Downloaded From https://tknovels.com.ng 馃MAR'ATUSSALEHA 馃 By HAFSAT UMAR DANGORO ''SADAUKARWA'' Go MUJAHID UMAR DANGORO & UMAR ''M'' UMAR DANGORO & AMINA SAFIYANU KHALID Godiya Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai tsira da aminci Allah su tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad s.a.w da sahabbansa da iyalan gidansa baki daya. De * inagodiya da gudummawar da kuka bani har nakawo wannan kan matsayin danake kai ayanzu,ina godiya ga uncle usama,Allah ya bar zumunci,ina godiya musa baffa,Allah ya baka abinda kakeso duniya da lahira,ina godiya ga mahaifiyata abarkaunata,Allah ya sanya ki a aljanna madaukakiya, daduk wanda bansamu damar ambaton sunan shi/ke ba suma ina matukar godiya Allah ya bar zumunci. NOTE Wanan littafin mai suna 馃MAR'ATUSSALEHA 馃 narubutashine badan komai ba saidan gera ga al,ummar musulmai,domin fadakarwa , nishadanvtarwa,ilimantarwa,duk acikin wanan littafin mai suna 馃 MAR'ATUSSALEHA 馃kamar yadda rayuwa,da duniya , ta juyamata Baya ,duniya ta ko mamata tamkar ma kabarta a zuciyarta,duk asanadin Abdul'' jama'a kada ku bari abaku labari'' kutsaya ku karanta domin sanin me Abdul ya aykata mata. KIRKIRA Wannan littafin kirkirarran labarine,ban rubutashi dan na muzan ta wani ba kodan na bayyana sirrin wataba, no ba hakabane, littafina kirkirarsa nai kuma nasan hakan tana faruwa, amma duk wadda taga yayi shige da labarin rayuwarta, arashin sanine. GARGADI Ban yarda wata tajuyamin littafinaba, kokuma adinga siyarmin da littafi batare da saninaba, banaso, banyarda wani ko wata sukarantamin book ba batare da iziniba muddum kinsan basaya kikayi ba ,wannan littafin paid book ne. Ban amince wani ko wata akaranta min littafi ,ayi adio dinsa batare da izinina ba sannan ban yarda a sauyamin littafi ko adau wani bangare na jikin littafina ajuyashi ta kowace sigaba 馃槨 ngd ______ __ TALLAH__ 馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑馃拑 BONONZA'' BONONZA'' BONONZA'' 馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍馃棧锔忦煑o笍 KUNA INA KUFITO DOMIN KWASAR WANNAN BONONZA'' 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮 IDAN KAJI GANGAMI AKWAI LABARI,鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪 鉁ㄢ湪 INA KUKE'' ''YAN MATA MASU JI DA ADO' TO GA DAMA TASAMU.... 馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟馃敟 kuna ina'' ''yan mata da zawara wa harma da matan aure. Ina farin cikin sanar da ku shahararriyar marubuciyar nan wadda kuka fi sani da HAFSAT UMAR DANGORO.ta sake kawomuku maganunuwa na gargajiya''wan da zai taimakawa uwargi da wajan mallakar megida hannu biyu. Batare da wani shiri ko kuma subbu ba''wannan maganu nuwa sihihan maganine,wadda cibiyar lafiya ta kasa ta yadda da ingancin maganin, uwar gida kada ki bari abaki labari. 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮 MUNA SAYAR DA KAYAYYAKIN MASU INGANCI'' kamar irinsu. Maganin sanyi. Maganin kurajen gaba. Da kuma maganunuwa na sabar gaba. Dana sanyi. Dana karin ni'ima. E.t.c Kayan gyaran jiki. Dana hips Dakuma na nono. Da na kina. GASAMFIRINSU NAN. Dankumasu Gorontula Majakani Kandir Kususs Maikunama Dynewell Maka Dara Pesona Vitamin E Royall jelly Muski dahara Maida tsohuwa yarinya Daka Kacakaca Eh jaguleshon powder Mai siket Dare daya wanka goma Gumba Stumi Memory Mai Ayu Maganin sanyi Tolet infection Basir Ulsa Beautiful breasts Hips Mallaka Farin jini Jigida mai nagani Jigida mai huta Hadin sabulu Hadin Mai Cida kaza Bita zaizai Daimon copy Bazuka Vajin Kada ku manta daga taku harkullum HAFSAT UMAR DANGORO 馃尮 Ga me bukatar 茩 arin bayani'' kokuma ,shiga cikin group din mu na maganunuwa. Ko siya ko kuma sari,ka tuntubeni ta wannan numbar 09166764540. 馃檹 鉁嶏笍 Bismillahirrahamanirrahim Pege 1 Ke'' Ni kike kalla kikewa rashin kunya?"yafad'a tare da daka mata tsawa'' Au'' kai waye''har da zakace namaka rashin kunya'' to anmaka din'' tafada tare da hayayyako masa.. Shiko hannunsa yasa tare da sosa''keyarsa, yayi murmushi''tare da cije jajayen labbansa sannan yace'' Amma dai baki da hankali ko?'' ina tunanin notin kanki ya kunce'' kinsan waye ubana''agarinnan kuwa?'' Au wai mamaki kake?" To ina ruwana da sanin kokai dan uban wane agarinnan'' metstsssss aykin banza''kai mutumne kamar kowa.. watakila ma kashin kare yafika daraja a gurina.... Azafafe ya harzuko zai mareta ''tasa hannu tarike,hannunsa'' tare dacewa'' kull"karka soma'' wallahi kasake wannan kazamin hannun naka yataba fuskata''billahil'azim sai lahira tai bako'' tana gama fadar haka ta saki hannunsa'' taja hannun kawarta''wadda tun da abun ya faru tasaki baki da hanci tana kallon ikon Allah. Hannu ya yarfe'' tare da taune lede'' idanuwan sa sun kada sunyi jajur'' kamar garwashi'' jijiyoyin kansa ko duk sunmike'' ana iya gano shatinta tsabar bacinrai... Suna tafe a hanya'' Hafsat ta kalli kawar Tata tace'' Gaskiya Saliha saiyau na tabbatar da baki da hankali'' wallahi kije aduba kwakwalwarki'' kinsan ko wa''ye wancan kuwa?" Bansani ba kuma bana bukatar sanin kowane shi'' jankune'' dagayau idan kika sake min zancen ,wancan wawan Hafsa saina ci uwarki wallahi'' ta yi maganar tana zazzarewa Hafsah ido'' da sauri Hafsa tarike ha'ba tace'' wa'' ni ,na isa lalalala'' ay bakina kanin kafata, rabani da bala'inki saliha'' ke ba a taboki Bama hawakike balle an taboki'' Allah ya huci zuciyar MAR'ATUSSALEHA.... Tsaki saliha'' ta saki daga bisani kuma ta kama hanyar gidansu ta nufa'' batare da tacewa Hafsa komaiba'' itama Hafsa bata kulataba ta kama hanyar tafiya gidansu''domin tasan kawar Tata bazata saurareta ayanzuba. *Unguwar madaki'' a wani lungu wan da ake kira da layin'' babura, gaba ki daya layin duk kan gidajen dake cikin layin, kusan iri dayane'' Amma ban da gida daya'' wan da ya kasance,yafi kowanne gi da alayin''muni'' sabo da tsananin talaucin gidan'' musamman ma katangar dake gina a jikin gidan'' kai kace kana tabata zata zube'' baka ga komai ba sai kashi ga daga ciki zakuga zallar talauci'' kamar akansu tsiya ta tare'' daki biyune a cikin gidan''wan da bashi da maraba da kango, daga katifa sai kai dai da suka zuba kayansu aciki'' atakaice dai dakin ko ledar tsakar daki besamu albarkacin taba.. Ban daki daya Babu kicin anan d'an tsakar gidansu suke girki'' ban 蓷 aki kuma''masan ciki saki fada ce'' ko siminti babu acikinsa'' abun dai babu kyaun gani''. Zaune suke a cikin gidan su biyu'' budurwa ce da kuma tsohu ''yarkimanin shekara 40'' kina ganinta kinsan tagaji da rayuwar duniya''sabi da tsabar bata samun cima me kyau da kuma kwanciyar hankali'' zaune take hannunta dauke da rariya ''yar zagazaga'' tana tankaden garin tuwo'' ita kuma waccan budurwa ''tana fama da itace sai hayaki yake'' idanuwan ta sunyi ja''tsabar hayaki''ga hancinta sai yayyon majina yake tana faman sharewa da gelen kanta.. Babu ko sallama ta fado cikin gidan'' tana mita da masifa'' tana cewa, nidai kunga ta kanmu''shikenan mu kullum tuwo''babu sauyi ,Allah nagaji da rayuwar gidannan'' haba abu kamar a kurkuku''.. Afusace'' ta mike daga bakin murhu tana huci'' kamar wata zakanya tace'' tuwin ma samu kikai, Meyasa yawon naki dakijaje biki ciyo acanba'' tundake baki da ayki sai daurawa kanki rayuwar da tafi karfinki'' ki zauna ma ki taya mahaifiyar mu'' ayki kingagara sai dai yawon banza'' kuma ki dawo kizo ki samu angirka miki'' tsabar samu kice waike kullum tuwo ko'' to wasuma tuwon da kika raina, sukeso su samu amma babu'' Hali ,sai danke kinsamu kidinga cewa bazaki ciba'' to ka da Allah yasa kici tuwon'' sainaga uban me zakici agidan'' idan biki godewa mahaifiyar muba''bazaki tsine mata ba ,tana gama tadar haka tayi tsaki'' tacigaba da furfita wutar'' .. Uhm'' baki ta tabe'' tare da kallonta'' tace kingama,?" To bari kiji'' Safiyya'' idan ina magana kina sakamin'' baki'' wataran sai na manta da ke ''yar,uwa tace wadda muka fito ciki Daya'' na sassaba miki kamanni'' Au iya kamanni'' zaki sauyamin, ashe rashin kunyarki iyanan ta tsaya'' ay nazata mantawa kikai Ni yayarki ce'' da kin sabamin kamannin ay yanzuma bata baciba'' bissimillah'' tafada tare da mikewa'' ta cire gelenta ta daura a kugu, sannan tace'' maza xoki dakeni'' saliha'' ina jiranki.. Mahaifiyar tasu da take zaune tana,tankade ce ta tashi'' da sauri ta shiga tsakiyarsu'' ta tsaya ''tana bin kowacce acikinsu da kallo'' sai da ta 蓷 an jima tana jin babu dadi a zuciyarta'' daga bisani kuma tace'' wai ku me kuke so danine'' shin sokuke ku kasheni na bar duniyar kuma kuhuta ko'' baku da ayki kullum sai fada, wallah badaban'' ''yanbiyu na haifeku ba ,kuma kamarku daya danace''canzamin ku akai'' kunsan jinina nawa akace ya hau?" Kuma nasan duk ta dalilin samuwar da kuke sani''musamman ma ke saliha'' daga ki tsokano wancan saiki daki yaron wancan'' haba ''ya''yannan do,Allah ku dinga rangwanta wa kanku nima kona huta'' ... Gaba ki dayansu jikinsu ne yayi sanyi musamman ma Safiyya'' wadda aduniya batason bacin ranahaifiyar ta'' hada baki sukai atare sukace'' umma kiyi hakuri insha Allah bazamu sakeba'' murmushi umman tasu tai'' sannan tace shikkenan ta huce'' Allah ya yimuku albarka, Gaba ki dayansu ameen sukace'' sannan Safiyya''ta tsuguna tacigaba da aykin da take'' ta ko saliha'' shigatai daki tacire kayan jikinta'' tafito'' ta amshi rariyar ta cigaba da tankaden garin''. 2 ______________Tun da ya shiga cikin mota'' yafara tuki'' gudu yake shararawa'' a titi'' ko kallon gabansa bayayi'' idonsa ya riga da yarufe'' ransa inyayi dubu ya bacii'' zuciyarsa ko kamar garwashin wuta haka take tafasa'' a haka dai yasamu ya isa gida'' ammafa ba dan Allah ya tsareba''da bansan iya kacin abin da zai faruba... Yana zuwa bakin get din gidan su'' yashiga danna hown amma shiru megadi bezo ya bude ba''Afusace'' ya daki sitiyarin motar ya daka tsaki,ya bude motar ya fito'' yana fita ya bude karamar kofar gidan ya shiga'' yana shiga sukayi karo da megadin yana kokarin bude kofar'' mukullin kawai ya hurgamasa yayi cikin gida da sauri'' fuskar nan kamar daran Bala'i sabi da tsananin bacin rai''... Me gadi ko'' baki ya saka yana bin bayansa da kallo'' daga bi sani kuma ya jijjiga kai domin ya fahimci yau ba lafiya ba''akwai wani da ya tabo shi''.. Acikin zuciyar sa kuma yace Allah ya sassauta abin'' daga nan kuma ya mike yanufi motar ya shigo da ita gida'' yayi parking dinta a parking space.... Ton da yashiga falon'' ko sallama beyi ba, ya haye sama'' dakin sa ya bude ya shiga'' kai tsaye bathroom ya nufa'' ya fadakan bed dinsa '' ko takalmin 茩 afarsa be cireba'' runtse ido yayi a hankula Abubuwan da suka faru,suka shiga dawo masa'' wai Ni zata kalla tacewa''kashin kare yafini'' daraja'' why'' ita ''yar uban wane a garinnan'' wallahi sai na nemota'' muddum ban koyawa yarinyar nan hankali ba''hankalina bazai taba kwanciya ba''shiru yayi yana tunanin abin da zai aykata'' mata wan da zai sa ya samu sassauta acikin zuciyarsa....'' kofar dakinsa yaji anturo an shigo'' Ana nufo inda yake'' ko bude idonsa beyi ba sabi da ya gane wace ke tafiya'' don yasan in banda ita din babu meshigo masa daki ko sallama babu'' Kara sowa tayi'' dai dai bakin bed din'' ta tsaya ta zubamasa ido tana kallon sa'' har ga Allah azuciyar ta tayi tunanin bacci yake'' hakan yasa tayi yunkurin'' cire masa takalmin da yake kafar sa'' ay tana fara warware igiyar takalmin'' taji wani saukar maruka ''zafafa har guda biyu a kuncinta'' wasu taurari tagani sun gifta''tsabar zafin marin tafiya tai zata fadi'' da 茩 er ta samu ta sa hannunta a jikin ban gon ta tokare'' sabi da kada ta fadi'' murya na rawa ta dago ta kallesa'' tace ya 饾棝饾棓饾棔饾棞饾棔 me nayi maka?" Daga gwaninta sai ka mareni'' hannu