An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ˙ūCUTARWA! P1 MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION "*˜ir™irarren labari ne, duk abun da aka gani a ciki, yayi kamanceceniya da wani abu, na zahiri ko makamancin haka, arashi ne*" "*Ha™™in mallakata ne, ban yarda a juya mini shi ta kowacce irin siga ba, sai da izinina""" *BRIGHT PENS* (FREE BATCH). Gagarawa Jihar jigawa. "Kasancewar wata ya nausa, domin kuwa watan jumada ula, ya kai kwanaki ashirin da biyar, wanda yake dai-dai da" watan Nuwambar shekarar miladiya. "Mislain ™arfe biyu da rabi, dare ya tsala, duhu ya mamaye ko ina, baka jin sauti ko motsin komai, sai kukan ™ananan ™wari, da sautin busassun ganyen bishiyu, da iska ke kaWawa lokaci zuwa lokaci." "A dai-dai wannan lokacin da kusan galibi mutane ke kwasar bacci, ni kuma har a lokacin idon ta tamkar an soya," "babu alamar bacci a tare da idanun nata, sakamakon bushewar zuciya da raWaWi da take ji." "Sai yau ta tabbatar da cewa, nutsuwar zuciya, da kwanciyar hankali, da ™arancin tunani, suke haWuwa su haifar da" "daddaWan bacci, mai cike da annashuwa." "A hankali ta tashi daga kan katifar da take kwance, na nufi tagar Wakin, ta buWeta, wani sanyi ya daki fuskarta, ta kalli" "™aton tsakar gidan, da baka iya gane komai a cikin sa, saboda duhu." "Ta Waga kanta, ta kalli taurari, yadda suka yi wa sararin samaniya ado, ™udura da iko na Ubangiji na ri™e da su a sama." "Tayi ajiyar zuciya, tare da kamanta rayuwarta da wannan ba™in daren, mai cike da duhu, da ban tsoro." "A lokacin da karin maganar bahaushe ya yi amsa amo, a tsakanin ™abilar ta hausawa, na cewa dauWar gora ciki ka sha ta, sai dai kash! Zamani ya zo mana da cigaba, ta hanyar nuna mana muhimmancin lafiyarmu." "Duk da cigaban da aka samu, hakan bai hana a tauye ta ba, a shayar da ita dauWar gorar ta ™arfin tsiya ba, wanda hakan yake CUTARWA! Domin kuwa ya zame mata tamkar guba, domin ya zama silar sanya mata ciwon da take ta fama da shi, ta rasa maganin sa, wanda tun yana Soye, sai da ya fito yayi tsiron da mutane suke yi mata tambari da shi." "Haka zalika, azancin hausawa na ciwon ´a mace na ´a mace ne, ya samu gindin zama a da yawa daga bakunan mata, sai dai ita a nata ganin, ciwon ´a mace, na ta ne ita kaWai. Wata™ila ko a cikin ta ta rayuwar ne Allah bai sa ta yi katari da waWanda ciwon ´a macen yake zama nasu ba." "Duk iya ™o™arin da ta yi wurin haWiye yawun bakinta, ta kasa, saboda bushewar da bakinta yayi, wani irin zafi zuciyarta ke yi mata, wanda ya haddasa numfashina fita cikin huci." "A hankali ta furta ""Me ya rage? Tun da duniya cike take da rikici, da tarin ™alubale, kowa kansa kawai ya sani, kuma" "kuWinka shi ne mutuncinka, tabbas! Tura ta kai bango, na Waura aniyar fito na fito da duk waWanda suka cutar da ni. Tun da babu sani babu sabo, dole in fasa ™wan da warinsa ka iya sanadiyyar tarwatsewar zumunci, idan ya so na gani, ko suma suna iya jure WaWWake dauWar gorar a cikin su, kamar yadda suka yi mini, daga nan na ™ara gaba,, na basu wuri tare da gwagwarmayar nemawa kaina mafitar rayuwa." ***** "La'asar sakaliya, wata matashiyar mace ce da ba zata gaza shekaru sha takwas a duniya ba, zaune a ™aton tsakar" "gida, tana ta ™o™arin tsince waken da zata daka, ta zuba a cikin miyar yau™in da take yi, cinyarta wata yarinya ce ´ar kimanin shekaru uku da rabi a duniya a kwance, ta saka babban Wan yatsanta a baki ta na sha, hannunta Waya kuma tana wasa da cibiyarta." "Idan ka kalli yarinyar sau Waya, sai ka sake kallonta, tare da son sanin daga wace ™abilar wannan yarinyar take?." "Ba™a ce sosai, mai ™iba, tana da Wan goshi, sai dai yalwataccen gashin girarta ya rage fitowar goshin nata, tana da" "manyan idanuwa farare, sai dai ™wayar idonta brown ce, maimakon ba™a, bakinta Wan cukul, sai dai laSSanta jawur, tamkar an saka mata jambaki. Babban abun da zai baka mamaki, bai wuce yadda take da dogon gashi ba, ba™i wuluk, mai tsayin gaske, ba curkukuWaWWe irin na ba™a™en fata ba, tamkar gashin larabawa, kalba aka yi mata guda biyu, amma ta saukko har cikinta, hancinta ba shi da wani tsawon kirki, saboda kumatu ya shanye su." """Wai Mariya ba zaki ajiye wannan gunsumemeiyar yarinyar ki mayar da hankali ki kammala aikin nan ba. Kawai kin" "Wauki ´a kin narka a cinya ´a ba kaWan ba ko nauyi ba kya ji? Na ga dai ba nono za ki bata ba""" "Mariya a ranta ta ce 'Ban da abun iya, ta yaya saniya za ta gaza da ™ahonta?'" "A zahiri kuwa cewa ta yi ""Yanzu zan kammala iya""" """To ki ajiyeta ta shiga cikin yara tayi wasa mana, wannan uwar matan ta zauna a cinya, kema ki haihu ki yi mata ™ani," "kin naWe kin ™i haihuwa, kiyi ™o™ari dai ki haifo wani, ko Allah ya sa a samu mai Wan dama-dama, wannan ´a muninta yayi yawa, Ko da yake can danginku ta kwaso wannan ba™in da muni, barebari ai haka ku ke ba™i kamar zunubin mutanen farko""" "Mariya ta sunkuyar da kai tayi shiru, ta na jin zafin maganganun nan, amma ba yadda ta iya, haka ta ™a™alo murmushin dole, ta ce ""Hajiya iya kenan, jikar nan taki mamaki zata baki, idan ta tashi kawo miki siriki, mai mai™o za" "ta kawo, wanda zai kai ki makka""." "Iya ta furzar da goron bakinta ta ce ""Da wannan ba™in da munin? Maza na rububin farar mace, wa zai kwashi kayan" "muni, ai ko wannan idon nata, ya isa hanata auruwa, ido abun tsoro kamar ragowar maita, sai ido furi-furi kamar bururrun gawayi""" "Sake kwanciya yarinyar ta yi a jikin uwarta, tare da kawar da kanta gefe." "Mariya ta shafa kanta ta ce ""Ummina, ki tashi in haWa abinci, kar yayyenki su dawo ban gama girki ba, ki tashi ki je ki" "yi wasa da su Auwwalu""" "No™e kafaWa yarinyar tayi, tana tura Wan mitsitsin bakinta, ta sake gyara zama ta mayar da hannunta baki." "Sallamar da aka yi ne, ya sanya su haWa baki wurin amsawa." "Sai dai ba ™aramar razana ta yi ba, da jin muryar mai sallamar, dan sai da tayi wani zillo ta tashi zaune, wani Wan" "matashin saurayi ne, hannunsa ri™e da wata ´ar jaka." "Iya ta ce ""Ahh, idris ka dawo?""" """Eh, an gama abinci ne?""" """Ina fa, tana nan tana la™ai-la™ai tana fama da wannan jibgegiyar yarinyar, ita ba nono za ta sha ba, sai iskanci da" "taSara dan sangarta""." "Ya kalli yarinyar ya ce ""Ummi, zo mu je na sai miki biscuits, ki bari anty ta gama mana girki""" "Ma™ale hannunta tayi, tana zazzaro ´an idanunta, da tsoro ya bayyana ™arara a cikin su." """Ummina, dan Allah ki bi yaya idris, in kammala aikin nan""" "Hawaye ya cika mata ido, tana kwantar da kanta a jikin mahaifiyarta." "Ya mi™a hannu zai Wauke ta, ta fashe da kuka mai kama da na shagwaSa, amma a zahiri na tsoro ne." """Kai dalla ™yale mata ´ar ta, dan ta samu za a Wauke ta, ji iskancin da take, ita shagwaSar ma ba kyau take yi mata" "ba, aba ba kyan gani kamar turotso""." "Ta ™arfin tsiya ya saka hannu, ya Wauketa, tana ta kuka, mariya kuwa cikin kara da kawaici, ta tashi tana cewa" """rigimammiya sam ba kya girma""." "Ya fita da ita a kafaWarsa, bai tsaya a ko ina ba, sai wani sashi na gidan, a ™ofar wani Waki da ba kowa a sashin," yanayin wurin zai nuna maka wurin Wakin ´an maza ne. "Ya buWe Wakin ya shiga da ita, yana zuwa ya dungurar da ita a tsakar Wakin." """Rufe mini baki, ko na sha™e ki, ki mutu"" cikin sheshshe™a take ™o™arin danne kukan nata, gaba Waya ta burkice cikin" matsanancin tashin hankali. "Ya bankaWa gefen wata katifa, ya Waukko almakashi, ya dur™usa a gabanta ya ce ""Kin gaya wa mamanki ko?"" Ta" "girgiza masa kai, hawaye na zuba daga idonta, ga ™o™arin haWiye kuka da take yi tamkar zata shiWe." """Kin faWa ko baki faWa ba?"" Ta sake girgiza masa kai cikin razani." """Duk ranar da ki ka faWa, sai na gutsutstsura namanki da almakashin nan, na zuba a leda na kaiwa karen namadi, ya" "cinye ki, kuma sai na saka ki a murhun da babarki take girki, ai kin taSa ™onewa kin san zafin wuta""" "Ba ta iya cewa komai, sai bin sa da ido, hawaye na zuba daga idonta." "Ya ajiye almakashin, ya janyo ta, ya fara ™o™arin cire ´ar doguwar rigar jikinta." "Sake fashewa ta yi da kuka, har da Wan ™ara sauti, aikuwa ya zare mata ido, ya sha™eta ya Waukko almakashin, ya" "saita tsinin a ma™oshinta, jikinta na rawa ta yi gum da bakinta." "Kamar yadda ya saba Waukkota yayi mata, haka yau ma idris yayi mata, sai da ya gama abun da Allah ya nufe shi da" "yi, sannan ya ™yale ta, sai dai bai taSa gangancin ™etara ta ba." "Ya cigaba da yi mata kashedi, tare da firgita ta, a kan idan ta faWa, sai ya sakata a murhu ya babbaketa." "Ya bar ta a nan zaune, ya kintsa, sannan ya zo ya ja hannunta, da ™arfi sai da ta ji zafi, amma ba damar yin kuka, tana" tsoron kar ya babbakata a wuta ko ya yankata da almakshi. "A wula™ance, ya tafi da ita kanti, ya saya mata biscuit Win naira ashirin, da alewar naira biyar, ya sake fizgo hannunta" "ya nufo gidan da ita, sai tankaWata yake yi yana masifar tayi sauri." """Ba zaki yi sauri ba, sai wani jagwab-jagwab ki ke, kamar tsohuwar talo-talo"" tafiyar sa da tata ba Waya ba, mussman" "ita da ke da jiki, haka ya ja ta sai daf da zasu shiga gidan, ya sake jaddada mata, kar ta gaya wa kowa abun da yayi mata. Ya saSata a kafaWarsa ya shiga da ita gidan." """Anty mariya, ga rigimammiyar ´ar ki nan, uwar kuka, ta karSe mini biskit, amma har muka dawo kuka take, saboda" "shegiyar ™yuya""." """Ohh, Ummi Allah ya shirya mini ke, an girma amma ke ba kya girma, kamar ba ´an mata ba"" gaba Waya ummi" "hankalinta baya jikinta, a tsorace take sosai da sosai, sai dai kasancewar ita kan ta mariyar yarinya ce, shekarunta sha takwas, a zaton ta kawai rigima ce, kasancewar ummi, yarinya mai azabar ™yuya da miskilanci." "A nan tsakar gida ta yasar da biskit Win, ta je ta rirri™e mahaifiyarta, ana daf da sallar magariba, mahaifin ummi ya" "dawo, ya Wauke ta yana juyi da ita a tsakar gida, yana faWin ""Ummi, waye ya taSa ni ´a Waya tilo, na ga kamar kin sha kuka? Ko dai kin daketa ne?"" Yayi maganar yana kallon mariya." """A'a wallahi, ™yuya ce kawai, ba zata yi wasa a cikin yara ba, ta ma™al™aleni, dan idris ya Wauke ta take kuka""." """Ki daina ™yuyar nan dan Allah, na zo miki da alewa daga kasuwa, da yalo ai kina ci ko?""