inane sam na daina ji daga garesa ? Saida ya dan yunkura yake fadin ba zancen salman nazo yiba kinsan inda zaki sameshi ai kiban amsan dalilin dayasa kike rejecting din call dina nace. Ba komai na bashi amsa a takaice ba komai fa kikace Ayshaa well ya fada tare da yunkura yana fadin ni zan koma . Ina yaya na fada da sauri nima mikewan nayi a daidai lokacin ina fadin a iya tunane kasan da sanin ba wanda yafi balaraben mutum karrama bakonsa. So kai bakon mune don haka babu inda zaka sai munje kaga Abbina kakuma ci abinci duk da har gidan kakana naso muje tunda kashigo. Ba yau ba banzo don ziyaraba a yau tambaya nazo yi na kuma fahinci me ke nan a yanzu don na harbo amsata a zuciyar ki ? Meka harbo a zuciyata yaya na tambayeshi har ya juya kamar zai tafine sai kuma ya juyo yana fadin dani dake duk masu laifine a yanzu . Abinda kike ji a game dani naji na dauka a yanzu komai laifinane sai dai na tako nan ne da zumar na baki hakkuri da abin ya kasance muna hakan ni dake. Nasan nayi kuskure babba a cikin rayuwan mu Ayshaa banso kiji zancen ba a bakina ba naso na zamo mutum na farko da zan maki bayanin yadda abin nan ya faru. Saidai kin riga kinji a wani wajen yanzu duk yadda zan fahintar dake ba zaki yarda ba zaki min kallon mayaudari a gareki don ,,,,,,,, Yau,dara kuma akan me yaya akan zakayi aure baka sanar dani da bakin kaba alhalin ni ina sanar dakai komai nawa idan ya taso ? Na karkada kai nace a,a kada ka manta cewa kai dan uwanane kuma babban yaya kuma kamar uba kake a wajena don haka ba sai kayi wanan tunanen ba a kaina ba yanzu. Saidai kuma idan nace nayi mamakin hakan ba laifi bane don a zatona nice mutum na farko da zan fara jin wanan zance a bakin ka sai gashi sam baji makamancinsa a wajen ka ba. Me zance dake Ayshaa me zan iya fada maki a yanzu nace dake Ayshaa zan auri wata ba,,,,,,, sai kuma yayi shiru ya daga da sauri ya fara kokarin fita daga office din . Cikin daga murya nace dashi ka jirani in fito da sauri na saba jakkata na take masa baya don ganin yadda idonsa ya sauya lokaci guda sai ya tuna min wani lokaci mai tsawo dana taba ganinsa a hakan . Ranan da hindu tasaka aikai zanen mu dashi a school irin bacin ran daya shiga a ranan shina hango a idanunsa a lokacin. Saurin dana fito inayine tare da dan hadawa da kiran sunansa yasa hankalin sauran ma,aikatan dawowa garemu. Wanda ganin hakan yasa na gyara yanayina har na samu na cin masa da kyar ya yarda ya shiga mota don in saukeshi airport wanda ni da kaina a ranan naja motar saida mukai dan nisa shiru ba mai magana a cikin mu. Sai can naji ya danyi gyaran murya tare da fadin Ayshaa Iam so sorry kada ki fahinceni ta baibai don Allah mu dauka hakan mukaddarine a garemu baki daya. Don yarinyar nan wallahi kwata kwata har yau din nan bansanta ban kuma taba ganin taba su ke abinsu can bada sanina ba ki fahinceni don Allah. Babu zancen tsayawa kuma wani boye boye a yanzu tsakanin mu gaba dayan mu mun tafka kuskure a zamantakewan mu munsan da muna son junan mu amma muka tsaya munawa juna wasa da hankali. A yau nayi nadama da dana sani da a yanzu ba zai amfana min komai ba sai bacin rai da nadaman irin yadda rayuwana yake da bansan yadda zan fito na fadawa mace kalman so ko wani zance daya shafi soyayya ba. Idan ma akwai wanda zan iya fadawa hakan Ayshaa na dauka kece ta farko amma bakina ya kasa furta hakan gareki duk da dakon sonki dake wahalal dani a rayuwata. Wanda nasan kin dade da fahintar hakan saidai kin jirane kiji daga gareni kamar yadda abin yake tun fil azal namiji shike fara furta wanan kalman ga mace wanda ni nake ganin hakan kamar kasawane a wajena. Sai yanzu na fahinci ba kasawa bane shine kula da damuwan da mace ke son namiji ya nuna mata a zahiri don mu maza Allah yaba wanan daman na furta . Banyi wani magana ba sai hawayen dake tsiyayya a idona kawai don a yanzu nasan man yai min nisa tsakani dashi kuma mutunci dai da muka saba shine ya saura a tsakanin . Kai tsaye shagon Asmau na tsaya waya nayi mata a cikin hausa da ta fito gani gaban wajensu ina jiranta yanzu. Ba a dauki lokaci ba sai gata tafito tana waigen inda zata hangone ta karaso da mamakin ko meya kawoni glass din motar na zuge da sauri tace daddyna don ita kadai zance ta san man a cikin gidan mu baya ga Abbu ko ita baifi sau biyu ko uku data ganshi ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA [12/15, 10:09 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Shiga muje na fada don karta tsaya bata muna lokaci a wajen don yadda naga tana murnan ganinshi kar tazo ta sake layi a gabanshi ta fadi abinda ba daidai ba a gabanshi. Ashe ban tsira ba don ko tana zama naji tana fadin daddy naji dadin zuwanka wallahi bakaga dadin da naji ba dana ganka ? Murmushi naji ya dan sauke ita ko sai fadi take na dade ina son yiwa mummy zance a kanka sai nake jin shakkun hakan sai gaka Allah ya kawo muna kai har gida daddy. Kun dace da juna halin ku da ra,ayinku kusan dayane dama na fadawa su farida duk inda mummy taje zaka nemota zaka zo ka dauki abinka gashi kuma hakan ya tabbata. ASMA,U na kira sunanta da dan karfi tare da dan juyowa ina fadin kina cikin hankalinki kuwa kokin fara halin banzane ban sani ba ? Halin banza kuma mummy wallahi dadin ganin daddy ya biyoki yasa na kasa boye farn cikina a raina dole in nuna murnata a fili wallahi. Saida ya danyi gyaran murya ya dan juyo yana kallonta ya soma fadin daughter na gode kwarai saidai ganina da kikayi yau nazo in bawa mummyn nakine hakkuri saboda laifin da akai mata. Subbahanallah laifi kuma ta fada a dan razane tana bin kowam mu da kallon mamaki yace munyi mata laifi ko ince na mata laifi ni kadai ban fada mata zancen aurena da wuri ba saida taji a bakin wani. Bangane ba daddy har an saka ranan auren ku da mommy mu bamu sani ba ko mai da sauri nace enough Asmau meyasa kika faye maganane ke ? Why please ban daukoki don ki dinga zuba haka ba control ba na daukekine ki rakamu yaje ya gaida dadina yana company sa na karafa yau a can zamu samesa. Kin zauna sai zuba shirme kikeyi haka don Allah ki kama min bakinki haka surutun yai yawa don Allah a hasale nake wanan maganan dake nuna zalla bacin raina a fili. Kada kikaga laifinta abinda take zato ta fada a fili wanda ba hakan bane a yanzu just be cool rashim sanine yasa take fadan hakan ai. Tana baya zaune sai raba ido takeyi a tsakanin mu ta rasa wanda zata tsayar da kallonsa a kansa daga cikin mu don kanta daya daure lokaci guda. Yaushe kika san garin nan haka Ayshaa yake fada cikin sallon kawar da bacin ran daya hango zaune saman fuskana a lokacin . Saida na dan juyo garesa na kawar da kaina da sauri don idonsa dake a kaina yana min wani irin kallo a lokacin. Murmushin dole na kakaro mai kama da yake a fuskana kamar dole kuma na bude baki ina fadin haba dai yau da gobe bai bar komai ba ai yaya Man . Bin wajen danake kokaein shiga yakeyi da kallo tare da dinbin mamaki kasan zuciyasa sai fadi yake Ayshaa bazanbi taki ba tun farko abinda nayiwa gudu ke nan nasan halinku na larabawa. Nasan dama zaki hadu da iyayyen ki irin hakan ya faru tsakanin ku sam ba zasu taba amincewa kiyi nisa dasu ba kuma a yanzu. Haka suke kamar zazzagawa ba kasafai suke yarda yayansu suje nisa da gida ba sunfi da son suga da a kusa dasu ko yau yaushe. Sai faman gaidamu akeyi a wajen inda hankalina a lokacin in yayj dubu ya daga sosai don a cikin wani irin yanayi nake jin kaina. Asmau dai tun lokacin bata kara wani magana ba haka muka karasa ciki da mota a lokacin naji tana fadin wai dama da gaske abin nan da nake gani a cikin film akwai shi a fili haka motama saita hau lifter zuwa sama. Dagani har shi duk da zancenta yabamu dariya hakan baisa mun yi magana ba sai shinema yayi kokarin fadin Asmau baki fita garin ke nan tunda kikazo ? Ina zani daddy iyakata wajajen unguwar da muke zaune din nan nan kan nasan wurare da dama gaskiya mummy bata faye fita ba kuma kowan mu yana gun aikinsa sai dare muke dawowa gida. Tsayar da motar da nayi a hawa na shidda yasa tayi shiru tana bin wajen da kallon mamaki fita mukayi muka muka nufi wajen lifter din da zai sadamu da inda mahaifina din yake. Dan murmushi na sake kakarowa a fuskana ina fadin yau zakaga mahaifina bayan Abbu ba zakace shine ya haifaniba idan ka gansa zalla rabone kawai ya gitta a tsakanin shi da ummu aka sameni na karasa fada a daidai lokacin da kofan ya bude wurine mai tarin ma,aikata a wajen . Yana kuma kula da yadda suke ban girma dukda dai gaisuwan na sallamu alaikum ne a wajen suna dan buga goshinsu mai nuna Alaman amincin Allah ya tabbata a garesu. Gaahi har lkacin basu bar gulma da mamakin kasancewana diya ga mahaifina ba wanda suke ganin abin kamar a mafalki a wajensu. Mun sameshi suna meeting duk da haka sanar mashi da zuwan mu baisa ya zauna har ya karasa meeting din ba don yana matukar mutunta sha,anina a zuciyansa hakan yasa ya samu gurbi a wajena ba tare da matsalaba nima ina matukar kaunansa a zuciyata kamar yadda shima yake nuna min kauna da damuwa da kulawa irin ta mahaifi. Wanan yasa na dauko man din zuwa garesa a yau don ban boye masa komai game da man ba tun zuwana da yakan jani da son hiran yadda rayuwana ta kasance a Nageria a baya. Ban san meyasa Abbina ke son wanan hiran ba don ko da yaushe ina kula yana jin dadin in dinga bashi labaran rayuwata a Africa ko yaga nayi irin dressing din su sai na dinga ganin farin ciki a tare dashi a fili. Yana fitowa yai muna sallama muka amsa a cikin irin yanayin maganansu da dan sauri,sauri kafin ya mika min hannunsa na sumbata don neman albarkanshi a gareni kamar yadda al,adansu yake dai . Hannu ya daga ya gaida Asmau don ita din ba muharraminsa bace ai yasa ya gaida ita da hanka ya tako tako biyu ya mikawa man din hannu sukai mubayi,a irin ta musullunci a tsakaninsu. Daga Nageria ko ya fada na amsa da larabci da fadin Abbi shine mam bashir da nake fada maka wanda ya taimakawa rayuwata har nakai haka a yau wanda kuma har yanzu a cikin taimakona yake din. A yau yazone ya sanar min da zancen aurensa daya taso Abbi wanda abin yazo min a bazata bada tsamani ba. Duban man din yayi kafin ya mika masa hannu zuwa juya harshe a cikin turanci yake masa murna da samun karuwan da zaiyi din ya dora da masa godiya kan irin taimakon da yai min a baya har lokacin yana rike da hannunsa don girmamashi a wajensa yadda sukeyi. Abbi kana masa godiya haka yarka yaki aure zai auri wata abinda ke yawo a kasan zuciyana kenan a lokacin yasa na kurawa hannayen nasu idanu. Man namijin duniya kamar ya karanta zuciyana sai naji shi yana bawa Abbina hakkuri akan rashin sanar damu da baiyi a cikin lokaci haka kuma Abbi ya ban hakkuri kan yadda abin ya faru shima bai san da hakan zai faru ba yake fada. Nan Abbi din da baisan kaiba ya dafashi yana fasin wanan ba komai bane ya zama strong ya dubi iyalinsa yanzu wani girma da nauyine zai hau kansa. Har gobe yana bakin ciki da shiga damuwa da rabuwa da ummu da kurciya yadebeshi yayi a lokacin yana jin bai muna adalci ba a rayuwansa yana tunanen ta ina zai sakawa Ayshaa a rayuwanta da zata iya fahintar bai watsar da ita a cikin duniya ba ko ya wofintar dani. Duk da Allah ya tsaya min yakawosu a rayuwana basu barni na wullakanta don banda uba ba. Ya karawa man din godiya tare da fatan alheri sosai na kuma ji dadin hakan da yaiwa man din inda yake fada mai zaiga sako daga wajena ya kuma gode sosai da irin kulawan da taimakon da yai min din lokacin da ban kusa dashi. Saida mukasha ruwan shayin mai sanadarin ingantattun diyan icce kafin mu bar wajen mahaifin nawa direct airport muka kaishi kai tsaye. Mun jima acikin mota ba abinda yakeyi sai ban hakkuri a fakaice wanda hakan kamar yana kara zubawa zuciyana fetur nake ji a lokacin. Duk da nasan halin mutanen mu masu kudi da masu mulki kwarya tabi kwarya sukeyiwa diyan su a yanzu sai kalilan ne sukan tsallaka su auri na kasa dasu . Koshi sai ankai ruwa rana idan yaro ya hinjire macen ko namiji shine zasu yarda amma ba don sunso ba da hakan anfi son dai ace dan wani da wani ko yar wance da wancene ai kowa ya nuna karyan arziki a gaban duniya. Abin takaici kuma yayan tallaka sun kasa hakkura da hakan yarinya tasan ba aurenta zakayi ba bata mata kurciya kawai ya kawoka wajenta sai ka cika mata kudi ka rudeta dasu ido rufe zata yarda da bukatanka kayi abinda zakayi ka tafi ka barta. Ya Allah ka shiryemu a baki dayan mu Allahuma Amin inawa kowa fatan alheri irin hakan kamar yadda nakewa kaina addua a kullum. Tunda ya fita daga motar ba zance na iya daga kai na dubi inda yake ba don yadda nake jin kamar ba zamu sake haduwa dashi ba daga wanan ganin da nake masa a yanzu. Kamar ya san ina kallonsa har yayi tako zuwa uku sai kuma naga ya tsaya ya juyo zuwa inda nake ya zagaya zuwa gefena hakan yasa yasa na sauke glass din dake rufe ina kokarin controling kaina daga jin abinda zai fada min. Ayshaa naji ya ambaci sunana cikin wani kasalalen murya da ban taba jin ya kirani dashi ba sai kuma yakai hannunsa saman fuskansa ya dan shafo kafin ya maryar da hannayesa waje daya ya hardesu saman kirjinsa yaci gaba da fadin. Nasan banyi maki daidai ba don Allah ki gafarceni ba zaki gane dalilin hakan ba a yanzu sai nan gaba. A zamana dake nasan ban taba furta maki kalman so ba a fili haka har Allah ya baiyana maki mahaifinki kika dawo garesa a yanzu. Enough yaya man Allah ya baku zaman lafiya na kuma gode Allah ya saukeka lafiya na fada da dan karfi ina tada mota sai kuma na kasa barin wajen kaina kife wani kuka nazo min dake saka zuciyana wani daci a lokacin. Hannusa naji ya dora a saman nawa ya fara dan murzawa a hankali alaman bani hakkuri da kyat na dago kai ina fadin fadin ba komai ya man kaje kada ka makara time din dagawanku yayi. Bai iya yin magana ba sai kallon yadda nake faman jan maji saboda kukan da nayi a lokacin zamuyi magana a waya indan Allah ya saukeka lafiya na fada ina tayar da mota. Saida muka hau titi da kyau naji Asmau daga bayan mota inda take zaune har lokacin tana fadin kiyi hakkuri mummy na fahinci abinda ke nan yanzu. Ba komai Asmau abinda Allah ya rubuto muna ke nan a tsakanin mu muyi sabon da ba zamu