ya daga mata cikin masifa'' yace'' fitar min daga daki'' Anisa'' nace kifita'' i se get out Anisa'' a guje ta fice daga dakin''ta na kuka ta sauka kasa'' sai ga sallamar Hajiya adama'' ay da gudu taje ta fada jikinta'' ta rungumeta'' tasaki kuka'' har da majina'' ... Ay Hajiya adama'' na ganin ''yarta tilo na kuka'' ta zab ga wata uwar ashariya'' sannan tace'' kan ubanca'' Amma fa yau za a yi tashin hankali a gidannan'' me akayi miki fadamin"?" Anisa kam dago wa tayi'' ta kalleta fuska duk a kunbure gashatun hannun Habib'' a nanne a kuncinta'' Ay Hajiya adama'' tana ganin haka ta ce'' uban wane mareki?" Nasan bazai huce'' dan isakan yaron ce ba ko'' to wallahi da Hajiya adama'' yake zancen''an fada musu baiwa na kawo masa'' ke kuma so haukane'' nace miki kirabu da'' wannan azababban yaron wan da ko murmushi ba yayi kinki''narasa ma uban me yayi har ya burgeki haka'' ay ga irinta nan zai je ya hallaka ki a banza'' ya cuceki''ya cuceni'' kefa nace miki ki hakura'' duk mazan duniyar nan wadan da suka fi habib ko mai''amma ke kin makale sai shi ''to gaki ga Habib nan'' wallahi idan ke kin jure wannan cin mutuncin Ni bazan jureba'' ina ita fateeman take'' tun da ay ita ta daurewa dannata gindi'' Momy ce ta shigo falon ''dauke da murmushi a fuskarta'' irin nasu na manyan mata'' tace'' a,a to Hajiya adama'' kece a gidan namu'' ?"sannu da zuwa'' Bansa Ni ba'' da banzo ba kenan da kun kashemin ''yar kun barni da wayyo Allah' ko sabo da baki da asara .... To adama'' nikike fadawa haka ?" Tukunnama me yafaru'' ne har kike tada hankalinki haka?" Au bamakisan me yafaruba''kinacan danki zai hallaka min tawa''yar uban me tai masa ''kodan tanuna tana sonshine'' to wallahi daga ke har dan naki'' hawai niyar ku takiyayi ramata'' idan ba haka ba wallahi za ay tashin hankali a gidannan'' dan kinsan halina'' idan na fara bala''i'' gwara gobara akan Ni adama'' . Dan nafi zawo rashin hakuri... Momy ce ta ce'' haba adama'' kiyi hakuri mana abi abun a sannu'' anki abari abi abin a sannu'' wato nufinki na ja baki nayi shiru acutar min da ''ya ko?" Pege 3____ Anisa ce ta ruko hannun mahaifiyar tata'' tace'' dan Allah mama kiyi hakuri wallahi ba laifin ya Habib bane laifi nane'' dalla can shasha sha ''kawai sakarmin hannun'' wadda batasan ciwon kantaba'' ina ruwana da lefin waye acikin ku'' to ko me kika yi masa ya dace ace'' ya samu wadannan hannayen nasa masu kama da guduma ya sharara miki su. Momy ce ''tasake cewa''' dan Allah kibi abin asannu'' INSHA ALLAH''yanzu zanje nasamu Habib din naji Meyasa ya mareta.. Oho'' miki ko kije ko karkije duk uwar ubansu daya'' da ''yata zantafi wallahi'' Anisa maza jeki hado kayanki mutafi'' indai Ni adama Ni na haifeki'' tun da ay badole bane'' kuka Anisa tasaki tare dacewa'' Ni gaskiya mama''bazan bikiba'' Allah inason ya habib'' idan kika ce nabiki bazan taba samunsa'' matsayin mijiba'' dan Allah kitafi Ni bazan tafiba''Momy dan Allah ki bata hakuri mana'' iyye''ah lallai'' nayar da da abin da zulaihat ta fadamin akanki'' shikkenan sun asirce min ke'' to wallahi duk Bala in da za'ayi sai dai ayi sai kun sakarmin ''yata'' tun wuri kuje gurin bikan da ya muku ayki ''akarya asirin nan dan bazan yar daba'' tab dijan!!ta fada tare da rike kugu'' tacigaba da balbalin masifar ta'' ... Momy kam sama ta hau ta shiga dakin da Habib yake kwance'' idonsa ya kada yayi ja'' tsabar bacinrai har kwallace ta kwanta a cikin idonsa'' gefan gadon ta samu ta zauna'' sannan ta dauki hannunta ta dora a kan lallausan sumar kansa''tace'' Abee meyake faruwa ne?" Shiru Habib yayi mata bece komai ba'' magana tasakeyi tace'' Abee ka fadamin menene yake damunka''?" Sannan me ya ha 蓷 aka da Anisa har ka mareta'' uhm''ajiyar zuciya yayi kana ya goge kwallar idan sa yace'' Momy wai daman a kwai kashin da yafi dan adam daraja'' agurin'' ubangiji'' what ban gane ba me kake nufi'' ?" Uhm Momy wai harni zata kalla tace kashin kare ta fini daraja'' me wacece wannan ita ''yar gidan uban wane a garennan''suwa ye iyayenta'' tukunna'' ma me ya ha 蓷 aka da ita har tafa damaka wannan maganar me munin gaske'' Uhm'' Momy abar maganar amma na rantse da Allah''saina koya mata hankali'' sai ta san wanene Habib a garinnan'' hmm Kayi hakuri abee wannan fushin naka inason karage shi'' banason kadinga sawa kanka damuwa'' yanzu dai abin da nakeso dakai katashi muje kabawa Adama'' hakuri akan marin Anisa da kai'' what''momy hakuri fa akan wane dalili zan bata hakuri'' itafa ta shigomin bedroom''nina kawota'' dan Allah Momy for get abut story " ya fada tare da mikewa ya shiga bathroom. Safiyya me kikeyi'' ne haka'' dan Allah kiyi sauri kada a ganmu'' shi gatai motar da sauri suka fuce daga layin '' suna fita basu tsaya a ko ina ba ''sai a wani katafaren hotel na masu fa 蓷 a aji'' parking space suka nufa sukayi parking''daga nan kuma suka fito'' suka shiga cikin hotel din'' daki me numbar 34 suka shiga'' wow masha Allah iya haduwa komai yahabu acikin bedroom' din'' . Zama Safiyya tayi a gefan gadon ta kuramasa ido shima kallonta'' ya ke kamar zai cinyeta'' yana lashe baki'' a hankula ''cikin rada''ya ce'' MAR'ATUSSALEHA , na'am babu'' MAR'ATUSSALEHA a idon mutane ba''amma a gurin ka fa''?" Uhm a gurina kinfi wata ''yar barikin iya iskancin'' hmm baby kenan'' kasan wani abu, a,a sai kin fada. Kasan ''yar uwata saliha ko'' ehy nasanta''wata masifaffiya nan bata jin magana'' ta addabi kowa a unguwarku'' Yes yes ashe dai kasanta'' to kanaji' a idon mutane kallon da suke wa saliha'' suna mata kallon karuwa mara kamunkai''sabo da bata fiye zama a gidaba'' niko kullum suna ganina da Umma ina tayata aiki ''shiyasa akemin kallon MAR'ATUSSALEHA nan ko basu san itace MAR'ATUSSALEHA 馃 . Hhhhhh dariya ya tintsire da ita tace keko''hmm yana gama fadar haka'' ya tun kudata saman bed din'' shima ya hau''tare da rungume ta'' ya na dan shafa dogon gashin ta'' yana murmushi''' itako sai faman lumshe ido take tana jin dadi'' fuskarsa ya dora akan Tata ya manne''bakinsu guri daya ya shiga kissing dinta ta ko'ina yana shafa duk wata gaba dake jikinta'' itako ta takar kare sai turomasa jikin take sakeyi tana wani nishi samasama'' sai da sukayi kusan minti 20 a haka sannan'' ya zura hannunsa ta baya ya zuge mata zef din rigar ta'' daman doguwar rigace'' sai da ya cire gaba daya duk kayan jikinta'' ya mai da ita haihuwar uwarta'' komai nata ya bayyana'' musamman manyan mazaunan ta'' da kirjin ta'' nan fa ya gigice'' da yayi tozali da manya manyan nononta'' wadan da suka cika suka kumbura sosai kamar zasu fashe'' hannunsa ya sa ya shiga matsa samansu'' yana mulmulawa'' har sai da yaga sunyi jajur tsabar matsa'' baki yasaka ya fara shansu kamar yasamu sweet ''yana wani irin gurnani kamar zaki'' ragowar hannunsa'' kuma suna kasan mararta yana shafa tsakanin kafafunta'' ganiyayi dadi zai kasheshi'' hakan yasa ya sauka daga kan bed din''ya tsige gabaki daya kayan jikinsa'' sannan ya hau kanta'' yashiga ayki bayaji baya gani'' Wa iya zubillahi'' Allah ka tsaremana imaninmu'' MAR'ATUSSALIHA Pege 4 Abangaren saliha kuwa'' gidan su kawarta Hafsah ta nufa'' ta sameta tana faman shan ya ta gama wanki'' da murna Hafsat ta karaso'' ta rungumeta'' tana cewa oyoyo my besty ''nasan dama bazaki iya yin fushi da niba. Saliha ce'' tayi murmushi tace'' hmm kawata kenan'' ina umma'?",umma ta shiga nan makotan mu anyi haihuwa ne''okay ta fada'' sannan tace'' to sai na ce miki ki bani abun zama''tun da ke baki iya karrama bakoba'' ah haba Ni na'isa na ki baki abin zama saliha'' ay ban isa'ba Allah ya huci zuciyar ki'' ba''sai kin min fada ba, Tabar ma ta dakko musu'' suka zauna, sannan tace'' kawata Ni kuwa wai kin sake haduwa'' da wannan aljanin'' da mamaki saliha ta kalleta'' tace'' Aljani kuma?" Waye Aljani ?" Wanda kikama rashin kunya mana mun dawo daga gidan su zainab, Metstsssss tayi tsaki tace'' shine aljanin'' meyayi yazama aljani?" Hm bakiga irin kyaun da Allah ya bashi ba kamar shiyay kansa'' haba wa mutum dogo'' cikakken namiji me cikar zati''da kwarjini'' ga kyau ga kudi'' wayyo Allah Ni Hafsat'' a zafafe Saliha ta daka mata tsawa tace'' dalla Malama rufemun baki'' ke baki da hankali ne'' har wannan yakai ki zauna kita yabon sa'' metstsssss''wallahi kinason musamu matsala dake'' daga yau sai yau, duk san da nasake zuwa gidannan kika sake mun maganar wannan mutumin'' bazan sake kulaki ba na fadamiki'' to saliha meyakawo wannan maganar kuma'' ay wallahi Ni dake mutu kara ba''haka za,a gammu a keylemu ehe'' Indai maganar sa ce an barta har aba da'' hmm dadai yafi ''nikin ga tafiya ta'' daman zuwa nayi muyi wata magana'' amma yanzu kin batamin rai tafiya zanyi'' haba saliha dan Allah kiyi hakuri''meyayi zafi haka,bana baki hakuriba''tayi maganar kamar zata yi kuka'' Okay ''shikkenan daman ba wata magana bace'' akan ''yar,uwata Safiyya ne''to meyafa ru da ita'' ko bata da lafiya ne'' hmm lafiyar ta kalau'' kawai dai abubuwan da takene yake daure min kai'' ina yawan ganin ta da kudade masu yawa'' kuma nasan ita ba sana'a takeba' babu inda take zuwa'' kullum ita tana zaune agi da'' baiwar Allah ''ga ta da kau da kai akan abu''ko saurayi ma bata dashi'' kullum cikin nasiha takemin akan narage zuwa gidan ku'' sabo da mutanen unguwa suna cewa Ni bana da hali me kyau'' kina gani ko islamiyya naje'' idan aka koroni akan kudin makaran ta'' wataran ita take bani''sabi da mahaifin mu baya da rai'' ita kuma ummanmu'' bawani sana'a take wadda take samun ku 蓷 i da yawa ba balle ta biyamin aiya cikinmu muke cinyewa''walhi Hafsah ina mamakin a in da Safiyya take samo kudi'' to abin yana damuna sosai'' Hafsah ce ta ce''tabbas dole abin ya dameki saliha amma babu komai'' kidaina damun kanki'' sai dai ki sama ta ido aduk wasu lamulanta'' ta hakane zamu gane koma meye ke faruwa''. Jijjiga kai saliha tayi alamar gamsuwa da shawarar kawar Tata. Abangaren safiya kuwa'' bayan sun gama sheke ayarsu'' a hotel''muni ya dakko ta ya kawo ta inda yake ajiyeta'' sannan ya bata kudade masu yawa'' ya ja motarsa ya yigaba'' Yana tafiya Safiyya ta tsare adaidaita'' tashiga'' ya Kaita kofar layinsu'' sauka tayi ta biyashi kudin sa'' sannan ta nufi gida'' tana zuwa ta tarar da Ummansu a zaune ta zab tagumi'' hannunta dauke da mifici'' Safiyya ce ta karasa kusa da ita tace'' Umma lafiya naganki a haka?" Uhm lafiya safiya kawai ina tunanin rayuwar mune'' musamman ma saliha da kowa yayi mata shai Dar banza'' tinani nake'' kada a zo neman aurenta mutanen unguwa su bata lamarin'' uhm umma ki kwantar da hankalin ki insha Allah kallon da akewa saliha ba gaskiya bane'' ki daina damun kanki'' kinsan halin saliha bazata taba iya aykata'' abin da ake tunanin tanayi aboye ba'' ita dai kawai ki barta da rashin kunya'' hakane Safiyya Allah ya muku albarka'' tashi maza ki je ki ci abincinki yana nan a rufe'' to tace tare da mikewa tashiga'' daki'' tana jin babu dadi'' idan tatina itace gurbatacciya'' amma ake mata kallon mutuniyar kirki'' to Meyasa bazan shiryu Indai naba ''to amma kuma nasa ba da munir ba zan taba iya rabuwa dashi ba''kuma nasan ba aurena zaiba''tun da abin da yakeso ya samu'' to kenan ya zanyi'' ta fada a cikin zuciyar ta. TUNATAR WA.