." "But iya ta fito daga Wakin ta, ""Balarabe wannan ´ar ka sunkuta ka ke shillawa sama, sai ™irjinka yayi ciwo tukuna ko?""" "Yayi murmushi ya ce ""Iya guda nawa ummin take""" """Ajiyeta dan Allah, duk a haka ku ke sangarta ta, tayi ta taSara tana iskanci, ´a sai ka ce teba"" cikin jin nauyin mahaifiyar sa, ya ajiye ummi, yana murmushin ya™e." """Ina alewa da yalon da na ji ka ce ka zo da su? Bani nan a rabawa sauran yaran gidan, ai ba ita kaWai ce ´a ba, nan" "idirs yanzu ya fita da ita ya kaso mata uban kuWi, amma kai sai ka zo da abu ka hana sauran yaran? Saboda ka haifi gwal?""" """A'a Inna, ina sayo da su suma, gani na yi ita ce ™arama, kuma yau kasuwar sai godiyar Allah, tun da ba ranar kasuwa" "ba ce ba, Wan kaWan ne na zo da su ba yawa"" yayi maganar yana nuna mata ´ar ledar hannunsa." "Ta ™araso ta fizge ledar ""To tun da ba ciniki, sai ´ar taka ta ha™ura, kai dai balarabe kamar a kan ka, aka yi wahayin" "talauci, kullum kasuwa ba cigaba, kana kallon yadda ´an uwanka suke ™o™ari kowa da abun arzikin sa, kai kuwa ba ka ajiye komai ba, sai son mace da wannan mummunar yarinyar, daWi aure ba zaka zage ka nemi arziki ba"" shiru yayi ya sunkuyar da kansa, dan ba shi da abun cewa." "Mariya kuwa ta mayar da hankali wurin kwashe tuwo, roba-roba." "Malam Hashimu dodo, shi ne mijin iya, gidansu babban gida ne, da aka yi ittifa™in babu gidan da ya kai su yawa." "Da yayi aure ya ja nasa Sangaren a cikin gidan su. Kasancewar gidan babba ne sosai, dan kusan duk garin babu mai girman gidan." "Kowa ya san su, saboda galibi ´an gidan manoma ne, sai masu taSa kasuwanci, suna da rufin asiri dai-dai gwargwado." "A hankali wasu suka din ga samun rufin asiri, suna watsewa daga gidan, malam hashimu yana sake shigar da wasu sassan nasa sashin." "Daga baya ya auri iya, bayan matarsa ta ladan noma wato salamatu. Malam Hashimu mutum ne mai hidimtawa iyali, a lokacin boko ba ta yawaita ba, sai karatun allo, dan haka da shi da ´an uwansa suna da ilimin soro." "Bayan wani lokaci, salamtu ta mutu, ta bar yaranta huWu, biyu mata biyu maza, iya ta cigaba da ri™on su, da nata" ´a´an. "Sai dai iya macece me shegen son abun duniya, tamkar ta yi ™wace, ga ta da iya fuska biyu, a waje ta nuna ta Allah" "ce, amma na cikin gidan, su suka san gashin da suke sha." "Ba ´a´an da aka bar mata ba, har facalolinta, da suke cikin gidan iya na azabtar da su, gwargwadon abun hannunka, da abun da ka ke bata, gwargwadon mutuncinka a idonta." "Aka aurar da ´a´an salamatu mata, Wayan kuma Yahaya, ya ce shi karatun boko yake so. Iya tayi ta sukar abun," amma malam Hashimu da suke kira da baba ya bashi goyon ba. "˜aninsa kuma Ilyas, yana zaune a nan ™auye, amma yana taSa kasuwanci, nan da nan ya fara tara kuWi, yayi wuf yayi" "aurensa, shima ya tare a cikin gidan." "Yaran iya su biyar, biyu mata Shafa da zaliha, uku maza, Sagir, Saminu, sai Bashir wato balarabe. Duk wanda yake da" "kuWi shi ne nata, hatta a jikokinta bambanci take nunawa muraran, sagir ne babba shine baban Idris da kuma Hashim suna ce masa magaji, saboda sunan malam ne da shi." "Akwai tarin ´a´a da jikoki a gidan, bayan rasuwar iya ita ke tafiyar da gidan, saboda azabar faWanta da iya masifa, hatta ´an uwan malam tsoron ta suke ji, abun da ta dama shi ake sha." "Saboda balarabe ba shi da kuWi, wato baban ummi, duk gidan shi ne samunsa ba mai yawa ba, dan dako yake yi a kasuwa da ´an buge-buge dan haka samun nasa galibi sai damina idan yayi noma, hakan ya sanya duk wata" "Wawainiyar gidan ta wahala, iya ta sa matarsa mariya ce ke yi, wadda asalinta ´ar Maiduguri ce babarbariya ce, sun zo garin biki suka haWu, har Allah ya sa suka yi aure." "Tun da mariya tayi haihuwa Waya ta haifi, yarinyarta aka saka mata sunan mahaifiyarta, wanda yayi dai-dai da sunan" "uwar gidan malam, wato Salma ba ta sake haihuwa ba, tsawon shekaru uku kenan, iya ta Worawa yarinyar nan Ummi" "™ahon zu™a, da ba'a da cin mutunci, wai ta haifi wata halitta daban, da babu irinta a danginsu." "Ba ita ba har yaran gidan, da sauran mutanen gidan, na yawan kushe halittar ummi, tare da tsokanarta, gashi ayi ta" "tankata, saboda ba™inta, da kuma ™ibar ta, ga kuma kalar idonta, sai dai kuma mutane na mamakin irin gashin kanta, dam idan mariya na gyara mata kai, ruf gashi yake rufe mata fuska, tamkar na larabawa." "Allah ya albarkaci gidan malam Hashimu, da yawan yara maza a jikokinsa da ´a´ansa, mata sam ba su da yawa," kuma da sun tasa ake aurar da su. "Dan haka kusan ummi, ita kaWai ce yarinya mace ™arama a cikinsu, sai dai hakan ya zame mata babbar barazana ga" rayuwarta!!! 08081012143 *CUTARWA!* Watpad ayshercool7724 Arewabooks ayshercool7724 YouTube Cool hausa novels What's app 08081012143 BRIGHT PENS (FREE BATCH) P2 "Yawan kyara da hantara, haWi da kushe halittar ummi, ya sanya ta zama yarinya mara karsashi ko a cikin sa'aninta." "Dan wasu har i™rari suke ko mayya ce, saboda launin ™wayar idonta da ta sha banban da ta sauran mutane." "Wasu lokutan mariya duk sha'anin da za ayi na taron mutane, ta kan iya ha™ura da zuwa saboda ummi, ba ta son" mutane. "Abubuwan da wasu daga samarin gidan suke yi mata ne, ya sanya ta sake tsorata da lamarin mutane, ta fara ganin" "tamkar ita ta ta duniyar daban take, dan idris ne kawai yake amfani da ita wurin biyan bu™atar sa ba." "Mariya bata taSa fuskanta ba, wasu lokutan har tsoron nuna wa ummi kulawa take yi, a gaban iya, saboda yanzu zata hau masifa da faWa, wai tana nuna wa ´ar fari soyayya saboda ba ta da kunya. Ko yaya ummi ta Wan sake a cikin yara, sai su fara cin zalinta, ko su din ga jan dogon gashin ta, ko jan kumatunta da suke tamkar doughnut ya ji yeast, ko yi mata dariya da ihun ba™ar tukunya mai ™yalli." "Takurar yara ya takureta a gida, a gidan ma iya sashinsu, shi ma fitowa tsakar gida idan ba tare da mamanta ba, ba ta" fitowa saboda hantarar da kyarar da iya take yi mata. "Haka rayuwar gidansu ummi ta cigaba da garawa, iya kullum tana cikin haba-haba da ´a´a da jikokinta, masu kawo" mata abun duniya. "Yayin da ta tattara cin kashinta, a kan balarabe da iyalin sa, tamkar ba ita ta haife shi ba." "Ummi ta Wan ™ara tasawa, kusan kullum sai ta tambayi babanta, yaushe za a kaita makaranta." "Ganin ta Wan tasa, kuma idan tana tare da mahaifinta, ko mahaifiyarta, ta kan yi hira da su. Sai dai da tayi yin™urin" "gaya musu, abun da su Idris ke yi mata, sai ta kasa ta tsorata idan ta tuna suna cewa za su yankata." "Babanta yana bata lokacin sa, yayi wasanni da ita, har da ´ar tsere a tsakar gida. Da iya ta ganshi kuwa ranar ya shiga" "uku, da masifa da gori." "Kasancewar garin sun Wan samu cigaba da wayewa, yanzu ana yin karatu sosai, akwai makarantu, ya sanya balarabe ya kai Ummi makarantar gwamnati, aka saka ta a ECC." "Ta din ga murna ganin an saka mata sabon uniform, fari da kore, ga jakarta baba na gode, an saya mata sababbin" "litattafai, sai washe fararen ha™oranta take yi cike da yarinta." "Tun sha Waya da rabi, mariya ta cewa iya zata je Waukar ummi a makaranta, iya ta ce ""Mariya wai meyasa ba ki da ta" "ido ne? Ni zan ™arasa girkin kenan, ki bari ta biyo yara, ko idan su Auwwalu sun dawo sa Waukkota. Ni kaita makarantar ma, Allah ya sa ba asarar kuWi ba ne ba, kar aje yadda fuskarta take haka ™wa™walwar take, ayi biyu babu""." "Wani abu mai Waci ummi ta haWiye, ta cigaba da kaiwa tana komowa, ta faki idon iya, ta Wau mayafi ta fice Waukko ummi, duk da babu tazara sosai, amma yarinya ce ™arama, ba ta san hanya ba." "Sai dai da ta je Waukar ta, ba ta ganta tana wannan murnar kamar lokacin da za a kaita makarantar ba." "Tayi zaton kawai ta gaji ne, dan da yawa yara na Wokin makaranta, sai an kai su kuma, su ga ba abun da suke so ba," su ce ba sa so daga baya. "Mariya tana cire mata uniform ta ce ""Mamana, me aka koya miki a makarantar yau?""" "Cike da yarinta ta ce ""Lemo aka zana mana""" "Tayi murmushi ta ce ""sai kuma me?""." """Bana son makaranta, ba zan sake zuwa ba?""" """Subhanallah, ummina meyasa?"" Ta yi maganar cikin kulawa." """Yala cu na ce mini baka"" (Yara suna ce mini ba™a)" "Mariya ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Kar ki kula su Yarinyar kirki, ki din ga mayar da hankali a kan abun da malama take" "koya muku""" """Ni bana son ana cewa baka""" """Za su daina Ummi, yarinta ce take damun su""" "Ummi ta ce ""To""" "Hargowar iya ta jiyo a tsakar gida""Sai ka ce mayya, kamar a duniya babu wanda ya taSa haihuwa sai ke, ai ba a banza ba wannan kalar idon na ´ar ki, na fara zargin akwai masu lashe-lashe a danginku, dan ba™ar masifa, sai da ki ka tafi" "yawon Waukotta, shafaffiya da mai"" Mariya ta yi shiru ba ta ce komai ba." "Sa'adatu matar Sagir, da tayi sallama a sashin ta tarar da iya tana ta zuba tijara, ta ce ""Iya ke da wa kuma a tsakar" "ranar nan?""" """Wacece idan ba mariya ba? Duniya kamar babu wani mai Wa sai ita, in dai aka wannan mummunar yarinya ce, ba ta ji ba ta gani""." """Iya kenan, mutum da Wan sa ai sai Allah, sauran kunu na zo idan akwai in bawa yaro, ya fara yi mini kukan yunwa""" """Shiga ciki ki duba, ni fita zan yi"" tayi maganar tana saSa mayafinta a kafaWa ta fice." "Sai da iya ta fita, sannan ta lallaSa, ta fito yi wa ummi wanka." """Maman ummi, ashe ummi kuma an shiga makaranta""" "Mariya ta ce ""Wallahi kuwa, ummi an shiga Ecc""" """Masha Allah, Ubangiji Allah ya yi jagora, ya sa an shiga a sa'a""" "Mariya ta amsa da ""Amin""" "Ummi ta Wan samu sassauci, daga laluben da samarin gidan suke yi mata, saboda shigarta makarantar boko, tun safe" "sai sha biyu na rana, daga nan kuma ta kwanta tayi ta bacci, wasu lokutan yaran gidan da ´an sa'anninta, su zo su tafi da ita makarantar allo." "Duk da kuka wasu lokutan kuka take ba ta so, haka mariya ke tursasa mata ta tafi, saboda shi ilimi, dole a tsayawa yaro yayi shi, ko da kuwa ba ya so, mussaman ma na addini." "Duk da a hakan wasu lokutan ba ta tsira ba, ba ya hana azo har sashin su a Wauke ta, idan mariya zata hana, iya tayi" ta masifa. *** "Yau Mariya ta yi yamma wurin girki, tana ta aiki a tsakar gida, iya tana zaune a kan kujera ´ar tsuguno, ta kasa ta tsare, sai wa™e-wa™enta take yi na mutanen da, wa™o™in daSe wasu kamar na batsa,wasu kamar habaici." "Wata mata ce tayi sallama, suka amsa baki Waya, matar ta gaida iya, Iya ta amsa mata cikin sakin fuska har da yi wa" Wan matar wasa. "Mariya ta ce ""Mai koko ke ce da yammacin nan? Bari na baki abun zama""" "Mai koko ta ce ""Wallahi kuwa, haja na kawo miki""" "Mariya ta shimfiWa mata tabarma ta ce ""Haja kuma, to Allah ya sa ba ta fi ™arfin talaka irin mu ba""." "Mai koko ta kwance kaya, kayan yari da sar™a ne da mayafai a ta™aice dai kayan koli ne." "Mariya ta yi ta WaWWagawa, kayan sun yi mata kyau sosai, ta san idan ta Wauka baban ummi ba zai ce komai ba," "amma ba ta son takura shi, dan haka ta ce ""Mai koko muna da Wan kunne, maWaurin gashi na so saya wa ummi, sai dai wannan sun yi ™anana ba zai ri™e gashinta ba, sai dai idan muna bu™ata zan yi miki magana da yardar Allah""" "Ita ta ce ""Ke ma dai mai koko, ke da ki ke neman arziki, ina ke ina kawo wa wannan kaya, ba su da komai sai tsiya da" "babu, ki kai sashin Sagir, ko gidan iliya, wannan ai da kin taSa su babu""." """Na ga alama kam, ban taSa kawo kaya mariya ta saya ba, kullum sai aukin idan tana bu™ata ta aiko ta saya""." """Kema tun da aka yi Waya biyu, ai ba kya bari ayi uku ba, da dai hidimar ´ar ta ce, nan tafi kauri, ta kanainaye mini Wa ta hana shi arziki""" "Tuni mariya ta tashi, ta koma kan aikinta." "Mai koko ta Waure kayanta ta ce ""Aikuwa iya ki dage da nema masa magani, ´an uwansa duk suna da rufin asiri ban" "da shi, sa anjima""" """Yawwa ki gaida gida""" "Ba ta sake bi ta kansu ba, kamar kullum yau da wuri ummi tayi bacci, bayan mariya ta kammala girki, ta Webi gawayi," "ta goge wa ummi uniform Win ta, ta gama komai, tana jiran dawowar baban ummi." "Kamar mai kiran kurma, Iya ta ™wala mata kira, ta fito da sauri a Wan razane ta ce ""Iya gani""" """Maza yafo mayafinki, ´aron wurin iliyasu ne, ™aramin ya haWiye ™aya, ku Wauki yaron ki raka Sa'adatu ku je gidan sarkin suu, ya bashi magani""" "Šan jimmm mariya tayi, so take ta huta, tun safe take aiki a gidan kamar jaka, yanzu kuma iya ta tsiro da wani abun." "Ba yadda ta iya, ta ce ""To, bari na goya ummi, dan tayi bacci""" """Wai ke wace irin mace ce, har