kasance da junan mu ba na hakkura da man daga ranan itayau saidai zumunci a tsakanin mu kuma insha Allah. Gudu nayi sosai ba tare data farga da hakan ba saida taganmu a kofan wajen aikinsu na tsaya a nan ma din kifa kai nayi sosai ina kuka sosai don ba zan iya controling din kaina ba a lokacin. Yanzu ina zaki mummy muryan Asmauce naji tana min wanan tambayan da kyat na iya budan bakina nace da ita ban sani ba Asmau sai naji tace dani muje gida kawai mummy . Banki nata ba gidan na nufa dakina na nufa kai tsaye itace ta biyoni ciki da jakkunana zuwa dakin waje ta samu ta zauna a bakin gado ta zuba min idanu kawai tana kallona. Don ta rasa kalman da zatayi amfani dashi wajen ban hakkuri akan dan abinda ta fahinta a zuciyarta game dani din da man a lokacin . Don idan ba karya tunanenta ya bata ba hakan na nufin shike nan mun rabu fa rabuwa ta har abada kuma dashi. To ina matsalan hakan ya samo mafari take tambayan kanta da kanta matsalan abin dai ba magana nakeyi ba balle in fada mata matsalan da muka samu. Abune da idan da ba a gabanta abin ya faru ba zata iya fadawa maishi karya yakeyi don a iya sanina da ita tazo kano ta samemu tare da man ne sai kuma a ce wai haka kawai yau mun rabu ? Irin tunanen da take faman yi ke nan a zuciyarta har lokacin sallah la,asar yayi lokacin ne take fadin mummy ki tashi kiyi sallah har la,asar yayi bamuyi azahar ba. Na dan kai mintu biyu a wajen kafin in daga ba tare da nayi mata magana ba na shiga bayi don in gabatar da sallah kodana idar na jima a wajen zaune. Itace dai ta dawo dakin ta sameni saida ta zauna ta soma magana tana fadin mummy ki daure muje kici abinci koda kadan ne. Asmau bana jin cin komai a yanzu na bata amsa tace da dai kin daure mummy kada ki saka wanan zancen a zuciyar ki don dai ke macece mummy. Idan har da gangan sunka hana ya aureki da insha Allahu gaba dayansu sai sunj kunya tunda dai kina da gatanki ai ya kwana gidan sauki don da ba yanzu bane balle suce don suna fadan baki da asalin da zaki iya aurensa ne yasa hakan. Murmushin dole na kakaro a saman fuskana na dan dago ina fadin ki manta da zancen kawai Asmau wanan bashine na farko dana rasa masoyina ba don haka nasaba da irin wanan tun farko. Amma ai yanzu ba da bane da suke fadan wai ke din baki da asalin da zasu bari yayansu su aureki don yanzu kaf dinsu ba wanda yakai ki nasaban kwarai a cikinsu. Kuma insha Allah idan kika tashi aure sai duk sun girgiza da mijin da Allah zai kawo maki mummy ni yanzuma na gama tunane nake ganin mijin daine baizo ba kawai mummy . Hakane wani lokaci munawa Allah shishigi a cikin lamarinsa sai muga kamar ya hanamu abinda muke so a rayuwan mu wanda hakan kuma ba alheri bane a wajen karshe in mun nace sai munyi sai Allah ya barmu da iyawansa. Balle ba zan taba zama a innuwa daya da anty hindu ba a matsayin kishiyata muna auren miji daya kawai dai sabo nakewa kukan hakan ba wani abu ba. Don ko a gaskiya man bai taba furta min kalman so ba duk zamana dashi wanda bansan dalilinsa nayin hakan ba alhalin nasan muna son da kaunan juna a tsakanin mu. Wai wace hinduce kike magana ba dai wanan ta gidan su ummu din nan ba nace itace zai aura da wata nake gani ban dai san ya zancen yake bane dai. Wanan bakar matar dai da akace yar mijin ummu ce ita me daddyna zaiyi da wanan mace mai muni sunan kawai tace ita amma bata kama da masu asalin sunan ba ai. Murmushi nayi ina mikewa tsaye kafin nace su gidan sarauta ai nasaba suke jawa a lamarinsu bawai kyau ba ko wani tsari . Kaya na sauya muka fito falo ganin mu a gida dasu yaya Nazir sukayine ya basu mamaki suke fadin wai dama kuna gidan nan ashe ? Muna nan mun dawo tun dazun Asmau ta fada a kujerun falon inda muka samesu a na muka zauna muna gaisawa dasu . Ganin hankalina ya dan dauku a garesu yasa Asmau kara fadin mummy abincin fa bakifaci komai ba tun da safe bayan shayin da mukasha wurin Abbi da mukaje dazun . Ai kinsan shayin nan nasu yana da kama ciki sam banjin yunwa ko kadan yadda kike tsamani ai narasa da wani irin sanadari ake hadawa Abbi shayinsa don daban yake da wanda nake sha a nan. Wai yau kuje wajen Abbine kafin na bada amsa Asmau tace kallo ya wuce ku ai yaya Najib yau naga duniya a sama abinda ban taba mafalkin ganin sa ba . Nan tashiga basu labarin abinda ta gani wajen ina zaune sai murmushi nakeyi dadin naka a kusa dakai ke nan yau ba don Allah ya ban hikiman kawosu a kusa dani ba yaya zanyi da zuciyana da wanan famin da nake cikinsa a yanzu ? Har jirgi ya sauka yana zaune kamar an dashi a wajen bai taba tunane ko zaton zaiga hakan daga wajen Ayshaa ba yarinyar da a yanzu har shakkunta yake a idonsa duk mulkinsa da muka min sai gashi tayi masa ba zata itace take kuka akansa. Ma,aikatan jirginne ke sanar masu da saukansu inda kowa na cikin jirgin yake haraman bin umurnin fita daga jirgin amma shi ko motsawa baiyi ba balle yayi niyar fita. Muryan dan chainan dake kusa dashi zaune ne yake rokonsa daya dan daga zai fita sai lokacin hankalinsa ya dawo gareshi. Inda ya dan sauke ajiyan zuciya yana murmusawa tare da fadin yayi hakkuri hankalinsa baya tare dashine a lokacin. Da,kyar yaga ya isa gidansa don kansa dake wani irin sara masa a lokacin dama kukan ya samu yadda yaga Ayshaa ta samu da zaifi mai sauki da wanan ciwon kan daya addabe tun bayan rabuwan mu din. Saman kujera ya zube a nan falon tare da dafe kansa da hannunsa daya yana cigaba da tunanen da yakeyi ya dauki dogon lokaci zaune a wajen hakana . Wayansa yaji kira na shigo masa a dadafe ya samu ya daga kiran daddy ne ya kirashi da tun safe yake kokarin kamashi da layinsa bai samu ba. Yana dagawa muryan daddy din yaji yana furta Alhamdullahi ya dauka yanzu yaci gaba da fadi yau ina ka shiga haka tun safe muna kiran layin ka baya shiga. Kai tsaye yaba mahaifin nasa amsa da Dubai na tafi wajen Ayshaa daddyn yace Aisha kuma wace hakana cikin kasala da wani irin murya yace yar wajen mummy din baffa sayyadi dake can. Au au Aisha lafiya dai kaje ko dan shiru yayi kafin a gundure yaba mahaifin nasa amsa da fadan ba komai daddy naje na bata hakkurine in fada mata zancen auren da kaina. Tausayin dan nasa yaji ya daki zuciyarsa lokaci guda don yasan dan nasa bakone a fagen soyayya don bai taba jin makamancin wanan watau na dan nasa ba hakan yasa ya sauke murmushi ta yadda har dan yana iya jinsa yace. Banda abinka my friend ance maka akanje abawa mace hakkurine haka kai tsaye ? I have too daddy don bansan idan bataji daga bakina ba me zata fada a kan hakan wanan yasa na tafi ya kare da fadan zan kiraka daddy na dawo da ciwon kaine zansha magani in kwanta ya kashe wayan nasa ba tare daya jira mai mahaifin nasa zaice ba a lokacin. Shima daddy daga bangaresa wayan yabi da kallo kafin kuma hankalinsa ya tashi ya fara tausayin dan nasa da haka ya kasance akansa . Badon maimartaba bane da kansa ya yanke wanan hukunci da ba abinda zaisa shima kansa ya yarda balle kuma dan nasa daya rigada yasan halinsa . Zai barshi zuwa safe zai kara nemansa don yasan yanzu darene can sosai ba kamar nan da yake akwai sauran lokaci ba haka. ZAINAB IDRIS MAKAWA [12/16, 10:25 PM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Hankali tashe ta shigo falon tana tambayan mijin nata idan ya samu layin wayar dan nasu a ranan a hankali ya dago kanshi ya sauke mata kallo . Kafin ya dan gyara zama yana fadin har yanzu baya shiga anya daddy ba wani hali yaron nan ya shiga ba kuwa akan zancen nan ? Ina zan sani Dr abinda na yanke a yanzu shine idan ban samesa a waya ba zan tafi can a gobe insha Allahu zanje in sanarwa maimartaba halin da yake ciki don,,,,,,, Muryan husnace ke masu sallama daga kofa juyawa uwar tayi tana amsa sallaman a cikon mamaki don yanzu ta barsu falo a zaune. Daddy imamune yazo yakewa daddy sallama ta fada kana ta juya don taga irin kallon mamakin da suke mata a fuskokinsu yasa ta fadi hakan a takaice ta juya ta fita. Imamu kuma daddy ya fada yana mikewa tsaye da sauri ya sauka kasa zuwa falo don ya samu dan uwan nasa dayazo gidan nasu wanda ba kasafai yake zuwa gidan na kanin nasa ba saidai shi daddy ya samesa a gidansa. Tun daga stars din dayake saukowa yake fadin yaya kaine tafe a wanan lokacin baka kirani a waya ba nazo cikon girmamawa ga dan uwan nasa. Ai dole in taso Ahmed zancem kurane ya taso dani kada ta mayar da mutane shashasu irin nazo in fada maka cewa nidai kaina na samu baba yau nayi cancel din auren magaji da yarta da za a hada wanda nasan ba komai zai biyo bayan haka ba sai zalla rikici irin nata. Mami dake saukowa taji zancen daga sama bata san lokacin data daga hannu tana furta alhamdullahi ba ta karasa saukowa tana gaida yayan nata kuma surikinta cikin girmamawa ta samu waje ta zauna. Shima cigaba da maganan daya soma yayi yana fadin mutumiyar banza da wofi kawai ta dauka donta dama za,ayi wanan hadin ? Don Sayyadine kuma a yanzu ko donshi din na soke na samu maimartaba da hujja masu kwari akan zancen kuma ya yarda da zancena sai taje tajika yar nata tasha. Dama ace yar abin kwaraice ana neman rufawa mutumi da yarinya asiri ta shiga yiwa mutane hauka da cin mutunci ita yarta ba zata zo ta biyi ba a gidan magaji kamar yadda maimartaba ya tsara ayi. Sai kace yar nata wata abin kwaraice ta bar yara sun lalacewa mutumi ana neman rufa masa asiri kice zaki tonawa kanki. Sai kai yaya kai kadai ka isa kai wanan ta kyale daddy ya fada yana dan sakin murmushin farin ciki ya cigaba da fadin nasan don sayyadi maimartaba yayi wanan karan amma ita tana ganin don ta akayi hakan. Shinake son ta gane bata da wani amfani ko mutunci a cikin mu yanzu zancene na hannuka baya rubewa ka yanke kayar kawai a tsakanin mu don bamu da yadda zamuyi da ita a cikin mu. Yanzu ina jiranta nasan zamu hadu zata kuma jini da kyau wanan karon idan batayi hankali ba saina sa an daureta a wanan karon . A,a yaya kada ayi haka don Allah abin baikai can ba kada ka biyewa haukan kura kuja muna wani sabon zance bayan wanda muke cikinsa data ja muna. Bata san tayi ba sai idan an tunatar da ita hakan zata shiga hankalinta don yanzu har nuna isa takeyi na ita takai ta isa kuma ga mutane. Yaya aiba wanan ba yanzu haka zancen shi mam bashir muke da dr kashigo ina ga gobe zan sameshi naga halin da yake ciki a can din. Wani hali yake ciki daddy imamu ya tambaya cikin sauya fuska da sauri ga dan uwan nasa daya soma zancen dan nasu. To mun daiyi waya dashi ga shekaran jiya da dare yake sanar damu cewa saukanshi ke nan ya tafi Dubai wajen yarinyar nan yar gidan matar Sayyadi. Kasan suna tare da dadewa maganan ce bata kai manya su shiga ba saiga wanan zancen da maimartaba yazo dashi wanan ya dakatar da zancen nasu. Wata sabuwa amma Ahmed kasan da haka shine baka sanarwa maimarta ba da zancen nan ba sai yanzu da abu ya jagule haka ? Ai kasan halin yaran nan yaya ba,ayi masu gaba a yanzu sai sun furta ya tsaya kwauron bakine har hakan ta cika dashi a yanzu bandai san yaya sukayi ba ya kashe waya yana fada min kansa yana mishi ciwo a lokacin zai kira kuma har yanzu layinsa duka basu shiga koda mun kira muji halin da yake ciki a can din. Subbanallahi ya fada yana fadin sake kiran nasa muji Allah yasa dai lafiya sun gwada kiran bai shiga ba har imamu din yabar gidan layin nasa baya shiga. Zaune suke shiru gaba dayansu falon inda Abbu ke kwance saman shimfidan da akai mai tun bayan dawowan shi daga asibiti . Idonsa biyu ba barci yakeyi ba a lokacin amma uffan baicewa kowa ba duk da zancen da Ammah ke zubo mashi sai yanzun da tace ni ina yarinyar nan Samira ta shigane wai ? Tazo ta nemo muna yaran nan ta waya mu fadawa Aeesha halin da malam ke ciki kada sai daga baya tazo taji taga laifin mu kuma rashin sanar mata din da bamuyi ba. Cikin karfin hali irin ta namiji maijin jiki ya dan dago yana fadin ku barta don Allah kada ku daga mata hankali ai naji sauku sosai insha Allahu. Amma malam kasan halin yarka da jinini fa gara kawai dai mu fada mata zaifi sauki ai Samira data fito ta na tsaye daga inda take tayi mai photo ba tare daya sani ba take fadin. Ai gara ka bari ta sani tazo don har da ciwon rashin ganin mummy da bakayi cikin lamarin nan yanzu kaga idan tazo ka ganta zaka mike ai. Jan ido yai mata tace ai gaskiya na fada ba mummy ba illa na hannun daman ka kazubewa mutane kana kuma fadan kar a kirasu . Mummy tafi dason ka samu lafiya ka mike ka shiga gari a san Allah ya azurtaka a yanzu ba Amadun da mutane suka sani bane a baya . Ka kuma nadewa mutane nan kana makyarkyatan sanyi a daki ko yaushe gara dai ta sani din yafi cikin karfi hali ya koma fadin. Akul, kika kirata ranki saiya baci a gidan nan kinji na fada maki wai meyasa baku son yarinyar nan ta zauna lafiyane wai ? Mu kuma malam yanzu me mukayi saboda Allah Ammah ta fada tana mai kallon ido da ido kafin ta kawar da kai gefe daya tana magana kasa kasa. Ba gara Aeesha din tazo ba komu ai muna son ganin ta ba kai kadai ba yarinyar nan yanzu kusan shekara biyu ke nan suke nema a can fa ? Banda sulaiman din gidan akwai daya dawo muna da labarinsu waya tafi wajensu ya dubo muna halin dasu ciki don Allah ? Samira ta juya tanawa yan tsofin kakanin nata dariya zuwa daki a kasan zuciyar ta kuma tana Allah Allah Ammah ta matsa da magana ace itace zatazo duba su a can din. Tafe yake da iyalinsa ga guzurinsu ya kare tafiya zuwa kano daga ghana akwai nisa tafiyan mota a wahalce suke wanan tafiyan . Wanan karon matarsa karima ta dage dole sai sunkai yara garunsu sunga gida a wanan karon ba zata yarda da bakin mijin da kullum hakkuri yake bata kan cewa ai zasu tafi zasu tagi ga yara har takwas Allah ya bayar a tsakaninsu maza biyar mata ukku. Yaso ko su rage wasu a nan suje su dawo amma fitinan karima da bata san nisan kano zuwa ghana ba ji kawai takeyi a bakin mutane ta dauka iya tafiyan wuni zasuyi acan su iso kano din . Sai gashi kacar sukaga sun shigo najeriya din don ma suna bin hanyar bayane barauniyar hanya yasa tafiyan nasu ba tangarda a cikinsa. Gashi kadan kadan ita ko yaran zasuce wai har yanzu ba a iso kano din bane baba rashin yawan maganansu saidai ya kada kai yace dasu da saura kawai har dai Allah ya taimaka suka shigo kasan kano din