___ Kunji fa''yan uwana mata'' hakan kenan yana nuna''rayuwar da ta dauka''ba me bullewa bace'' ita da kanta take tunanin abin da take ba daidai bane'' ''yan mata dayawa ayanzu'' wanan abin shike damunmu a kasa'' saurayi ba sonki yake ba ya nuna miki yana sonki'' ya cuceki a banza'' idan son gaskiya ne mana ya aureki''sai kuyi abin da zakuyi'' amma nan kinzo'' yazo ya zauna ya tsaraki da kalaman sa masu dadi''kin fada ruwa kin yadda'' wataran kuma sai kiji ya kai kudi'' yasamu me tarbiya ''ba ''yar iska irinki ba''to wallahi duk macan da tabari sharrin namiki''ya rudeta''wallahi ta zama kwandem'' dan sai dai nace sharrin namiki''amma ba sharrin shai dan ba dan wallahi kece shaidaniyar kanki'' Allah ya kiyaye'' yashirya'' ya tsare mana imaninmu ameen''. Pege 5 ****cigaban labari'' Munir kam yan barin guri'' yanufi gidan su abokinsa'' domin yadade be kai masa ziyara ba''yana zuwa me gadi ya bude masa get ya shiga'' parking din motar sa yayi sannan'' ya shiga ''dasallama dauke a bakinsa ya shiga falon'' Momy ce a zaune a falon'' sai anisa'' saikuma Hajiya adama'' dake tsaye ta rike kugu tana faman surfawa Momy kwan don bala'i'' . Momy ce ta amsa sallamar''ita ko Hajiya adama'' ko kallo be isheta ba '' balle ma yayi tunanin zata amsa'' munir kuwa'' tsugunawa yayi ya tai da Momy ''' sannan ya juya ya gay da adama'' cikin masifa tace'' bansa Ni ba tsohon mubafiki'' daban wuni ba kaganni garau'' wallahi uban ka zanci'' daga kai '' har wancen munafikin abokin maka'' dannasan komeye kai kake zugashi'' shashashai kawai'' Momy kam gani tai bala'in bazai kare ba hakan ne yasa''ta kalli munir tace'' munir tashi ka je abokin naka yana sama'' Allah ya muku albarka'' ameen yace'' sannan ya mike ya nufi saman benan'' dakin Habib ya shiga ,yayi sallama'' afalo'' ya sameshi a zaune'' ya hada kai da gwywa sai huci yake'' sallamar ma ya gagara amsawa'' shiko munir karasowa yayi kusa dashi ya zauna'' ya zuba masa ido'' daga bisani kuma yace'' bross meyake faruwa ne?" Naga gaba daya yanayin ka ya sauya ba yadda na saba ganin kaba ?"Please waye ya taba min kai ?"hmm dan Allah munir ka keleni da abin da ya dameni''wai har Ni mace zan na fada tana fada'' metstsssss yasa ki tsaki''ya daki hannun kujerar sa da karfi'' yace oh my god'' munir Ni?" Am sorry bross kada wannan abun ya dameka'' kaine haba daya bakason harkar wayewa'' danine tuni abinnan ya huce'' a gurina''kaga abokina kwa kwantar da hankalin ka'' bari na kira wata baby ta ''ta yaye maka da muwarka'' me kace'' mace''kuma Ni?"Ni ba dan iska bane'' kai kasani kai ma da kakeyi kaji tsoran Allah'' uhm haba bross baza ka gane ba''kaganta kuwa ta hadu komai nata''me kayau ne'' bari fa ka ganta'' hmm habib yayi kwafa ya juyar da kai'' munir dai duk da haka be kyale Habib ba'' ya dakko wayarsa'' ya bude'' yashiga neman hotunan Safiyya a wayar sa'' ko minti 蓷 aya ba ayiba sai gashi ya nemo hoton safiyya'' nuna wa Habib yashiga yi amma Habib ya ki kallo yayi masa banza'' da ya gajima,sai ya tun kudar da wayar ta fadi kasa'' ta tsage'' agigice'' Habib ya sa hannu ya dakko'' yana bawa munir hakuri'' sannan ya juyo da gaban wayar nan take idonsa ya yi tozali da kekkewar fuskar safiyya''fuskar da bazai taba mantawa da me ita a rayuwarsa ba''bakinsa har rawa yake yace'' munir kasan ta ne?" Uhm nasanta mana baby na ce'' itace wadda nake cemaka zata kaudar maka da damuwarka'' murya a sanyaye'' yace'' wannan din'' to idan baka sani ba wannan yarinyar itace silar shiga ta wannan bacin ran'' kuma wallahi bazan gushe ba har saina koya mata hankali'' ashe ma karuwa ce'' ''yar tasha'' shine zata kalli tsabar idona tace min'' watakila ma kashin kare yafini'' daraja'' ashe ay gwarani da ba zina nake aykatawa ba'' munir dan Allah inason ka hadani da wannan yarinyar domin ina wulakanta rayuwar ta'' wallahi sai mahaukaci tafita kyaun gani a idon duniya'' munir taya zan samu wannan damar'' Pege 6 Nisan tawa munir yayi'' sannan yace hanya daya ce'' bross'amma gaskiya banjin zaka iya ba'' fadamin munir koma mene zanyi Indai zanga rayuwar ta a wulakance'' uhm to kawai ka auteta''takoma karkashin ikon ka ''dagan kuma saika yimata duk wani hukuncin da zakai mata'' inyaso sai ka saketa''uhmm shawara me kyau'' da feyde'' nayi niyar na biya wani kudi yayi mata'' nasan zataji ciwo sosai an rabata da budurcinta'' ashema ''yar kwaltace'' idan ma nayimata haka amemakon taji babu dadi sai dai taji dadi'' shikkenan''yaushene zaka kaini gidan su?" Yauma idan a shirye kake zan rakaka'' okay babu damuwa, kabari sai gobe ,yau zanyiwa abban mu magana, gobe idan yaso sai aje a nemamin aurenta, sanan adaura auren a lokacin, dan har na matsu na fara azaf tar da yarinyar, hhhh munir yayi dariya ya ce kai abokina, wallahi duk wan da ya tsokano ka ya san me ya tsokano, Ni yanzu zan huce'' gida, okay'' babu damuwa ka gay da su umma'' Tom zata ji ya mike har yaje bakin kofa ''sann ya juyo yace'' bross ya zakai da Anty Adama kasan dai Anisa tana sonka'' kuma sabi da kai ta dawo gidannan da zama '' wallahi da matsala fa sosai'' dan da nashigo na iske anty Adama a falon'' kasa'' tana ta surfa masifa'' . Metstsssss'' yayi tsaki yace dan Allah munir kabar wanan zancen'' nifa banason Anisa'' na fadamata amma ta kasa ganewa'' kuma ina ruwana da masifar mahaifiyar ta'' kaga munir wallah duk abin da nace zanyi sai nayishi hankalina zai kwanta'' sai dai duk abin da za,ai agidannan ayi . okay tom shikenan ni dai kaga tafiya ta ''kadaiyi tunani sosai ...yana fadar haka ya fice daga dakin.. Shima Habib sauka yayi ''kasa be ga kowa ba a falon'' da alama dai Anty Adama ta tafi'' kai tsaye dakin momy ya nufa'' ya kwankwasa'' kofar ''daga ciki aka bashi izinin shiga'' ya murda kofar,bakinsa dauke da sallama ya shiga'' cikin Muryar Dattako Abba ya ce'' Wa, alaikumussalam'' ya amsa'' Habib shiga yayi'' ya samu guri a kasan kafet ya zauna'' yayi shiru bece komai ba'' momy ce ta kallacrshi tace'' Abee kashigo kuma kayi shiru'' meyake damun kane''kwanan nan'' uhm momy dama ''uhm dama nasamu matar aurene'' ya fada yana sosa kai'' wacece ita'' momy zan kawota ku gysa'' abee Wai ba dai kacemin Ba Anisa bace'' eh momy ba ita bace'' what to wacece''. Wallahi baka isaba'' abee ''sokake kasa adama'' ta zo tayimana hauka a gidannan'' ''yar ta kafe ta ki aure tace sai kai shine zakace mana kai baka sonta'' ita waccan wadda ka keso'' 'lyar gidan uban wace'' a garinnan'' waye ubanta abee har da zaka ki ''yar,uwarka akanta'' haba Fateema'' Meyasa kukeson yiwa yaronnan dolene''yace baya son ita Anisa din'' ba''sai ku hakura ba'' yanzu ko mace an daina yiwa auren dole, ballantana namiji'' shekara nawa muna son yayi aure amma ya ki yayi'' saiyanzu Allah ya kawo kuma sai ki hana a,a''. abee yaushe kakeson muje munema maka autenta'' Am abba gobe na keso'' sanan agiben nakeso a daura auren''to gobe kuma abee ''to Allah ya kai mu Allah ya sa albarka aciki'' bari sai na kira kawunka na masa magana '' a sawo goro da alewar daurin aure'' ke kuma fateema ki tashi ki sanar wa hjy zee ta yo mana Odar kayan daga kasar waje ''sanan kice agobe da safe muke bukata'' ita dai momy bata sake cewa komai ba sai Tom ...... Abba ne ya sake kallon Habib yace'' tashi katafi abee Allah ya maka albarka... Pege 7 ____tun a rananr da munir ya bar gurin Habib ''ya huce'' kai tsaye inda suka saba haduwa da Safiyya'' ba ,a fi ''yan mintina ba sai gata ta iso gurin'' tana zuwa ta zauna a bakin gadon shima zama yayi''ya dan kwantar da Muryar sa yace'' safiya'' tambayar ki nakeso nayi ,ina so ki fadamin tsakanin ki da Allah'' insha Allah zan fadamaka gaskiya koma meye'' muddum nasani'' okay ya fada tare da dakko wayar sa a aljihu'' ya budeta''ya shiga hotuna'' ya dakko hoton Habib ''sanan yace'' kinsan wanan?" Karbar wayar Safiyya tai tace'' gaskiya bansan shi ba Ni ban taba ganin mekama da wanan mutumin ba ko a film''ay ina tunanin irin wadannan mutanen ganin su sai ancike Form'' kokuma kaje kasashen waje'' munir kam tun da Safiyya ta fara magana'' ya gane cewa tabbas ba ita ce ta yiwa Habib ''rashin kunya ba''to kenan idan ba ita bace wace'' saliha ce'' dagowa yayi ya sake kallon Safiyya yace''kincemin kanwarki tana da tsiwa sanan bata da kunya'' ko?"ehy'' anyi haka tabbas saliha bata ragawa kowa'' uhmm yayi murmushi yace'' am Safiyya''bakece kuka hadu da Habib ba''salihace'' yanzu zancen da nake miki Habib ya kamu da soyayyar ta'' gashi ita kuma bata da kunya'' shi kuma bayason raini'' ko zaki taimaka mana akan wanan lamarin'' tunanin tafada'' tashig nazarin maganar munir'' azuciyar ta tana cewa''tabbas bazata bar damarnan ta huce ''yar,uwar taba'' dolema tayi wani abu akai'' dontasan muddum salula taji maganar nan ba yarda zataima'' murmuushi tayi daga bi sani kuma tace'' na'amince zan taimaka muku'' amma me kukeson na yi akai'' anna take munir ya fadamata duk abin da zatayi'' sanan ya sanar mata yana bukatar adaura auren agobe'' Da taso taki yarda amma daga bisani kuma sai ta amince da maganar sa'' sukayi sallama ta huce gida''. A lokacin da ta shiga gi da bata ga saliha ba'' hakan ya na nuna mata alamun'' tatafi islamiyya'' Umman su kuma tana daki'' daman bata ga fitar taba'' batasan kalar kayan da tasaba'' wani mayaudarin murmushi tayi'' ta shiga dakin'' ta rike kugu tace''umma ina Safiyya take?" Wallahi sai nama yarinyar nan rashin mutunci'' umma kema da kinsa dagama ta kafa kawai nake''sabi da tarigani sha 茩 ar iskar duniya'' da sauri umma ta mike zaune tace''haba saliha ke dan Allah bake gajiya da masifa ne''kidaina yi mata irin wanan bikiga yayar kice bane'' dan Allah kirage wanan halin naki gidan wani zaki'' murmushi Safiyya tayi ''jin yadda mahaifiyar su'' bata gane taba'' cikin salo irin na ''yan duniya tace'' uhm umma daman yanzu nake shirin fada miki'' kinyi siriki'' baki umma ta rike tare dacewa to rasa kunya'' wato har wani cemin kike kinyi saurayi ko''nasan da safiya ce bazata yi haka ba'' cigaba ina jinki''uhm umma abin fa babbanne'' dan dangidan hamshakin me kudine''wallahi umma mun warke da talauci'' wai yace aya asanar da magaba tana gobe zasu zo da magaba tanshi'' za,a daura aure'' kai dan Allah dagaske cewar umma ta zaro ido'' Tom kirawomin baffanku'' a waya'' jikin safiya harrawa yake tashiga'' kiran numbar baffanku'' bugu biyu ya daga'' umma ce ta karba'' tayi sallama ya amsa suka gaisa'' sanan ta shiga sanar masa abin da Safiyya tace mata'' babu laifi yayi murna sosai'' sanann yace insha Allah gobe da da safe zamu zo'' gidan domin a daura auren'' daga haka sukayi sallama'' tashi safiya tayi ta futa'' daga dakin tabar umma sai murna takeyi'' tana futa'' tashiga'' tsalle ganin cewa tayi nasarar yiwa Ummansu basaja'' ban daki tashiga'' ta watsa ruwa ta dauro zani a kirji ta shigo dakin'' jiki a sanyaye tace'' umma dazu naji''kunata murna da ke da saliha lafiya kuwa me yafaru'' anan umma ta kwashe komai ta fadawa Safiyya'' bakin safiya kamar ya tsare dan dariya'' daga bisani kuma tace'' umma yanzu ina salihar take?" Yanzu tafito ina tunanin tayi gidan su hafsane'' ko tahuce makaranta'' okay ''tafada tare da hucewa ta zauna a gefenta'' ... Suna zaune a dakin sai ga saliha nan ta shigo ''dauke da qur'ani a hannunta'' shiga dakin tai ta zauna ''tana yatsine fuska tace'' kash umma nagaji wallahi'' san samu school dinan dana ke zuwa ace ina da motata wadda nake tafiya aciki'' uhm saliha kenan kwana'' daga yaufa shikkenn'' sai dai mijinki yadinga kaiki a motarsa'' ke da zama ki auri danmasu dash'' cewar umma'' what ''me umma ni nace muku nashirya aure ne'' Ni da ko saurayi ma bana dashi'' bangane inda kuka dosaba'' idan ma wasa kuke'' Ni banason irin wannan wasan'' tafada tare da hade girar sama da ta kasa'' afusace umma tace kajimu da shashashar yarinya nuzaki rainawa hankali'' ki mai dani karamar mace'' wallahi''idan ma wani abun. Ne yashega kanki tunwuri'' ki dawo hayyacinki ''dazunnan kigama cemin gobe za azo a daura aure'' yanzu Kuma ki nunamin baki san zancen ba''kull wallahi saliha kikiyayeni'' ko kinki ko kinso sai an daura auren nan gobe'' dan da hannunki