yaron ya mutu baki gama goyon wannan buhun sumuntin yarinyar ba, ban da rashin" "kara, ai ke yakamata ki goya mata yaron, dan Allah ki hanzarta ku tafi, ina nan me zai samu ummin, hanzarta maza""." "Haka nan mariya ta ji gabanta yana faWuwa, kamar wani abu zai faru idan ta tafi, ga Iya sai Waga mata murya take a" kan tayi sauri. """Iya zan iya goya ummin, sai in Wauki yaron a hannu""" """Wai mariya meyasa baki da kunya, ina faWa kina faWa? Salon ki je ki kayar da yaron, ga wannan uwar ´ar ta ki, kaya guda a haka zaki Wauki, yaron ba zaki hanzar ta ba, ko dan ba Wan ki bane ba, ko da yake ina mai Wa Waya ya san" "ciwon Wa ma""" "Ta ce ""To ko in kawo ta Wakin ki, sai in kwantar da ita, idan na dawo na Wauke ta?""" """A'a ba zaki kawo mini ita ta yi mini fitsari ba, wannan samgartacciyar yarinyar, Wuwawunta ba shi da saiti. Uban" "meye ma zai kamata a Wakin, ki wuce ku tafi""" "Jiki a sanyaye mariya ta shiga Waki, ta Wakko mayafinta, ta na ta kallon ummi, tana fatan Allah ya sa babanta ya shigo" da wuri. "Ta fito tsakar gida wasu daga cikin jikokin iya suka shigo, shigowar su bai sanya iya yin shiru ba, ta cigaba da yi wa" mariya masifa. "Duk mutanen da ke cikin gidan, iya ta rasa wanda zata saka yayi rakiyar kai yaron sai ita, saboda dai kar ta huta," kuma kar ta zauna lafiya. "Suna tafe a hanya tana goye da yaron, sai kakari yake yi, saboda yadda ™ayar take sukansa. Ga gidan sarkin su da" "nisa sosai, haka suke tafe da fitila." "Sai dai zuciyarta sai harbawa take yi da sauri, hankalinta ya™i kwanciya, ji take tamkar ta juya da gudu, ta koma" wurin ´ar ta. "Sai wajen tara da rabi suka dawo, gudu-gudu sauri-sauri ta nufi sashin su, ba ta bi ta kan iya ba, ta nufi Wakinta." "Sai dai ta kai kai zata shiga Wakin, shi kuma ya fito da sauri, jikinsa yana tsuma." """Me ka ke yi mini a Waki yanzu? Me ka yi?"" Shiru yayi yana tsuma tare da kallon ta, ta hasken farin wata." """Me ka yi mini a Waki i yanzu? Me ya kai ka Wakina?"" Tayi maganar cikin ™araji." "Iya ta ce ""Wai lafiya kuwa? Kun dawo kenan ya jikin yaron?"" HankaWe shi ta yi daga gabanta, ta shiga Wakin da sauri," "tana kiran sunan ""Ummi""" """Innalillahi wa Innalillahi raji'un. Iya! Iya! Zo ki ga? Iya zo da sauri""" "Da sauri iya ta taho da gudu tana cewa ""Wai meye ne?""" "Ta shiga Wakin, ta tarar da ummi a kwance, tana ta numfarfashi, jikinta sai rawa yake yi, an tura mata hularta a" "bakinta, ga wandonta a yashe a gefe gabanta duk jini." "Iya ta dafe ™irji ta ce ""Innalillahi wa Inna ilaihi raji'una, wace irin masifa ce wannan, me yaron nan ya zama, kar dai ki ce mini yaron nan ne?""" "Cikin kuka mariya ta cirewa Ummi abun bakinta ta rungume ta, cikin Waga murya ta ce ""Haba iya, da idonki fa kin gani, kina gani fa, waye ya fita daga Wakin nan idan ba shi ba, na shiga uku na lalace an cuce ni, an cuci ´a ta""" """Dalla ki rufewa mutane baki, idan kuma kururwar zaki cigaba, ki tonawa kanki asiri shikenan, idan ba wata ™addara" "ta Allah ba, waye ma zai aure ta, balle a san me ya faru da ita"" sororo mariya ta bi iya da kallo, wanda hakan yayi dai- dai da sallamar baban Ummi." "Iya ce ta iya amsawa, ya shigo ya same su, mariya rungume da ummi tana kuka." """Maman ummi, Iya meyafaru ne? Ummin ce babu lafiya?""" "Mariya ta Waga masa ™afar ummi, tana kuka ta sanar masa da abun da ya faru." Salati ya saka ya dur™ushe a wurin. "Iya ta ce ""Da ki ke Worarwa ke kin tabattar shi Win ne? Sai ki jirani in bincika in tabbatar ai"". Ta tashi ta fita daga Wakin." """Mariya, kina me? Garin yaya? Ya aka yi haka ta faru""" "Cikin kuka mariya ta ce ""Wallahi iya ce baban ummi, iya ce na shiga uku an lalata mini rayuwar ´a ta, ina zan saka kai na""" "Iya ce ta dawo ri™e da hannunsa, zuwa cikin Wakin ta kalleshi ta ce ""Uban wa ye ya yi wannan aikin? Me ka yi mata, ba sallama ka yi mini ka ce zaka tafi shagonku ba?""" "Jiki a sanyaye ya ce ""Wallahi iya tsautsayi ne""" "A fusace balarabe ya tashi ya sha™e shi, ya ce ""Tsautsayin ka kasa sauke shi a ko ina, sai kan ´a ta""." """Zaka cika shi ko sai na Wauke ka da mari? Ba Wa yake a wurin ka ba kai ma? Idan Wan ka ne ya aikata hakan, tona masa asiri zaka yi? Ko idan ka tayar da maganar wani abun hakan zai amfanar, aikin gama ya riga gama." "Kuma bari ka ji in gaya maka, wallahi tallahi, muddin ku ka Waga maganar nan, wani ya ji ta, bayan mu Win nan, Allah ya isa ban yafe ba, kowaye sai na tsine masa. Ita dauWar gora ai ciki ka sha ta. Idan baku rufa musu asiri ba? Waye zai rufa musu ko salon zumunci ya lalace? ˜uruciya ce da ™addara da bai wuce kan kowa ba""" "Da wani irin mugun sauri zuciyar mariya ke yi, ™uruciya ga yaron da har ya san, ya toshe mata baki da tsumma, ya" "keta mata haddi, shi ake kira da ™uruciya." "Jiki a sanyaye balarabe ya ce ""Shikenan iya, duk ba za ayi haka ba, in sha Allah hakan ba za ta sake faruwa ba, an bar" "maganar da yardar Allah""" "Ta kalli saurayin yaron ta ce ""Kai kuma wuce ka bani wuri, wallahi ka sake aikata makamancin haka, da kaina zan ci" "ubanka na hukuntaka. Wuce ka bar Wakin nan"". Ya fice sumi-sumi ya ci bulus." """Ke kuma ki daina wannan kukan, ki tashi ki dafa ruwa, ki sakata a ciki, kiyi ha™uri, ko ki cigaba da kuka ba™in ciki ya" "kashe ki"" daga haka ta juya ta fice." "Tana fita mariya ta kuma rushewa da kuka ta ce ""Yanzu shikenan baban ummi, yaron nan ya ci bulus kenan? An" "lalata mini rayuwar ´a, har iya na cewa wai babu lallai wani ya aureta, wane irin abu ne wannan?""" "Zuciyar sa fal takaici da Sacin rai, saboda kar ya sake karya wa mariya gwiwa ya ce ""Dan Allah kiyi ha™uri mariya, ki" "kwantar da hankalinki, kin ga iya uwata ce, ba yadda na iya, dan Allah ki yi ha™uri ki tayani yi mata biyayya, mu Soye sirrin nan, ko dan mutuncin ummi, kar abun yayi mata yawa. Dan Allah ki yi ha™uri mariya""" "Tashi tayi ta kwantar da ummi, ta fita tsakar gida." "Babanta ya rungume ta, jikinta ya Wau zafi, tana jin yadda hawayen sa ke Wiga a hannunta." """Ummina sannu kin ji? Meye yake miki ciwo?"" Tayi shiru ba ta yi magana ba, sai sheshshe™ar kuka." "Mariya ta kawo ruwa a baho, ta fizge ummi daga hannun balarabe, ta saka ta a cikin ruwan Wumin. Sai a lokacin" "ummi ta zabura ta fashe da kuka, ta ce ""Mama zafi""." "Tana kuka ummi na kuka, ta yi mata wanka, ta saka mata kaya, ta nemi wuri ta kwanta, ta share balarabe." "Kwana suka yi ummi na koke-koke, ko barci ya Wan Wauke ta, sai ta zabura tana turza ™afarta tana ihu." "Haka mariya ta kwana kuka, da balarabe ya kai hannu zai taSa ummin, sai ta Wauke ´ar ta, ta juya masa baya." "Wayewar garin Allah, mariya ta saba zuwa ta gaida Iya, amma a ranar ta™i kula kowa, ta ™i Wora girkin gidan." "Yara masu tafiya makaranta, duk sashin ta suke zuwa karSar kunun safe, su sha su tafi makaranta, ranar shiru ba ta" "Wora ba, kowa yazo sai ya koma." "Balarabe ya din ga raragefe, ya rasa me zai cewa mariya, ya san ™arshen cuta an yi mata, ba ma ita kaWai ba, har da" "shi, sai dai ba yadda ya iya sawun giwa ya take na ra™umi, iya mahaifiyarsa ce ba yadda ya iya, dole ya bi umarnin ta." "Yayi shirin sa zai fita kasuwa, jiki a sanyaye ya ce ""Mariya, ko asibiti zamu kaita, na ga kamar da zazzaSi ta kwana""." """Dan Allah ka ™yale ni da abun da ya dame ni, ka ™yale ni bashir ka ™yale mini ´a ta, duk muninta daga jikina ta fito," "ni na damu da ita, tun da a gurin kai da mahaifiyar ka, ba ´a ba ce. Tun da baban sa yana da kuWi dole ta ce dauWar" "gora ciki ka sha ta, nayi imani da Allah da Wan ka ne, yayi laifin nan, kowa sai ya ji"" tayi maganar cikin matsanancin" kuka. Lallai mariya ta kai ™arshe a Waukar zafi. """Ki yi ha™uri mariya, ke kin san ina ™aunar ´a ta, ba yadda na iya ne, wallahi mariya ba ki fi ni shiga damuwa da tashin hankali ba, ki yi ha™uri dan Allah""" "Ba ta kuma kula shi ba, ta cigaba da shafa kan ummi, da ta Wan samu bacci, tana zubar da hawaye." "Da son ransa ne, ya wuni tare da su, ya cigaba da rarrashin ta, amma ya san idan ya ™i fita, wani tashin hankalin zasu" fuskanta daga Iya. "Gaba Waya girkin ma ta™i yi, ummi kawai ta samawa abun da za ta ci, da ta tuna a yadda ta tarar da ummi, sai ta sake" fashewa da kuka. "Iya na son yin tijara, amma tana tsoron kar abun da ya faru ya tonu, dan sun haWu da mariya a tsakar gida,ta hango tsantsar rashin mutunci da tashin hankali a idon mariya, wanda ba ta taSa gani ba, dan haka ta ™udurce a kan" balarabe za ta juye. "Haka kuwa aka yi, ana idar da sallar magariba, ya dawo, ya je gaishe ta, ta dira masa bala'i, tamkar ba ita ta haife shi" "ba, tare da jaddada masa muddin ko shi ko matarsa suka bari zancen nan ya fito, sai ta tsine masa kuma babu ita babu shi." "Yayi ta bata ha™uri, sannan ya nufi Wakin su, ya tarar da mariya tana goye da ummi kamar jaririya, tana jijjigata tayi bacci." "Sallamarsa kawai ta iya amsawa, daga haka ba ta sake kula shi ba." """Ya jikin ummin?""" """Ba sau™i"" ta faWa kai tsaye. Ta je ta kwantar da ummi a kan katifarta da ke ™asa, ta koma falo kan kujerar da ke" "Wakin ta zauna. Da yake Wakin babba ne sosai, suka raba shi biyu da labule ya zama kamar ciki da falo." """Ba sau™i fa ki ka ce maman ummi?""" """Ina sau™in yake bashir? An yi wa ´a ta rauni na har abada, waye zai auri ummi ya ri™e ta da amana, alhalin an binne" "gaskiyar abun da ya same ta tun a lokacin da ya faru, Wan gata ya ci bulus, koda yake dama an ce ba zata auru ba, saboda muninta, da wanne ummi za ta ji? Wallahi Waukar ´a ta zan yi na bar gidan nan, garinmu zan koma, ko kare Allah ya bani ina so, balle Wan adam"" Ta ™arasa tana sheshshe™ar kuka." "Ya ™arasa ya zauna a kusa da ita, ya ri™e hannunta, idon sa ya tara hawaye ya ce ""Haba maman ummi, ya zan yi, iya" "uwata ce, dole na yi mata biyayya, idan ki ka tafi da ummi ku ka bar ni, in zauna da wa? Ina son ku wallahi dan Allah kar ki yi mini haka, ummi kuma ba abun da zai hanata auruwa in sha Allah, dan Allah kar ki tafi ki bar ni""" "Kallonsa ta yi, har cikin zuciyarsa yake maganar, wani irin tausayin sa ya kamata, har ga Allah yana iya ™o™arin sa a" "kan su, mahaifiyar sa ce ta hana su zama cikin kwanciyar hankali." "Ta kwanta a jikinsa tana kuka, rarrashinta ya din ga yi, yana yi mata magiyar, ta taya shi ya yi wa iya biyayya, ya san" "ba zasu taSe ba, kuma rayuwar ummi ba zata wula™anta ba." "Abun ka da mata da miji, haka ya lallaSata ta janye batun yin yajin, har ya fara ™o™arin shiga wani abun daban." "Iya ce ta faWo Wakin tana faWin ""Wai balarabe ba ka ji ana kiran salla bane, ka shige ka ™ule a Waka da mace"" a razane" "mariya ta yi gefe, tana kare jikinta." """Eh iya yanzu zan tafi masallacin ma dama, dam..dama... Yanzu aka kira sallar""" Ayshercool. 08081012143 *CUTARWA!