lafiya. A tasha suka kwana saida safene bayan ya dan kula ya nemo masu abinda zasu karya kummalo koshi kokone ya samu wata baiwar Allah ta tausaya masu ta zubo masu roba biyu yasha ya baiwa yaran maza su biyir duk da yasan bai masu komai a cikinsu. Roba daya kuma karima da yaran mata suka shanye shi tas a lokaci daya don ba karamin wahala sukayi ba cikin ma babban mota suke hawa don rage fitinan kudin mota. Rai goma aiba wasa bane da haukan karima kuma bata bar kowa ba gaba daya ta kwaso acewarta kowa ai yana son yaga gida shima don gaba. Tashar zuwa garin su inda yasan iyayyen nasa suke zaune ya nema don gaba daya tsarin garin ya sauya a yadda ya barshi a baya yanzu garin gaba daya ya koma wani babban birni a wajensa. Sai azahar suka isa garin inda nan kan dan sauye sauyen da dama gaskiya don ya gane tsohon gidansu can din ya nufa da iyalin nasa cikin sauke ajiyan zuciya don ganin kanshi a gaban gida. Sallama yayi maigidan ya fito saidai mamakine karara a zuciyar shi ganin bakuwar fuska a matsayin wanda ke da gidan sai bayan sun gaisa yake tambaya don Allah baba fa ? Mutumin yace baba wani baba ke nan don shi sam bai shedashi ba a lokacin baba dai maigidan nan wanda yake zaune shiya gina gidan ai. Gaskiya kila batan kai kayi amma nan kan gidane saidai ku kara gaba gaskiya haba dai malam yaya za,ayi mahaifana ya bace min to kaje can gaba ka nema nan kan gidane gaskiya. Ya juya zuwa ciki ya barshi tsaye a wajen cijin tarin mamaki ga iyalinsa buuuu a bayansa tsaye suna kallon ikon Allah. Daga can yaji muryan karima a bayansa tana fadin baba Abdul kardai kace min dama baku da gida ka jawomu zuwa nan da uban nisan tafiyan da muka sha din nan. Zata fara masa masifa mutumin ya dawo baya yana fadin wai ko malam Amadun dan batta kake magana ? Cikin washe baki yace shifa shi Allah sarki yaune ai malam Amadu ya dade da kaura garin nan ya koma cikin birni da zama dagashi har matarsa suna cikin birni da zama yanzu. Innalillahi ya ambata wai ko salihu ne dan wajensa mutumin ya kara tambaya yace nine ikon Allah kaine tafe iyalinkane nan yace sune muke tafe sunzo suga gida . Ina zuwa mutumin yace dashi ya shiga gida ya dan jima sai ya fito yana fadin da gani daga nisa kuke ku shigo daga ciki ku dan huta kusha ruwa kafin ansan abinyi tunda akwai yan uwa da za,a bincika a garin nan ai aji inda suke yanzu. Godiya yayi mai yana umartan iyalin nasa su shiga daga ciki shi da sauran yaran maza manya suka tsaya daga waje anan ya fito masu da tabarma donsu huta su dan sauke gajiyan da suka kwaso na hanya. Bawan Allah mutumi arziki har abincinsa ya dauko ya fito masu dashi kana ya koma kuma ciki saida ya tabbatar matan suma sun samu inda suka zauna donsu huta din. Kafin ya fito ya samu salihu a waje suka kara gaisawa dashi yake fadin ai tunda nagane kai dan malam Amadune babune zai hana inma tarbon mutunci don mahaifinka mutumin arzikine sosai wallahi. Duk da gidansa na saya amma baya shigowa garin nan baizo inda nake mun gaisa dashi ba kaima ina ganin baka shedani bane har yanzu nine iliya dan wajan wanzan mana . Ya dago yace haba ina ta kokarin tuna inda nasan fuska amma na manta sai yanzu daka fada na gane tabbas anyi haka ilya kuwa nagidan baba wazan . Hira sukayi na yaushe rabo shine ya raka salisu gidan su Ammah wajen yan uwanta a nan ya kwaso buhun wullakanci don abinda iliya da ba dan uwansa ba yai masu shida iyalinsa sun sun nuna ya kama hanya zuwa birni sun dai fada mai unguwar da zai samu iyayyensa din a can. Yaso su juya a ranan zuwa kano shi iliya yace ba za ai haka ba su matan sai su kwana cikin gida tare da iyalina su kuma mazan kaga ga masallaci a kofan gida sai su kwana a ciki da safe sai ku kama hanya amma ku shiga gari cikin daren nan ga iyali a wanan zamanin ? Shawaransa yabi anan ya kwana da iyalinsa har girkin dare yasa akai masu sukaci suka koshi da safe ya raka su zuwa gareji inda zasu samu mota da zai kwashesu zuwa har inda akai masu kwatance duk da shikan salisu aljihunsa ya fada a lokacin amma bacewa kowa komai ba. Na yarda da ba haushe ke fadin alheri baya faduwa kasa banza kayiwa dan wani aima naka ka hana dan wani a hana naka. Donko kamar iliya yashiga zuciyar salihu yasan abinda yake tunane sai da suka gama zama a motar ya mikawa driver kudi yace salihu yabar kudinsa ya biya masu . Bayan godiya mai yawa suka dauki hanyan kano kai tsaye suna bin gari da kallo har Allah ya kawosu lafiya cikin aminci har cikin unguwar. Sunan da suke ta faman tambaya ba haka ake kiransa ba a wanan wajen saida dabara ya fadowa yaya Salisu ya soma fadin akwai wata yar larabawa da yake riko a wajensa . Sai da kyat koshi wani dan zaman majallissan isa maishago ya hadu dasu suna tambaya ga driver har ya fara cewa shikan sai dai ya saukesu gaskiya shiya gaji da yawo dasu hakana. Wai tsaya ko gidan Abbu kuke nemane wai shidai ne ke rikon Aeesha balaraba ko da uwarta ta dawo da mijinta daga saudiya suna unguwar GRA kusa da,,,,, Kai baban Aoudul dama baka san komai ba wai kodai saida mu zakayine a kasan nan sai dan nasu baba yace haba mummy wanga wani irin maganane kuma daddyne zai saidamu ? To nasani abu tun jiya ana wahala daya ace mutum bai gane gidansu ba wanan matashin dake bayani yace indai shine da kunbi wanan kwanar zakuga wani babban gida mai kyau haka da sabon fenti nane gidan. Ya salihu yace samari shifa wanda muke nema ya dan fara tsufa haka yace ku daije ku diba ko shine har ya dan wuce ya dawo yana fadin barima dai muje in nuna maku gidan koshine. Yayi gaba da sauri mai motan yana dan binsa a baya zuwa gidan suna ganin inda sauranyin ya tsaya yaya salisu da sauri yace ina wanan kan ba gida baba bane ina ko yanzu wahala bai kare muna ba . Baba bari dai mu duba din ko shine idan bashi bane sai mu tafi yana jin maganan yayansa don suna da hankali sosai da tausayinsa uwar daice wata har har da ita hakan nan . Sallama saurayin ya soma daga kofa yana dan kwankwasa get din gidan wanda yasha gyara daga ciki maigadi ya amsa ya leko yace aina fada maku ba gidan bane nan ina baba yaga maigadi shi da bai wuce gadi ba. Yaron maibiwa babban yace baba kasan abinda Allah yayi bayan ka kila aishina gani mukan Allah yasa nan din ne gidam matar nasa ta fada daga gaban mota inda suke zaune ita da yaranta mata biyu sun makure. Bayani saurayin yakewa maigadi da fadin wasune ke neman gida nace su tambaya ko nan ne gidan lekowa maigadin yayi da kyau sukai arba da wani magodanci mai iyali da yawa a cikin mota yance anya kuwa ? Karasa fitowa yayi suma suka fito mazan suna masa bayani sai ga samira ta fito nan suka hadu suka kara mata bayani ta bisu da kallo juyawa tayi zuwa cikin gida. Sai ga Ammah da anty Safiya sun fito ganin kowaye Alhamdullah umma ya fada yana nufo Ammah din dake neman sanin ko suwaye haka don samira ta firgitasu tace wasu iyamurai sunzo suna neman wani gidan nan cikin daga hankali tana fadin wai sun bata tsoro yadda ta gansu din. Wanan yasa su kuma suka kwaso a guje tun kan su shigo masu gidan sai gashi ya nufosu ya ambatan ummah ? Binshi tayi da kallo kafin tace dan baba kaine ? Nine ummah mune tafe wallahi ya karasa tabi iyalin nasa da kallo sai kuma ta fashe da kuka ta juya cikin gida kawai daidai lokacin Abbu ya tako ya fito don ya dan fara fita yanzu. Ganin Ammah tafe a cikin kuka ya soma fadin yaya akayi meke farune wai su waye a wajen yama rasa tambayan da zai mata a lokacin fuskanshi kuma yana kallon waje. Karasa fitowa yayi wajen yana binsu da kallo kafin yace a,a salihu yau kaine garin namu haka da rana tsaka ya dan murmusa cikin jin dadi da ganin mahaifin nasa yana fadin wallahi nine baba. Driver kan tun da aka gane gida ya shiga haraman sauke masu tarkacensu yana mita yawon da akasha dashi na neman gidan . Dukkansu a falon sunyi jugun jugun a zaune kowa ya kasa magana a cikin su don sakon da maimartaba ya sanarwa mahaifiyarsu dashi da safe. Na ya janye auren Magaji da yar wajen kura don ya fahinci auren ba zai kawo komai ba sai tashin hankali da hadin hasumi a tsakanin su don haka ba wanan zancen ya kuma rufe wanan zancen kada wanda ya sameshi dashi kuma again. Wanan yasa ta kira yayan nata cikin tashin hankali tana sanar masu da sakon mahaifin nasu dayazo mata dashi a cikin wanan safiyan. Imamu ne ya fara magana ya soma da fadin hakan yayi ai tunda dama ita kura tace bata yarda yarta tazo na biyu ba kinga yanzu sai ta samo wanda zata daura mata tazo na farko a gidansa. Ko ita datazo na farkon wani abin arzikin ta tsinanawa auren nata ban sani ba yanzu ai zance ya kare ba sauran wani korafi kuma a yanzu ai. Tabbas yau na gaskanta imamu ko wuka aka baka zaka iya kasheni a duniyan nan yace tabbas da zan kashe ki hukuma batace komai ba kura dana kashe ki mun huta da bakin cikin da kike kumsa muna a dakin nan. Kuka ta fashe dashi lokaci guda tana ihu wanda hakan ya jawo hankalin ma,aikatan gidan kowa ya leko ya gansu a zaune sai yayi turus ya koma baya. Hjy Nasarace ta soma magana tana fadin koma meye yanzu aike kikajawa janki yaya na fada maki kibi abin nan sannu a gama lafiya kinki yanzu ga abinda subutan bakin ki ya haifar muna ai nikan na soma gajiya wallahi. Muna murnan abi zai yuyu sai kuma abu ya koma haka dakin ,,,,, Kukam hindu ce ya dakatar da ita daga zancen data soma din suka bita da kallo jikin mummy Nasare ta fada tana fadin mummy kiyi min rai ki taimakeni don Allah ? Daddy imamu ya mike yana fadin hjy ni zan tafi ina shike nan zancen da kike neman mu uwar ta kalloshi tana fadin ina kuma zaka ai zaka tsaya muji korafinta ko ? Me zance mama bayan baba ya gama yanke hukuncinsa koma meye ai yanzu uwarta taja mata hakan saita je ta nemo irin da uwarta ke so kuma . Daddy Abba yace in koma gidan mummy in zauna kada in kara dawo masa gida idan mummy tayi min miji a sanar masa. Ta juya kuma wajen uwar nata da sai gumjin kuka takeyi tana fadin mummy why zaki hana min cikar burina a daidai lokacin da kiris ya rage burina ya cika . Ke ki natsu kibar wanan shashanci da kikewa mutane wasu ma an masu hakan sunyi hakkuri ba kanki bane farau hakan. Daddy imamune ya tsawata mata da hakan dole taja bakin ta tayi shiru da tabaran da takewa iyayyen nata da rashin kunya. Tasan halin imamu yanzune zaikai mata hannu ya illanta don haka dole taja bakinta tayi shiru cikin kamun kai tana saurarensa. Kamar yadda mahaifinki ya fada muma nan hakane wajen mu uwarki gata nan ba irin batancin da batayi muna ba kan za a hada auren ki da wace mahaifin mu ke ganin dacewansa . Sai yanzu data gama bata komai idon ku ya bude ko don haka kada ki zargi kowa anan gata nan zaune ki zargeta don ita ta bata komai tun farko. Ina son kuma ki sani ba a kanki ta fara hakan ba don haka kije kiyi hakkuri ki nemi wani mijin mu a shirye muke da mu daura maki aure da duk wanda kika kawo muna nan. Bakinta ta toshe da hannu daya don gudun kada sautin kukanta ya fito fili saboda gargadin da imamu din yayi mata tun farko taja baki ta rufe ciki tashi hankali. Sallama yaiwa mahaifiyarsu yasa kai ya fice sai lokacin kura ta samu bakin magana tana fadin dama nasani imamu ya dade yana jin haushina hjy . Nasan yau idan imamu yaba da goyon baya kan zancen nan baba zai hakkura da komai hjy nasare ce ta katseta da fadin kinsan kuma ba zai taba yarda da hakan ba ai ki mantane in tunana maki yanzu,,,,, Nagode kwarai da ta,aziyan ku gareni Allah ya bada lada yakai hasske ga al,umma Annabi ga baki daya amin nagode kwara Allah ya bada ladan hakan. ZAINAB IDRIS MAKAWA [12/18, 8:55 AM] Zainab Idris Makawa Writer: [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Yadda na dage nayi komai har ya kammala daga bangaren mu abin sai godiya a wurin Allah dama ance komai na dan Nageria dabanne haka na kuma ba haushe baiwane na ubangiji acikin al,umma. Don shi bahaushen mutum ko ince dan arewa Allah yai masu wani baiwa na dabanne a rayuwansa Allah ya bamu wani baiwa wanda bamu san muna da ita ba saboda jahilci da duhunkai na rashin wayewa da bamu dashi. Wanan abin biyun yasa ake barin mu a baya akoda yaushe amma dai din ba,a fimu ba kamar yadda man ya ban shawara haka nayi na dauko masana kwaliya daga chaina da indiya suka tsara min komai acikin musulunci don haka a wanan shekaran gidan na sarautan Dubai ya fito daban da sauran shekaru na baya da ake irin wanan bukin. Don hakan daga duk inda kake a cikin garin zaka iya hango wanan aikin da company mu yayi wanda ya kara fito da darajan gidan sarautan sosai a idon duniya da kuma bakinsu da suka fara hallara a kasan kowa na yaba yadda aka tsara wanan wajen. Wanda ba komai bane kuma illa dagewa da rokon Allah da mika kai ga ubangiji da nasaka kaina akan wanan aikin dana saka kaina wanda sanadina ya jawowa ahalina daukaka a idon duniya ta dalilina. Sam basu taba tsamani dagewan da yariman yayi akan sai company mune zaiyi wanan aikin ba zai kawo nasara haka har hankalin jama,a ya dauku ga gyaran namu haka ba. Sai gashi cikin yardan ubangiji da amincewarsa komai ya tafi fiyeda yadda ni kaina banyi tsamanin hakan ba. Sirrin kuma ba komai bane a nan gida Nageria na turo nabada kudi masu yawa nasaka a roka muna ubangiji an bada sadaka sosai anyiwa addini hidima kuma ubangiji ya karba muna bukatan mu don sai godiya a gareshi gaskiya. Nasirdeen wanan hikima taka da basira ya jawo min daukaka da yabo a cikin fadin duniya haka kuma darajan fadar nan tamu ta karbu a idon duniya fiye dako wani shekara. Murmushi dan nasa yayi yana gyara zama don jin dadin abinda mahaifin nasa ya fada game da aikin da kowa yasaka mai ido a kansa da suke hango gazawan hakan garesa a farkon aikin. Don sun dauka duk shirmene sai gashi su kansu abin ya basu sha,awa sosai kafin mahaifin nasa ya yaba su su suka fara nuna mamakinsu ga yadda aikin ya wakana. Mikewa yayi zuwa gaban mahaifin nasa ya dan rankwafo yana mika masa hannu nuna jin dadin yabonsa da mahaifin yayi yayin da mahaifin ya kama hannaye dan nasa biyu ya sumbancesa tare da jawoshi zuwa jikinsa ya rugumeshi cikin jin dadi. Haka ya wakana da sauran yan uwan nasa kafin suyiwa mahaifin nasu sallama su fito kowa na fadan albarkacin bakinsa shi dai baiyi magana ba kuma inda sabo