kika kira baffanku'' a waya'' na sanar kasa'' Kuma kinsan baya magana biyu'' Pege 8 hannu saliha tasa aka ta tusa ihu ''ta fashe da kuka ta ajiye qur'anin ta watsa a guje'' bata tsaya ko ina ba sai gidan su hafsa'' Hafsah tana zaune da ita da mahaifiyar ta a tsakar gida'' kawai sukaga saliha ta shigo gidan tana rusa ihu'' gaba dayansu ta shi sukai suka rukota'' suna tambayar ta menene'' saliha lafiya mene ya faru?"ko ummace bata da lafiya''ki fadamana meyafaru kin tadamana da hankali?" cewar umman Hafsah'' kuka take kamar ranta zai fita tana koramusu bayani tana cewa''dan Allah Hafsah kintaba ganina da saurayi a tsaye?"a,a meyafaru ?"wai ummace tace gobe za,a daura mana aure da wani wan da Ni bansanshiba''what'' aure kedawa kuma'' yaushe akai haka?"anan saliha tafada musu duk abin da ummanta tace mata'' mamaki cike afuskar umman Hafsah''tace amma fa wannan abun da abin mamaki yake'' anya kuwa'' ko dai Safiyya ce ta fadamata bakeba''wallahi umma zata iya yiwuwa itace'' sabi da aduniya safiya ta tsaneni' bansan me naimataba'' amma kuma ay ummanmu'' tana ganemu'' Meyasa takasa ganewa yanzu?"dan Allah kufadamin mezanyi asan bani na kawo mijin aure ba'' uhm Hafsah tayi kwafa tace'' kije kisamu Safiyya ki tambayata''kuyi maganar fahimta dake da ita ''idanma itace zata fada miki'' sannan kada kimata rashinkunya fa domin nasan hali'' uhm tom shikenanan na gode tana gama fadar haka ta fice zuwa gida'' Tana shiga gidan abin ka da me hali baya fasa halinsa'' ta rufe Safiyya da masifa ta in da tashiga'' batanan take fitaba'' tana cewa'' safiyya Meyasa zaki min haka'' ashe har tsanar da kikaimin takai haka''to bari kiji tun wuri kisa asoke wannan bu kowallahi na manta da girmanki a matsayin ki na yayata na miki duka a gidannan'' me saliha nikike fadawa wadannan maganganu''hmm Nagode ''kuma kije wallahi Indai rashin kunya ce'' jurar ki wataran sai ansamu wan da zai koya miki hankali'' ki rike wannan a zuciyarki'' domin nasan komai daran dadewa zakituno da abin da na fadamiki'' tana gama fada mata haka''ta shige dan kwangon dakinsu'' ta barta a tsaye tana huci'' zama tayi a gurin ta saka kuka'' tana ta tunane tunane kamar wadda zatai hauka''.... Atakaice dai saliha anan gurin ta kwana dan ko runtsawa batayi ba sai dai bacci barawo idan ya dauketa''... To washe gari su baffanta suka yo sammako suka taho daga kauye'' tun karfe 7suka taho basu isoba sai misalin karfe 2na rana '' suna zuwa suka tarar da har magabatan Habib su iso harma da Habib din'' yasha farar shadda'' sai washe baki yake da alama dai akwai wata makarkashiya dayake kullawa' masha Allah yau take ranar juma'a inda ake shaida daurin aurena Saliha Usman aliyu'' da angonta Habib Alhasan madaki''akan newa dubu dari 2''lakadan ba ajalan ba''masha Allah. pege 9 Lokacin da sanar War daurin hauren tazo kunnen saliha'' sai da ta gigice'' dajin sunan habib ''hakama Hafsah wadda tasan komai a tsakaninsu'' innalillahi wainnailaihirraju un'' Hafsah nashiga uku'' Habib ne ,nasan ya aureni ne domin ya wulakanta rayuwata innalillahi wainnailaihirraju un... Tana tsaka da yin salatin nan sai ga baffan ta yashigo'' yana zuwa yace'' Saliha ,tace na'am baffa'' maza kije mijinki yana son magana dake'' jikin Saliha na rawa zuciyar ta na dukan uku'uku ta mike jiki babu kwari'' tafuta kofar gida'' tana fita sukayi idon hudu'' dashi ya sakar mata wani mayau darin murmushi wan da ita kanta batasan me murmushi yake nufiba'' ahaka dai ta daure ta kara sa inda yake''ta tsuguna zata gaisheshi yayi saurin dakatar da ita yace'' au ashe daman kina da tarbiyya'' ay nazata iya masu tarbiyya ne suke iya gaishe da wan da kashin kare ya fisu daraja'' walhi sai na koya miki tarbiyyar da kika yi missing dinta a baya, sai na nuna miki Ni Habib dan duniya ne nafiki duniyan ci'' kuma daga rana irin tayau kifara irga'' ranakun mutuwar ki'' Ni bani zankasheki ba amma wahala zata kasheki'' yana gama fadar haka yayi tsaki ya ce karuwa kawai me bin mata'' daganan kuma yasa hannu a aljihu ya debo bandir din kudi ya mika mata ''dakamar bazata karba ba '' sai tajuya taka duk idon mutane akansu yake'' hakan yasata sa hannu ta amsa'' ta juya zata tafi'' yace kuma ki shirya anjima za,a zo adaukar mini ke amarsuna ,yayi murmushi ya kashe mata ido daya ya bargurin''.... Tsayawa tai tabi bayansa da kallo''tana nazarin abin da Habib zai iya aikata mata'' tabbas tun yanzu tafara gasgata maganar Safiyya''datace in dai rashin mutuncine zata samu ubanta ''ay ko gashi tasamu tunkan taje ko ina. Gajiya tai datsaiwa a gurin don idan tacigaba da tsayuwa hawaye zai iya zubomata abin da yafi sauki ta koma gida tanemi shawarar hafsa'' Shiga tai gidan'' ta samu hafsa'' a zaune ta yi tagumi''karasawa tayi ta kamo hannunta suka fito waje'' tafiya suka shigayi har sai da suka isa wani lungu inda babu kowa sannan saliha tace'' Hafsah nashiga uku'' bana fadamiki ba''Habib bazai aureni ba sai da wata munifar'' dan Allah ki bani shawara'' yazanyi ne'' hafsa'' kodai na gudune?" Me ki gudu idan kika gudu ina zaki'' haba saliha kidai sake tunani'' uhm,to ya kikeso nayi dan Allah Hafsah ki taimaka kifadamin yazanyi'' idan kuma bazaki iya taimakona ba gwara na gudo'' don wallahi Habib bazai barni ba kasheni kawai zai'' hmm saliha ,naam hafsa'' tayi magana cikin kaguwa'' inason ki saurareni kiji mezan fada miki'' wannan fa abu da kika ga ya faru ''daman can Allah ya tsara haka saita faru arayuwarki ''allah ya tsara dole sai kin zama matar Habib ''karki wani saka damuwa a zuciyarki kawata'' inason ki dake kamar yadda nasanki baki da tsoro to inason idan Habib ''ya cemiki (A)kicemasa (Z)don billahillaxi da alamun Habib akwai abin da yatama''kada kiji wani tsoro'' wuya bata kisa'' ko da kin mutu'' a dakin mujinki kika mutu ba adakin wani katon ba''yanzu idan kikace zaki gudu'' bafata nake miki'' ba ,ki hadu da wasu mugayen suyimiki fayde ko su illata ki'' inga ya sun cuceki'' to ko kinga da wannan gwra zaman gidan Habib'' ko banza zakici ki sha'' kimore'' habama sai na koyamiki abin da zakiyi sai kace ba kike islamiyya ba ''kinga mukoma gida kada azo ana nemanki'' .uhm saliha tayi ajiyar zuciya ta goge hawayen ta'' suka koma gida,... *Anisa Anisa, meyasameki haka'' fadamin kukan mekikeyi'' yanaganki da jakar kaya niki__niki kodai fateeman ce ta koroni?" Anisa a guje tasaki jakar ta fada kan kirjin Hajiya Adama ta rungumeta'' tasaki kuka me sauti''zuciyarta na tukuki'' hankalin adamane ya tashi sosai'' tarasama mezatai'' bakinta har rawa yake daker ta iya buda baki tace'' wai Anisa lafiya me akai miki'' kifadamin kinkasa magana'' ko wani abunne ya samu Habib''...? Mami'' sun cuceni'' sai da suka bari nayi nisa akan soyayyar shi'' Meyasa za,ayimin haka ''mami menarasa na ''ya mace''mene bani dashi?" Dallah Malama ki fahimtar dani meyake faruwa ban gane ba'' suwaye'' suka cuceki'' zaki fadamin ko saina ci ubanki a gidannan'' mami yau aka daura auren yaya Habib da wata, what ''hajiya Adama ta zazzaro ido tace'' kan kutumar uban can'' ammafa za a maimaita yakin Badar '' me aurefa wai dagaske kike ko dai fada kikayi Anisa ,anya kuwa kinji daidai'' za,ayi auren Habib dinne bansani ba''wallahi Allah mami da gaske nake miki'' tarkashi ayko yau '' za ayi yakin duniya a gidan Alhassan'' Ni za aywa tijara '' Ni Adama '' toni ba,a taboni bama hawa nake ballantana an tabani'' jar uba'' Anisa'' huce'' muje gidan wallahi basu isa su wulakanta min zuri aba'' nafisu dabbanta wallahi marabar mu da tinkiya wajan hauka'' Ni mutumce'' ita dabba, mota suka shiga ''suka figa'' har cikin gidan su Habib'' ko motar bata tsaya ta gama parking ba ''tafigi hannun Anisa tayi cikin gidan tana kwallawa Fateema'' kira'' kina ina bakar munafuka'' Fateema'' kufito ayita ta kare'' don wallahi yau ''mutuncin ma bansan shiba'' Fateema''munafuka ki fito ko na shigo ciki na koya miki hankali... Pege 10 Dasauri Hajiya fateema ta fito ''tana bata hakuri dan tasan za,a tuna''dan Allah kiyi hakuri Adama abi abun asannu'' bazan bi asannun ba'' anki abi adun asannu'' Ni zaku raina wa hankali'' walhi daidai nake da kugun ku daga ke har dannaki'' ''yartawa zaku wulakan ta'' to wallahi ko yasaki'' waccan ''yar matsiyatan ya auri Anisa,ko kuma yanzu na nunamuku Anisa na da gata'' aykin banza sai da kuka bari ta gama zama ta wahalar da kanta taki kowa tace saishi''sanan kawai rana daya ku aurar da danku ga wata..... Dan Allah Adama kiyi hakuri''komai kikaga yafaru akwai sila''daman Allah ya ruga ya tsara Anisa ba matar Habib bace'' dallacan tafi can''kirifemin baki''ay komai daman yafaru akwai sila Kuma kece'' idan da kince ''yar,uwarsa zai aura ai da bazai kiba'' sabo da tsabar bakin hali irin naku na ''yayan talakawa'' ay tun da yaya ya auro diyar talaka munta samun talakawa a zuri'ar mu'' ke adama !!!ya daka mata tsawa ya hade rai'' tare da karasowa gurin yace'' Adama matar tawa kike fadawa wadannan maganganun?" Ashe dama baki da hankali'' haba yaya ni baka ga abin da tamin ba'' sabo da tsabar rashin adalci tasan Anisa nason Habib amma takasa hanashi auren waccan ''yar talakawan''Ni ban ma yadda da wanan matar takaba idan aka bibiya ma ''yar uwasu ce'' dan nasan kaf danginsu babu masu ku 蓷 i bal...... Aykafin ta karasa maganar ta taji saukar wani gigitaccen mari a kuncinta'' hagu da dama'' Waye Abba ne'' afusace adama ta daga ido tana kallonta, dan tun da take da dan,uwanta betaba sa hannu ya mareta ba sai yau'' jiki asanyaye'' tace yaya Ni kamara''?" Akan na fadi gaskiya'' namareki Adama kiyi duk abin da zakiyi''akai badai akan Habibu bane ''yace bayason Anisa ''gawadda yakeso sai na hanashi abin da yakeso ''to bari kiji ko mace an daina yimata auren dole ballakuma namiji'' namijin ma dana '' idan yazama dole sai jinina zata aura''tajira dawowar juneid muddum ya nuna yana sonta'' nikuma na amince zan auramata dana juneid'' A gigice Fateema''ta kalli Abba tace'' alhj juneid fa kace'' habibu ma be aure Anisa ba sai juneid da ya shiga gari ya zagaye kasashen ketare yaga ''yanmata kala da ban da ban'' banjin zai amince da auren Anisa'' Hajiya Adama kam bata karacewa komai ba''taja hannun Anisa'' suka fuce daga gidan'' Tun da suka koma gida Adama ke kaiwa da kawowa'' tana tafa hannu, Anisa na zaune agefe tana bin ta da kallo'' jiki babu kwari Anisa tace dan Allah mami kiyi hakuri''nasan duk wannan abin Ni naja miki ''har Abba ya mareki''idan akan yaya Habib ne na hakura, no Anisa'' badai ance za ajira dawowar juneid ba '' mujira ya dawo dan wallahi bazakiyi dakon banzaba'' A,a mami bana tunanin ya juneid zai soni'' tun da Habib besoni ba juneid bazai taba sonaba , saboda yafi Habib komai na rayuwa ''hatta kyau da duri da tsarin halitta Habib mummuna za,a kira shi agaban juneid ''kuma wasa kukeyi''kawai ku bari na hakura'' walhi bazai yuwuba '' don yanzu aka fara wasan'' dole sai Habib ko juneid ya soki... INDIA Zaune yake akan wata blue din kujera ''yar madaidai ciya, me masifar laushi'' hannunsa douke da jarida karama'' ya kuramata manyan idanuwan sa masu kama da na mage'' zama nayi na karemasa kallo tun daga kansa har 茩 afarsa , farine tass kana ganinsa kaga balarabe sannan kuma bature'' yana da dogon hanci'' tamkar biro'' don tsayi da tsini'' labbn sa ko''in da kasan sweet sabo da laushi'' gasu jajur'' kanan yana yin zanan love'' masu kyau ''gawani gashin baki da gemu da ya karawa fuskar sa kyau da kwarjini'' 茩 wayar idonsa ba baka bace'' blue color ce'' me dan rashin farifari acikinta'' gashin kansa yana da tsaya'' baki me laushin gaske sai sheki yakeyi'' yasha gyara '' dogone sosai ,mutum me kyau da kwarjini ga haiba''suffar jikinsa me