* Watpad ayshercool7724 Arewabooks ayshercool7724 YouTube Cool hausa novels What's app 08081012143 BRIGHT PENS (FREE BATCH) 3 "Yanayin da suke ciki, bai sanya iya ja da baya ba, mussaman yadda suka rikice tamkar marasa gaskiya." """Ina jin duk abun da ku ke faWa ai, idan ta tafi ta barka ka yi yaya, tun da ta fini a wurinka, kar Allah ya sa ta zauna Win mana, ta ™ara gaba, wata™ila dama ita ce ™ashin tsiyar da ta tokare maka ™ofofin arziknka, har ni zan gindaya" "umarni, ka zo kana lallaSata? Ki tafin mana waye ya ri™e ki? Ke idan ´ar mutunci ce ina uwarsa har sai ya nemi shawarar ki sannan zai bi umarnina?. To ke idan ban isa da ke ba, na isa da Wa na, dan haka ki san abun da yake yi miki ciwo, idan ™abilar ku kun saba asiri ku mallake mazaje, to ni na yi wa kaina da ´a´ana dafa'i, asirinku bai isa ya kama ni ba""" "Ba yau iya ta saba yi musu laSe ba, dan haka yanzun ma mariya ba ta yi mamaki ba, dan idan da sabo ta saba." "Iya ta sake jaddada musu duk wanda ya fasa abun da ta ce a rufe, bata yafe ba." "Baban ummi ne ya yi ta bata ha™uri, mariya kuwa ta haWe rai, wani abu mai Wacin gaske na kaiwa da komowa a" "™irjinta, ji take kamar ta tashi ta Wurawa Iya ashar, wanna ai shi ake kira da ga mari ga tsinka jaka, gaba Waya tsohuwar nan ba ta da imani, ba ta da mutunci, abu Waya take girmamawa a rayuwarta shi ne kuWi." "Bayan sun samu ta fita, ya le™a ya tabbatar ta tafi, sannan ya dawo ya cigaba da rarrashin mariya, ganin ya shiga tsaka mai wuya, ya sanya mariya ce masa ""Ka kwantar da hankalinka baban ummi, ba wanda zai ji maganar nan, ina" "fatan Allah ya yi wa ummi sakayya, ba wanda zan bari ya sani""" "Ya ce ""Yauwwa, Allah ya yi miki albarka, in sha Allah zan san abun yi, zan yi ™o™arin neman fili a garin nan, na gina" "mana ko Waki Waya ne da makewayi, mu koma can, ko kema kya samu sassauci." "Kallonsa kawai take yi, cike da tausayawa dan kuwa ta san tun da iya ta gama raina masa wayo ba shi da abun" "duniya, ba zata taSa barin sa ya bar gidan ba, ko dan kar ta huta." "A zahiri kuma ta ce ""To Allah ya yassare"" ya amsa da amin sannan ya tashi ya fita." *** "Jujjuyar lokaci ya sanya abubuwa cigaba da gudana, wasu da daWi wasu marasa daWi, sai dai lokaci ya wuce ba tare da Waci da raWaWin abun da ya faru da ummi ya bar zukatan iyayenta ba." "Kuma babu kunya, wanda yayi laifin ya cigaba da sabgoginsa hankali a kwance." "Mariya ta ™ara tsananta kula da jan ummi a jiki, babanta ya kaita makaranta, ita kuma ta je ta Waukkota, ta daina" barin kowa ya raSi ummi. "Mariya na zaune na ™o™arin koyawa ummi assignment a tsakar gida, kasancewar tana aji na uku a sakandare aka yi" "mata aure, ta iya karatu da rubutu. Iya na zaune suna hira da babarsu magaji da idris." "Ummi ta™i mayar da hankali a kan karatun da mariya take koya mata, sai soshe-soshe take yi, tana Sata fuska." """Mamana, wai ba zaki mayar da hankali ba, so ki ke anty ta zane ki?""" """Mama ni bana son makarantar"" tayi maganar hawaye na taruwa a idonta." "Cikin damuwa haWi da kulawa ta ce ""Saboda me ummina""" "Cike da ™uriciya ummi ta ce ""Tsokanata ake yi, mama dan Allah ki mayar da ni fara, kuma ki rage mini ™ibata""" "Mariya ta Wan yi shiru sannan ta ce ""Ummina, ke fa kyakywar yarinya ce, ai kin san sahabban manzon Allah" "Sallallahu alaihi Wasallam, da nake yi miki tarihi ko?"" Ummi ta jinjina kai ta ce ""Eh, Ina son tarihi""" """Yauwwa ummina, mai kiran salla a zamanin Annabi Sallallahu alaihi Wasallam, sayyiduna Bilal radiyallahu an hu," "ba™i ne, kuma Annabi bai taSa ™yamarsa ba, haka sahabbai ma""" "Ummi ta yi shiru ta ce ""To mama kin ce in din ga son annabi, to masu tsokanata ba sa son annabi ko?""" "Shiru mariya ta yi, tana tunanin wane bayani za ta yi wa ummi, dan duk da rashin sakewarta da mutane, idan tana" "tare da mamanta, akwai surutu." "Iya ta ce ""Kin ga kar ki sakawa yarinya wani tunani daban, ki gaya mata gaskiya kawai, mummuna ce ko ki so ko ki ™i""" "Babar su magaji ta kwashe da dariya ta ce ""Iya wannan jika taki, ai tun yanzu yakamata a fara nema mata maganin" "farin jini, dan za ayi gwagwarmaya kan a samu mai so, dan ina jin Alhassan ranar yana cewa; da zai samu igiya da ya zargawa ummi, ya tafi tashe da ita a matsayin Wan biri"" tayi maganar tana SaSSaka dariya ita da iya, ba tare da tunanin, ya mariya zata ji a zuciyarta ba ko ita yarinyar, ummi tayi ™uri tana kallonsu, duk da yarinya ce, ta san cin mutunci." "Mariya ta ce ""Biri kuma, ummin za a yi wasan biri da ita, kuma ki ke dariya, shikenan bakomai"" tayi maganar cikin" "™unar rai, ta kama hannun ummi suka tafi Waki." """Mama, da gaske ni biri ce? M, for monkey na bayan littafina?""" "Mariya ta goge hawaye, ta ce ""Ummina ke mutum ce, mai kyau sosai da sosai, kar ki sake haWa kanki da biri kin ji ko?" "Kina da kyau sosai, kalli gashinki fa, duk garin nan kin ga mai irin gashinki?""" Ummi ta girgiza kai alamar a'a. """Yauwwa ummi, idonki ma mai kyau ne, ina son idonki, duk garin nan babu mai irin idonki""." "Ummi ta taSa idonta ta ce ""Sai akuya ko?""" """Akuya kuma?""" """Eh, malamarmu ce ta faWa, ta ce ni da akuya irin idonmu Waya, eyes sunan ido da turanci in ji anty""" "Mariya ta yi shiru tana kallon ummi, yarinyar na cikin taskun ™alubale, daban-daban, har a kai ga malamarta na kamanta ta da akuya." "Iya kuwa ta cigaba da hurawa balarabe wuta, da shi da mariya, cin kashin yau daban na gobe daban, har ´an uwansa ma, ware shi suke a wasu abubuwan saboda ba shi da kuWi, haka zalika mariya ta cigaba da yi wa iyalan gidan bauta," "idan anjima su yi mata rashin mutunci, ko a ci zarafin ´ar ta a gabanta ba." "Kusan kullum sai ummi ta ce ba ta son makaranta, dan kuwa abun da mariya ta fuskanta, ba iya Waliban ne ke tsokanarta ba har da malamansu a ciki." "Dan idan ummi ta zo da aikin gida, tayi a gida, sai ta ce ba zata nuna wa malamarsu ba, idan ta tambayeta dalili sai" "ta ce ""Malamarmu cewa take yi in fito gaban Allo, a tafawa ´ar ba™a saran daddawa, ayi mini dariya, ni kuma in yi ta kuka sosai, bana son ana tsokanata""" "Ba ™aramin Saci ran mariya yayi ba, Dan haka da kanta ta je makarantar, ta ro™i headmaster, a kan ya taimaka ya tsawatar a kan abun da ake yi wa yarinyar, kar son karatun ya fita daga kanta gaba Waya." "Yayi mata al™awarin yin hakan, sai dai ba ta canza zani ba." "Ummi na ta kaiwa tana komowa a tsakiyar Wakinsu da safe, kasancewar yau ba makaranta, sai fama take da uban" "gashinta, ta™i tsayawa a gyara, mariya sai fama take da ita ta nemi wuri ta zauna." "Ta kalli babanta da yake cin abinci ta ce ""Baba kafi mama loma"" tayi maganar tana dariya." """Eh mana, baki ga na fita girma ba?""" "Ummi tayi dariya ta ce ""To ni kuma gaba Waya ´an gidan nan, na fi su loma""" "Mariya ta ce ""Ke Win, sai ka ce abinci ki ke ci""" """Mama nafi duk ´an yara girma fa""" "Babanta ya ce ""Kin fi su lafiya ne, kuma kin fi su kyau shalelena""" "Ta kama kumatunta ta ce ""Iya ta ce bani da kyau ai""" """A'a ke kyakywa ce sosai"" mi™ewa ummi ta yi ta fita daga Wakin, tana le™a ba™on Wan magen da yake wasa a tsakar gida." "Mariya ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Baban ummi, kana ganin ummi zata iya samun miji tayi aure?""" "Ya kalle ta ya ce ""Meyasa zaki faWi haka? Kina mahaifiyar ta, kema kin fara biyewa surutun mutane na cewar ´armu" "ba ta da kyau mummuna ce?""" """Ba haka bane ba, abun yana taSa ni sosai da sosai, har malaman su ummi su da zasu tsawatar wai har da su a cikin tsokanarta, babar su magaji wai har da cewa Alhassan ya na kiran ummi da biri, kuma ta faWa suna dariya""" "Jiki a sanyaye ya ce ""Biri kuma? Cin mutuncin ya kai haka? Wallahi mariya ummi ba mummuna ba ce ba, tana dai da" "duhu ne, kuma ™wayar idonta ce da ba irin tamu ba, amma ba mummuna ba ce ba""" "Mariya ta numfasa ta ce ""Ni ba wannan ba, duk wanda ya ci zarafin ummi, na san bani na halicceta ba, amma abun" "da yake damuna, a zamanin nan yarinya ta kai mutuncinta Wakin aure, ya ta ™are ina ga idan ummi ta samu miji, gaya" masa zamu yi ga abun da ya same ta? Idan muna gaya masa waye shaida babu tabbacin a lokacin dukkaninmu da "muka sani muna raye. Idan kuma muka rufa, zai yi mata kallon mutuniyar banza, ummi ta san abun da ya faru da ita mummunan abu ne." "Ina tausayawa yarinyar nan abubuwan da suka baibaye rayuwarta, ina tausayawa ™alubalen da zata fuskanta wata™ila bana nan a lokacin balle na tayata kwasar raWaWin, amma ina tausayawa ummi, idan ba ta samu miji mai tawakalli ba, za ta fuskanci wula™anci, wa zai so mini ummi tsakani da Allah, ya karSi ™addarar da ta same ta? Wallahi baban ummi ba zan yafe wa yaron nan ba, ya cuce ni ya cutar da rayuwar ummi, ko idan ta ™ara girma zata manta oho, haryanzu bata yadda na bar ta a Waki ita Waya, an cuce ni"" tayi maganar kuka mai ™arfi yana ™wace mata." "Balarabe yayi ajiyar zuciya, yana jin Waci a zuciyarsa ya ce ""Wallahi mariya ni kaina abun nan yana ci mini zuciya, ba yadda na iya, mahaifiyata ta riga ta yi mini kandagarki, ™etare maganar ta na iya shafar mu baki Waya, amma in sha" "Allah, ina sanya ran Allah ba zai wula™anta ummi ba, dan Allah kiyi ha™uri mariya, wallahi idan kina kukan nan, sai na ji kamar na bijirewa umarnin iya, na Wau matakin abun da aka yi wa ummi""." "Ta share hawayen ta, ta ce ""Kar ka yi haka, aikin gama ya riga ya gama, ko ka Wau mataki, wannan wani miki ne a" "zukatanmu da ba zai taSa warkewa ba""." "Yayi shiru ya zubawa mariya ido, shi kansa ya san mariya ba ™aramin ha™uri take yi ba, zama da shi. Tsakaninta da shi" "babu wata matsala, amma azabar wahalar da take a gidan, duk ta rame ta yi duhu, soyayar kirki ba sa samun sakewa su nunawa juna, saboda azabar iya." "Ihun Ummi suka ji, hakan ya sanya su yin rige-rigen fita tsakar gida da gudu." "Ummi suka tarar da Alhassan Wan wurin saminu, ya tattara gashin ummi, ya murWe shi a hannunsa, jijiyoyin kanta" "sun mimmi™e, duk ta gigice." "A guje mariya ta ™arasa, ta hankaWe shi, ta ™wace ummi da ke kuka." """Alhassan me ummi tayi maka ka murWe mata gashi haka?""" "Cikin fitsara yaron ya ce ""Šan magenmu take mana wasa da shi""" "A fusace mariya ta ce ""Kuma saboda zalunci ka rasa me zaka yi mata, sai izaya da gashinta?""" """To waye ya ce ta taSa mana magenmu, ana ta nemansa?""" "Cikin zafin rai, mariya ta Wauke Alhassan da mari." Sai da balarabe ya waro ido. """Tura ta fara kaiwa bango, wane irin zalunci ne haka? Ummi fa ´a ce ba baiwa ba, wallahi duk wanda ya kuma dokar" "mini ´a sai na ci ubansa. Dama a ciki nake da kai, na samu labarin kana ce mata matashiyar buranya, uwarka ce mai kama da buranya ba ita ba""" """Wayyo Allahana iya, a taimake ni ta kashe mini ido"" Alhassan ya wage baki yana kwarmato""" "Bakomai ya hana balarabe taSuka komai ba, face sanin idan iya ta fito ba ™aramar tijara zata yi ba, kuma ™arshe su zata Worawa laifin""." "Buje a hannu iya ta fito daga banWaki tana faWin ""Menene haka? Kashe yaron zaki yi me yayi miki?""" Alhassan ya kwashe ™arya da gaskiya ya gaya mata. "Ta kuwa hau sababi ""Balarabe kana tsaye take neman yin kisan kai, shikenan an taSa ´ar gwal sai tayi yin™urin cire" "masa ido. Duk Wawainiyar da ubansa yake yi a gidan nan? Wace irin Wawainiya ce ba yayi da ku, wasu lokutan ba har ciyar da kai yake ba da iyalin naka, da baka ganin kowa da mutunci sai su, saboda zuciyarka ta riga ta mutu, baka da amfani ka kashe zuciyarka ka auri mai ™ashin tsiya, baka da komai sai sokonci da son mace, wadda maganarta ta fi tawa, tun da tana baka abun da bana baka, to kayi ™o™ari ta kashe masa Wa, wallahi duk matakin da ya Wauka a kanku, babu ruwana ko da kuwa wurin hukuma zai kai ku""" "Cikin takaici mariya ta ce ""Wato iya saboda baban Alhassan yana da kuWi shi ne Wa, da idan aka Waukar masa mataki" "ba zaki hana ba, ummi ce