duk sun saba da wanan halin nasa haka suka taso dashi a rayuwansa baida yawan surutu saidai yana da wani baiwa na boye da Allah ya bashi. Mutum ne da duk abinda ya taba wanan abin zaiyi masu albarka saidai matsala dayane kafin hakan ya faru yana da wuya don bai faye shiga shirginsu ba sai lokaci lokaci irin hakan. Bakin motarsa ya tsaya ya zaro wayarsa yana rubutu a cikinsa a cikin harshen turanci ba wani dogon sako bane illa yaba aikin da suka gani din anyi yayi godiya a kai. Ba,afi yan mintuna ba sakon ya dawo mashi inda na bashi amsa da godiya tare da fadin godiya da saura sai ran daren bukin zai kara shan mamaki watau gobe ke nan da zasu fara taron. Saiga wani sakon ya shigo min wanda yasa na tsaya ina dan nazarinsa don ya rubuta da cewa will you be guest at d occasion ? Nan kam bansan amsan da zan bashi ba tunda dole naje wajen ai naga yadda abubuwa suke gudana amma kuma zancen shi a yanzu ya daure min kai. A bangaresa ganin ya dan jima a tsaye kofan gidan mahaifin nasa yana jiran amsata kamar yadda na turo mai wancan da wuri sai wanan karon yaji shiru hakan yasa ya fada mota drivershi ya ja suka tafi. A bangarena sake,sake na soma a zuciya amsan me zan bawa wanan dan balaraben da matsayina da kimata basu kai nace na zamo babban bakuwar shi a wajen wanan taron ba. Tarone na nuna hali irin tasu ta larabawa iyakata dashi a yanzu karin maganan da bahaushe keyine rabo ya rantse sai meshi din nan. Don rabon mune Allah ya tsaga a daulan su har suka jefomu cikin harkan nasu wanan yasa na dage na mayar da hankalina tsawon wata biyu ina wanan shirin. Allah kuma ya taimakeni komai ya tafi daidai tunda har sukai ga yaba Alhamdullahi a yanzu illa kawai yanzu abinda ya saura shine su ban kudina mu kara gaba nida jama,ata. Saidai har na cigaba da aikin gabana sai kuma sakon nasa ya tsaya min a rai nake jin rashin kyautawana ga tayin da yai min din bandai kula ba shima bai kara magana ba ga kuma abin ya tsaya min a raina. Waya na dauka na kira Asmau ina sheda mata tazo da kayan aikin ta gida idan zata dawo zatayi min gyaran jikina a gida ta amsa da to mummy . Daddyne tsaye akan dansa wanda akewa karin ruwa don abin ya zama mai zazzabi mai zafi saida abokin aikinsa yazo ya kaishi asibiti anyi daidai kuma daddy din baiyi sanyin gwiwa ba yabi sawun dan nasa har can turai din don yaga halin da yake ciki saboda wayanshi da suke kira yana kashe. Murmushi ya kakaro yana saukewa a fuskanshi tare da kokarin yunkurawa zaune yana fadin daddy yaushe ka iso garin nan ? Man ka kyauta ke nan dakaki fada muna halin da kake ciki kabarmu hankali tashe kwana biyu muna kiran wayan ka baya shiga why zaka boye muna irin wanan ? Murmushi ya karayiwa mahaifin nasa kafin yayi yunkurin mikewa zaune saidai ruwan da ake kara mashi ya hanashi tashi ya koma ya kwanta yadda yake. Tsaye mahaifin nasa yayi yana binsa da kallo cikin tausaya mashi har zuwa lokacin da aka turo kofa wanan abokin nasa dan kasan camerone ya shigo ganin daddy ya danyi shock yana gaidashi don sunsan juna dashi sosai. Daddy yaushe kashigo yace ban dade da sauka ba naje can makwabciyarshi take fada min yana nan kwana biyu itace tayi min kwatance. Abin nima ya ban mamaki don koda ya tafi dubai a ranan lafiyansa kalau sai gashi cikin dare ya kirani shine mukazo nan asibitin. Ajiyan zuciya ya sauke kafin yace Allah ya sauwaka sukai dan shiru a dakin anokin ne ya fita yana fadin bari ya samowa daddy din shayi ya dan kurba. Gaisuwa aka fara bayan sun jibge kaya a wajen gidan sai kallon mamaki Abbu ke binsu dashi kafin yace salihu yanzu ashe kana raye ka manta damu a cikin rayuwan ka. Daga na tafi sai nadawo dawowan da bakayi ba ke nan sai yau mu ganka da tulin iyali haka ka tasowa gida ? Tsam yaran da suka gama shan ruwa da kunun ayya suka mike suka nufi wajen famfo alwala suka farayi don lokacin sallah da suke ganin yayi a lokacin. Haka kawai Abbu yaji zuciyarshi ta tsunke don ganin yaran a cikin natsuwa haka shima tashi sukayi a nan masallaci dake jikin gidan Abbu din wanda ya haska unguwar sosai wajen tsaruwa. Abinci da yanzu tun wucewan Asmau yake zama matsala kafin su gama abinci sai kusan karfe ukku da wani abu na rana da Ammah kanyi Abbu yace kada ya kara gani hakan idan anty safiyan ba zata fito ta girka abinda zasuci ba ta bari. Dakuna dai akwaisu gidan available don haka zancen daki a gidan inda zasu zauna yanzu ba matsala bace a wajen iyayyen da badon Allah ya rufa asiri yar nan tayi wanan hikima ba da yaya zasuyi da wanan gaiyar da salihu ya kwaso masu. Gashi da gani akwai wahala ba wani abin arziki daya zo dashi balle ace zai kama ta wani wajen irin wanan tunanen da Abbu ke faman yi a zuciyarshi a hanyarshi ta shigowa gida daga masallaci. Turus yaja ya tsaya don ganin matan da yaran mata a waje suna sallah saman baranda shiga falon a,a ya fada yana karasawa ciki tare da mamaki . Kafin ya soma kiran Safiya kina inane wai yaya kuka barsu nan waje zaune ba a shiga da kayansu ciki ba. Ta fito tana gyara hannun riganta tare da fadin baba gani ya kai dubanshi ga bakin nasu yana fadin yaya aka barsu waje kuma ba a shiga dasu ciki ba ? Saida ta juya ta dan kallesu ta soma fadin dama wai kai ake jira ka dawo aji yadda za ayi in a nan zasu zauna ko kuma yaya ? Zancen banza ke nan shi salihu yana da wani wajene inda yafi nan gidan ubansa koya fada maku zasu kara gabane ba nan suka zo ba ? Ki dauko makulli a bude wacan wajen su sauka ciki tunda nan din yai muna kadan damu dasu haka Allah dai ya rufa asirin nan wanan yarinyar Nanata Allah yai mata albarka a rayuwanta. Ai yayi baba ya kara dai yanzu kan mu yakamata kanawa addua kuna ba Aeesha ba don ita tacigaba ta barmu nan kuma. Kai keko akwaiki da zancen banza wallahi akwai mahalukin da baison addu,a matukar yana rayuwa a doron kansa yana numfashi kowa yake kuwa ? Shigewa tayi ta barsu don yanzune Abbu saiya birkice masu a wajen key din ta dauko tana fadin baba gasu sai ga karima tazo inda yaken tsaye ta tsuguna har kasa tana fadin baba ina wuni mun sameku lafiya ko ? Ya juya yana amsawa tare da tambayanta yaya hanya ya suka baro mutanensu kuma ta amsa cikin jin dadi da fadan lafiya kalau Alhamdullahi. Wai baku karasa abinci bane ku fito masu dashi ya fada yana kallon anty safiya daya kula tana jin iya shege matsalanta ke nan bata kaunar taga dan uwa ya sauka a gidan. Yanzune zata tsiri iya shege don kawai ta bankatawa mai shi rai kamar yadda sukayi da anty baraka wace abin ya zamo mata silan alheri don yanzu har dan gida Abba ya saya masu da suka tattaro suka dawo kano da zama da iyalinta duka har mijin nata saboda tashin hankalin da akeyi a maiduguri. Gashi duk cikin diyan Abbu yafi ji da ita saboda natsuwanta da sanin yakamata shiya yake tausayinsu da wanan iftila,in ya cika dasu yanzu komai nasu ya salwanta a wanan fitinan na maiduguri. Abbu bai nunawa dan nasa da iyalinsa komai ba duk yadda ake so a tari bako a cikon mutunci yayi mashi shida iyalinsa dan yaran sun samu tarbiya mai inganci a rayuwansu wanan kuma ya samo asaline daga mahaifiyar ita karima data rike rike yaran cikon amana da mutunci. Duniya ke nan kaiwa wani aima naka idan bakayi ba babu mai kula naka yayi masa Allah ke nan lokacin da Abbu ke faman dawainiya dani shima Allah ya tsara wanan baiwar Allah data rikeshi amana tana can tana kula da zurianshi cikin amana a wani kasan . Don yarta karima dake da lalura mazan su suki aurenta a lokacin sai gashi kwatsam ya fado garin kirkinsa ta gani ya zauna a gidan saida ta karanci hankalinsa ta dauki yarta ta wanke ta bashi. Sanadin hakan kuma ubangiji ya azurtasu da yara har takwas lafiyayyu masu kyau dogaye dasu gwanin sha,awa. Saidai karima ta hanasu shakatan don zugin yan garinsu da gori da takesha akan ta auri bako bata san garin su ba kilama matattace ne ya taso yazo ta aureshi. Irin wanan zancen yana daga mata hankali sosai yasa tun mahaifiyarta na raye ta matsa mashi akan ya kawota garinsu suga gida a gansu shi kuma yana zillewa din baisan da idon da zai dubi iyayyesa a yanzu ba bayan tsawon shekarun daya dauka tun yana yaro bai gida. Sai gashi ya dawo babu nuna wani bacin rai ga mahaifinshi din saidai mahaifiyarsu ummace baiga sakin fuska a gareta tunda suka zo garin batai masu kallon arziki ba hakan yasa ya shiga tsarguwan kansa da kansa a lokacin. Uffan Abbu baice dasu ba har aka kwana aka wuni saidai faman dawainiya da yakeyi dasu ko wani lokaci tun zuwansu bai barsu da yunwa ko koshin ruwa ba. Ga part din da aka ajesu na alfarma komai na more rayuwa akwaishi ciki irin su tv fridge fanka har da AC abinda a can basu dashi a rayuwan su. Yana da tarin tambaya da mamaki a kasan zuciyarshi saidai ya rasa wanda zai tunkara da wanan tambayan na yaushe Abbu ya samu wadata na rayuwa haka ? Shi dai sanin da yaiwa Abbu abaya a manominsa mai kula kula ya barshi a lokacin da kanwar mahaifiyarsu ta gudu tabar yarta a gidan wajen iyayyen nasu . A lokacin yan gari suna binshi da sheri suna cewa gidansu akwai shegiya da bata da asali to ina yarinyar take yanzu ko sunga uwar nata duk waya sani ya tambayi kanshi. Jin sallaman Abbu yayi wanda ya kare fada a cikin kan rashin fitowan anty safiya ko yar ta samira ta girka masu abin karyawa duk da tasan da baki a gidan. Haka baisa ta fito ta girka masu abin karyawa ba daga can yayo nasu part din yana kwala masu sallama duk suka fifito cikin amsawa tare da kara gaidashi. Ina salihu din ya fada daidai yana fitowa ya amsa gani baba ina zaku kwana biyu a nan kaida iyalin naka ko ? Ya dan dukar da kai yana fadin hakane baba Abbu yace to yaran nan su shiga su jido maku kayan abinci matarka da yayanka su girka kuci hakan zaifi maku sauki don yanzu uwarku ba karfin hakanne da ita ba. Angode baba ya fada cikin ladabi Abbu yai gaba yarab maza biyu suka biyoshi zuwa cikin gida sunyi mamakin kayan abincin da aka fitar masu dasho din zuwa wajensu. Har tukwane don Ammah Allah ya hore mata kayan aiko gwargwado a gidan donshine basu sha wahala ba. Gyaran mu kusan raba dare mukayi da Asmau daga kai zuwa kafana ba inda Asmau bata lagude min ba nikan duk nagaji amma dole haka nake daurewa sai gashi na fito kamar wace aka tura injin ya kara kyankyasheni a lokacin. Gaskiya Asmau ta gwaune sosao abin har yana ban mamaki yadda tayi saurin iyawan nan haka ? Watau sho daukaka idan ubangiji ya tashi yiwa bawan shi rufe ido a bude yafi wuya a wajen hakan. Ko washe garin da zasu fara event dinsu banje wajen sai ma,aikatane sukaje suka kuma kawata da wajen cikin irin fasahansu da Allah ya masu bisa jagorancin wani dan chaina da muka dauko don aikin don haka basai naje ba ke nan komai ya tafi daidai a wajen. Sai yamma na samu fita zuwa gidan kakana nida Asmau da sama,ila saidai mun samu ya fita a cewar matanshi da muka samu a gida. Sako na basu tare da dan zama mukai hira na fito muka nufi inda zan karbo kayan da nake son amfani dasu a wani shagon da suke dinkin red mande nice na zana yadda nake son dinkin ya kasance . Kayane da suke rufe tsiraicin mace babu inda zakiga jikina duk da uban gyaran da yasha din saboda addini na bai yarda da ganin suran mace haka a fili ba saidai duk da hakan sharp din da aka fitarwa rigan shine matsalanshi kadai. Muka dan biya wani shago muka sayo kayan makulashe don sama,ila da muka fita dashi koda muka dawo gida yamma yayi sosai a lokacin . Don haka part dina nanufa alwala nayi nazo na tayar da sallah ban fito a dakin ba sai da dare da zamuci abinci na fito. Fada sosai daddy keyi da dan nasa cikin bacin rai inda yake fadin ai komai na Allah ne me zai hana ka gwada sa,anka ka jeraba ka gani ko zaka dace. Balle ban taba tsamanin yadda kake tunane akan yarinyar nan ba insu iyayyenta basu san yadda kuke da ita ba ai ita tasani kuma yarinya ce mai tunane da sanin ya kamata. Duk abinda mahaifin nasa ke fadi yana shiru baiyi magana ba kanshi yana kasa hakan da yayine yakara ba mahaifinsa tausayinsa sosai yake jin wani irin a zuciyarsa. Zan kira sayyaddi in sanar dashi komai asan abinda za,ayi kan zancen nan tun hakan bai jawo maka illa ba a rayuwanka ? Sai lokacin ya dago yai magana yana fadin No abarshi daddy itama ta hakkura dani a yanzu ai abu guda nake ji a zuciyana zafin yadda naga Ayshaa tana yawan zubar da hawaye saboda ni. You see kaga abin ai da kai da ita zaku halaka kanku saboda kurciya an fada maka saboda da shakuwa abune mai sauki ace an rabu haka lokaci guda ? Daddy irin halarcin da maimarta yai min a rayuwana bazan taba watsa masa kasa a ido ince ban karbi uzurinsa a kaina zan iya cewa wananne karo na farko daya nemi alfarma a gurina donshi nake son in cika mashi burinshi kan hakan. Ido mahaifin nasa ya zura mai na dan lokaci tare da fahintar ya sadaukar da farin cikinsane akan mahaifinshi da yake son yayiwa biyayya hakan yasashi sauke ajiyan zuciya a karshe. Kwana biyu tare da dan nasa ya shirya ya dawo don lokacin bukin dake kara gabato masu ganin yanzu baida abinda zai iyayi akai kuma. Saidai duk da hakan zai zauna da yan uwanshi asan yadda za a bullowa wanan lamarin don yasan zuciyar dan nasa yana gap da kamuwa da wani lalura mara kyau idan basuyi hankali ba. Dama ance wanda bai iya soyayya ba bai iya fadawa takonta ba hakanne ya faru da dan nasa a yanzu da zuciyarshi ta kasa daukan wanan lamarin. Saukan dare yayi donshi ne basu samu zama da mami din dake gida a cikin tashin hankali ba kan zancen tillon dansu din da hjy umma kadai tayi wanan zancen don itace shakikiyarta fiye da kowa. Inda umma din ta nuna nata damuwan tana fadin abinda nakewa gudu ke nan mami amma kika biyewa giyar sarauta a lokacin kika fada zancen su kura kan yarinyar bata da nasaba ba zaki yarda danki ya kusanceta ba. Shiko lamarin ubangiji wuya gareshi mami da tun alokacin sunkai ga matsaya a tsakanin duk wanan abin a yanzu daya zo a cikin sauki matarsane dai babu kuma yadda za ayi iyayyen nata suci basu bukatan hakan saboda tare suka gansu ai. Magaji yana da gaskiyan shi sosai don a yanzu ko ita yarinyan zata iya tunane kancewa don abinda Allah ya mayar da ita yanzune ya nuna yana kaunarta. Saimu barwa Allah lamarinsa don Allah kadai yasan daidai idan matarsace