kyau ce'' sana. Duk gabansa a murde suke, kirjinsa ma kadai abin kallone'' wow masha Allah ya hadu'' komai nashi me kyau ne inda kasan shiyayi kansa'' ayadda na fasalta mukushi kenan amma a zahiri yafi hala kyau'' dan narasa tayadda zan kwatan tamuku kyaun da Allah ya masa. Pege 11 Hello , my name is isha'' duk maganar da take shi dai juneid idon sa na kan jari da be dago'' ya kalleta ba'' har sai da taga ji da magana ,azafafe ta fisge jaridar tace'' juneid'' magana fa nake maka'' kansa ya dago a hankula ya zuramata wadannan manyan idanuwan nasa mekama da na aljanu'' ya watsamata harara''jiki na rawa ta mika masa jari dar tace Am sorry '' banza ya mata bece komai ba ya karbi jaridar sa ya mike ya bar gurin'' bayansa tanufa da kallo'' tare da runtse idonta'' tace wow'' Juneid is very very beautiful'' atake a gurin ta hadiyi wani azababben yawu jikake kukukut'' ta sharce gurin da ya tsatstsafo mata tace Juneid sai na samu abin da nakeso '' kajira dawowata'' tana gama fadar haka ta bargurin... Shiko juneid'' gurin Parking ya nufa'' zai shiga motarsa'' da sauri aka budemasa kofar tare dacewa'' ranka ya dade ''allah ya karamaka lafiya danisan kwana'' ameen kawai yace'' yashiga motar'' shima wan da ya bude din wata motar ya bude ya shiga'' sanna ragowar masu gadin juneid suma suka shiga tasu motar'' suka sakashi a tsakiya suka bar gurin'' tafiya sukeyi sosai'' ba su tsaya a ko ina ba'' sai bakin wani katafaren gida'' wan da Ni kaina nayi tunanin gabaki daya garin ne a gida Daya'' ashe gidan mutum dayane wato Juneid'' me gadine ya wangale musu get suka shiga'' masha ALLAH'' iya kacin gurin ajiye motocin ma abin kallone'' harabar gurin na dauke da fulawoyi masu kyau da daukar hankali'' musamman ma gefan da ruwa yake sama da kasa ''yana gudana a tsakiyar gurin'' bakaramin kyau yayiba ruwan na da launi kala biyu'' launin farko farine na biyu kuma blue'' dasauri daya daga cikin masu tsaronsa ''ya fito ya bude masa murfin motar ya fito'' yana tafiya kamar bazai yitaba sabo da tsananin isa da kasaita'' har ya isa bakin kofar falon'' gidan'' tun kan ya karasa kofar ta bude'' kofarma kadai abin kalloce''domin juyi takeyi tana haske tana walwali'' kamar dai wadda aka sa mata wayarin a ciki'' shiga yayi ''ya dan tsaya kadan ''sai ga wani basamu dan mutum nan ya karaso'' in da yake ya zame rigar dake sanye a jikinsa'' yana cire masa ya tsaya cak'' tare da cewa'' Barka da isowa yallabai'' daga kai kawai Juneid yayi ya huce'' wow masha Allah'' tarkashi idan kaji ana cewa aljannar duniya to ga ta a cikin gidan Juneid'' falon'' gidan na dauke da kujeru kala biyar'' na farko fararene inda suke a hannun yamma'' nabiyu kuma milik inda suke a arewa '' na uku kuma blue color ne suna a hannun gabas'' na hudu kuma Pink color ne suna a hannun kudu'' sai goldin me kelli da wasu fulawoyi a jikinta'' ita kuma tana a tsakiyar kujerun'' kunga idan aka lissafa kujeru 22 ne a tsakiyar falon'' gidan ahakama akwai fili'' sai wata plasma dake makale a jikin bangun dakin ''in daka san allon karatu haka ta kusan cinye bangon dakin'' daga gefan ta kuma flawar ce fara me ratsin ja a jikinta'' sai daya gefan kuma matattakala ce wadda zata kaika zuwa saman bene '' gidan yana da hawa 25 wan da kowanne daga cikin an kawatashi da duk wani dukiya na more rayuwa'' a gaskiya tsayawa fasalta muku yanayin gidannan'' sai muahekara muna yin abu Daya'' amma kowacce nabata dama ta fasalta shi a cikin idonta'' ta bani labari... Tom bayan juneid ya hau matattakalar tsayawa yayi kawai akai'' sai gashi a saman benen'' kai jama,a iya tsaruwar falonnan tafi takasa tsaruwa''karasa wa yayi ciki da sauri'' wani mutum mesanye da jan kaya ya karaso'' ya zare masa wani don dake cikin jikinsa ''yabarsa daga shi sai turoza'' na maza'' daga nan kuma ya daukeshi be tsaya ko inaba sai bathroom'' yana ajiyesa ya fito ya jamasa kofar ya tsaya'' sai da yayi kusan minti 40 kafin juneid ya danna wata kararrawa ta sanarwa'' dasauri wannan mutumin ya juya'' ya dakko juneid daga bathroom'' ya lullube sa da wani milik din tawul ''sannan ya daukeshi'' betsaya a ko ina ba sai bedroom'' yana zuwa ya dora shi a kan kujerar dake gaban mudubi'' sannan ya fita''yana fita'' sai wani ma ya shigo shikuma bakin kayane a jikinsa'' dasallama dauke a bakinsa yashigo'' yace Allah ya kara lafiya yallabai'' sannan ya kama gashin kan juneid''ya shiga busar masa dashi'' sannan ya debi mayuka iri daban daban ya shaida masa akalla ''da nan kuma yadakko wata na ura'' ya dora masa a kansa ''bayan minti 3ya ciremasa ''saiga kanya koma kamar namace'' sai shainin yake'' manjiki ya dakko ya shafamasa a jikinsa'' bayan ya gama ne ya dauki juneid'' ya dorasa a kangado ya jamasa bargo'' sannan ya tsaya a bakin kofa'' kamar wani sakago yana jira yayi bacci ya tashi ya saka masa kaya'' TURkASHI'' tashin hankali wan da ba,a samashi rana''anyako juneid zaiso Anisa''馃 wanga mutum akwai iyayi da girman kai aradu. '' SALIHA'' Tun da gari yafara duhu saliha tabi ta daga hankalinta ''tana ta kuka'' dontasan wallahi me rabata da Habib sai Allah ''ya zatai tun da kaddarar tace auren Habib'' bayan sallar magariba motoci kusan guda 34su kayi parking a bakin layinsu'' saliha'' suna jiran afito da amarya'' ita ko saliha tana zaune a gaban mahaifiyarsu''tana yimata nasiha akan zamanta kewar aure'' bayan angama yiwa saliha nasihane'' aka fito da ita tana kuka'' Hafsah da Safiyya na rike da hannunta'' har suka sata a mota'' ragowar mutanen gidan da makota suma suka shiga motocin aka tafi kai amarya'' gaba daya ragowar motocin gidan amarya suka huce'' Amma banda motar amarya da aka wuce da amarya gidan su Habib'' suna isa aka bude get'' sanan aka fito da amarya '' zuwa ciki'' afalo'' suka samu su Hajiya fateema da ''yan,uwan ta dana abba'' suna ta shewa'' karasawa akai da saliha gaban momy da Abba'' sukayi mata nasiha me ratsa jiki'' daga nan kuma Abba yayi musu addu'ar Allah ya basu zaman lafiya, sanan aka fito da amarya'' aka kaita gidanta da ke can cikingari'' , babu laifi gida yayi kyau ya tsaru'' babu abin da zamu ce sai dai addu,ar Allah ya san ya alkairi'' bayan anje an ajiye amarya a kangadonta'' ango ya shigo da shi da munir '' daga nan kuma kowa ya watse hatta munir bayan ya bawa Habib shawara akan ya sassauta wa saliha'' muguntar da ya shirya mata''ya tafi'' Gida dai yazana daga saliha'' sai Habib kadai a gidan'' tana zaune a tsakiyar gado fuskarta a rufe'' Habib ya funcike mayafin yace'' to uban mene kike kunshe a mayafi'' kamar wata ta allah'' Ni dai kinsan babu abin da zanyi da kazamin jikinnan naki'' wallah saina koya miki hankali '' kinga wancan dakin dana ce ayimin domin na yi kiwon kaji aciki'' to wallahi ke zan yi kiwo aciki don kece kazartawa'' karuwa kawai'' yayi tsaki ya futa..... TURkASHI'' Habib waikai zuciyar mece dakai. MAR'ATUSSALIHA Pege 12 To saliha kam'' tana zaune har misalin karfe'' 12 na dare amma babu ango babu labarinsa'' ganitai bazata iya jurewa ba,hankan yasa ta mike '' daga kan bed din'' ta fito falo''zaune ta sameshi''yana danna waya yana shan faro'' cikin tsiwa da rashin kunya ta karasa gabansa ta rike kugu tace'' malam wai mekake nufi dani?" Tafada tana murguda baki'' banza yayi mata bece komai ba'' ya cigaba da shan ruwansa'' a fusace ta sa hannu ta fusge robar faron''tayi wurgi da ita gefe tace'' sai kafadamin dalilin da yasa ka aureni'' ran Habib ne ya faci sosai'' idon sa ya kada yayi jajur'' juciyarsa na bugawa sama sama'' yamike ya tsinke ta da wani gigitaccen mari jikake tasss''sai ga saliha akasa'' tamarasa a wace duniyar take tsabar zafin marin'' ran shi a bace ya nuna ta da yatsa yace'' tambaya tamakike Meyasa na aureki'' hmm to bari kiji Ni Habib ''bazan iya zaman aure'' da karuwa kamar kiba'' abin da tasa na aureki'' domin na koyamiki hankali danna ga iyayenki basu koya miki tarbiyya ba'' kada kisa a ranki wannan aure mukai''no bazan taba zama da karuwa amatsayin matata ta sunna ba''idan akwai yarinyar da natsana a duniya be huce'' keba saliha'' ancuceki da har iyayenki suka samiki sunan salihai baki dace da sunan ba '' irinku tantiran ''yan iska sunan kafurai yacancanta a saka muku'' tunda kunfita daga muslinci'' banza karuwar titi kawai wallahi duk ranar da wannan kazamin hannun naki ya kuskura ya sake zuwa inda nake'' saina nunamiki asalin ko Ni Habib wane''kuma kishirya daga gobe'' zaki fara aykin da kikazoyi'' sayanki nayi kedin ayanzu baiwata ce'' gobe kinga dakin kiwan kaji nanne makwancinki'' na bangaren nawane ''meststssss yayi tsaki ya harbeta da 茩 afarsa ya huce''' Yana tafiya saliha ta 蓷 ora hannu aka ta saka ihu'' abin tausayi tana cewa nashiga uku Ni saliha menayi wa Habib yakeneman kasheni'' shin yaushe nazama karuwa'' Allah kana gani kuma kasan komai kai zaka fiddani daga zargin da yakemin'' babu komai ko da yankani zakai zan jure namaka biyaya'' ko da ko hakan rai sana diyyar barina'' Duniya'' daman amfanin zuwa islamiyya kenan'' aure ibada ne '' tana gama fadar haka tasake fashewa da wani sabon kukan me tsuma zuciya... ADAMA Wai ke dan ubanki Anisa'' kashe kanki zakiyi'' Meyasa baki da hankali ne'' wai shi Habib dinan autan mazane'' dabazaki hakuraba'' ance za,a baki auren juneid''muddum ya dawo daga kasar waje'' amma ke kin kiyarda kin nace sai Habib kikeso'' juneid fa yafi Habib komai na morewar rayuwa'' dan Allah Mami kudaina fadamin abin da kunsan bazai yuwuba'' juneid kwata kwata ba sa,an aurena bane''bamu daceba ta kowanne fanni'' wallah Mami idan ma mafarki kuke to kufarka'' dan wallahi juneid bazai taba sona ba''what'' ubanki Anisa'' kina dakai kuwa walh zan sharara miki mari'' menene aybin ki da bazai sokiba''kajini da mara hankalin yarinya... Mami gaskiya ce'' kema kinsan gaskiya sai dai ki take'' Allah mami ko da zai aureni bazan yardaba sabi da bazan samu abin da nakeso a gurin shi ba''rayuwarsa bataimunba'' Meyasa kikace haka Anisa?" Mami na farko ya nada tsanani kyau wan da Ni kaina idan nagansa susucewa nakeyi''ga kwarjini'' ga kudi'' ga mulki'' ga girman kai ga Muskilanci'' ga iyayi'' mami tsabar iyayima fa wankama sai an kai shi zaiyi'' idan yafito sai an daukeshi ankaishi an kwanta'' hatta kaya samasa akeyi'' idan ya kwanta bacci sai anjira ya mike tukunna an bashi abinci a baki'' Allah bana sonshi bamu daceba... 