da aka ketawa haddi ba ´a ba? Iya Allah fa"" cikin hanzari balarabe ya girgiza mata kai. Cikin" Wacin zuciya ta koma Wakinta. """Ai da ka bar ta ta cigaba da gaya mini magana, ta tabbatar mini da bata da tarbiyya, kai ban da ina tsoron Allah da" "wallahi tuni na saka ka saketa, ko Allah ya sa ™ofar arzkin ka ta buWe, idan ya so ka auro falla-fallan mata, mu samu ta haifa mana masu kyau, kadara irin arziki""" "Bai cewa iya komai ba, ya shiga Waki, ya tarar mariya ta rungume ummi, tana aikin kuka. Zai yi magana ta Waga masa" "hannu, ta yi masa alamar ya rabu da ita, haka ya ™yaleta ya fice." "Har ya tafi kasuwa tunani yake yi? Ko haya zai nema ya tashi ya bar gidan, ya san ba iya ce kaWai ke da hakki a kan sa" "ba, iyalansa ma na da hakki a kan sa, kuma suna bu™atar walwala, amma iya ta takura su da yawa, kuma ya san ba zai iya biyan haya ba, kuma duniya zata zage shi, ya kasa zama da matarsa ya fifita iyalansa a kanta, haka yayi ta tunani, ba tare da samun mafita ba." "Mariya ma wuni tayi tunani da zancen zuci, ita kanta ta san bata isa ta tafi gida ba, ta ce tayi yaji saboda takurar" "uwar miji ba, ba babanta ba yayyenta maza kawai sun ishe ta, babu mai goya mata baya, dan ko hirar take musu, idan ta je ganin gida, sai ace uwa ce a wurinta idan da kara da tarbiyya." "Gidansu irin iyayen nan ne masu kashe ´a´ansu su raya na wani a gidan aure, saboda dattaku dan gidansu gidan malamai ne." "Kuma ko kusa ba zata iya gaya musu cewar an yi wa ummi fyaWe ba, saboda ita kanta da take ta hayagagar rashin bi wa ummi hakkinta, tana yi ne saboda abun yana damunta, mussaman nuna wa da ake yi ´ar kamar ba ta da amfani, saboda babanta ba shi da kuWi." """In sha Allah ummi sai ahalin nan sun kwanta a kafaWarki, Allah ya nesanta ki da talauci, ya baki ikon cin jarrabawar" "nan da ni da ke baki Waya. Allah shi ya san dalilin da ya sanya yayi ki a haka, kuma ya jarrabeki Allah ya baki mai kula da ke, ko bana raye"" haka ta wuni cikin kuka da damuwa." "***""" "Rayuwa ta cigaba da tafiya, umma ta cika shekaru shida a duniya, sai dai bata sauya zani ba, domin kuwa gorin yau daban na gobe daban, haka iya ke yi, a kan cewa balarabe ba ya iya tsinana komai, a gidan komai shi ne koma baya." "Haka zalika balarabe, ya fara tunanin mi™ewa ya nemi kuWi, ko dan samawa iyalin sa farinciki da kwanciyar hankali," "mussaman ´ar ™aramar yarinyar nan, da aka mayar da ita tamkar wata halitta daban." "Yau suna kwance da daddare tare da mariya ya ce ""Maman Ummi kin san wani abu?""" "Ta ce ""A'a""" """Ina ga ´an kuWaWena da nake tarawa, zan je birni in ga abun da zan iya yi, ko Allah ya sa na samo arziki""" "Mariya ta kalle shi ta ce ""Baban ummi baka yadda da yadda Allah ya ajiye mu ba? Na san babu daWi abun da iya take yi maka, amma dai ka yi ha™uri da barin garin nan, ka tafi yawon neman kuWi, raba bawa da arziki sai mutuwa, dan" "Allah kayi ha™uri""" "Ya gyara kwanciyarsa ya ce ""Maman ummi, tun da abun nan ya faru da ummi, ji nake tamkar ina kan wuta, gidan" "galibi duk maza ne tana cikin haWari, sannan ki duba ki ga yadda ake yi mata a gidan nan, Wazu fa suna tafe da yarinyar nan da take Waukarta ta tafi da ita islamiyya, yara suna tsokanarta ba™ar tukunya mai ™yalli, ba ki ji zuciyata ba, wallahi yanzu haka bani da burin da ya wuce tashi na bar gidan nan." "Da nayi tunanin ko kano zan je wurin yaya hashimu idan da wata hanya da zai Wora ni a kan kasuwanci, to kuma bana son na je na Wora masa Wawainiya, kuma kin ga shi Wan boko ne, iya ta ce sai na bi su Rabiu kudu neman kuWi, bana son yin nesa da ku, amma na fuskanci idan na cigaba da zama a haka, wahala zamu cigaba da sha""." "Mariya ta nisa ta ce ""To, ni dai dan ta ni, wallahi baban ummi zan cigaba da ha™uri, komai lokaci ne, amma duk abun" "da ya shafi umarnin iya, babu ruwana a ciki, Allah ya taimaka ya bayar da sa'a, ummi kam za ta yi gwagwarmaya wadda sai dai mu bata gudunmawa ba zamu iya tare mata ba." """In sha Allah komai zai zo da sau™i, kuma zai wuce umminmu zata rayu cikin farinciki""" """Allah ya sa""" "Ya amsa mata da ""Amin""" "Abu kamar wasa, Iya ta din ga yi wa balarabe kwarmato, a kan lallai ta yi magana da Rabi'u ma™wabcin su, lallai ya" "nemo kuWi, ya bi shi lagos, ya Wora shi a kan hanyar neman arziki." "Bashir ba shi da kuWin da aka ce ya tanada, dan kuwa rabi'u cewa yayi ya tanadi dubu Wari, harkar fawa yake a lagos," ya je ya koya masa. "Ya ce wa iya ba shi da halin kuWin nan ta ce ""Ai dama ba zaka yi su ba, Allazi babu wanda ya karSo jakadancin talauci zuwa duniya, ka je ka tambayi ilyasu, ko sagir, ga saminu, ko Yahaya, tun da su masu zuciyar nema ne, kuma ba a" "rasa nono a riga, su baka aro." "Bashir baya son dalilin da zai sanya ya keta billensa ya nemi alfarmar ´an uwansa, saboda yadda ba sa yi da shi." "Amma bisa ga umarnin iya, ya tambayi sagir aron kuWi, amma ya kada baki ya ce ""In ara maka kuWi, ka biyani da me?" "Gaskiya ba zan iya ba, kuWin nan masu wahalar samuwa, na baka in yi sadakar dole da ba niyya, kayi ha™uri kawai"". Ya ji ciwon abun da yayi masa, amma ya dake ya gayawa maman ummi." "Ita kanta mariya abun yayi mata ciwo, abun da iya take musu ya sanya ta tsane ta, duk da ita ta haifi mijinta, tattara" "samirun ta, har da zobenta da aka saya mata lokacin aure ta sayar, sai ganinta yayi da kuWi, dan ita kanta wula™ancin da ake yi masa yana bata haushi." Ya din ga yi mata faWa a kan sayar da kayanta da tayi. "Ta ce ""Idan har tafiyarka zai sanya iya farinciki, a daina wula™anta mu, ka tafi kawai Allah ya tsare""" "Ya ri™e hannunta ya ce ""Na gode mariya, Ubangiji Allah ya saka miki da alkahirin sa, ya ™ara miki ha™uri, kada Allah" "ya sa na ci amanarki, ko a yanzu ko a gaba, Ubangiji Allah ya kula mini da ku"" haka ya din ga zuba mata addu'a kamar ta yaye masa gaba Waya matsalolin sa." "Saura kwana Waya ya tafi, da ya shiga ya fita, sai yayi musu addu'a, ya sanya musu albarka da ita ummi." "Da daddare mariya ta shirya masa kayansa a wata jaka, tana ta yi masa addu'a. Ya zura mata ido yana kallon ta." """Wai wannan kallon fa?""" """Da za ace in nuna matar aljanna a duniya, zan nuna maman ummi""" "Tayi murmushi ta ce ""Zaka fara ko?""" """Allah ba wasa nake ba amaryata"" ta kwashe da dariya ta ce ""Ko ba amarya ba, da wannan ´ar tamu nake amaryar," "in zo in fara tara kayan Wakin auren ummi, wai wa ya ganni maman amarya ranar auren ummi ba zama""." "Yayi dariya ya ce ""Kema Win yaushe aka yi naki auren ki ke hango auren ummina, in sha Allah sai ta yi karatu mai" "zurfi, Allah ya sa kan na tafi Win nan akwai rabo a cikin nan, ummi ta samu Wan uwa""" """Amin ya Allah, ni kaina ina son jariri wallahi""" """To Allah ya bamu mai amfani, ya bani kuWi na halal na wadata ku, mu rayu cikin farinciki""" """Amin, amma yanzun ma Alhamdilillah, ai kuWi ba su ne farinciki ba"" sosai suka din ga hira, tana ce masa ban da" "kallon matan yarabawa idan ya tafi lagos, ya din ga yi mata dariya." "Har ta yi barci, amma shi ya kasa bacci, ya tashi daga kan gadon, ya koma shimfiWar ummi, da ta yi nisa a baccinta" sosai. "Ya kunna fitila yana kallonta, sam bai ga munin ´ar sa ba da mutane suke faWa suna zuzutawa." "Ya din ga shafa gashin ummi, yana kallonta." "Mariya ta yi juyi ta hango shi, ta ce ""Baban ummi, ko saka maka ita zan yi a jakar ka ku tafi, wannan ™auna haka?""" "Yayi murmushi ya ce ""Ko yara nawa zan haifa ummi ta daban ce a zuciyata, ina ™aunar yarinyar nan""" "Mariya ta ce ""To kar dai ummi ta mamaye ko ina a zuciyar, a rage mini wuri""" Yayi murmushi yana cigaba da kallonta. "Juyi ummi ta yi taga hasken fitila, Wan razana ta yi, saboda haryanzu ba ta manta yadda aka yi mata fyaWe ba, dan" "daren da aka yi mata fyaWe ta tuna, da ™arfe ta ce ""Baba""" "Ya ce ""Na'am ummina""" """Kai ne"" tayi maganar tana shafa fuskarsa." """Eh Ummina""" "Ta ce ""To"" ta cigaba da lumshe ido zata koma bacci." """Ina ™aunar ki ummina, Allah ga ´a ta da mata ta, Allah ka kula mini da su, ´ar kyakywar Wiya ta"" yayi maganar yana" jan kumatunta. Ummi ta Wora hannunta a kan nasa tana murmushi ta cigaba da bacci. "Washegari da zai tafi har soro suka raka shi, ji yake tamkar kar ya tafi, amma yana fatan idan har tafiyar ta sa zata" zama silar walwalar iyalin sa gara ya tafi. "Sai da iya ta fara maganganunta na rashin mutunci, a gaban mutane tana neman yi musu tijara, sannan suka rabu ya" tafi. "Kwanaki uku da tafiyar baban ummi, kewa duk ta ishi ummi da mariya, sai dai tafiyar ta sa bata sanya sun samu" "sassaucin jaraba da masifar iya ba da gore-gore, gashi a lokacin waya bata yawaita ba, dan haka ba wanda ya san halin da wani yake ciki." "Bai fi sati biyu ba da tafiyar sa, abun da ya bar musu duk ya ™are, gashi abu kamar wasa, muraran yara ke cigaba da" "cin zalin ummi, ga farmaki da Idris yake cigaba da kai mata, loka-lokaci da wasu daga samarin gidan, dan ma yanzu ta yi wayo sosai da sosai, da ta gansu sai gudu." "Cin zali a wurin ´an samarin yaran nan maza, tamkar sun samu sa'ar su, saboda tana mace, abu kaWan sai a kai mata" "duka, ko ayi mata wata izayar ko a gida ko a makaranta, saboda ana ganin ummin tamkar sokuwa, kuma babu mai tare mata, da mariya tayi magana iya tayi kanta da tijara." "Šan abun da ya rage a hannunta, ta fara fanken sayarwa, saboda ta samu abun juyawa, amma sai da iya ta cinye" "jarin da cin bashi, tare da tula mata ayyukan da zasu hanata sana'ar." "Abubuwa fa suka fara yi wa mariya da ummi yawa, duka ko ta ko ina, wani ta iya karewa, wani ta kasa sai dai tayi" kuka ta gaya wa Allah. "Tana tsakar gida tana wanke-wanke, ta samu da ™yar ta ji™awa ummi garrin kwaki, bayan ta dawo daga makaranta" "tana sha, ta ji hayaniya ta yi yawa a waje. Bata damu ba ta cigaba da aikinta." "Da gudu Alhassan ya shigo ya ce ""Babar ummi Albishirinki?""" "Ta kalleshi ta ce ""Albishirina kuma? Menene?""" """Wai baban ummi ´an fashi suka kashe a hanya, zasu taho gida daga ikko!!!""" Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* Watpad ayshercool7724 Arewabooks ayshercool7724 YouTube https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels What's app 08081012143 BRIGHT PENS (FREE BATCH) P4 "Wani irin jifa mariya tayi da kwanon hannunta, ta mi™e a gigice jikinta na wata irin tsuma, zuciyarta na bugawa da" saurin gaske amma ta kasa magana. "Mi™ewa ummi ta yi ita ma, tana bin su da kallo." "Iya ta fito a gigice ta ™undumawa Alhassan ashariya ya ce ""Uban wa ye ya gaya maka haka? In ji wani Wan iskan""." "Ilyas da saminu ne suka shigo, fuskokin su babu walwala." """Ku gyara wurin da za a shigo da balarabe, Allah ya yi masa rasuwa, tun safe muka tafi Waukko gawarsa""" "A gigice iya ta ce ""˜arya ne ban yarda ba, ya za ayi ace ya mutu? Balaraben ne ya rasu? Waye ya kashe shi, ya aka yi" "aka kashe shi?""" "Sagir yayi sallama tare da idris, ya ce ""A ina za a kwantar da shi idan an shigo ne? Ana jira fa""" "Mariya ji take abun kamar mafarki, addu'a take Ubangiji Allah ya sanya mafarki ne, Allah ya sa ba mijinta ne ya mutu" "ba, Allah ya sa ba baban umminta ne ya mutu ba""." "Magaji ya shigo da tabarma, ya shimfiWa, aka yi sallama tare da ´an sanda, da rabi'u da suka tafi tare, aka shigo da" "gawar bashir, tana ta Wigar da jini." "Nan da nan gida ya cika da jama'a, Iya sai ihu take tana kururuwa tana kuka, kai da gani ka san jahilci ya samu gidin" "zama a wurin iya, saboda yadda take ihun ta shiga uku ta lalace." "Jiki na rawa mariya ta saka hannu ta buWe mayafin da aka rufe gawar bashir, fuskar nan fayau kamar yana bacci, kamar wanda yayi wanka ya fito haka gawar take, ga ™irjinsa in da aka harbe shi, jini yana ta zuba." """Innalillahi wa Innalillahi raji'un"" shi ne abun da mariya ke ta nanatawa, tare da fatan Allah ya saukar mata da" nutsuwa da dangana. "Ummi ta shafa fuskar sa tana faWin ""Baba ka tashi, baba ka tashi daga bacci mama tana kuka"" cikin haWe rai sagir ya" yi wa ummi tsawa ya ce ta tashi. "Sa'adatu ta ce ""Haba baban auwwalu, ka tausaya musu mana""." "Mutane suka cika gidan dan™am, saboda mutane sun san bashir sosai, mutum ne na mutane mai matu™ar ha™uri da girmama mutane." "Sai ajiyar zuciya kawai mariya take yi, tana rungume da ummi, aka shiga da shi Wakin Iya, aka yi masa sutura, sannan" aka ce su je su yi sallama da shi. "Har a lokacin mariya ta gaza zubar da hawaye, sai wata irin ™una da zuciyarta ke yi mata, abu kamar wasa bashir" "shikenan an yi an gama, rayuwar ta ™are." "Duk da yarinta ta ummi, amma ta san idan an mutu ba a dawowa, tayi kuka idonta duk ya kumbura, ta dinga taSa" "shi tana ""Baba ka tashi, ka ce zaka sai mini ´ar tsana in yi addu'a ka samu kuWi, kullum ina yi maka addu'a""" "Mariya kam zubawa gawar ido kawai tayi, tana kallon ikon Allah, wai bashir ya mutu." "Sa'adatu ta ce ""Mariya ki ri™e yarinyar nan, za a shigo a Wauki gawar""" "Mariya kamar sokuwa, dan kamar ma ba ta iya gane me ake cewa." "Aka zo aka Wauki gawar bashir, ana ta iface-iface, ummi ta ri™e ™afar Saminu wan mahaifinta, da suka Waga gawar, tana wani irin kuka, amma babu tausayi ko imani, ya angije ta ™asa suka yi waje." "Allah sarki, ba ta karaya ba ta sake bin su, tana faWin ""Ku dawo da baban, zai tashi fa, bacci yake yi""" "Surayya, wadda take ´ar autar su bashir, ta ri™o hannun ummi tana kuka, ta rungume ta, tana ta rarrashinta." "Gida ya cika da jama'a ana gaisuwa, mariya kuwa ta samu gindin bishiyar da ke tsakar gidan ta rakuSe, tayi shiru ba" "ta cewa komai, ita kaWai ta san azabar da zuciyarta take yi mata." "Bata san hawa ba, ba ta san sauka ba, ta ji muryar iya na bala'i a cikin mutane ""Dama ya za ayi mutuwar ta dame ta," "ai dama ba dan Allah take zaune da shi ba, kalleta a ™e™ashe ko kuka ba ta yi ba, alhalin ita ta takura lallai ya tafi neman abun duniya, ya zo ya wahalta mata, wallahi ban yafe miki ba""" "Daram! Gaban mariya ya faWi, jin abun da iya ta faWa na ™arshe." "Mutane suka shiga salallami, surayya ta ce ""Haba iya, haba iya, baki san kukan zuci yafi kowanne ™una ba, gara ke" "kin yi kukan, ita kaWai ta san me take ji a zuciyarta, da can ba ta ce ya tafi neman kuWi ba, sai yanzu, dama Allah ya yi ajalinsa a can za same shi""." "Ai nan ta mayar da faWan kan surayya, wanda hakan ya tilasta mata yin shiru, wasu suka goyi bayan iya saboda" "makira ce, wasu kuma suka goyi bayan mariya, kowa ya san kusan halinta Waya da mijinta, ba sawa ba fitarwa, akwai ha™uri da juriya, mussman a zamanta da iya." "Yadda ta ga rana haka taga dare, abu goma da ashirin, ga raWaWin mutuwar mijinta, ga sharrin da iya ta ™ulla mata," "wai ita ce silar mutuwar sa, ita ta hura masa wuta ya tafi neman kuWi." "Ta rasa me ta tsarewa iya, take yi mata wannan azababbiyar ™iyayyar, saboda kawai tana auren Wan ta, abun da ba" "haka take yi wa sauran sirikanta ba, kuma dukkansu babu wanda yake yi mata biyayyar da take yi mata, kawai ta camfata cewar ita ce mai farar ™afar da ta toshe masa hanyar arzikin sa, ya kasa gaba ya kasa baya, gashi ya Wauki son duniya ya Worawa mariya, yana matu™ar son ta da ™aunarta." "Ko fuskanta Iya tayi sun yi mu'amalar aure, ta ga sun yi wanka, to wunin ranar, haka zata wuni cikin Sacin rai da tashin hankali, a wurin iya ta din ga ™ir™irar mata laifi kenan tana ci mata mutunci, ta rasa wannan masifar, ga uwa" "uba ummi sunan kishiyar ta ne da ita, wanda hakan ya sa ta ™ara tsanar ummi, ga ´a´anta sun ri™e ta uwa, abun da ta dama suke sha, amma tana masifar kishi da uwar su." "Washegari da azahar, dangin mariya suka dira a jigawa, suka zo gaisuwa, haka zalika Yahaya, yayan bashir da yake" "birni, shi ma ya zo ta'aziyya, ya ji mutuwar bashir ba kaWan ba, abun ya girgiza shi, dan kaf cikin ´an uwansa, ko wanda suke ciki Waya, basa shirin da suke yi da bashir, saboda biyayyar sa, yana matu™ar girmama shi." "Yana son ummi, kasancewar sunan mahaifiyarsu ne shi ma da ita, marigayiyya uwar gidan malam hashimu." "Ya tarar ana ta fama da ummi, ba ta ci abinci ba, sa'adatu da ba wani shiri suke yi da mariya ba, amma mutuwar" "bashir, da abubuwan da iya ke ta yi, ya sanya wani irin tausayin su ya kamata." "Yahaya ya ga yadda ake fama da ummi, tana kwance a jikin mariya, ba wanda ya iya cin abinci a cikinsu." "Duk da tana tsoron maza sosai da sosai, kuma shi baya yawan zuwa gidan, amma ta gane shi, dan yana kama da" "babanta sosai, kuma yana bata tsaraba idan ya zo." "Ya ™arasa ya Wauketa, ya saka hannunsa a nata, ya ce ""Mamana, ki din ga yi wa babanki addu'a, kuma ki din ga cin abinci, kuka ba zai yi magani ba""" """Baba ba zai dawo ba ko, ya mutu wai?"" Tayi maganar hawaye na zubo mata, kamar an kunna famfo." """Ba zai dawo ba ummi, amma zai ji daWi idan kina yi masa addu'a""" "Cikin kuka ta ce ""Na fi son ya dawo"" ya din ga share mata hawaye, cike da tausayawa." "Sai dai yayi mamakin yadda iya ke ta hantarar mariya, tana cikin alhinin mutuwar mijinta, ga ´an uwanta a gida," amma iya na ta masifa da nanata ta kashe mata Wa. "Ya dubi Iya ya ce ""Haba iya, haba iya da wanne za ta ji? Ya za ayi ta yi sanadiyyar mutuwar mijinta, mijin da suka yi" "auren soyayya, shekara bakwai tare, ko sulhu ba a taSa yi musu ba, ki ce ita ta kashe shi, ga ´an uwanta a gida ai babu daWi""" """Yahaya, ni fa nake zaune da yarinyar nan, ni na san abubuwan da take aikatawa, azabar son zuciyarta ya sanya ta" "hura masa wuta ya tafi neman kuWi, gashi nan ya mutu a banza, yaron nan ha™urin zama yake yi da ita""" "Yahaya ya ce ""A'a iya, idan na zo fa muna hira da bashir, a bar kaza cikin gashinta kawai banda tone-tone, amma" "batun ace mariya ce ta kashe mijinta bai taso ba, dan Allah ki bari ta ji da alhinin da take ciki""" "Kasancewar yana da abun duniya, domin kuwa lecturer ne shi a kano, kuma albashinsa da tsoka, dan haka yana yi" "wa iya sha tara ta arziki, a dole ta ja bakinta ta yi shiru." "Wasa˛ magana har waje wurin maza, iya ta tubure tana cin mutuncin sirikarta, wai ita ta kashe mata Wa." "Yayan mariya har cikin gidan ya shiga, ya yi wa mariya wankin babban bargo." """Irin tarbiyyar da aka baki kenan dama mariya? Irin zaman da ki ka yi da mijinki kenan, ki kasa zama da shi a yadda yake, ki hura masa wuta ya tafi ajali ya riske shi, kuma gashi an Wora miki, an ce ke ce sila. Mariya kin Sata wayonki, wannan ba tarbiyyar gidanmu ba ce ba, kuma ahalinsa ba zasu taSa mantawa da abun da ki ka yi ba"". Kasancewar yana cikin manyan yayyenta, kuma tana bala'in tsoronsa, dan haka ba ta iya kare kanta ba sai kuka, ga shi a gaban mutane ya din ga yi mata faWa, mariya ta rasa da wanne za ta ji." Iya kuwa ta samu damar cigaba da ™ullawa mariya sharri a wurin yayanta. "Yahaya ya tsawatar, saboda shi Wan boko ne, ya ce ba zai yiwu a saka mariya a gaba ace ita take aikata duk wannan" "laifukan ba. Idan ma haka ne tana matsa masa kan ya rasu yanzu yana ina? Kuma ai mijinta ne, tana da right na ya yi mata abun da take so." "Šakinta ta shiga ta zauna, tayi kuka, tayi kuka, har zuciyarta ta fara raya mata ko kashe kanta zata yi ta huta da" wannan azabar. "Ummi ta zo tana kuka ita ma, dan tun ana yi mata faWan nan ummi take tayata kukan, ta din ga share mata hawayen tana cewa ""Mama ki yi ha™uri, ki daina kuka"" ita kanta yayar mariya, ta san mariya ba za ta aikata haka ba, yadda iya" "ke yi wa mariya a gaban su, ba ™aramin ™ular da ita yayi ba. Sai dai su al'adar gidan su, muddin ak kawo ™ararka daga waje, ba a taSa goya maka baya, balle kuma a gidan aure, idan miji gutsurar namanki yake yana ci, sai ace ki je ki cigaba da ha™uri, wataran sai labari, kowa ha™uri yake yi." "Maryam ta tambayeta ina samirunya, ta ga duk babu? Mariya ta™i gaya mata, ta shashantar da zancen." "Bayan kwanaki uku da share zaman makoki, ´an nesa suka watse, sai masu shigowa jefi-jefi gaisuwa, yayar ta ta" "zauna da ita, ta Wan din ga Webe mata kewa, zuwa kwana arba'in, aga meye abun yi." "Gaba Waya mariya ta gama fita daga hayyacinta, kai daka ganta ka san tana cikin alhini, ko abincin kirki ba ta iya ci. Salla kawai take iya yi, wanka kansa sai ta yi da gaske take iya yi." "Daga kwanciya sai kuka, amma hakan bai sanya ta tsira daga tashin hankalin Iya ba, ga kyarar ummi da take yi kamar ba jininta ba, wanda hakan ya fara tunzura yayar mariya maryam." "Kwanan bashir goma sha huWu da rasuwa, rabi'u ya zo yayi sallama, suka amsa ya sake yi musu gaisuwa." "Ya ce wa iya ""Ina mariya, ina son zan yi magana da ku ne""" "Iya ta ce ""Dole ne sai ta nan? In dai abun da ya shafi Wa na ne, gaya mini kawai ina jinka""" """Wane irin a gaya miki kawai? Ai tana da hakkin sanin menene ita ma, tun da mijinta ne"" yaya maryam tayi maganar" "a zuciye kamar ta kife iya da mari, saboda a zamanta Win nan ta gane lallai mariya tayi zaman ha™uri." """Rashin kunya zaki yi mini?""" """Ba wani rashin kunya, maganar gaskiya ce ai. Ke mariya fito za ayi magana""" "Jiki a sanyaye mariya ta fito cikin hijjabi, ta zo ta samu wuri ta zauna." "Suka sake gaisawa da mariya, yayi mata gaisuwa, Sagir yayi sallama ya shigo suka amsa masa, shima ya samu wuri ya" zauna. "Rabi'u ya ce ""Yauwwa, dama ni na yi masa magana tun da yana gida na ce masa ya shigo, Iya kamar yadda ki ka ro™i" "na tafi da bashir lagos, ya nemo arziki, to mun sauka Lagos lafiya""." "Maryam ta ce ""Amma ki ka ce mariya ce ta ce lallai sai ya tafi neman kuWi""" "Iya a fusace ta ce ""Wai wace irin mara tarbiyya ce, ™arya nake yi kenan, matsin da take yi masa ya sanya na yi masa magana, ya tafi da shi""" "Maryam ta ce ""Amma ai ba haka ki faWa ba, ki ka saka yayanmu ya din ga ci mata mutunci a gaban mutane, wallahi" "ki ji tsoron Allah""" "Rabi'u ya ce ""Dan Allah ku yi ha™uri, ku saurare ni ku ji, bayan zuwanmu Lagos, mun fara sana'ar fawa da balarabe," "kasancewar ba shi da account, yake tarawa a account Wina, ya ce mini mariya ta sayar da kayanta, ta bashi kuWin, amma shi a bashi ya karSa, zai mayar mata da kuWinta, dan haka ba laifi ya tara kuWi, riba kawai kusan dubu sittin, uwar kuWin sa da ribarsa da komai, kusan dubu Wari biyu, basussuka da sauran su, duk na biya masa dubu Wari da arba'in ne suka rage, mun taho gida da niyyar idan mun zo na cire kuWin na bashi." "A hanya ´an fashi suka tare mu, suka ™wace mana kaya, da kayan tsarabar sa, har sun yi gaba ya tashi kan su ™arasa" "barin wurin, shi ne suka harbe shi a ™irjin sa, kan ya rasu ya ce: kar a raba gado, sai an biya mariya kuWinta na kayanta, da sauran kuWin da take bin sa"" Ya kalli ummi da ke zaune tana bin su da kallo, sannan ya kalli mariya ya ce ""Ya ce; ki kula