ko ina taje dole ta dawo garesa komai dadewa kuwa. Zan gwada kiransa muyi magana ta fahinta dashi na taushi zuciyarsa ya dangana ga Allah akanta duk da nasan hakan akwai wahala saboda yaran nan sun dade a tare gaskiya. Amma kuma ba abinda ya gagari ubangiji don haka mu tayashi addua muyi fatan ita wanan din itace alheri a rayuwansa ita kuma Aishan Allah ya bata mafi alheri a cikin rayuwanta. Maganan umma ya kwantarwa mami da hankali sosai duk da tana danasani kasan zuciyar ta yadda sukaitawa yarinyar nan abaya a cikin rashin sanin ko ita waye. Don tana daga cikin wa yanda suka bada gagarumin gudun mawa wajen ganin ruguza tsakaninshi da ita inba data gano cewa yarinyar tana da asali kamar kowa kaddaran rayuwane kawai aka samu. Shigowan su ummu tare dasu hjy Nasare da matan daddy imamu da suka dawo taron masu jere da sukazo daga bauchi shine ya katse masu zancensu da yar uwarnata inda aka koma hiran abinda aka gano da wanda ke wakana dama kuma shine bukin ba komai ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA [9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Wayace a hannuna ina kallon hoton da aka turo min na wajen taron muryan Ma,uce ya daki kunena tana fadin wai mummy har yanzun daddy bai kira ba ? Ajiyan zuciyana na sauke saboda abinda ta fada din ni kaina rashin ji daga garesa ya dan tayar min da hankali amma kuma da nayi tunane sai naga may be yana busy ne . Auren mata biyu a lokaci daya aiba abin wasa bane ace mutum zai samu sukuni ido na dan runtse don tuna hakan kafin na dago ina fadin bai kira ba Ma,u. Zataci gaba da magana a kanshi nayi saurin kawar da zancen ina duba wayata tare da fadin kai mutanen nan suyi aiki wallahi wayan na nuna mata. Gaskiya da ake cewa daulan da arziki yanagun larabawa ashe hakan gaskiyace na fada ina kallonta . Inda naci gaba da fadin don duk wanan gata da nake cikinsa a yanzu bai hanani hango abinda idona ya gano min a haraban wajen taron nan ba. Sam banyi zata ko tsamanin haka wurin zai kasance ba da farko har ina ganin haukansu don ganin girman wajen saidai banda matsala ga hakan a bangarena. Don aikin mu zamuyi kuma a biyamu mu wuce don hakane ban tsaya wanin bincike ba akan wajen wanan taron. Sai gashi suna hasashen taron 20,, zaifi na ko yaushe ciki da jama gashi kuma suna hango zasu samu failures daga wajen mai shirya taron . Shi Nasirdeen wanda ya bamu kwangilan duk da muna sabon company wanan yasa kikaga na mayar da hankali sosai ga aikin nan yanzu gashi an masu bazata a wajen. Yaji dadin hakan sosai wallahi tunda ya turo min sako a waya yana min godiya kan yadda muka kawata masu wajen dakyau haka. Kallona kawai Asmau keyi nace kinsan me kuwa ta girgiza kai sai bayan ya gama min godiya sai ga sakonshi wai yana gaiyata in zama bakuwarshi wajen taron ? Wai ashe zamuje mu budr ido wani irin kallo nayi mata kafin na lumshe ido ina fadin ina kewan Maryam da Farida da kikai maganan nan naso ace suna wajen nan ai. Mun jima muna hira tana ban labarin wani buki da sukaje a bayana yadda akayi fitina dasu katseta nayi da tambaya akan samira . Wanda take fadin zata aura tace mummy bafa aurenta zaiyi ba dama ai sun dade da rabuwa dashi tun da baban kano yace ya turo iyayyensa bai kara zuwa kofan gidan mu ba ai. murmushi nayi ina fadin maza ke nan wayan Abbinane ya katse min hiran Samira da muka dauko dogon larabcine ya biyo bayan gaisuwa da muka inda yake min bayanin sun samu katin gaiyata da emirate din Dubai din . Nayi mamakin farin cikin da Abbi keyi akan hakan son dai ni banga wani abin murna acikin hakan ba ai amma sun dauki abin da muhinmanci nan yake sanar dani kakana yace a sheda min tare zasu tafi dani kuma da sauran yan uwa. Dama nikan da shirina don dole inje saidai a yanzu zuwan namu zai canza sallone don haka nake son yin abu cikin hikima da basira. Saida na gama wayan nake fadawa Asmau komai murna ta farayi kan zuwa ita dai taje ta samu na bada labari a gida banga laifinta ba kowa nason rayuwan cigaba a lamarinsa. Allah ya gani ina son zuwa da maryam da farida kasan nan amma nasan abune mai kamar wuya hakan ya kasance gaskiya kamar yadda nake fata. Garin ya cika sosai da jama,a don wanan event da sukeyi a shekara hakan ko wani gidan da suka san abinda suka taka a kasan suke shirin halartan taron shekaran da za ayi din a square . Zance na waye amma kuma dole na sare don nasan ashe bankai ba ma ko kwata kaina dasu ashe duk barazane da karfin hali dana gado ta uwa da uba shike dawainiya a zuciyana nake ganin nakai a yanzu. Dalili raina kaina sai ganin yadda akai kawa da zinare a wajen aka dora a saman aikin mu kai ana wullakanta dukiya anan na fada a kasan zuciyata. Asmauce a gefena na dama sai isma,il dake a gefen hagun yayin dasu yaya Najib suke take muna baya iyayyena suna gaban mu mu zuri,ansu ne a bayansu. Tar ake sheda sunayen wanda ya kamata ake kuma ganin girmanshi a wajen mai bayanin saboda sauri baya ko hade miyau zakice larabcin nan kawai yake saki tarrrr abakinsa kafin maiyi da turanci da kuma larabci ya karba yana sheda shigowan mu tare da bayanin ga yarsu nan a tsakiyansu dake gudanar da harkan business din mahaifinta a yanzu wace ta dauki nauyin gyaran wajen nan waya fadi waya tashi dai yana faman sakin magana irin nasu na yan press. Dakatawa mukayi don suma su abbi dake gaban mu sun dakata a lokacin wai ashe wajen zama aka nuna masu kar kice wani shigane duk yawancinsu jallabiyace fara saidai alkyabba da aka dora sama da nikab din da maza ke dorawa a kai . Inda wasu kuma sunyi shiga ta al,adan kasheshinsune mata basu da yawa a wajen kamar maza yawancin matan bakaken dogon rigace nau,i,nau,i a jikinsu suma haka dai ake a gauraye a wajen. Kokarin bin tawagan iyayyena nakeyi don mata a tamu tawagan har Asmau mu biyar ne mukazo wajen taron tare da iyayyen mu. Da sauri wani ya iso inda nake yana min magana wanda yasani dan juyawa don ganin gun da yake nuna min din ina zuwa na fada mai naje na fadawa mahaifina. Shima kallon wajen yayi kafin yace naje inda damuwa suna nan zaune hakan yasa na bar Asmau tare dasu Abbi zuwa wajen da mutumin ya gabatar min din. Binshi nake a baya yana gaba har zuwa wani waje da banga kowa awajen ba dan waige waige na farayi ina neman mutum. Sai ganin mutum nayi a gabana yana min murmushi sai dana dan tsorata da ganinshi a gabana din yasha alkyabbansu ta larabawa a jikinshi. Marhabin yai mun na amsa mai dakai ina gaidashi nayi farin ciki da zuwanki a yau na kuma gode da daman da kika ban komai ya kammala. Mujeko ya fada yana nuna min wani hanya daya fito daga cikinsa banki ba bin bayansa nayi zuwa dakin a zatona wani wajen zamu nufa sai ganin yan family dinsu nayi a gabana maza da mata. Ido suka zuba min ganin bai tsaya ba hakan yasa nima ban tsaya gaidasu ba haka muka jero har zuwa gaban mahaifinsu dake zaune tare da wasu mutane saman kujerana alfarma. Muka gaisa dashi a cikin irin dabi,ansu na larabawa sai kallon mamaki tsohon ke jefa min shiko cikin dakewa yake fadin Aysha bin umar sultan Abdulrashid Ouman. Yar kasuwa itace wace tayi jagora wajen hada komai a wanan wajen jin asalin iyayyena daya fada yasa a cikin kasaita yake tambaya da sultan Abdulrashid na nan dubai ya bashi amsa da eh sai tsohon ya kara bina da kallo. Yayin da yan uwanshi suka zubamin ido suna kare min kallo don ko makiyin Allah baida inda zaice yaga makusa a gareni wayewa da kamun kai haka izzata da isa duk a baiyane yake a jikina. Ni din sarauta ya ratsa min jikina wanda bansan hakam ba a tare dani saisu da suka san sarauta din suke hangensa a tare dani. Dan juyowa yayi cikin murmushi yana fadin inyi hakkuri yanzun zamu fita wajen taron yana gama maganan kuwa ana fadin su shirya za a haskasu a gaban mutane . Ashe tsakanin mu da mutane wajen dan labulene aka saka kawai wanan yasa ba wanda ya samu yin wani magana daga cikin yan uwansa din don baiyanan da mukayi a gaban kowa. Sai wani haske da walkiya da wasu kifaye da sai wasu abubuwa dake nuna ainihim dubai din kai komai gashi gwaunin ban mamaki a wajen komai ya hadu a zamanance ba karya gaskiya aikin mu yayi kyau sosai wallahi. Ake fada ga royal family tare da iyalinsa yanawa kowa barka da zuwa wanan taron tare da fatan kowa zai nishadantu a wajen . Sun daiyi tayin abubuwan al,adan larabawa rawan takobi da rawan yan matan arab an kuma yi wasu maganganu akan cigaban da garin ke samu tare da yabon wasu yan kasuwa da suka kawowa garin cigaba. Daga ciki har da kakana da iyalinshi sun samu shiga a cikin sunayen da aka lissafa din ba gwana nake wurin irin taron nan ba wanan yasa na nuna gajiyata da sauri. Baifi kamar awa biyu ba dana nuna ina bukatan zuwa gida yake fadin na dan dakata ya gabatar dani ga wasu mutane hakan yasa na dan kara time ga tsarguwa da nayi irin kallon da yan uwansa suke min a cikinsu. Matasane sukazo muka gaisa suna mai sheri kodai nice madam din yana dariya haka dai abubuwan suka kankama a wajen wanda hakam shine kuma mafarin haduwata da prices Nasirdeen har shakuwa mai karfi ya shiga tsakanina dashi. Don tun a wajen wanan taron nasu da mutane keta magana na mundace da juna ya dan fara nuna min wani kulawa na mussanman a bangareshi. Duk da ban bada fuska ba amma cikin kwana biyu haka yaita kokarin cusa kanshi gareni tun ban kulawa har na soma mayar mai da amsa sai ga wani shakuwa ya shiga tsakanin mu sosai lokaci daya. Zancen duniya baya boyuwa don zancen haduwata da Nasir muna halaka yakai har a kunnin iyayyena wanda ban sani ba a bisa al,adansu shine yake gabatar da kanshi garesu. Don su basu dogon nema ko bata lokaci irin na wasu kabila da zaran kaga mace tayi ma ta aminta dakai zaka gabatar da kan kane a wajen iyayyenta ko zasu aminta dakai sai kuma zancen aure. Donshine iyayyena suka kirani don su tabbatar idan na aminta da zancen Nasir din saidai yadda naga farin ciki a fuskokinsu tare da jin dadin cigaban da suka samu ta dalilina wanan ya hana na musa masu akan cewa nice na turoshi garesu. Nashiga damuwa ainun don abin nasa yazo min a bazatane ni kaina nasan in hakan ya kasance nayi dace a cikin mata don babu macen duniyan nan daba zataso haka ya sameta ba. Ina cikin wanan halin tunanenne kuma samira ta turo min photon Abbuna a kwance ba lafiya wanda hakan ya tayar min da hankali ainun. Bani kadai ba duk da yan uwana hakan yasa na soma shirin shiga Nageria don induba lafiyan Abbu din duk da sunce dani yaji sauki har ya soma fita amma sam ban yarda da hakan ba a bangarena don gani nake kawai suna boye min ne. Ga nan kuma Dubai har sun saka ranan da manyan su Nasirdeen din zasuzo gidan mu don a sheda zancena dashi misali kamar baikone abin yadda akayi a nan shima dan kwarya kwaryan liyafane ake hadawa a bangaren iyayyen mace dkn zuwan gidan maza. Haka nake kallon abin a kaina kamar almara zancen Asmaune ya kara karfafa min gwiwa bance komai don cewa da tayi Allah mai rufin asirin bawa. Mummy lokacin ds daddy ya barki sai gashi Allah ya kawo maki wani madadinsa wanda ma yafi daddyna komai a rayuwa a nan zaki gane baki da alhakin daddyna akan abinda sukai maki din nan na rabaki dashi da karfi da yaji. Murmushi nayi mata kawai bance komai ba don nasan zuciyana tana gun man har wanan lokacin har yaushe muka hadu da Nasir din ? Ga wanda akalla munyi shekara kusan bakwai a tare ina za a hadashi da wanda kawai haduwan mu baifi yan watanni ba tsakanin mu. Aure sunnah ce mai karfi ga musulmi donshi ne kawai na yarda da zancen daddy haka kuma kana ya zaunar dani ya fada min irin fa,idan da wanan haduwanta da Nasir din zai jawo muna a cikin rayuwan mu. Don ko maigadin gidansu da sauran yan aikinsu a yanzu zasuyi daraja a idon jama,a ballesu yan gari har yake fada min cewa. Nayi dace ni din yar baiwace a yanzu ya kara yarda da hakan don yan royal family irin su Nasir basu auren yan kananan masarauta irin nasu haka ga al,adansu na rabawa. Saboda su din na daban ne a cikin al,umma ire iren wanan maganganun na kakana sune ke kara karfafa min gwiwa akan zancen na Nasir din. Masha Allah masha Allah wallahi mun iso gida lafiya madina gamu a cikin yan uwa tubarkallah masha Allah wallahi. Muryan karimace matar yaya salihu dake waya da yar uwarta take fadin hakan a bakin famfo daidai wajen da take wanke kayan miya kina jin muryanta a cikin dagawa. Anty safiya dake fitowa ta watsa mata harara tare da mamakin halin karima din da bata iya magana hankali kwance saita daga murya kamar tana shela. Tabe baki tayi tana nufarta take fadin mace baki iya magana a tsanake ba karima sai kin ta daga harshe haka ana jinki har waje ? Dagowa tayi tana murmushi tare da fadin kinga ga siater din mijina ku gaisa madina ta mikowa anty safiya din waya tana murmushi. Dole ta karbi wayan da bata tashi karba ba suka gaisa da wace take tunanen tafi Karima natsuwa da fahinta don addua take tayi tana fadin. Haka yafi yanzu yara sunsan gida sun wuce gori ana cewa ba,a san inda mahaifinsu ya fito ba kilama fatalwane karima ta aura yasa baison komawa gida wajen iyayyensa. Allah Allah take ta mikawa karima wayanta a lokacin don koda take waya da yar uwar nata itama tana gefe tana zuba surutu na gara da Allah yasa ta matsa mashi suka kawo yara gidan ubansu. Kallon kyace haka mana anty safiya ke mata tana mika mata wayan nata tumatur din da take gyara a baho ta kalla tana tabe baki take fadin yanzu karima wanan duk na miya gudane haka ? Itako cikin rashin damuwa take fadin ai kinsan muna da yawa nan rai goma wasane ga kuma cikin gida da nake zubawa. Baki da hankali koda yake ba laifinku bane baba ya kama makune tunda kudi suna zuwa mashi a banza yanzu ga gida ga mota ga shago tab da kaya ba dole ya manta da fushin da yake daku ba tunda banza na zuwa mai kai tsaye. Allah sarki wai yar cikin Abbuce ke wanan maganan ta manta lokacin da Abbu din ya rike amana tsakani da Allah yai ta wahala dani shine take fadan hakan ga mahaifinta. Juyawan da zatayi tana tsoki sai gaban Ammah dake tsaye da sakon da zata bata takaiwa ummu don can ta nufa gidan ummu din. Yanzu safiya akan mahaifinki kike fadan wanan magana lokacin daya rike boyar Allah nan da zuciya daya har dadin hakan yasa a yanzu komai din ke