馃Tab konice banaso taya kenan zamusha love'' ina bayanki anisa 馃ぃ Pege 13 INDIA Uhm'' bro Meyasa kake son batafin raine?" Yaya juneid''abin da yasa ban fada maka bikinba '' Ni ba auren dindindin nayiba'' ba sonta'' nakeba'' kawai dai na auretane don na koya mata hankali'' kai ma kasani yaya atsarin rayuwata banason yarinyar talakawa'' sabo da ba,afiya samun masu tarbiyya ba''stop Habib banason hauka'' ban maka dole saika auri ''yar talaka ba ,amma Ni nasan yaran talakawa sunfi ''yayan masu ku 蓷 i nutsuwa da hankali da tarbiyya'' Habib shawara da zan baka amatsayina na yayanka kada ka yar da ka watsar da damar ka'' dama sodaya take zuwa ma mutum a rayuwa'' inason ka rike matarka da kyau domin ina maka zaton ka auro saliha ce'' hmm yaya ay sunantama saliha amma batada tarbiyya katuwace fa'' what karuwa taya kasan haka waya fadamaka?" Yaya abokinane kuma yace 茩 aruwar sa ce ''hmm Habib idan kanason cire zargi a kan matarka sai ka kwanta da ita '' ananne zaka tabbatar gaskiya ya fadamaka ko karya''allah ya kiyaye na kwanta da karuwa har abada wallahi'' okay yayi maka kyau'' Ni kagama matar auren tagari nake so amma nakasa samu'' sabo da kowacce yarin ya idan zata soni'' akwai abin da take nema a gurina''kuma Ni nafison ''yar talaka'' banason ''yar masu kudi'' sannan haryau ban ga macen da ta burgeni har naji zan iya furta mata ina sontaba'' ban ganta ba''nafison nafurta inason mace'' badai ita tafurta ba '' uhmm idan na shigo kasar zan zo na ga kanwata'' yaya kama dai na cewa kanwarka''kabari zan dai auro maka kanwa amma ba wannan rasa kunyar ba.. hhh bye sai anjima ya kashe wayar tare da lunshe kwawan idanuwansa.. IN THE MORNING Washe gari da sassafe Habib ya mike, yanufi dakin saliha, akwance ya sameta'' sai baccinta take baiwar Allah cikin kwanciyar hankali, jijjiga kai yayi kawai ya juya kicin ya debo ruwa me sanyi'' yafito dakin ya koma ''yana zuwa ya sheka mata a jikinta'' agigice ta mike tare da furta innalillahi wainnailaihirraju un'' Habib tagani a tsaye dauke da cofin ruwa fuskar nan a hade kamar daren mutuwa'' yace'' ke daman hutu kika zo yi'' maza tashi muje''yafada tare da dakamata tsawa yana nunamata hanyar futa'' tashi tai Yan tafe tana binsa a baya har suka isa harabar gidan'' inda datti da kasa ya dankare a wajen alamar gurin yana bukatar gyra'' tsintsiya ya nunamata ta dakko'' daganan kuma ya janyo kujera ya zauna '' ya fara danna wayar sa yace'' kafin nagama abin da nake yi ''na dago naga tsakar gidanan tass'' babu duk dattinnan'' babu musu saliha ta dauki tsintsiya tasoma shara, har ta kusa gamawa sai sukaji'' sallamar su hafsa'' tsabar murna da farinciki'' saliha ta tafi da gudu ta rungume su tana murmushi'' Hafsat ce ta kalleta'' tace kay meye haka kuma amarya da ayki aykinma sharar harabar gida'' ina masu aykin'' saliha ta bude baki kenan. Zatai magana ''sai Habib ya karaso'' gurin yace'' wallahi kinganta ko da rigima na fadamata ta bari masu ayki zasu gyra amma taki''wai tafiso ta samu ladan '' ko ba haka bane Honey '' eh ehy hakane Hafsat kinsan dai malam Abubakar yace '' komai mudingayi da kanmu sai munfi samun lada tafada tana sosa kai ko ba haka bane abban hanif'' jijjiga kai kawai Habib yayi ya watsa mata harara ta gefan ido'' sanan ya huce'' ciki'' suma hucewa sukai dakin saliha'' Suna shiga dakin saliha'' tace umman hafsa'' ina kwana'' lafiya klau ''yar arbarkq'' kinga dama hafsace ta dameni'' wai sana zo naga yanayin zamanku da Habib '' karya dinga cutar dake'' sai kuma kukazo muka tarar da ku alhamdulillah'' hmm Hafsat tayi kwafa azuciyar ta tace ''bakin mugu ba ay Ni nasan me hali bazai fasa halinsa ba''shiyasa ta wanan sharar da sanyin safiyar nan sabi da bakar mugunta irintashi'' afili kuma tace amaryr Habib'' mata daya kuma gimbiya a gidan Habib'' ah dole kuyi kirari'' daman ansamu gidan hutu anbar zaman gidan langalanga'' ay dole adinga zuwa akai akai cewar Adama '' ta fada tare da rike kugu Daman ay nasani'' babu shinka fa ko''kullum sai tuwo allallabo za,a cinye kayan yaro ko'' hhhhhh Ni banma ga amaryar ba '' ta fada tana kallo saliha'' ko dai wanan yarinyar ce me kama da ''yayan aljanu'' ah dole ya ki ''yar uwarsa , tun da naga tana da kyau'' amma kuma Anisa tafiki ki dangi da asali'' afusace Habib ya fito ya daka mata tsawa yace'' mami'' ya isa haka idan kina yimin abu ina jurewa'' to bazn lamunci ki dinga ciwa matata mutunci ba''dan Allah zaki iya tafiya ''' what habib ni kake kora'' lallai ba bu laifinka''aykin asirine ''ay daman duk dan talaka ya gaji asiri ''ga uwarka nan ma ta asirce mana dan,uwa'' Adama kifita'' nace wallahi summa tallahi kika kara minti 蓷 aya anan saina karya ki''mahaifiyar tawa zaki ciwa mutunci a gabana '' futa nace''yafada yana huci kamar wani zaki''sumsum Adama ta fita daga dakin jikinta na rawa dan ta tsorata da ganin yadda Habib ya fusata'' tan futa ya kalli umman su hafsah ya basu hakuri sanan ya koma cikin dakinsa'' saliha kam'' duk da tasan bason ta yakeba amma taji dadi yadda ya nuna kishin ta a gaban adama'' Pege 14 Adama tana komawa gida '' ta zauna a bakin gadon ta tan muzurai'' Anisa ta shigo'' cikin masifa Adama tace'' Anisa dan kutumar'ubanki indan Habib ba ubanki bane ki hakura dashi'' walhi ko zance shi naji kinsakeyi saina kasheki na huta da wanna baki cikin........ Innalillaha mami meyafaru'' tafada tare da saka hannayen ta duk biyun a kana'' bansani ba uwarki ce tafaru''ke barima fa kiji me kankat''muddum ina a raye'' wallahi baza ki auri Habib ba,ko shine autan maza'' what mami rantsewa fa kikayi'' su saima na maimaita miki'' ke kurmace'' indai ji abin da nace idan kema rashin kunyar zakimin to bissimillah'' daidai nake dake" mami Ni ba rashin kunyar zan mikiba'' dan Allah kada ki nisanta zuciyata daga son da takeyiwa ya Habib '' wallah Mami idan narasa ya Habib tamkar kin rasanine'' dan Allah ki taimaka''kada kicire hannunki daga maganar nan, ke kadai ce nake da Yakinin zaki dankamin Habib a tafin hannuna''dan Allah kada kice zaki watsar dani ,zan iya rasa rayuwa ta'' Dakata anisa'' ta daka mata tsawa'' nece ki hakura da auren Habib ''idan kuma bazaki hakuraba'' ki mutu dan uwarki'' tayi tsaki ta tashi ta shige bathroom.... Anisa kam zaman dorshen tayi agurin tasaki kuka me tsuma zuciya'' tana cewa, mami why shin Meyasa zaki min haka?" Idan har ba,a bani auren Habib ba mutuwa zanyi'' kawai'',, ****INDIA Sir kayi bakuwa,dago ido yayi'' yana yatsine fuska yace'' wane , sir ba namiji bane'' wannan budurwar'' takace'' what ya mike a fusace ya daki table din dake gabansa'' ya sharara masa mari yace'' wace budurwa ta'' please kayi hakuri bazan karaba nayi tunanin budurwar''kace'' ta ce sunan ta Isha'' okay kace mata tashigo'' okay sir ya fada tare da fucewa'' ya na fita ya samu Isha'' a waje ta ci wankan riga da wando'' ko mai na siffar jikinta'' ya bayyana'' kanta kuwa ta kuma bazo da gashin kanta waje ''ta dora gilas'' karasawa yayi kusa da ita yace'' zaki iya shiga'' okay'' thank you, tana fadar haka ta shiga dakin'' a zaune ta sameshi ya harde kafa daya kan Daya'' idanuwan sa duk biyun a lumshe kamar beji shigowar taba'' don ko sallama batayiba'' falon'' ta zubawa ido'' ta jujjuya ko ina na gidan tare da yatsine fuska tace'' juneid baka ji na shigo bane''ko guri bazaka iya bani na zauna ba''banza yayi mata bece mata uffan ba ,kuma be bude idonsa ba'' tsaki Isha'' tayi tare da samun guri ta zauna a kusa dashi''in da kasan zata shige cikinsa ta wani matseshi'' hannu ta kai zata rike masa hannu'' ya bude ido Da sauri ''ya sharara mata maruka har biyu'' sannan ya yi wurgi da ita zuwa kasa'' cikin masifa yace'' ke Are You Animal?" Baki da hankali'' wannan kazamin jikin naki zaki tabani dashi'' ke baki iya ko sallama ba'' a haka kike tunanin zan soki'' wallahi har abada ,jini jikinki waike gayu ko'' sai dole kinnunawa mutane kingirma kin hada halitta'' to bari kiji idan ma sabo da Ni kike wannan abun''tun wuri gwra ki daina'' domin ko da abu daya baki da shi'' na irin matar da nakeso'' yana gama fadar haka yayi tsaki ya danna wani madanni a gabansa'' sai ga wannan basamuden mutumin ya shigo'' yana zuwa yace gani yallabai'' fitar min da wannan yarinyar daga gidana'' kuma inaso kasanar wa me gadi daga yau kada asake bari tashigo'' gidannan'' Are You shower'' yes sir, tsuguna wa yayi ya sabi Isha'' a ka tana kuka tana ihu yayi waje da ita'' be diteta a ko inaba sai a gaban motar ta'' HABIB Huce'' nace'' dan girman Allah ka rufamin asiri ,kada ka barni a cikin dakinnan'' dan Allah ,kada ka manta nifa matarka ce'' kada ka min irin wannan izayar'' dan Allah kada kai abin da zai sa nan gaba kayi dana sani''short up'' akan wa kike tunanin zanyi dana sani'' wai akanki'' hhhh mekike da shi'' harda kike daukan kanki a matar habib'' karuwa ce kefa ''yar tasha ''yar kwararo wadda aka haifa a titi'', stupid kawai'' wallahi ki kiyayeni,, idan ba hakaba'' wataran sai na kasheki'' kuma rayuwarki a wannan dakin zakiyita aciki zaki kare rayuwarki'' shasha sha''da Ni da ke basaki'' agaban ki zan auro wata muyi rayuwar jindadi da ita'' sanan ta haifamin yara masu tarbiya'' ba irinki ba'' Allah ma ya kiyaye na haihu'' da karuwa ''yayana su zama karuwai'' yana kaiwa nan a maganar sa ya fice ya jawo kofar ya saka kwado'' ya kulle'' dakine dan madaidai ci'' wan da ya sha sumunti'' a tsakar dakin amma babu ko plastar a jikin bangon'' dakin'' ga dakin babu ko da futula'' daga inda take tana iya jiyo sautin kukan sauro da na beraye'' ga babu ko da hijabi a jikinta'' daga ita sai kayan kikinta''hatta futsari idan zatai sai dai tayi a gurin yake nufi domin babu bathroom aciki balle tace zata yi alwala ko kashi ,ko fitsari'' Allah sarki MAR'ATUSSALEHA fashe watayi dakuka''ta kwanta a kasan'' sann ta rufe idanun ta tace'' Allah kagani yadda bawanka yayi min'' Allah ka da ka hukuntashi'' ni nayafemasa duniya da lahira ko me zaimin matsayinsa na mijina na yafemasa'' ba laifinsa bane laifin ''iyayena ne da suka bashi aurena''tana gama fadar haka ta fada komar tunani iri daban daban'' .... **Pege 15 SAFIYYA Munir wai Ni me yasa kake son mucigaba da irin wanan rayuwar''har ga Allah Ni INASON na daina domin Manzon Allah (S'A'W)yana cewa Duk mutumin dayasan abu ba daidai bane''kuma ya take yake aykatawa,, azabarsa tafi ta wan da be sani ba yake aykatawa'' dan Allah munir mu daina aykata'' zuna''walhi idan daya daga cikinmu ya mutu yana aykata'' aykin alfasha'' kai tsaye wuta zamu shiga'' Ko da kamshin aljanna bazamu jiba'' kinga Safiyya dakata'' banfa ce kimin wa,aziba'' kai ta girgiza tace munir ba wa,azinake makaba'' idan kace wa,azi nake maka kana nufin'' idan kagadama ka dauka idan baka gadamaba karka dauka'' to ba haka nake nufi ba ina rokonka da babbar murya kan cewa kaji tsoron Allah'' naga alamar bakasan me ake nufi da wutar jahannama ba ko'' to kasaurara kajini'' wayar jahannama masifa ce bala'in da idan mutum ya shegeta ya gama'' itafa ba kamar wutar duniya bace'' ta lahira ta dabance'' ga duhun kabari ''ga azaba da muciji da kunama da sauran abubuwan cutarwa'' ga dukan walakiri wallahi mala'ikun azaba bazasu tausaya makaba'' domin su basaji basa gani''ay kasan me ake nufi da summun bukumun''ko dakata haka Safiyya '' banmiki doleba zaki iya tafiya.... Haba munir daka fadar gaskiya'' indai akan wannan maganar ce to zakace intafi'' wallahi gwara na tafi din'' dadai na cigaba da ma,a mala da kai muna aykata'' alfasha... Tana gama fadar haka ta juya ta tafi'' tabarshi a tsaye yasaki baki yana kallon yadda take tafiya'' hijabi ne a jikinta amma yana ganin yadda mazaunen ta ke juyawa ta ko'ina abin sha,awa'' amma babu damar tabawa tunda Allah ya riga da yashiryi Safiyya... Saliha______ Washe gari'' Habib ya gama shirinsa ya fito'' sannan ya dauki mukulli ya nufi inda dakin kaji yake'' ma,ana dai inda ya kulle saliha'' bude dakin yayi'' ya hangota'' acan kuryar dakin ta hada kai da gywa da alama dai kuka takeyi'' gefe guda kuma gurinne a jike alamar futsari da tai a gurin'' a harzike Habib ya yi kanta yana balbalin Bala'i ya ce'' ke karuwa futsari kikayimin a nan sabi da ke kazama ce'' agidan ubanki daman haka kikeyi'' to ko yau zankoya muki hankali ya fada tare da ciro''belet din jikinsa, ya shararamata a jikinta'' wani uban ihu saliha ta rusa tare da cewa innalillahi wainnailaihirraju un'' Allahumma ajirni fi musibata''Habib menayi maka'' ka kulleni'' bayankasa babu ban 蓷 aki a cikin nan'' ka zaftar dani''to aina kake ' son nayi fitsari ko kashi shin me natare maka a rayuwata'' wallahi Habib bana sonka'' na tsaneka ''kai indai mutum yana da danshige da kamannikka ma bana sonshi'' wallahi tun da nake bantaba ganin mugu azzalumi''kamar kaba''ko takota babu ko dugon imani a cikin zuciyar ka'' uhm ta gige majinar hancinta tace'' kasan Meyasa nake daga maka kafa'' kawai ina ganin mutuncin aure nane'' banason na dinga ja'inja da mijina,what uban waye mijin naki'' niwi hhhhhhhh'' lallai kincika