masa da ummi, sannan ki yafe masa"" yana faWar haka mariya ta sanya tafukan hannunta ta sake fashewa da kuka." """Ni bai ce maka komai a kai na ba?"" Iya tayi maganar tana kallon rabi'u." """Yana cikin maganar yayi kalmar shahada, ummin dai ya fi nanatawa""" "Ta share hawayen da ke shirin zubo mata sannan ta ce ""Ba wani zancen tana bin sa kuWi, ni ban yi wannan maganar da shi ba, dan haka ka je ka Webo kuWi ka kawo mini""" "Maryam ta ce ""A kawo miki kuWi kiyi me da su? Ai kuWi na magada ne, kuma sai mariya ta gama idda za a raba gado," "saboda a tabattar da babu ciki""." """Ba dai ciki ba, shekara nawa rabonta da haihuwa, tun daga wannan mummunar yarinyar fuska kamar turotso, ba ta" "sake haihuwa ba, ba haihuwa take ba, dan haka ba ta da wani ciki. Wa ya sani ma ko balaraben baya haihuwa""" """To me ki ke nufi, ummin ba ´ar ku ba ce ba? Wai ke matar nan anya musulma ce ke? Kin yi imani da Allah kuwa?""" "Sagir ya ce ""Ke malama kar ki sake ki zagar mana uwa, na gaya miki"" mi™ewa maryam ta yi ta ce ""Na zageta Win, ka yi abun da zaka yi. Azzalumar tsohuwa mara imani da tausayi, ashe ke ki ka ingiza Wanki ya tafi neman kuWi, amma kin" "saka yarinya a gaba, kina ta yi mata sharri, to wallahi dan kanki, ummi kuma idan ba ´ar ku ba ce, sai ki fita neman ubanta"" nan da nan hayaniya ta Sarke." "Mariya ta tashi ta ce ""Dan Allah yaya maryam ki yi ha™uri, in dai kuWi ne, ni babu bashi tsakanina da baban ummi, na" "rasa mijina balle abun duniya? Tumunin takabar ma na yafe, a bawa ummi hakkinta, in Wau ´a ta in koma in da na fito dan Allah"" tayi maganar cikin matsanancin kuka, tare da jan hannun ummi ta tafi Waki." "Shi kansa rabi'u yayi mamakin rashin arzikin Iya, kawai ta Worawa mariya karan tsana." "Ta sake jaddawa rabi'u ya kwaso kuWi ya kawo mata, me balaraben ya mutu ya bari, da za a tsaya wani rabe-raben gado." "Maryam kuwa da kanta ta tafi tasha, ya bayar da sa™o zuwa gida, a kan lallai a cewa yayansu ya zo, akwai matsala." "Ko abinci ba a basu, maryam ita ta din ga cefane tana ciyar su." "Yayan su mariya ya dira a garin, Iya sai da ta yi mamakin ganinsa, maryam ta ja shi, ta ce masa akwai matsala cigaba" "da zaman mariya a gidan nan, tana kallon irin zaman da mariya take yi a gidan, nan ta kwashe komai ta gaya masa. Abun ba ™aramin Sata masa rai yayi ba, wani irin tausayin mariya ya kama shi, karon farko da ya ji zai goyi bayan ™anwarsa, dan haka ya yanke cewa kawai zasu Wauki mariya da ummi su tafi." "Dan haka ya je ya samu iya ya ce mata, washegari da safe zasu yi sammako su tafi Maiduguri, yaso su zauna su" "cigaba da gaisuwa, tayi takaba a Wakin mijinta, amma wasu dalilai ya sanya sun yanke shawarar su tafi da ita gida kawai." "Iya ta ce ""Shikenan babu laifi""" "Mariya ta wani fannin ta ji daWi zasu koma gida, wani Sangaren wata irin kewar Wakinta da mai Wakik wato baban ummi, ta sake mamaye mata zuciya, har take jin anya ba za ta ce a bar ta a Wakin nan ba, za ta cigaba da ha™uri da" "ita, kawai dan ya din ga gurbin da bashir yake dabdala." "A daren Maryam ta taimaka mata, ta harhaWa kayanta, abun da zasu bu™ata, Maryam ta ce daga baya azo a sayar da sauran kayanta, dan ba zasu iya dakon kaya zuwa Maiduguri ba." "Da sassafe maryam ta yi wa ummi wanka, suka yi wanka suka karya, ummi tana murna zasu tafi su bar gidan nan," "tana fatan Allah ya sa idan sun je can babu yara masu tsokanar ta, ko dukanta." "Sun fito maryam na ce mata, ta yi sallama da mutanen gidan, ta nemi afuwarsu, Iya na tsaye tana kallon su." "Iya ya ce ""Ummi zo mana mu yi sallama"". Saroro ummi tayi tana kallon iya, ta Waga kai ta kalli mariya, mariya ta ce" """Je ki Iya na kira""" "Ummi ta tafi sannu a hankali, ta ™arasa gaban iya." "Caraf iya ta sanya hannu ta ri™e hannun ummi, sannan ta kalli mariya ta ce ""To, Allah ya raka taki gona, ummi dai ba" "da ita ki ka zo ba, kin san wannan, dan haka a sauka lafiya""" "Mariya tayi turus tana kallon iya, dan ganin abun take kamar almara." "Maryam ta ce ""Ban gane ba, yarinyar da ki ka ce ba taku ba ce ba""" """acin rai ne ya sanya ni faWar hakan, ba zan bayar da ita aje ayi mata gurguwar tarbiyya ba, ta tashi tana sa'insa da" "manya ba, dan haka ni zan ri™e ummi, ita kaWai ya haifa, na rasa Wa na, ina bu™atar ganin jinin sa a gabana""." "Cikin kuka mariya ta ce ""Dan martabar Allah kar ki yi mini haka iya, ba zan iya jure zama babu ummi a kusa da ni ba," "idan ma tafiyar ce na fasa, dan Allah ki bani ´a ta""." """A a, a kan me zan hana ki tafiya, haifarki na yi, na rasa Wa na balle wata ke, Allah ya raka taki gona""" "˜o™arin ™wacewa ummi ta fara yi, tana kiran sunan mama." """Nutsu dan ubanki"" Iya tayi mata tsawa." "Yayansu mariya ya shigo, yana cewa su fito kar su yi rana, amma ya tarar da sabuwar dambarwa." "Juyin duniya, Iya ta ce ba zata bayar da ummi ba." "Mariya ta zube a kan gwiwoyinta, tana gurshe™en kuka, a kan iya ta bata ´ar ta, ta din ga cewa mutanen da suka taru, su saka baki iya ta bata ´ar ta, amma matar nan mirsisi ta™i." "Ummi na kuka mariya na kuka, yayan su ya hasala ya kalli mariya ya ce ""Ke tashi mu tafi, in dai ´a ce su cinye, tashi mu tafi""" """Yaya ka taimake ni, ba zan iya rayuwa babu ummi ba, dan Allah kar a rabani da ´a ta, dan girman Allah ku yi mini" "rai, da wanne zan ji, na rasa mijina ´ar ma a ™wace mini? Dan Allah ku bani ummina""" """Sai dai kiyi kukan jini kuwa""" "A fusace ya daka wa mariya tsawa, ya ce ta wuce su tafi." "Iya tayi tsaki ta ce ""Aikin banza, ban da rashin tarbiyya, wai a kan ´ar fari take wannan abun""" "Idris ya shigo, Iya ta ce ""Kai kuma mun yi magana ka Sata mini lokaci, Wauke ta ka tafi da ita in da na ce maka""" "Ya ™arasa babu walwala, zai dan™i hannun ummi, ummi ya rirri™e Iya, tana wani irin kuka, dan a rayuwarta, ta tsani" "ko haWa hanya su yi da idris, ta ™arfin tsiya ya dan™i ummi, tana kuka tana kiran mama, mariya ta bi bayansu da gudu tana kiran ""Ka zo ka bani ´a ta, ku bani ´a ta ba ™aunar ta ku ke yi ba, ku bani ´a ta. Yaya maryam ki karSo mini ´a ta, ke shaida ce ba son ummi suke yi ba""" "Cikin tausaya maryam ta ce ""Zaki kashe kanki ne? In dai ummi ce Allah zai kula miki da ita"" shiru ta yi tana kallon" "maryam, ana gobe bashir zai tafi yake cewa Allah ga ´a ta da mata ta Allah ka kula mini da su." """Wuce mu tafi, su je su cinye ta, kema kina da masu sonki"" auwwalu ne ya bi bayansu da warin takalmin mariya, dan" "takalmi Waya ne a ™afarta, hawaye ne kawai yake zuba daga idonta, can ™arshen hanya ta hango ummi tana Waga mata hannu tana kiran mama cikin hawaye!" "Iya ta ce ""Ba dai ke tsagera ba, daga ke har yayar taki dai-dai nake da ku, ummi ce dai tana hannuna, ba wani uban" "gado da za a raba, a baki ku cinye, gayyar tsiya arna a idi""." "*Page Win nan sadaukarwa ne, ga duk matar da ta rasa mijinta ko aurenta, kuma aka zo aka rabata da ´a´anta, we" "know is difficult to endure, ku yi ha™uri, ku yi ha™uri, ku yi ha™uri Allah ya shiga lamarinku, ya kula muku da yaranku*" Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* Watpad ayshercool7724 Arewabooks ayshercool7724 YouTube https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels What's app 08081012143 BRIGHT PENS (FREE BATCH) "*BRIGHT PENS...* _suna mara ba da masu bu™atar a tallata musu kasuwancinsu, masu siyar da turarruka, kayan" "sawa, magani komai da komai, cikin sau™i za a tallata musu a cikin duka littafan guda uku " "MUNAFUKIN MIJI, YI WA KAI*_" Tsari Duk page Waya 200 Duka littafin kuma 600 Shafi biyar a littafi Waya 1000 A littafai uku kuma 3000 Domin ™arfin bayani sai a yi wa wannan number magana 08164069385  P5 "*CUTARWA," "Har suka je tasha, jan ™afa kawai mariya take yi, dan bata gane komai, hankalinta yana kan ummi, wace irin rayuwa" "ummi za ta yi a wannan gidan? Tana nan ma a ya aka cika, balle yanzu da babu idonta, kuma ya zamana ba ayi rabuwar arziki ba." """Allah ka kula mini da ´a ta, Allah kar ka sanya ´a ta ta lalace, Ubangiji Allah ka duba mini ita, ka tsare mini ita, Allah" "kai ka san dalilin da ya sanya, ka karSi mahaifinta ka rabani da ita, Allah ka kula mini da ita. Haka ta din ga wannan addu'ar, jin abubuwan take tamkar a cikin nannauyan bacci, da take fatan ta farka." "Har suka shiga mota suka kama hanya, duk wata nasiha da maryam ke yi mata, ba ji take ba, balle ta fahimta." "Mariya ji take tamkar ta sauka daga cikin motar nan, ta koma ta rayu da ummi, ta san ummi wahala kawai za ta sha," dan iya ba ™aunarta take yi ba. "Tunawa da tayi da cin zarafin da aka yi wa ummi, ya sake karya mata gwiwa, ta sake fashewa da kuka mai sauti." """Idan ba zaki rufe mana baki ba, a tsaya ki sauka ki koma, ki je duk uban da za su yi miki, su yi miki, sai ka ce a kanki" "aka fara haihuwa, duk cin zarafin da suka yi miki bai isheki ba, ba dai ´a ba ce su je su cinye ta, ai ta su ce da ma, dangin uba su ke da Wa"" tun da ya fara yi mata masifar ´an cikin motar suka yi tsit, sai da ya gama ake bashi ha™uri." "Maryam ta san abun da mariya ke ji, dan haka ta rungume ta tana rarrashinta, haka tana ji tana gani ta bar garin da" "duka goma da ashirin, ga rashin miji ga rashin ´a." "Ummi kuwa sai can daf da magariba aka saka yara suka rakata gida, dan can gidan wata ´ar uwarta ta sanya aka kai ta." "Ta ci kuka ta ™oshi, sai ajiyar zuciya take yi, ana zuwa gidan da sauri ta shiga ta nufi ™ofar Wakinsu, sai dai ta tarar da shi da ™aton kwaWon da su mariya suka rufe Wakin da shi." "Ta nemi wuri ta zauna a ™ofar Wakin, ta cigaba da rera kuka." "Babu wanda ya saurareta, balle ya kula da ita ya rarrasheta." "Sa'adatu ce tayi sallama, ta kawo wa iya tuwon dare." "Ta ajiye mata suka taSa hira, ta tashi fito, tana daf da shiga sashinta, ta ji ana bin ta a baya, ta tsaya ta waiwayo taga" ummi. """Ke, lafiya ki ke bina?""" """Dan Allah ina mama? Haryanzu ba ta dawo ba, ta buWe mana Waki in yi salla, sanyi nake ji""" "Sa'adatu ta yi shiru tana kallon ummi, sam ba ta ga dalilin da zai sanya iya raba mariya da ´ar ta ba, ta san iya ba iya" "ri™e ta zata yi ba, saboda tsabar mugunta da rashin imani." """Ummi babarki ba zata dawo ba, ki tafi wurin iya ki je ki kwanta, gari da sanyi""" """Ita ma maman ta mutu? Ba zata dawo ba kamar baba?""" """Ba mutuwa tayi ba, nan kusa dai ba zata dawo ba, ki yi addu'a Allah ya sanya ta dawo ta tafi da ke, can in da aka kai" "ki kin ci abinci?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""Mama ta hana ni cin abinci a gidan mutane""" "Sa'adatu ta ce ""Kenan wuni ki ka yi baki ci abinci ba, tafi na kai wa iya abinci, ki je ta zuba miki"" ummi ta ce ""To""" "Ta juya jikinta a sanyaye, ta koma sashinsu, ta zauna a ™ofar Wakin su, tana kallon ™ofar Wakin Iya, kuka take a hankali" "tana jin kewar mahaifiyarta, da yanzu mama ta yi mata wanka, ta shafa mata mai ta saka mata kayan sanyi." "Tana nan zaune a ™ofar Wakin, sanyi sai ratsata yake yi, ga ™anan ™wari na bin ta." "Gani tayi an hasketa da fitila, ta saurin rintse idanuwanta, saboda hasken fitilar, bai Wauke fitilar ba, har ya ™araso" kanta ya tsaya. """Me ki ke yi a nan?"" Jin muryarsa ya sanya ta tashi a razane ta ja da baya jikinta na rawa, dan ita duk wani namiji" tsoro yake bata. """Me ki ke yi a nan?""" """Mama nake jira ta dawo""" """Kuma sai ki zauna a nan ga sanyi, ki tafi Wakin iya ki jirata mana""" "Ta girgiza kai ta ce ""Zan zauna a nan""" """Wuce ki tafi dalla!"" Yayi maganar cikin tsawa. Da sauri ta nufi Wakin Iya, ya bi bayanta." "Sai da iya ta ga ummi, sannan ta tuna ta ce da yamma a dawo da ita." "Iya ta ce ""Ke daga ina?""" """A ™ofar Wakinsu na ganta, wai mamanta take jira, a wannan sanyin, maimakon ta shigo nan ta jira ta""." "Iya ta ce ""Ka ji munafuka, an tsotso a nono, amma a gaban idonki ai uwar taki ta tafi barki ko?""