shigo masa a banza kina ina a lokacin ? Ina dayabi ta naki da bamu kai ga hakan ba yau tana bin gidan da kallo da idanunta yau alherin malam kinfi kowa a cikin yan uwaki more masa safiya ? Yaran ki biyu yarinyar nan ta hada ta tafi dasu kasansu don su samu cigaban rayuwa ta dauki na yan uwankine ? Ashe kin mafi malam din morewa rikon da yaiwa Aeesha na rasa inda kika dosa da wanan bakin ciki da hassadan da kike saukewa yan uwanki ko wani lokaci wallahi ? Yanzu me nace mama dibafa kayan miyan da matan nan ta debo wai miya zatayi dashi duka haka mai yawa sai lokacin karima data zuba masu ido tana saurarensu tace. A,a fa madam safiya na fada maki na abincin duka gidane harsu mama zanyi tunda nasan kwanan nan baki zama kuna fita wurin buki. Koma me zatayi dashi su nawane a wajensu ke waya saka maki ido kan abinda kikeyi gidan nan idan ya kare kicewa wace ke turo muna ta bari tunda kina bakin ciki da yan uwanki da zasuci. Kuka anty safiya ta farayi wai ita dai an tsaneta dan magana kadan ace tana bakin ciki da yan uwa ga yaran yaya salihu a waje tsaye suna saurarenta cikin tashin hankali kuma sungane zancen da akeyi a wajen. Hakana ta fita tana kuka zuwa gidan ummu din sai lokacin karima ta samu bakin ba Ammah hakkuri saidai zuciyarta cike yake da tarin tambaya akan wacece wai suke yawan maganan tana turo masu da kudi hakane ? Tare da yaranta sukai girki tsab dama yan ghana badai girki ba gaskiya don ko tuwone sai ki rasa yadda suka tokeshi suka mulmulashi gwanin sha,awa. Ammah ce ke labarwa Abbu dake cin abincin yana hamdala da girkin sarakuwar tasa yake kuma sauraren abinda Ammah din ke fada mai kafin ya wanke hannu ya dauki gundulen kataran kazan da aka yanka gwanin sha,awa zai kai baki ya dakata yana fadin. Na rasa inda yarinyat nan ta kwaso bakin ciki da hassada haka a rayuwanta abinda na kula tun zuwan bayin Allah nan safiya batai farin ciki da Allah ya dawo muna dasu gida lafiya ba haka. Na san maganinta ai dama nayi shawara tunda mijinta bai dawo ba har yanzu taje yan uwanshi su bata takardan saki tazo ta daura aure hakana zaman ya isa hakana. Yaya salisune da matarsa suka shigo yiwa Abbu barka da wuni suka gaisa yayi mai yaya karfin jiki kuma ya amsa da alhamdullahi sai dan shiru ya biyu baya tsakanin su din. Baba dama nace kada lalura yaima yawa mu kara maku nauyi idan na kara gane kan gari zan dan fara fita ina buga buga don neman abinda zamuci kada mu barma nauyi kai kadai haka. Yaran nan ma sun matsu su samu abinyi agarin nan su fara fita suma, tunda sun saba da hakan tun a can ghana. Hannu Abbu ya dauraye kafin ya juyo yana fadin salihu yanzu me kake ganin zaka soma anan don nima da wanan tunanen nake kwana nake tashi tunda ba komawa dai zukuyi can din ba kuma saidai aje a dubasu lokaci lokaci kuma yanzu. Haka naso baba indai da abinyi a nan din insha Allahu nima tunanena ke nan baba kallon mamaki yayiwa yaya din kafin yace dashi. Salihu kana da abin dariya nan kanone fa kano za a rasa abinyi saidai mutum baida jari a hannunsa ko ? Jari kuma yanzu ba matsala bane a wajenku tunda Allah ya hore muna yarinyar nan a ciki mu kuma ya bata zuciyan tunane da sanin ya kamata da yau bata manta da alherin mu ba gareta har ta mayar da rayuwan mu haka. Wata yarinya ke nan baba yake tambayan Abbu yace yata Nana Aisha yar wajen mamanku Asiya da muka rike mata ita a gidan nan itace yau Allah ubangiji ya zurtamu ta sanadiyar haka cikin yardan ubangiji. Yar balaraba da Nana ta dawo saudiyan nan dai da ita baba tayi aurene ko wani mukami ta samu yanzu ya tare baban da tambaya cikin son jin komai daga shi har matar nasa. Abbu yace babu ko daya Salihu mahaifinta dai Allah ya baiyana shi ya dauki abinshi zuwa can kasan su ita kuma ta dawo ta debi yan uwa daga nan don mayar da halarci a garemu. Ni da banda kowa a kusa sai diyan wanan butulun mara hankali ta diba zuwa can su biyu gidan baban ka raba kaya da akwai duk ta dauka a cikin gidanje kaga ranan halarci ga dan adam. Nan Abbu ke koro mashi komai har dawowan Ummu cikin rayuwansu da irin abin arzikin da ummu da mijinta sukai mai da wanda ni kuma na turo akai masu kaf yaba yaya salihu labarin komai. Sai jinjina kai yake yana fadin Allahu akbar lailai mutanen nan sunyi kokari ba inda shima yaya din ya basu labarin tafiyansa asali fada sukayi ashe dan wajensu yayan Ammah lokacin . Har yazamo fitina abinda ya tsananta har kakan yaron tace dashi gobe ba zaka kara yiwa wani ba ai kai sa,idu shege mu tafi barni dashi kawai. Yace yana barci a ranan yaji kamar an tayar dashi daga barcin haka kawai yaji garin gaba daya ya fita ranshi shine da asuba ya kama hanya sai sako ya turo malam salau a fada masu shi ya tafi lagps neman kudi. Salatin Ammah ta saki tana zata aika indai inna dije ce don ana zarginta da maita dama mugun halinta zai aika zata iya hakan akansa. Abbu yace kubar wanan tunanen yanzu yau ina ita dijen take gashi kuma Allah ya dawo muna daku gida lafiya har da tarun albarkan iyalai ko wanan abin farun ciki ya kamata mu fitar da wanan zargin a kanta yanzu. Sai ka kara hutawa zan kaika shagona na sayar da kayan keke kacigaba da zama a cikinsa tare da wasu daga cikin yaranka sauran kuma a wanan shagon da yanzu nake zama sai mu dinga tafiya dasu can muna wuni tare. Su kuma matan ga kakarsu a gida sai tasan dabara a kansu Allah ya yafe muna baki daya suka amsa da amin kafin a taba hira a tsakaninsu a wuce wajen. ZAINAB IDRIS MAKAWA[9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Sunyi al,adansu akaina da Nasir wanda kallonsu kawai nakeyi zuciyana bata karasa karban Nasir ko ta amince dashi ba. Duk da Nasir din mutum haka shiru shiru bai faye magana ba gashi da yawan tsare gida sarauta ta ratsa jinsa sosai baida yawan dabi,an su ta larabawa donshi rainon turaine wanan yasa ya ture duk wani al,ada nasu ya tsalako yazo nemana don nayi masa a yadda yake son macen da zai aura ta kasance yace. Sun daizo da iyayyensa da dabino mai yawa da wasu nau,in gurasa sai madara da shanaye da rakuma na neman yarda a wurin iyayyena su kuma da zasu tafi aka basu tunkiya masu ciki farare har goma sha biyu matsayin tukwuicin abinda suka kawo gidan namu sai addu,oin da suka biyu baya tun a gaban mu yan uwansa ke rugumarshi suna mashi sheri da fatan alheri a cikin lamarin. Sai dan murmushi kawai da yakeyi bamai tsayi ba a fuskanshi bai wani dogon hira da kowa da ganinsa dai baida sabo da sakin jiki da mutane kallon da nake masa ke nan a bangarena. Wanan abinda sukayine ya dakatar dani zuwa Nageria da nike da niyar yi wurin duba babana na Nageria din da hankalina ya koma kansa. Asmau saida nayi warning dinta kada ta yarda inji cewa ta tura photunan baikona da Nasirdeen gida don idan naji zamu raba gari da ita. Wanan yasa batai gagawa turawa kowa ba haka kuma ta kama bakinta da yada zancen don bamu taba irin hakan da ita ba gaskiya. Gaba dayan mu zamu halarci Nageria a wanan tafiyan don tun zuwansu basu zo gida ba duk da ba jimawa zamuyi a can din ba dai idan na samu jikin mahaifin nawa da sauki. A yadda nake daukan zancen Abbu a gaban kowa da nuna muhinmancinsa a gareni wanan yasa kakana da a yanzu yana bala,in shakata yasa bai iya dakatar dani a duk lokacin dana bijiro da zancen zuwa gida din ganin iyayyena. Lokacin dana kira Nasirdeen da zancen tafiyan yaso ya tayar da hankalinshi saida na dan mai bayanin yadda nake sa Abbu da Ammah a wajena naga jikinahi yai sanyi har yake fadin. Zai muna arrange din yadda tafiyan zai kasance shi bai taba zuwa Africa ba daya biyoni munzo yasan kuma mahaifinsa ba zai yarda da hakan ba. Amma ba laifi zai shirya ma tafiyan nawa mukai sallama ya tafi don a office dina ya sameni bawan Allah baifi wasu yan awowi da tafiya ba sai gashi ya turo min sako na duba nayi murmushi don yai min gata a wanan tafiyan. Zan samu security daga tafiyan har inje in dawo da komai ba zanyi amfani da kwandala daga cikin jikina ba sai idan naso haka din don komai an tsara min shi a sarautace a cikin gata. A hankali na lumshe idona ina fadin Allah ke nan maiyin baiwansa inda yaso da kuma lokacin daya ga daman hakan ga bawan da yaso. Nida ake gwadawa tsana da nuna ni ba kowa bace saboda bani kowa kuma aka hanani hurda dan sarauta da kora da wullakanci daga hjy kura yau nice Allah ya musayamin da wanan bawan Allah haka . Nikai nasan haduwata da Nasir ikon Allahne kawai da isarsa bawai iyawan wani ba don ban taba zato ko tsamanin haka ba akai don nasan ya royal family suke da daraja a nan don wanda na baro a Nageria wasane. Don har yanzu su akwai bayi da sauran al,adun baya da suka kumshi addini wanda hakan kuma addinin ya yarda dashi suna kuma bin tsarin bisa tafarkin addini. Duk da nasani kuma mahaifina ya fada min tunda zancen Nasir ya soma cewa dole wasu dabi,una a yanzu zasu canza zan koma komai nawa saida umurni zan dinga yinsa don bussines dinama sai dai na canza sallon yinsa amma bawai in daina ba. Amma hakan bai hana zuciyana aminta da zancen Nasir din ba wanda nake hango farin ciki da jindadi a tare da mahaifina a fuskansa har kakana da sauran yan uwan mahaifina a yanzu wani so na daban suke min a cikin yan uwa. Allah Allah nakeyi inga mun daga daga Dubai din ko zan samu saukin abinda nake ji a zuciyana lokacin . Muna isa airport Nasir da tawaganshi suna iso zokiga yadda ake bada fili bai bar wajen ba sai da sukaga shigata jirgi suka juya zuwa gida. A lokacin na hango so da kaunana da yakeyi karara a idonsa don kamar yace zai bimu amma kuma ba halin hakan wanda bansan dalili ba ban kuma damu da insani bani. Wai amma mummy ke din mai sa,ace a duniya ji yadda bawan Allah nan kamar ya boyoki yakeji wallahi da gani hankalisa ba a kwance yake ba dole dai yasa ya barki kikazo wanan tafiyan . Asmau dake gefena a zaunece ke fadin wanan magana tana murmushi kallon tanayi ina mayar da kai ga laptop dina dana bude ina fadin kema ai mai sa,ace Asmau na bata amsa da hakan. Duba da nayi ta murje tayi kyau sosai a yanzu saiki rantse ba mau bane wanan don yadda ta girku tai wani fresh tayi kyau ga wayewa a tare da ita . Murmushi nayi ina rufe takardan dake hannuna na mika hannu na dauki drinks din da aka zuba min a cup gena ina zuka nake fadin. Asmau bansan ya yan uwanki zasu kalleki ba idan kinje gida yana da wuya su barki ki dawo kasan haka yadda sukaga kin koma din nan ba tare da sunyi maki zancen aure ba. Kallona tayi tana aje cup din dake rike a hannunta da sauri tana fadin mummy aure kuma na gyada mata kai ina lumshe idanuna nace. Burin ko wasu iyayye shine suga kayi aure a rayuwanka na dauka wanan al,adan a Nageria kadai yake hakan da yarinya ta dan tasa sai zancen aure yazo ga iyayyenta. Ban tuna haka yake ako wani musulmi sai zuwana kasan nan hannun mahaifina wanda naga ako yaushe burinshi shine yaga na tsayar da wanda hankalina ya kwanta dashi da sunan aure. A lokacin da man yaba da goyon baya nasan Abbi zai amince na auresa Asmau amma sai hakan ya gagari man din furta min makamanciyar wanan kalman daga bakin shi saidai alama kawai da yake nuna min na kulawa da damuwa a kaina bansan dalilinsa nayin hakan sai yanzu na fahinci dalilin hakan. Kallona tayi tana son jin karshin maganan tawa nace na yarda da bahaushe ke fadin wani bai auren matar wani . Haka kuwa wata bata haifawa mutum dan wani sai tare da ubansa Asmau na yarda komai Allah ke tsarawa mutum ba iyawarmu ba yau nice da baikon wani a kaina ba man ba. Wasu miyau masu zafi na hade ina girgiza kai tare da lumshe ido a cikin takaici ina fadin Asmau naso man a rayuwata kamar in mutu a lokacin baya amma yanzu na dangana tunda na gane ba irin son da nake masa irin haka shiyake min ba. Tausayine da kuma cika umurni ga Abba daya sakashi ya dubani a lokacin yasa shi shigowa rayuwanta Asmau. Kada kice haka mummy Asmau ta fada tana kafeni da idanu tace ni naga so tsantsa a idon daddy a ranan da zaku rabu irin son da daddy yake maki sone dake azalzalan zuciyan bawa . Saidai kuma kaddara ta riga fata a tsakanin ku Allah ya nufa ba zaku zauna a matsayin ma,aurata ba wata kila kuma akwai abinda Allah zaiyi nan gaba hakan ya faru nidai na rasa me zance zaifi kyauma idan nace JA YA FADO JA YA DAUKA. Shine kaddara ta rabaku na rabon banyin Allah nan da sukai maku katanga yanzu a tsakanin ku matarshi kaddaransace ke kuma wanan basaraken shine naki kaddaran. Wanan magana da manya keyi tabas kamar kaina akayisa na fada a raina a hankali na bude idona da suke a lumshe na saukesu kan Asmau ina fadin. Asmau ta kalloni in munje gida kiyi kokari ki gabatar da zancen ku da yaya Najib a gaban Abbu don kada ya dauka kema baki da niyar aurene kamata. Mummy ta fada kamar zatai magana sai kuma tayi shiru tana dukar da kanta kasa kafin tace kece zaki iya fada masu bani ba. Kin amince ke nan da zaki aureshi a hankali ta daga min kai alaman eh dan hararanta nayi ina fadin munafuka kin dauka bansan alakan dake tsakaninku bane ta kara yin kasa da kanta nayi murmushi ina lumshe idanuna kafin na budesu nace. Asmau ba zanso kuyi dogon courtship da yaya najib ba don hakan baida wani amfani saboda naga irin hakan a kaina. Daga haka ban kara fadan komai ba na mayar da idanuwana na lumshe ina tuna abubuwan da suka faru a rayuwata ta baya. Gani dai a cikin daula yadda ko wani mahaluki yake bukatan zama a rayuwanshi saidai na rasa wani bangare guda da nasan haka zan tabbata dashi da fami. Sanarda isowan mu Nageria da ma,aikatan jirgin keyi yasani bude ido ina hamdala a kasan zuciyana yau zanyi tozali da kasata dana taso a ciki duk da yanzu dabi,una sun sauya sosai bani har Asmau da sauran yan uwa da muke tare a can. Nayi mamakin motan da akazo taron mu dashi a wajen don muna sauka ga jakkadansu ya turo da motocin alfarma da zasu daukemu daga airport zuwa cikin gari har gidan Abbu kuma da motocin zanyi amfani har zuwa lokacin da zan bar kasan don su daga Abuja suka taso zuwa nan kano don ni kadai. Motan biyune don haka muka raba mota dasu yaya ga security dake muna rakiya nasan su yayane suka nuna masu unguwa har zuwa gidan namu. Tunda na hango yadda aka sauya gidan Abbu sai abin ya ban sha,awa sosai wallahi zakice bani na bada makudan kudaden