mahaukaciya'' da kallon me dan hankali na ke miki ashe ma duka notin kankine ya kunce'' hm babu laifi tun da nasan iyayanki matsiya tane''wani irin wawan juyi saliha tayi jikike tassss Tata tasssss'' ta sharara masa maruka har guda biyu da naushi a ido'' sannan ta runshe idonta ta budeshi a kan Habib da cikinsa ya duru ruwa dan ko a mafarki ne taba tunanin saliha zata iya marin shaba'' yana tsaka da wannan tunanin'' saliha ta yunkuro ta kwashe shi gaba daya'' ta dagashi ta dokashi da kasa''sannan ta shake' wuyansa'' nan take habib yashiga kakarin amai''ya na faman zazzare ido tana kokarin bata hakuri amma ina neman kasheshi take kamar wan da ba,a hayyacin ta yakeba'' ....... Addu'a ya shiga furta wa ''tainda yashiga ba tanan yake fita ba'' ya na cewa'' Allahumma ''allah kaceceni,wayyo Allah na' yana tsaka da addu'a sai yaji ta sakeshi ta fadi a gurin sumammiya'' aykafin kace me kafa menaci ban bakuba' ya suri wayarsa ya fita''numbar munir ya danna ya shiga kira''bugu daya munir ya 蓷 aga yace assalamualaikum bross ya akayiwa ne'' ko dai Madam ce tayimana girki'' dallah can yimin shiru Ni'' wane irin girki ana zaune kalau'' gashi ina girki akaina'' datuni yanzu wani zancen ake ba wannan ba''agaskiya sai yanzu na yi danasanin'' kin zuwa islamiyya'' inajin ina gani yaya juneid yana zuwa nakizuwa'' datuni na iya addu,oi da yawa'' tofa wai bross meyake damunka ne naji kanata faman sumbatu'' kaikadai'' lafiyarka'' kuwa'' inafa lafiya'' please lazo kakaini hospital tunkan tafito ta karasani'' bangane ba inzo kuma nakaika asibiti?"eh ko bazaka ba, dan Allah Ni kai sauri'' okay ganinan zuwa...... Minti 茩 alilan saiga munir ya karaso'' a yanayin da ya ga Habib tanbas hankalinsa ya tashi amma kuma sai dariya ta zo masa''ya tintsire da dariya saboda bakin Habib da yagani ya suntume'' shiko Habib haushi munir ya bashi ya kara murtike fuska yace'' idan bazaka ba ka sanar dani malam 'l Uhm Ni banceba saki ran'' yana fadar haka ya shiga mota ya taho gidan Habib'' yana zuwa yasamu Habib a zaune ya jingina a bango ya lumshe ido yana tunani''... Subahanallahi bross meyayi zafi haka'' meyasameka wai, metstsssss yayi tsaki yace'' banason yawan tambaya munir idan zaka kaini kakaini idan kuma bazaka ba shikkenn'' okay taso mutafi'' uhm'' idan zaniya motsa wa intashi to menene amfanin kiranka'' au wai kai da aljanu kayi gamone'' yana fada yana dariya'' sanan ya sa hannu ya kama Habib suka nufi mota'' suna tafe Habib yace zanrama ne'' ... **pege 16 Bayan su Habib sun isa asbiti aka karbesu sanan aka basu gado'' ,Habib ne yace munirya kira momy ya sanar mata bashi dalafiya'' babu musu munir ya dauki wayar Habib ya kirawo momy baugau biyu ta daga ,tace assalamualaikum abee ,am momy ba bross bane nine''okay munir ina abokin naka''wallahi momy bayada lafiya ne shine nakawoshi asbiti'' kinganmu ma ankwantar da mu, subahanallahi Meyasa meshi'' ina matartashi'' wallahi nima bansani ba sai kinda zo'' okay tana gama wayar ta shiga shiryawa'' cikin minti 40 ta iso asbitin'' tana zuwa tashiga dakin da aka kwantar da Habib ''yanayin da taga shine ya rikitata matuka'' dasauri ta karasa tace'' Habib lafiya Meyasa meka haka'' kaidawa fadakukai da wani, a,a momy'' karen gidanane'' ya min haka'' karen gidanka Kuma karen da ya sanka kunsaba taya zaimaka haka'' uhm momy dan Allah ki bar maganar nan'' okay'' tana rufe baki sai ga munir ya shigo da shi da saliha'' sai murmushi'take ta dakko wasu manya manyan kuloli na abinci'' afurgice Habib ya tashi zaune'' ya na Binta da ido har takaraso in da yake'' ta ajiye kular'' sanan ta karasa gaban momy tace ina wuni momy'' lafiya klau ''yar albarka ,kuna lafiya'' ina kika jene nazo bangankaba'?" Uhm momy na koma ne nadan samamana abin da zamuci'' ayya to shikkenn Allah ya yi miki albarka'' ameen momy'' momy ce ta sake cewa Ni zan huce'' gida tunda ga matarka ta dawo''me momy dan Allah kada kitafi''walhi Aljana ce'' me kake cewa abee matar kacefa'' uhm yafara sosa kai yace'' am mantawa nayi ba haka zanceba'' haka zance daman bazaki dan kara jimawa ba''to jimawar mezanyi bayan G matarka a kusa ''insha Allah gobe zandawo'' tana fadar haka ta mike tajuya ta futa'' kuka Habib ya saka tare da rufe idonsa gam kamar wanda yaga fatalwa, itako saliha ganin haka yasa ta karasa gabansa tace'' honey ga abinci kabude idonka nabaka abaki....... Me?" Yayi saurin bude ido yana kallonta akidime'' abaki fa'' gaskiya yarinyar nan kinga makwanci na'' dan uwar....... Wani yunkuri saliha tayi tare da juya kwayar idonta ta zuba masa idanunta manyamanya tana kallonsa'' a rude habib yace'' ranki shi dade meyayi zafi haka?" Ina zaki naga kinmiki da sauri'' haba ke kuwa zauna kada ki gaji da tsaywa''murmushin gefan fuska saliha tayi tace'' bazan zauna ba, jiranake ka karasa zagarmin uwa tukunna dan naga alamar bakasan darajar iyayeba'' tabe fuska Habib yayi kamar zaiyi'' kuka yace'' wallahi Ni ba zaginki zanba'' taya za,ay ace na zagar miki iyaye sai kace bansan darajar suba'' haba amarsu ta, kimin rai dan Allah kada ki sake wujijjigani a sama karki manta Ni mijinki nefa'' ya zaki dinga dagani sama kamar wani dan baby'' dan Allah kiyi hakuri'' nasan matata saliha ce ,kuma ''yar islamiyya me tarbiyya''zaki iya min uzuri Please my wife kada kiki yafewa mijinki'' uhm lumshe ido ta danyi ta bude sannan taja dogon numfashi'' a ranta tana cewa'' inama ace Habib duk wadannan maganganun da yake fada har cikin zuciyar sa'' daidai kash bahaka bane'' tasan tsorone kawai ''duk da batasan abin da ya faru da mijin nataba har ya gigice haka'' abu daya zata iya tunowa shine'' dukan da yayi mata ... SAFIYYA Umma dan Allah kiyi hakuri'' ki daina sawa kanki damuwa akan abin da ya faru'' wallhi nayi hakane domin na nemawa Xulaiha yanci '' umma kema kinsan bazan taba mantawa da abin da ya faruba''muddum Xulaiha jini nace''kuna dugon jininta na gudana a jikina sai na nemarmata ''yanci, insha Allah sai ruhin ''yar,uwata yasamu salama akan zaluncin da Habib ya aykata'' mata, tana fadar haka ta fashe da kuka'' umma ce tace, amma Safiyya ina tunanin abin da kikai biki kyau taba, Meyasa zaki saka saliha a cikin Bala'i tun kafin saliha tasan Habib Xulaiha tasanshi haka nima na sanshi'' mugun mutum ne, bazaki iya dashiba ,abin da nakeso dake shine'' ki hakura da daukar fansar nan Allah zai saka mata'' shi ubangiji''baya bacci aduk inda yake yana gani kuma ya naji'' nasan cewa da ,ace Xulaiha tana raye bazata taba bari kice zaki dau fansa ba'' no umma Xulaiha kalmarta ta karshe kafin kalmar shahada'' ita kada na bar jininta ya tafi abanza'' kada na bar wulakantata da akai ya zama ba,a sauki matakiba'' tace tana so wanan abin ya zama zina ga ''yanbaya..... Pege17 Bazaka ci abincin bane''uhm dan Allah kada kisaka min guba aciki saliha wallhi nayi nadama'' au wai tunani kakeyi zan iya kasheka ''uhm Ni ba irinka 蓳 aci,, tunyanxu har kafara tsoron mutuwa'' bekamata kafin ga jin tsoron taba, sabi da a hannunka mutuwar dan adam ba komai bane'' wani drum Habib yaji gaban sa ya fadi jikinsa ya fara rawa''tinani ya tafi saka makon tino wadda tataba fadamasa irin wann kalmar arayuwarsa'' bagama tinaninba ya tsinkayo Muryar saliha tana cewa'' Habib muddum digon jinina yana gudana ajikin ''yan,uwan bana nadama donka kasheni'' daga lokacin nan ina bukatar kafara irga ranakun mutuwarka'' arazane Habib ya bude ido yana cewa innalillahi nashiga uku'' no''no'' karya ne''hakan bazai taba faruwa ba, kallonshi saliha tai tace'' menene yafaru honey'' shima zuba mata ido yayi cikin mamaki yace'' saliha wai bake kikayi magna bane''?"nikuma a,a Ni bance komai ba me kagani'' atsorace yashiga waige waige yana duba gefe da gefansa'' kozai ganta amma ina babu wan da yake gani sai dai saliha kawai'' idonsa ya runtse tare da budesu'' saiga sababin hawaye sun zubo masa'' masu zafi, sai kuma ya saki murmushi yace'' Xulaiha........ What'' bangane ba Habib wacece Xulaiha?" Uhm yayi murmushi ya kauda kai'' nace kafadamin wace Xulaiha da har kake fadar sunanta a gabana bayan Ni ina matsayin matarka, ko kunya ta ma bakaji kake fadar sunan mace a gabana''tafada cikin masifa tana hura hanci'' # Habib kam mikewa zaune yayi ya tsura mata ido sannan yace'' saliha zan fadamiki wacece ita amma badan ina jin tsoron ki ba'' sai dai kiji irin halayen mace ta gari'' me kana nufin Ni bata gari bace ba?"a,a ba haka nake nufiba'' abin da nake nufi Xulaiha ta fita daban daga cikin mata'' duk da ba,a san dan aljanna ba''bamu san dan wutaba''amma ina kwatata zaton Xulaiha ''yar aljaninace, hawayen da yake tare wane suka karasa zubowa akan kuncinsa'' amma duk da haka be tsaya da magana ba yace'' Xulaiha ta kasance macece mai tsananin son iba da, ga kirki ga nutsuwa'' baruwan ta dakowa'' tun da Xulaiha take bazaki tabajin ance ga abokin fadanta ba'' Xulaiha tana tsananin sona don sai nace miki tun da nake a duniya babu macan da tataba sona kamar yadda Xulaiha tasoni'' Xulaiha ta kasance ''yace ga murugayi ado Ahamad zubar wan da akafi sani da ado'' shahararren dan kasuwa me jida kudi'' kaf nahiyar afrika'' mahaifina yana da tarin dukiya amma bekai mahaifin Xulaiha kudida mulki ba''amma duk da haka Xulaiha bata yi la,akari da kudinsuba kawai soyayyata take bukata'' sai dai kash naci amanar ta'' tabbas bazan taba iya mantawa da Xulaiha arayuwa taba ''aduk lokacin da karar agogo ta buga daidai da second zuwa minti 24 awas zuciya ta bugawa take, a kullum a tsorace nake bani da burin da yawuce na sake saka Xulaiha a idona'' ina son na nuna mata kalar soyayyar da zuciya ta take mata'' sai dai lokacin ya kuremin Xulaiha ta min nisan da bazan taba iya taddo taba....awayen idon sa ya share yace'' bazan cigaba da miki bayanin wacece ita ba'' .... Meyasa bazaka bani complete din labarin ba',Meyasa kake boyemin abubuwa, gaba kidaya ka tashi ka daure min kai'' narasa inda ka dosa''Kuma gashi kakasa fadamin ina Xulaiha take a halin yanzu?" Bazan fadamiki wacece itaba'' dakuma abin da yafaru da ita ba, domin wanan sirri na ne''kingane.... Murmushi saliha tai tace'' okay bazan tilasta kaba, amma kasani komai wuya duk rintsi abin da kake boyewa zai fito fili'' sanan asirinka zai tonu anan zan ji ko wacece ita... Me ''kewai mekike nufi dani, kidai turoki akaine domin kisan ko ita wace, hhhhhh a,a kokadan Ni ba turoni akaiba'' ya ka tsorata ne bayan Ni kace karuwa ce bani da wani mahimmanci a rayuwarka ''nifa ''yar matsiya tace, mezai hadani da budurwar ka tafada tare da kashe masa ido Daya'' arazane Habib ya kalleta'' yace budurwa ta kuma''yaushe nacemiki ita budurwa tace, ke kifadan gaskiya ke wacece?" Hhhhhh Ni mutum ce me daraja kamar kowa'' ina fatan kagane tana gama fadar haka ta mike ta barshi a gurin ta shiga ban 蓷 aki ta dauro alwala'' Tana shiga Habib ya janyo wayarsa ''ya danna wata number wadda akayi save da F. J. X, bugu daya aka dauka , ko sallama babu aka fara magana, akace'' Ranka yadade'' dawata matsalar ne?" Habib ne yace'' babbama kuwa kana inane?" Ina Jigawa '' haryanzu ban kammala wanna aykinba, domin yarannan'' fa sun yi wuyar gani'' uhm kanaji ko F.J.X inso ka tambayar min ''yayan ado Ahmad zubar nawane , sannan inason ganin hotunansu a yanzu'' kai Ranka yadade akwai kurafa'' sojoji da ''yansan da nemana suke'' yanzuma wata mafaka nasamu na buya''kafin na bar garin ,idan nace zan tsaya tambayar ''yayan ado kamani za,ayi''kaga kuma asirin mu zai tonu..... 