da akai wananbaikin ba ga unguwae so quit ba kamar da dasu uwale da yaransy yan,gidan hayan da aka tayar aka fadada girman gidan mu ko hayaninyan yarasu ya i,shi unguwa kadai. Shagon isah yana nan saidai a dan sabata shi zuwa gina da akaja shaguna biyu a wajen fitowan wasu matasa biyu da nagani dake da zubin yare a cikin gidan namu yasa na zuba masu ido ina kare masu kallo. Meya kaisu cikin gidan namu don nasan Abbu bai yarda da wanan dabi,an maza suyi ta shiga muna gida haka barkatai. Sai gashi sun tsaya don ganin mu suna magana a tsakaninsu kafin wanda yafi dayan da shekaru ya fara gaidamu yana kuma muna sannu da zuwa. Su yaya suka karba yake fadin akwai mutane ciki ko suka amsa da eh yace don Allah kuzo ku shiga muna da kayan nan kuce dasu Aeeshace tazo. Sunan ya dan maimaita sai kuma ya fara sungumar katon jakka ya kasa dole suka hada hannu wajen dauka don saboda gata kayan mu lokaci guda muka iso dasu. Isma,il ya dauki wani dan madaidaici yabi bayansu zuwa cikin gidan ihu mukaji sun nufo mu abinda ya jawo hankalin su isah mai shago dake tsatsaye suna leken mu suka taso suna muna sannu da zuwa. Ihun daya fito daga cikin gidan mu wanda bansan muryan ba yasa na mayar da hankalina garesu bakin fuska nake gani suna fitowa amma kuma a cikin murnan ganina suke. Wanan yasa na dan sake fuska saidai akwai mamaki ganinsu din dauke a fuskana sai raba ido nakeyi ina leken inda Abbu zai bullo min Ammah ce ta fito karshe a cikin murnanta. Barin kowa nayi naje na rugumeta sai hawaye shaaaa a fuskokin mu dagani har ita din saida muka dan lafa na daga ina fadin Ammah Abbu fa ? Yanzun nan suka fita kai Auwal kira muna malam a waya kace dashi ga yarsa tazo don Allah tana magana da daya daga cikin samarun dake ta jidan kaya zuwa cikin gida. Isma,il ne ya dauki hankalin kowa da yazo ta bayana yana sakin larabci yana fadin driver sunce suna iya tafiya ga lamban wayarsu zasu bada. Da larabci na kira Asmau ta basu wani lamba ai ko kan mu karasa cikin gida har su maryam sun iso garemu a cikin murna muka rugume juna. Saidai sunga bambanci a yanzu don ban iya irin yadda nakeyi a baya yanzu yanayi ya canza sosai don haka suma suka sha jinin jikinsu muka dunguma zuwa cikin gidan gaba dayan mu. Ba a dauki lokaci ba naji sallaman Abbu na fito da sauri ba irin mu bane can da zai iya miko min hannunsa in subbamta a gabashi na zube shima zaune yakai yana fadin. Ikon Allah nanata kece nan ikon Allah inda Abbu ya kasa boye farincikinshi ko mamakin ganinane yakeyi yadai cigaba da nuba hakan. Tsakanin nida isma,il da Asmau mamakinshi yaki karewa a kai sai yake gani abin kamar a mafalki yake gani mu gabanshi. Abinda ya dago yana fadane ya ban mamaki don cewa da yayi Allah yai maki albarka nanata da baki dauka da zafi ba ashe dama zakuzo bukin yaron nan ? Tsit mukayi muna binshi da kallon mamaki Asmau tace wake nan yace yaron nan mana dan gidan sarki da yai tawa nana hidima a baya ai gari ya dauka ana bukinsa. Wani abu naji ya soki zuciyana saidai kafin nayi magana Asmau tace bamu da wanan labarin munzone don photon da samira ta nuna muna na rashin lafiyan ka . Tun lokacin data tura mummy taso muzo sai kuma zancen baikonta ya taso aka tsaya gudanar da al,ada kafin munzo. Nanata ce tayi baiko ya fada cikon mamaki ita Asmaun iwar zuba saida takai aya ta dafe bakin ta don bata san lokacin da maganan yazo mata ba. Dan kame,kame ta farayi tana fadin mun daizo ganin kune mu amma ba buki mukazo ba juyowa Abbu yayi yana fadin yaushe samira ta tura maku hakan ? Zaikai sati biyu zuwa ukku yanzu lalai wanan yarinyar anyi yar banza Abbu ya fada ba komai yasa tayi hakan ba don cewa da kayi sai an fadawa Aeesha shine mafari yanzu ba gasu sun taso sunzo ba shiri ba Ammah ta fada rai bace. Zuwan karima da kayan abinci niki niki tare da yaranta ya dakatar da zance ni dai ina zaune cikin wani yanayi da bazance gashi ba saboda gaba daya iyayyen nawa sun fita hayacinsu ganin a haka sai bai min dadi ba daurewa kawai nakeyi a lokacin. Binta nayi da kallo daga inda nake zaune lura da hakan yasa Abbu kallona yana fadin wanan matar yayanki Salihu ne da muke baki labarin ya bata tun kina karama. Wa yan nan yara kuma yayansane kwatsam muka gasu wai ashe duk dadewan nan yana ghana yayi aure a can har Allah ya azurtashi da yaya takwas gasu nan . Bin matan nakeyi da kallo kafin nace yaya ya dawo ke nan sai naji Ammah tace kedai bari muma haka muka gansu da rana tsaka kuma binsu nakeyi da kallo cikin tausayi Abbu yaci gaba da min hiransu. Ba a jima sosai ba yaya salihu din ya shigo da murnanshi yana fadin baba ashe baki mukayi yau a gidan ? Yanzu yara suka kirani suke fada min wanan balaraban tazo da wasu muka gaisa nayi mai andawo lafiya shima yana muna sannu da zuwa. Duk yadda naso na huta hakan ya gagara don naso in kebe saidai shigowan da yan uwa da abokan arziki keyi ya hanani kebewa da nake sonyi.. Ban samu kaina ba sai zuwa dare idar da sallah sai barci har su ummu suka shigo ban sani ba muryan ta naji a kaina yasa na falka. Tare take da kannena gaba dayansu yaran sun girma sosai daga wajen buki suka nufo nan din kula da tayi cewa akwai gajiya a tare dani yasa tace suje da safe zasu dawo insha Allah. Abbu ke fadi da falo ko zata biku zuwa can ko tafi samun natsuwa sai naji tace dashi da sauri haba dai malam ina zani da ita kuma ? Shima ai ya fadane kawai yasan babu inda Aeesha zata tafi ta barmu tana ganin mu a gabanta. To ai haka yafi yaya salihu dake tsaye ya fada yace ana son mutum da baya mantawa da alheri komai kankantashi wanan yar tayi yadda duk ake son mutum ya maida halarci wallahi. Ban samu kaina ba sai wajajen shadaya suka tafi don sun tsaya ana hiran zancen bukin man wanda nake jin dacin shi a raina. Sai a lokacin nake jin ashe ya fasa auren hundu yar bauchi a yanzu ce ake shagalinta alkwari nayi a raina da har in bar kasan ba zaisani a ido ba balle na gansa inda hali bani son yasan da nazo kasan don kada ya dauka saboda bukin nasa nazo. Duk yadda naso inyi barci hakan ya gagareni yasa na tashi nayi nafila kafin natsuwa yazo min na samu barci ya daukeni tare da mantawa dakomai a raina. Hakan yasa da safe da kyat na tashi nayi sallah ina idarwa na koma na kwanta sai kuma gasu baba mai akwai sun shigo gaidamu dole na fito muka gaisa dasu din sai godiya suke zuba min. Kwana biyu ban huta ba don mutane dake shigowa bambancin nan da can ke nan zakai wata baka ga kowa ba kodon basu saba dani bane oho ? Don har yanzu kallon bare a cikinsu suke min banda mahaifina da kusanci sosai ne a tsakanin mu dashi da kakana shima yake nuna mi so da kauna. Dan yana min kirari dacewa ni din arzikice da yarensu na larabawa gasu maryam da akullum muna tare dasu a gidan mu. A cikin natsuwa na warware wa Abbu komai da nake ciki da yadda na tsara kan zancen Asmau wace ta dawowa uwarta da tarin dukiya tana shirin kai ziyara ita da samira gurin dangin mahaifinsune a yanzu. Yau na tashi da shirin zuwa gidansu ummu ingaida Abba don tunda nazo yazo sau daya muka gaisa yace yana saman hanya zashi Abuja a lokacin. Asmau ta kira driver yazo don ya kaimu a wanan motar ta alfarma muka tafi gidan wanda nayi dana sanin zuwa a ranan din ko dana san zan hadu da man da banje ba a lokacin duk da zuwan nawa wani bangare yai min rana. Muna shiga gidan suna fitowa falon Abba shida wasu abokanshi motar suka bi da kallo suna mamakin waye tafe cikin wanan motan haka yana tsaye ya jingina da mota da waya a hannunsa hankalinsa ya dauku yayin da sauran mutum ukku da suke tare suka zubo ido suga wace zata fito daga motar. Asmau ce ta fara fitowa sai samira da yanayinta yasha bambam da namu duk da itama ba laifi gaskiya ga shiganta amma duk da hakan akwai bambamci. Kafin driver ya zagayo ya bude min motan kafa na fara sakowa kasa inda santala santalan kafana ya fara ziyartansu din. Na karasa fitowa ina gyara rigan dake jikina a hankali suka take min baya zuwa ciki Aysha yaushe tazo garin nan ya fada a fili hakan yasa su salman kara kallo da kyau yace tabbas Ayshace ? Hannu kawai Asmau ta daga masu tana take min baya salman ya kalleshi yace tabbas naga abinda ka fada man Ayshace haka ? Shiru yayi na dan lokaci kafin ya nisa yana cigaba da abinda yakeyi a wayan saidai zuciyanshi ta karyata shi da hakan a lokacin. A falon ya samemu nida daddy ya shigo cikin dakewa yana mai kara kura min ido Abbane ke fadin mam bashir sai kaga Aysha ko ? Murmushi ya kakaro a fuskanshi yana fadin bata sanar dani zuwanta ba daddy fushi Aysha takeyi dani tun ranan dana fada mata zancen aurena bata kara kirana ba kona kira kuma bata daga kirana daddy. ZAINAB IDRIS MAKAWA[9/14, 8:52 Safiya] Seenabu Makawa: JA YA FADO,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,, GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , , YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , , HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,, Zaune nake a kasa kusa da kujeran da Abba din yake zaune muna magana a tsakanin mu irin ta da mahaifi girma yazo yanzu na daina jin irin yadda nake jin haushin Abba a baya . A baya nakanji wani iri akan auren ummu da yakeyi kuma ya kasance shidin bashi bane mahaifina sai yanzu da shekaru ya kora nagane muhinmamcisa a kaina don ba,a kwana biyu Abba bai kirani yaji lafiyan mu ba. Hakan yasa shakuwa ta shiga tsakaninmu sosai a yanzu yanzu ma din donshi nazo gidan don ranan yace akwai maganan da zamuyi idan ya dawo. Ada inawa Abba kallon last done wani fittace mai kudine shi can haka sosai sai yanzu da nasan harkan ko ya take na gane cewa Abba yana dai da rufin asirine kawai ashe. Zancen rayuwa muka soma dashi inda na fahinci wasu abu daga cikin maganansa saidai banyi magana a lokacin ba don yana kan magana har lokacin. Daga bayane yake fada min sunyi magana da mahaifina ya fada mashi sun tsayar min da miji kuma yaji na amince da zabin nasu. Hakane Abba na dan fada ciki kunya da kawaici agaresa naji yace Allah yai maki albarka Aisha Allah yasa alherinsa nai yawa acikin lamarinki. Mahaifikin yana mutukar bukatanki a kusa dashi duba ga yadda ke kadai a yanzu yake gani a matsayin kwansa a duniya. Gaki kuma ubangiji ya albarkaci lamarinki ke din mai albarkace Aisha ki godewa Allah a rayuwanki da kika kasance hakan duba ga yadda iyayyenki na can a yanzu suke ji dake a lamarinsu. Wanan yasa ban karfafa alakanki da dana yayi karfi ba don nasan abune mai wuya su yarda kiyi aure ba acikin nahiyarsu ba zuwa nan Nageria. Abune da zaiyi matukar wahala a wajensu amma Allah da ikonsa na fahintar dashi bashir kuma ya gane me nake nufi har ya fahinta mun zauna dashi munyi magana sosai wanda ba wanda yasan munyi hakan dagani saishi sai Allah saiko ke da nake fada maki yanzu. Kai na dago na kalleshi cikin mamaki don jin abinda ya fada a game damu din sai naji yace kiyi hakkuri Aisha banyi hakan don son kai ko wani abuba nayine don farin cikin mahaifinki dakema Aisha kasancewan ki a kusa da mahaifinki shine daga darajan alhalinku a yanzu Aisha. Ina fatan kin fahinci maganata cikin basira kuma ki dauka komai dama haka ubangiji ya tsara a rayuwanki tunkan kizo duniya. Aurenki a cijin yan uwanki kuma jinsinku Aisha shine farin cikin ki da kadaranki sunfimu nan sanin darajanki don sunsan koke wacece a can . Sabanin nan da har gobe akwai masu jifanki da mumunan lafazi a bakunan su da zuciyarsu iyazuwa lokacin hawayebe masu zafi suke tsiyayya a idanuwana don duk abinda Abba ya fada gaskiyane. Yau da nake a Nageria da a dubaine nake na biyo layin ko a mota nake mutane zasu dinga mutantani saboda sanin darajata da sukayi a nan ko wayansa ko me nake ko yar wa nake ko matab wa zan zama nan gaba. Saida Abba yace dani ina fatan kin fahinci manufata Aisha jin muryanshi yasa na dago kaina ina kako murmushi tare da fadin Abba nagane na kuma gode na a cikin sanyin murya. Sallaman man ne ya shigo falon saudaya na dago kai na dubeshi na sada kaina a kasa sai Abba ke fadin ashe baku tafi ba mam bashir ? Bamu tafi ba daddy mun tsaya jiran Lawal ya karaso mu tafi sai naga shigowansu Ayshaa gata nan daddy fushi takeyi dani kona kira bata daukan waya bata amsa min sako kuma. Assha subbahanallah Aisha da wayau ki Bashir ai dan uwankine koba komai zaku rike zumuncin ku da Allah ya hada komai mukaddarine ki kaddara haka Allah ya nufa a tsakanin ku. Cikin dauriya da dakewa na soma magana bashi ba har Abba din yasan yanzu akwai canza sosai a tare dani don kai tsaye na soma fadin . Abba ina hakane don in nisanta kaina dashi ya samu natsuwa da iyalinshi nima na samu natsuwa da nawa iyalin don gujewa zargi . Wani irin kallo yake min kafin Abba din yace hakan kuma gaskiyane kai magaji indai hakane Aisha tayi gaskiya a nan. Idan tana bukatanka ai tasan inda zata sameka har in wani abu ya taso irin hakan shi lamarin aure ba wasa bane duba da irin mutumin da yanzu ita Aisha din zata aura. Tsarone sosai zai wanzu a kanta da duk wani tako nata saukin abin da damanshi shine idan mijin nata yasan alakan dake tsakanin tun yanzu wanan ina ganin ba damuwa bane koda yasani abaya. Shiru man din yayi har nakai ga cewa Abba nagode zan koma akwai inda nake son zuwa daga nan saidai Abba naso muyi magana akan hamza da baba na umar har ma Aliyu sai mu barku nan da Abubakar kada in kwashesu duka ina son na turasu wanan makarantar ta masarautan kasan Dubai su koma can da karatunsu. Aisha ya katseni da fada wanan ba karamin abu bane kikeson yi abune da zaici kudi da yawa naso wani lokaci ko hamzane da yake babba yaje can sai abin kuma ya gagareni a don kudin da naji yayi yawa. Ba zai gagaremu ba Abba insha Allah akwai yadda za ayi aminvewan ka kadai nake nema sai mu tafi a fara neman gurbin karatunsu din. Allah yai maki albarka ya fada zamu zauna da uwarsu mu tatauna kome ke nan zakiji insha Allah amma ki dinga daukan wayan dan uwanki ku gaisa don Allah a barwa Allah komai shiyasa dalilin yin hakan a tsakanin ku. Insha Allahu Abba na fada ina mikewa na fito nayi masu sai anjima har lokacin yana zaune yayi shiru banji yace da kowa komai ba. Mam Bashir kaji abin Allah ko watau shi mutum duk yadda ka taimaka masa akwai ranan da Allah zai