馃Turkashi gaba kidaya kaina ya kulle'' barasa inda abin ga ya dosa'' wacece'' Xulaiha?" MAR'ATUSSALIHA Pege 18 Tana shiga Habib ya janyo wayarsa ''ya danna wata number wadda akayi save da F. J. X, bugu daya aka dauka , ko sallama babu aka fara magana, akace'' Ranka yadade'' dawata matsalar ne?" Habib ne yace'' babbama kuwa kana inane?" Ina Jigawa '' haryanzu ban kammala wanna aykinba, domin yarannan'' fa sun yi wuyar gani'' uhm kanaji ko F.J.X inso ka tambayar min ''yayan ado Ahmad zubar nawane , sannan inason ganin hotunansu a yanzu'' kai Ranka yadade akwai kurafa'' sojoji da ''yansan da nemana suke'' yanzuma wata mafaka nasamu na buya''kafin na bar garin ,idan nace zan tsaya tambayar ''yayan ado kamani za,ayi''kaga kuma asirin mu zai tonu..... Babu damuwa insha Allah zanyi kokari''okay ya katse wayar tare da sakar ajiyar zuciya ,ya taune lebe''dai dai lokacin saliha'' ta fito daga toilet ta kara so inda yake tana sakar masa murmushi' shikuwa kau da kai yayi tare da runtse idon sa yana ji ajikinsa kamar wani abu zai faru dashi muddum yacigaba da jintsoron saliha'' tabbas Yakamata na nemi mafita ,yafada a cikin zuciyar sa. India..... Zaune yake a kan kujera 3ster hannunsa dauke da computer ya na dan dannawa a nutse yana yatsine fuska kamar Wada aka yiwa dole sanye yake da riga tishet da bakin turoza na maza iya guywa gabaki daya ragowar gangar jikinsa a waje'' gawani gashi kwantacce da ya kwanta s jikin 茩 afarsa abin sha,awa ''juneid jiyayi kamar an tsikareshi da sauri ta mike ya nufi kofar fita'' tare da bawa ''yan aykinsa umarni su kullo gidan su biyoshi'' babu musu suka fito sannan suka shiga mota'' basu tsaya a ko inaba sai filingirgi'' fitowa sukayi sannan suka nufi bakin wani jirgi me kyau da tsari Wada aka tanada dominsu'' shiga sukayi suka tsaya cak'' kamar sakago'' shikuma juneid ya zauna a kan kujera yayi shiru kamar me tunanin wani abu gashi ya kurawa hundin jirgin ido''.. Jirgi ne ya tashi suka fara keta hazo suna tafita ,akalla saida sukayi kwana 1 a hanya sannan suka isa garin Katsina.. 19 Wayar sa ya dauka ya Shiga contact ya danna wata numba da akayi save da my dad ,dialling din number ya shiga yi bugu daya akayi aka dauka tare da cewa, Asssalamu alaikum, wa,alaikumussalam dady Ina good morning, morning my son "Ina fatan dai kana lafiya ko ,lafiya kalua dada amma Daman Ina airport ne inason azo a daukeni , airport?Wai yanxu maganar da muke dakai kana Nigeria ?eh dady Ina jira , okay yanxunan ko zanturo a daukeka , okay Dad think you. Dady Yana kashe wayar ya shiga sanar wa da hajiya fateema isowar juneid ,Nan take tashiga murna Tana cewa,najidadin hakan sosai Allah ya iso dashi lafiya yanxu waye zaka tura ya dakkoshi ,kadai San Habib bashi da lafiya yau dinan aka sallameshi daga asbiti ,uhm ba Habib ne zai jeba anisa ce satané,anisa Kuma ?ta sake tambayar sa ,eh anisa inason tun daga yanxu sufara fahimtar zunansu ,ko za a samu ya amince ya aureta" uhm momy tayi ajiyar xuciya tare da shakar dogon numfashi tace to Allah ya sa adace dagan Kuma tamike tanufi kicin domin shiryawa juneid kayan makulashe, shiko dady .ameen yafada tare da kwallawa anisa Kira, Anisa ko da tunda sukayi fada da hajiya Adama tacire hannunta daga kan ta,ta hado kayanta tadawo gidan su habib ,kullum Tana zaune adaki it's kadai batada ayki sai kuka . Yauma kamar kallum Tana zaune Tana aykin kukan tajiyo muryar dady Yana kiranta ,dasauri ta tashi daga kwanciyar da ta, ta goge hawayen fuskarta ,ta Mike jiki a sanyaye tanufi kofar fita ,wadda zata sadata da babban falon gidan,... Dasallama dauke a bakinta tace assalamualaikum, Amin wa, alaikumussalam dady ya amsa tare da sakar mata murmushi yace ,Anisa karaso mana ,karasawa tayi ta durkusa akasa tare dacewa barkanka da wanan lokacin ,naji kakirani, eh Daman sonake kije airport ki dakko yayanki juneid,yau ya iso Nigeria, Washe Baki Anisa tai tare dacewa Tom dady ,Tana fadar haka ta Mike da sauri ta shige dakinta, ta sauya kaya ,masu kyau ,sanan ta dau Kee ta nufi parking space,ta shiga mota ta dauki hanyar airport, Tana Isa ta yi parking ta fito, ta dudduba amma Bata ga inda yakeba, wani ma aikaci taga Yana doso inda take ,dakamar bazata saurareshi ba sai dai tatsaya har ya karaso ,Yana zuwa yace, ranki shidade ,kije yallabai Yana jiranki a wancan jirgin ,shikadaine yace ki karasa ki taho dashi. Yana gama fadar hakan bejira amsar da anisa zata bashiba ya bar gurin, Itako Anisa tsaki taja tare dacewa lallaima wanna Dan rainin hankalin, wato ma irin iskancin dayake a India shizaice zaimana anan kut to ma idan naje mezan masa, to ko goyoshi zan ,goyo Kuma saikace yaro tafada tare dajan wani tsakin tace bara dai naje naga mezan masa, takawa tashiga yi anutse harta Isa bakin matattakalar jirgin ta fara takawa har tashiga, can ta hangosa a zaune idanunsa alumshe ya Dora kafa daya kandaya, karasawa tai tayi tsaye akansa batare da tace komai ba, gaba kidaya tabi ta susuce tama rasa mexata cemasa sabi da tsabar yarikitata ,tabbas tayarda da kanta tasan juneid ba tsarar aurenta bane, shiko juneid magna yasomayi tare da bude jajayen dabbansa yace ke baki iya sallama bane, haba wa ay Anisa Kara rikicewa tai ganin yadda dimple dinsa suka lotsa abin gwanin Sha,awa ,tsawa yadaka mata tare dacewa bamagana nake mikiba ,Nan danan Anisa ta dawo cikin hayyacinta tace am naam na am mekace Tana magana Tana sosa Kai, dasauri tafara magana bakinta Yana rawa tace Yaya Ina kwana, banza yamata tare da tashi ya futo ya barta atsaye Baki asake Tana binsa da kallo, ... Har juneid ya kurewa ganinta ya shiga mota tana tsaye Tana bin hanyar da kallo, harsai da ma,ai kacin gurin yamata magana yace ta fito, tunna ta fito da sauri tanufi mota ,tna zuwa tagansa agidan baya ,babu yadda ta iya haka tashiga ta zauna a gaba tafara tuki ,suka dauki hanyar zuwa gida...... 20... Tom tafiya sukeyi Basu tsayaba har suka Isa bakin katafaren get din sake manne ajikingidan alhaji alhassan wato mahaifin juneid,. Hown sukayiwa megadin gidan cikin hanzari ya shiga bude musu get din gidan tare da yimusu sannu dazuwa, Anisa ce kawai ta amsa shiko juneid kawai kai yadaga masa suka huce, parking spece , parking din motar Anisa tayi ,batare da tacewa juneid komai ba tabude murfin motar ta fito, fitowarta kenan saiga ma,aikatan juneid sun karaso sunyi hown anbude musu, suna shiga sukayi parking din wata jibgegiyar mota kirar kasar America, fitowa suka shigayi daya bayan daya suna kamewa atsaye daya daga cikinsu me ya nufi motar da juneid yake ya bude kofar tare da sa hannu ya fito dashi,sann ya daukeshi cak ,badireshi a ko Ina ba sai a babban falon gidansu ,inda momy da dady suke zaune suna jiran karasowar sa, anisa kam tsayawatai tama kallon ikon allah daga bisani kuma ta bi bayansu cikin falon. Dashigarsu dady da momy suka tashi tsaye ganin yadda katan mutum ya dakko juneid kamar wani karamin yaro ,dasauri dady yace subahanallahi Yana ga kadakko shi ,meyasameshi? Yafada a tsorace, batare da mutumin yace komai ba ya karasa ya ajiye juneid a kan kujera sann ya tsaya cak a gaban juneid,kallonsa juneid yayi tare da cewa jaka iya tafiya,babu musu ya juya ya fita "shikuma juneid ta shi yayi ya karasa gaban dadynsa tare da durkusawa yace good morning my sweet dad Ina fatan dai nasameku lafiya,shiko dad Baki da hanci yasaka Yana kallon ikon Allah ,daga bisani kuma yace "au Daman Wai iskancine irin naku na yaran zamani ,kalau kake amma kasa wancen jibgegen mutumin me kama da samudawa ya dakkoka ,dariya juneid yayi wadda ta karamasa kyau da kwarjini yace au dad kenan dashi kadai kagani guduwa zakai,dariya dad yayi yace"wlh guduwa xanyi ace inban da rashin mutunci irin na yan bana bakwai inakai Ina wancan basamuden, sai kace wani jariri kull kakiyayeni Junaid, uhm alhji kenan Ay su yarannan dasun ji kudi ya zauna sai sutsiri iskanci kala'kala ,shidai juneid bece komai ba saima kallon momynsa da yayi yace mom nayi missing dinki sosai amma kafin Nan inajin yunwa, dariya momy tai sannan tace to ay gashican tun dazu ya kamma la Kai yake jira, okay ya fada tare da cewa bari nafara watsa ruwa tukkuna don garin naku akwai zafi ,Ina fatan dai an gyramin bedroom Dina, daga masa kai mom tai ,sannan ta koma ta zauna, Tana zama saiga daya daga cikin ma,aikatan juneid ya shigo ma,ana dai wan da zai kaishi bedroom, Yana zuwa ya da hannu ya daga juneid cak tare da hayewa matattakalar benen dashi juwa bedroom din sa, . Baba dayansu wadan da suke falon Bin su kawai sukai da kallo ,momy kam harda salati Tana cewa, yanxu juneid wankanma yimaka za,ai oh ni fateema wannan Wace iriyar Al,adace.... Itako Anisa tun da Takoma dakin ta taketa faman kaiwa da komowa, tana ta tinanin mafarkin da iyayenta suke kan cewar juneid zan aureta, ita dai tasan ko giyar wake Tasha bazata hada kanta da juneid ba sabi da tasan nagaba yayi gaba nabaya sai lanari Junaid ba ajinta bane Dan duk yadda take fasalta yanayinsa to ya huce haka.... Bayan juneid yayi wanka Yana zaune a gefan bed dinsa ana samasa kaya, sai ga wayarsa ta hau ruri , wazai gani doctor devit ne,Kira na farko juneid ya dauka tare da yin sallama yace" assalamualaikum, doctor daga can bangaran doctor ya amsa da Amin wa alaikumussalam, sir Daman wannan Mara lafiyar da take kwance a asbitin muce ... Dasauri juneid ya katseshi dacewa doctor kardai kace min yarinyar Nan ta mutu, no bahaka nake nufiba inason nace maka jikin nata Yana Dan samun sauki, musamman ma bangaren tabin kwakwalwar da tasamu, okay godiya nake doctor to amma ya maganar feyden da aka matafa dasauki dai ko, eh sir dasauki sosai Dan har ayki ma munyi mata okay Tom ba damuwa ,yanzu Ina Nigeria naje gida katsina indan nadawo zan shigo okay sir thank Yana gama fadar hakan ya kashe wayar... Juneid kam fadawa yayi dogon tunani akan wannan Maralafiyar tasa tabbas idan ya ga ma hada hujjoji akan wannan yarinyar ,indai Al,amarinnan gaskiya ne babu makawa saiya kwatar mata hakkinta ...... *********************************Am saliha zoki taimaka ki bani ruwannan nasha,wallahi na gaji daker nake iya tashi, babu musu saliha ta Mike ta dakko masa ruwan ta bashi , sannan ta koma ta zauna tace ,Allah sarki Ashe zaka iya Shan abin da kazama karuwa ta dakko ,shidai Habib bece mata komai ba saima kallon ta dayake, domin shikadai yasan rin abin da ya tama idan yasamu lafiya akan saliha, murmushi yasakar mata tare da cewa ,saliha naji dad yace ya juneid ya dawo gashi inason zuwa na ganshi sai dai daker nake iya tashi, salihace ta kalleshi tace ay kam dai yakamata, sai ka bari ka warke ko kajira yazo har gidannan... ****Umma yakamata kije gidan saliha kigano mana lafiyar ta, kimanta da komai ni nasan ayadda kike ayanzu Habib bazai taba iya ganekiba ,uhm baxaki ganeba safiyya har yanzu ke yarinyace ,ninasan menake tinawa idan naga yaronnan, Kay umma kenan gaba kidaya hankalina ba a kwance yake ba ,bamusan a halin da saliha takeba a yanxu, kitaimaka kije, a,a safiyya ke kije ki dubata, umma idan naje komai zai lalace Dole idan habib yaganni zai gane shirinmu akanshi, bazai ganeba safiyya inason kije kigano mana, idan kin tashi tafiya kisaka nikaf kinji, Tom shikkenan umma INSHA ALLAH xanyi hakan..... ....... WASHEGARI ..... ALHAMDULILLAH duka duka anan nakawo karshe wannan book mesuna MAR'ATUSSALIHA book 1 Sai mun hadu acikin littafi na 2 wan da shine zamu fada cikin cakwakiyar littafi ,dagan Kuma sai book 3 wan da ashine zan warwaremuku komai idan ubangiji yabani aron rai da lokaci littafi MAR'ATUSSALIHA n'a 3 paid ne 400, kacal gaduk me bukatar fara biya tun yanzu ga account number 2478578665 zanth Bank hindatu Yusuf ,sai atura shaidar biya ta wannan layin 09166764540, gamasu tura mana katin waya sai a tura ta wannan number 09166764540 MTNngd Daga taku har kullum HAFSAT UMAR DANGORO yar mutan bakin rafee Downloaded From https://tknovels.com.ng