turo yayima halarcin sakaiyan abinda kai masa a baya. Yau Aishace ke neman wanan alfarman arzikin a wajena bayan itace zata taimakawa rayuwanta a yanzu din gaba daya yarinyar ta canza ta sauya ruyuwanta yan uwane a gaba kawai cikin zuciyar ta bata manta da kowa ba tana sane da duk wanda yai mata alheri a baya. Kayi hakkuri zaku koma daidai kasan mace ce duk yadda muke daukan takai din nan tana da gazawansu na mata dole cikin tunanen ta . Nisiwa yayi ahankali yana fadin ba komai Abba nagane abinda kake nufi aure ke nan Aysha din zatayi ita ma ? Aure zatayi da daya daga cikin prince din Dubai har sunyi abubuwansu na al,ada a can kafin tazo kasan nan haka yafi hankalon mahaifin nata zaifi kwanciya da hakan. Daga gidan su Abba muka fito sai gidan su Aimana muka nufa inda na samu mamanta tana fama da ciwon ido amma haka matar tayi ta murnan ganin mu mun gaisa nayi masu alheri na rabawa makwabta alheri ma anan . Nan nake ji wai Aimana haihuwanta biyu yanzu saidai ta dade bata zo gida ba suma yanzu basu da layinsu a can muna shirin fotowa gidan mahaifinta ya dawo zokiga rawan kai sai cewa yake wai yanzu yar malam Amaduce haka don Allah. Bayan ya dan natsu mun gaisa nake fada mai za akai umma din asibiti baiyi mussun hakan ba sai godiy amuka barsu muka dawo gida. Don su Asmau da zasu shirya zuwa garinsu da safe da tafiyan bada anty safiya bace bansan ya akayi ba sai washegari muke jin wai har da ita za a tafi ashe ammah tana ta fada da ita haka dai suka cika mota suka tafi da iyalinta din. Wucewan anty safiya kai yara garinsu ya bamu daman zama da iyayyena muka samu zama na fadawa Abbu matsalololi na ban boye mashi komai ba har yarda da auren Nasir da zanyi a yanzu sai albarka yake samin . Kamar yadda Abba ya fada shima Abbu haka ya fada inda yace naji dadin hakan na kuma godewa Allah Nanata gara kije can inda aka san darajan ki da kimar ki hannun iyayyen ki yafi maki rayuwa anan ana maki shagube nasan halin mutanen mu sarai wajen gori ko da ganga don kawai a batawa zuri,an ka rai a baya. Mun shirya abubuwa sosai da Abbu ya fita ya shiga a cewansa zan shiga sabon rayuwa dole a kafeni da abubuwa tsari duk da Allah shike tsare bayinsa dama amma kuma Allah yace tashi in taimakeka ai. Suma dai mutanen sokoto sunje gida sunga yan uwa inda sukaji ance anga mahai finsu a Niger har yazo gida sau daya kuma ya koma garin amma ansan inda yake zama a yanzu. Yace wai yaje neman kudine ya dawo yaje inda suke ya kwaso su Asmau bata yarda sun dawo gida ba saida aka dauko mahaifin nasu yazo sokoto ya samesu . Nan anty safiya tayi tsaye wai ita takarda take nema sai da yaran sukai dabaran kiran Abbu shi yayi tsaye yace da ita daga can ta zauna wurin mijinta badai gidanshi ba kuma tunda mijinta ya dawo. Sai da kyat mukaci kan Abbu ya yarda zata dawo gida inyaso mijin zai biyota azo asan yadda za ayi da zamansu din. Inda kuma daga zuwan su yaya neman aure iyayyen suka ai a daura aure kawai zaifi tunda insun wuce dawowansu ba yanzu ba me za a jira sai gasu sun dawo muna da labarin abinda yabawa kowa mamaki. Ganin hakan shima yaya Nazir ba sai ya fito da zancen dayafi min ko wani dadi ba don yaje wurin iyayyen mu yace shima yana rokon a aura mashi maryam dina don ya dade yana sonta ganin baida abinyi yasa sukai shiru basu nuna ba. A cikin sati ukun da mukayi abubuwa da yawa suka faru sun rigamu komawa saboda aikinsu saida Abbu ya gama shirinsane muka fara shirin tafiya wanda nasan dana koma kuma zancen aurenane a gaba yanzu. Ana jibi zamu tashi mijin anty safiya sukazo daga sokoto bikon matarsu da kuma kawo dan gudumawan da suka hada na auren Asmau a bangaresu. Koke kokene ya biyo baya don Abba ya kafe kafanshi kafar matarsa zama ya isa hakana a gida ba don ta shirya ko ta tsaraba haka dole tabisu bashiri suka koma da ita. Gida ya rage sai su Abbu da bakinsu da gaskiya nikan naji dadin zaman su da tsofina yanzu don sunfi min zaman anty safiya wallahi saboda karima macece mai kulawa ga ladabi da sanin ya kamata kafin kafito ta kammala komai daya kamata wanan yasa nace dole a sama ma yaranta abin amma sai na koma nayi tunane a kai . A rayuwanta dabarana yaci don Allah ya dafa min ban kewan yan gida sosai don ga mutanen dana taso a kusa dani Allah ya kawo minsu kusa wanan ya rage min damuwa da kewan gida. Tare dasu Asmau dasu samira muka dawo harsu maryam amarya da gata aka nuna muka samu shiga dasu Dubai din. Har yanzu dai mai karatu zaki kula ba wani shakuwa tsakanina da ummu sosai haka dinne ma wallahi don na kasa sakin jiki kamar yadda zan sake in fadawa Abbu damuwana ko wani abu haka dai saidai Ammah ko Asmau ko maryam da yanzu itace a kusa dani sosai. Ranan da suka fara ganin Nasirdeen gaba dayansu sun rude da ganinsa har cikin gida ya shigo suka gaisa don na fada mai matan yan uwanane da suka auro da mukaje gida. Zan iya rantse maki ni dai a duniyan nan ban taba ganin mutum mai saukin kai irin Nasrideen ba mutum neshi wanda baison yawan hayaniya a kusa dashi . Sarauta ta ratsashi sosai izza da takamansa a fili yakeshi wanan yasa nake mamaki idan yayi wani abin a cikin saukin kai. Nasan akwai kalubali sosai da yake samu daga yan uwansa akaina saidai irin halinsa bai taba barin nasanda hakan akaina don hakane nima ban damu ba da insani. Nayi mamaki kwarai da mahaifina yace dani zamu kasan mu don wani abu wai ashe suma da irin tasu al,adan da akeyi a can din. Kasancewan ba uwayena a kusa wanan yasa dole ummu ta turo muna su umma da mami mahaifiyar man da Hjy Nasare sai mamana na Abuja da matar daddy imamu Ammah da anty karima matar yaya salihu acan suka sameni kasan mu wanda an fara gudanar da shagalin buki ko a bangarena bisa al,adan iyayyena. Sauran tawaga a zasu shigo daga baya zamu hadu dasu a Dubai kamar yadda aka tsara naji dadin zuwan uwayena din don sun nuna muma yan Nageria ba baya ba. Sunzo kuma sun tsaya min don an kwaso wa yanda suka san kan boko da addini suna komai a cikin wayewa da kuma fahinta don haka ba a barsu a baya ba ina kuma alfahari dasu a wajen. Zakice umma din itace yar uwa ga ummu don yadda ta tsaya tsaye ga komai a kaina daga nan bayan mun wuto mun bar mutanen can da tsegumin mu na yan African da sukai masu bazata komai nasu acan acan gwanin shawa ga kamun kai don suma sarauta da izza duk sun iyashi ina ganin wanan yasa ummu din ta yarda su wakilceta a wajen don na kula suna good time dasu sosai a zamansu. Wanda nima a zuciyana naji dadin zuwan nasu don yanzu kan sun san koni wacece ai ko banza sun debe sauran zargin dake kawunan su a yanzu kaina don sun yarda ni yar halas ce bada haramun aka sameni ba. A can Ouman kasan mu aka daura aure irin na musulunci wai ashe Abba sunzo har da Abbu dasu daddy wurin daurin auren su biyar dinsu suka halarci daurin auren. Mun dawo dubai a gajiye gida sukutun kakana ya warewa yan Nageria da suka zo wajen shagalin bukin saboda gajiyan da aka kwaso na can yasa aka bada sati daya tsakani da shagalin da zasuyi a nan dubai din irin na al,ada. Don su a yanzu nan suna gauraye da turawa da sauran kabila yasa dabi,ansu yake da dan bambanci dana sauran kasashen larabawa amma duk da hakan akwai tsarin musulunci. Sukan su mami basu wani huta ba da akace a huta din don gari suke ta shiga suna sayayya bisa rakiyan Asmau data san wasu wajaje a garin yanzu. Ina like da umma da Ammah saiga ummu da yaranta sun iso har su khairat don sune jirgin karshe da suka sauka tare da anty Ummin ghana. Basan me zance a yanzu ba wanan karan da ahalin su Abba sukai min sun wanke kansu a wajena don sun nuna suna zaman lafiya da ummu sosai. Rashin jin dadina gudane shine rashin zuwan anty baraka da anty safiya wace ta shanye zakin bukin da sune jirgin farko idan za azo sai gashi anzo din bada su ba. Zuwan anty ummine ya warwale min komai wai ashe su din gaiyan man ne inda take fada min shima yana nan shigowa yace zasuzo da amaryansa. Ki godewa Allah dayasa baki aure a Nageria ba Aisha kika dawo cikin yan uwanki kikai auren ki a cikin gata da mutunci haka abinda kowa ke fatan samu a rayuwanshi. Murmushi nayiwa anty ummi dake wanan maganan don ganin ta manta da sabo turken wawa duk a yanzu ina ganin yan uwa fiye da tsamanina saboda dubai ya kasance businnes center neshi don haka shigowa ba wani wahala bane idan an shirya. Sai a wajen bukin naga man tare da matarshi a cikin tawagan yan uwana daga Nageria ba laifi matar bata da makusa zan dai nuna mata girman jikine kawai don ita yar firit din matan nan ne ba kiba ba tsawo amma akwai fari sosai gaskiya. Saida na kare mata kallon tsab na lumshe idona ina tauna abin a cikin zuciyana kowa ina binsa da kallo don sai mamakina yan uwan Nasir keyi yadda na iya wasu akidunsu har naso na darasu wajen sarauta. Anyi lafiya an watse lafiya a ranan kuma zan tare a gidan Nasirdeen gidan da yake kamar zaki shiga kofan wani gari a can dan nesa kadan da palace nasu gidajen nasu yake a jere saidai wasu sunfi wasu keruwane. Tun a wajen nayi sallama da kowa don ba lalai bane su ganni kafin su tafi tunda yanzu banda ikon kaina na koma rayuwa a karkashin wani kuma ayanzu. Nasawa raina kamar yadda Abbu yayi min nasiha aure zanyi da zuciya daya mai tsabta dan dole in koma rayuwan aure yadda na gada daga garesu ba zan yarda neman duniya ya shagal dani ga ibadana ba. KADUNA Suna zaune ya banko masu kofan da karfi remote ya dauka yana canza chanal suka bishi da kallo don kamar tashan larabawa ya kamo masu a lokacin. Ki duba mummy ya fada ya nuna mata event din take fadin bukin waye wanan uwar ta tambayeshi ? Ki duba da kyau mummy ko baki ganeta ba har yanzu sai autane yace wait yaya kamar Aeeshace nake gani kuma wanan bukin larabawane ai ? Itace mummy kingani yarinyar da kika shiga kika fita saidana rabu da ita itace yau ta auri wani prince a Dubai ake haska bukinsu. Wai wata yarinya uwar ta tambaya cikin mamaki mummy wace kikacewa shegiyace mara asali tsaraban saudiya. Yarinyar nan yar kano ta fada tana karo kallon fuskan tv daidai lokacin an hasko mu sosai a wajen wai kuna nufin itace nan ? Itace mana don anyi haka bada dadewa ba ubanta yazo ya dauketa daga nan Nageria ya mayar da ita hannunsa da zama. Auta yace mummy ai na fada maki tun lokacin kin kwabsa muna wallahi ko banza koda shegiyar take tazo tana haifar muna yaya irinta ai sunan gidan mu zai daga. Da yanzu muna can muna jin dadi da yaya ya huta da wanan kakin sojan nasa Autanta ke fadi cikin dariya. Kada kaga laifina don na hanaka aurenta a lokacin matazun nasan tun lokacin kana kule dani nima dana san hakane dana barka ka auri wanan yarinyar a alokacin . Sai sister din nasa dake kusa da ita zaune tace to mummy ance wanan bata da uba shegiyace gashi an dauko maki mai uban tana kin mu yanzu. Da auren wanan halisa din da ba ruwanta da kowa a cikinmu koshi mijin nata sai yayi da gaske yake ganinta ba wani dadin aure da matazun zaice yaji a rayuwansa mummy duk kuma saboda kece haka ya faru. Shiyasa kabar yaro a yanzu ya zabo abinda ya yarda dashi a zuciyarshi yafi wanan ra,ayin naku da kuke cewa a tsaya a zaba mashi yar masu kudi irinsa. Ta sake kai kallonta ga tv dake ta aiki ana haska fuskokin yan Nageria da suka samu halartan bukin tare da bayanin abinda ke faruwa a wajen . Ya juya ya fice falon uwar a fusace ta bishi da kallo cikin tausayi tasan ta tauye rayuwan dan nata sosai saboda biyayyan data samu yana mata. Nan ma gidan sarauta wasu sun gani haka yan gari sai tofa albarkacin bakinsu kowa keyi wasu ma basu sanni ba saida akai bayani tare da nuno wasu photuna na zaman Nageria danayi a lokacin wasu suka gane ko wacece akaita shaci fadi akaina. Allah ya taimakeni munyi sallama da yan uwana donko washe gari karfe bakwai a airport yai muna zamu bar kasan zuwa honey moon. Wasu na zuwa dubai mu kuma kasan muka bari zuwa wasu kasashen duniya watan mu uku a can kafin muka juyo zuwa gida da dan karamin cikina a jikina. Yanzu labarin nan da nake maku diyan mu uku da Nasirdeen duka maza sai yanzu na fahinci komai na Allah ne Allah daya kaddara rayuwana a Nageria shine kuma ya tsomoni ya dawo da rayuwata a inda yake ganin dacewarta. Muna tare da man har yanzu muna zumunci mu da kowa saidai bani shiga Nageria din kamar baya don yanzu ina gidan sarauta komai nasu a ka,idance yake a nan saidai hakan bai hanani aikina ba har yanzu businesses dina yana gudana yadda ya dace a rayuwa wanda nasan dana Nageria nake ko gori da nuna wariya ya ishi zuciyana da yarana. Alakata da man kuma a yanzu zumuncine sai bussines da muka hada hannu munayi a tare dashi wanda Allah yaiwa abin albarka. Ganin yasa na tuno da rayuwata ta baya naji ina bukatan baku kabarina don ku sheda da gaske nake nima yar Nageria ce kamar ku don tunda muka hadu na gaida ku da hausa nake ganin mamakin hakan a fuskokinku. Mun rabu da Aeesha yar dubai ciki da mamaki don ba don ita data zauna ta bamu labarinta sai ki tantse ko hanyar Nageria bata taba sani ba balle ace tayi rayuwa a cikinsa. Mace mai mutunci da son dan Nageria a duk inda ta ganshi tana alfahari da cewa kuma ita din yar Nageria ce tana nuna kuma ita yar Arewace ko a cikin najeriya din. Alhamdullahi nan labarin jaya fado jaya dauka ya kawo karshe da fatan an nishadantu an kuma fahinci sakon da labarin Aeesha yar labarawan asali da tayi rayuwanta a Nageria cikin tsangwama da nuna kyama a gareta. Yadda hakkuri da yarda da ubangiji a yanzu ya juya mata lamarinta zuwa alheri tsangwana da nuna wariya wanan musan akwaishi cikin al,umman mu . Saidai mafi yawa duhun kai da sonkai yake kawo wanan abin a cikin alumma hakama ba a suban cewa laifin bana yaran da ake haihuwansu haka bane laifin na iyyenyen da Allah ya kaddarawa hakan ne suma iyayyen wani lokacin bada son ransu hakan yake faruwa dasu ba . Irin wanan adduace kawai mafita ga bawa ba tsayi jawa kai sakayan abinda bai shafi mutum ba ya tsaya yana daukarwa kansa magana . Mun gode da bamu lokacin ku dakukayi wajen sauraron labarin Aysha balaraba mazauniya Dubai kuskuren da mukayi Allah ya yafe muna ya jikan mu ya jikan magabatan mu yasa aljanna makomace ga musulmai Allahuma Amin. ZAINAB IDRIS MAKAWA Downloaded From https://tknovels.com.ng