." "Hashim ya ce ""Kamar yaya ina ta tafi?""" "Iya ta ce ""Mhmm, ai mariya daga ita har ´an uwanta ba su da mutunci, zuwa suka yi za su tafi da ita, shi ne zasu" "haWa da ummi, na ce ba zai yiwu ba, in rasa Wa na sannan ita ma su tafi da ita ba, na ™wace ta""" "Yayi shiru yana kallon iya ya ce ""Amma iya meyasa? Kin san bata sha™u da kowa ba sai babarta, ga mahaifinta Allah" "ya karSe shi""." """Ba ka san rayuwa ba magajin malam, mariya sam ba ta da tarbiyya, ba zan rasa Wa na kuma ta tafi da ´ar sa ba, ta" "koya mata mugun hali. Tashi ki mi™o mini kwanon can, ki zo in zuba miki tuwo""." "Ummi ta kawo kwano, iya ta zuba nata tuwon masara miyar karkashi, sai dai ummi ba ta son miyar karkashi. Ta" "jagwalgwala tuwon, ta cinye samansa, ta bar guntun cikin tsoro ta ce ""Na ™oshi""." "Iya ta kalleta ta, ta kalli kwanon tuwon ta ce ""Ni zan cinye miki sauran da ki ka bari?"" Ummi ta girgiza kai." """To maza cinye shi"" duk ™o™arin da ummi tayi, ta kasa cin abincin nan." "Iya ta din ga zaginta, ta ce ta rufe ta ajiye, zata yi maganin wannan sangartar da aka yi mata." "Mariya ´an uwa na ta tausaya mata abun da ya faru, da alhinin rashin mijinta ga muguntar uwar miji, da kuma rabata da ´ar ta." "Dan sai da mahaifinsu ya so yayi faWa, yayanta yayi masa bayanin abubuwan da suka faru, da ™yar ya fahimta, duk da haka dan mariya tana cikin yaran da yake matu™ar so ne, tana da matu™ar ha™uri da biyayya." "Ya ce in dai ´a ce, tun da sun ™wace ta, su ™arata suma ba zasu sake bibiyar a basu ba, idan sun ga dama su din ga" "kawota, idan ba su ga dama ba su je su ™arata, dan babban abun da ya ba™anta masa rai, bai wuce yadda aka ce Iya tayi i™irarin mariya ce ta kashe mata Wa ba, karo na farko a kan mariya, aka goyi bayan mace ko dan ba ™ara ta kawo ba, zahiri suka gani, dan maryam ta labarta musu komai, har da yadda ake muzanta ummi, da cewar da iya tayi, wata™ila Wan ta ma baya haihuwa, saboda su kaf danginsu babu kalar ´ar, daga baya kuma ta ce ita zata ri™e ta." """Ai ban san mutanen kawai bane na basu ´a ta, dattakun yaron da nutsuwarsa ce ta sanya haka, ina da ya™inin zuriyata babu lalatacce, kar wanda ya kuma bi ta kan yarinyar, ku ™yale su da ita, ke kuma idan kin gama takaba," "Allah ya kawo miki miji nagari""." "A Sangaren mariya ba ta ji daWin wannan goyon baya da aka yi mata ba, mussaman yadda ´an uwa suka goya masa baya, a kan yanke al™arsu da in da ummi take, ita a ganinta hakan ba masalaha ba ce, ita da ummi meye nasu a ciki." "Babu bakin magana, haka tayi shiru sai bin su da ido, ta ™are ta shige uwar Waka, ta dur™ushe a kan gwiwoyinta, ta din ga rusa kuka, ita ma meya rage mata na bashir da za ta kalla ta ji daWi ban da ummin? Ta din ga kuka, zuciyarta" "na wani irin zafi, ji take kamar duniya babu wani abu da ya tage mata da zai sanyata farinciki, mahaifiyarsu ta rasu, yayyenta duk sun yi aure, sai ™ananan ™annenta da matar babansu, dan ma mutuniyar kirki ce." "Washegari da asuba, iya ta idar da sallar asuba, ummi na ™asa a du™un™une a cikin hijjabinta a ™asa, ko zani ba a" "shimfiWa mata ba, ba wanda ya kai ta tayi fitsrai, ta saba sai mariya ta kai ta tayi fitsari, kan ta kwanta, dan haka ta yi wa iya fitsarin kwance." "Kamar zata daki sa'anta, haka iya ta ta™ar™are ta Walawa ummi duka, a gigice ta tashi tana sosa wurin, saboda zafi." """Dan ubanki fitsarin kwance ki ka yi mini saboda sangarta?"" Dubawa ummi tayi ta ga fitsarin tayi, ta yi shiru ta kasa" "magana, sai hawaye." """Au kuka ma ki ke yi mini, saboda sangarta da iskanci, zan yi maganinki, fita ki Webo ruwa a randa ki zo ki zuba""" "Da sauran duhun asuba, dan haka ummi tsoro take ji, ta fito waje ta tsaya tana kuka." """Ba zaki wuce ba, sai na zo"" ta jiyo muryar iya. Cikin sauri ta je ta Webo ruwa, garin sauri ta koma Wakin, ta faWi" sassanyar ruwan randar nan ya she™e mata a jiki. "A gigice ta yi wata irin ajiyar zuciya, tana kyarma. Ta tashi da guntun ruwan a moWa, ta shiga ta zuba a wurin, kamar" "yadda iya tayi mata umarni, ta dawo Wakin ta tsaya." "Iya ta kalleta ta ce ""Munafuka, shi ne ki ka zuba ruwan a jikinki, sai ki cire kayan ki saka wasu, ga tsummokaranki" "can""." "Cikin rashin wayo, ta kwance kayan, ta saka uniform Win ta, dan ta san ranar monday ce, ta tattara kayan fitsarin, ta" "haWa su a cikin masu kyan ta Waure, dan kuwa mama ta hanata zubar da kaya ko ina." "Ta juya ta kalli gabas tayi salla, ba tare da tayi alwala ba, dan da ruwan Wumi take alwala da mama tana nan, dan" "haka ta zata idan ba ruwan Wumi, ba sai ka yi alwala ba." "Gari yayi haske, ta je gaban murhu, ta saka hannunta ta dangwalo toka, ta cuccuWa bakinta, ta kuskure ta koma" "Wakin iya, tana jiran iya ta bata abinci." "Aka kawo wa Iyan kunu mai zafi, amma ta kalli ummi, ya ce ta Wauki tuwon jiya ya cinye, dan ba za a zubar ba." "Miyar karkashin ce ba ta so, dan haka ta sake jagwalgwalawa, ta ajiye ta fito tsakar gida, tayi ta kallon ™ofar Wakin su," "ta ™arasa ™ofar Wakin tana ™wan™wasawa, wai ko mama zata buWe, sai da ta gaji, kawai ta fita, ta kama hanyar makaranta, lokacin kusan tara da kwata, tana tafe iska na kaWata, ga azabar sanyi jikinta babu rigar sanyi, sannan babu mai a jikinta, dan haka tayi busu-busu da ita." """Ke daga ina?"" Malamar da take ajin su ta tambaye ta." """Gida"" ta faWa a ta™aice." """Yanzu ne lokacin zuwa makaranta?""" "Tuni hawaye ya cika wa ummi ido, saboda tana tsoron duka ta ce ""Mama ce bata nan, ba ta dawo ba""" """To kuma gidanku babu wanda zai ce ki taho makaranta da wuri? Kalli jikinki fa ko mai baki shafa ba, kamar wadda" "zata aikatau ba makaranta ba"" ´an ajin suka kwashe da dariya." """Silent"" malamar ta tsawatar tana kallon ™afar ummi, da kamar an ciro ta daga ha™a rami, ummi kuwa gwanar kuka, ta kama ™asan farin hijjabinta, tana goge hawaye." """Wuce ki je ki zauna""" "Ta nufi wurin zamanta, can wuri Waya, ta cigaba da sheshshe™ar kuka, tana jin muryar wani yaro, cikin murya ™asa˛" "yana cewa ""Ba™ar tukunya, yau an shafeta da toka""" "Iya sam bata san makaranta ummi ta tafi ba, kawai sai nemanta ta yi ta rasa, hankalinta ya tashi, ta fito tana zagawa" tana nemanta. "Ummi kuwa da ™yar ta koma gida, saboda azabar yunwa, har wani jiri take yi, tana ta Addu'a Allah ya sa tana zuwa ga mama, sai dai kash, tsakar gidan nan fayau, ko shara bai gani ba, ta kalli wurin murhu da maman ke Wora girki, shi" "ma babu komai a wurin, ta kalli ™ofar Wakin su, Wakin dai a rufe." "Šakin iya ta shiga, ta nemi wuri ta kwanta, ta fara kuka tana share hawaye, tana kiran sunan mama da baba." "Bacci ya Wauke ta, sai dai hayaniyar iya ta tashe ta, ""Dan ubanki ina ki ka je, ki ka tayar mini da hankali, nake ta" "yawon nemanki, lungu-lungu kamar akuya." """Makaranta na je""" """Uwar makarantar, kin gaya mini zaki je?"" Ummi ta girgiza kai." """Kawai dan ki tayar mini da hankali, to ubanki ma bai Waga mini hankali ba, balle ke"" ummi dai tayi shiru ba ta ce" komai ba. "Iya ta gama zaginta tsaf, sannan ta bata abincin rana, sai dai ba dan zai isheta ba, haka ta ci." "Da yamma yarinyar da take tafiya da ita makarantar allo, na'ima, ta zo tafiya da ita, Naima ´ar Wakin mariya ce, dan tana son ummi sosai, ita take tafiya da ita makarantar allo, kuma ta ji labarin mariya ta tafi, iya ta ™wace ummi. Ta" "tarar da ummi a zaune tayi shiru, idonta duk hawaye." """Iya na zo tafiya da ummi makaranta""" """Gata nan, sai kun dawo"" iya tayi maganar tana nuna ummi a wula™ance." "Naima ta tambayi iya kayan ummi, ta gaya mata in da suke, ta ga ji™a™™un kaya a ciki." "Ta ce ""Ummi, na ji kayan ki a ji™e?""" """Fitsarin kwance na yi ban sani ba""" """To ki daina haWa su da kayanki masu kyau, idan mun dawo daga makaranta, zan wanke musu""" "Ummi ta saka mata kuka ta ce ""Yaushe mama zata dawo?""" """Ki yi ha™uri, nima ban sani ba, amma za ta dawo"" ta shirya ummi ta sakata a gaba suka tafi makaranta, tausayin ummi ya kama ta." "Kwana Waya kawai, mariya ji take yi tamkar ta taka da ™afa, ta koma gagarawa, ta Waukko ´ar ta, duk sallar da tayi," "bata iya addu'ar komai, sai ro™on Allah ya kula mata da ummi, Allah ya dawo mata da umminta." "A kwana a tashi mariya ta gama takaba, sai da tun bai fi watanni biyu da daowarta gida ba, ta fuskanci tana Wauke da" "juna biyu, kuma ta ja bakinta ta yi shiru, ta din ga rashin lafiya, ba cin abinci, duk ta rame ta fita daga hayyacinta, maryam ta rakata asibiti, sai a lokacin da likita yake yi mata tambayoyi ta tabbatar musu da tana da ciki." "Da suka koma gida, aka din ga yi mata faWa, saboda ya zama dole a sanar da dangin su bashir maganar juna biyun" nan. "Watanni huWu da barin ummi a hannun iya, Ummi ta gane shayi ruwa ne, dan duk da ba girma ne da ita ba, amma" "tafi samun sau™i da sassauci, a lokacin da mariya tana nan." "Gashi son makaranta ya shiga ranta sosai da sosai, idan ta yi wa iya laifi, sai iya ta hanata abinci, da ™yar take iya zuwa makaranta, sai dai da ka ganta a cikin uniform Win nan, ka san babu kulawa, da babu wanda ya kai ummi tsafta a makarantar, amma wataran idan ka ganta, kamar ta shekara babu wanka, a wannan shekarun, ita take wanka da kanta, idan gari babu sanyi sosai tayi wanka da ruwan buta, idan da sanyi ta™i yi, dan wataran ruwan kawai take zubawa a jikinta." "Man shafawa sai iya ta ga dama zata bata ta shafa, shi ma ba iya shafawar tayi ba, iya ta daina bata, wai tana yi mata" Sarnar mai. "Wanki kuwa, sai idan na'ima za ta yi nata, sannan ya ta haWa da na ummin, tayi ta goge mata, idan ba haka ba kuwa," sai dai tayi ta yawo cikin dauWa. "A wata ukun nan, ummi ta koma kamar rainon mahaukaciya, wannan uban gashin babu mai kula mata da shi, ga cin" "zali da yara suka cigaba da yi mata, tun ummi na saka ran dawowar mama, har ta ha™ura." "Saboda sabo, da sassafe idan ta tashi, sai ta Wauki tsintsiya ta share sashin, ko da kuwa ba zai fita ba, saboda haka" "mama take yi, ta wanke bakinta da gawayi, ta ji™a jikinta da ruwa buta Waya." "Idan ba makaranta ta tafi ba, mutanen gidan wannan ya ja ya aika, wancan ya ja ya aika, kamar baiwa, masu aiken" "nata, wani lokacin idan sun yi abinci su bata, domin kuwa bata ™oshi da wanda iya take bata." "Duk ranar da tayi kuskuren yi wa iya fitsarin kwance kuwa, ko wani laifin, sai ta kira idris, ta bashi bulala, ta tuSe" "ummi, ta ce ya zane mata ita." "Ga shi ya cigaba da kawo mata farmaki, gashi ta yi girman da ba zai yiwu ya Wauke ta ba, sai ya tsiro da salon aike, ya" ce idan ta sayo ta kai masa Wakin su. "Yau idris ya kasa jurewa, ya aiketa sayen omo, ta dawo ta tsaya tana raSe-raSe, cikin ikon Allah sai ga naima, suka yi kiciSis da ummi a soro ta ce ""Ummi, tun Wazu nake jiranki, ina kallon yadda malam babba ya zane ki, saboda makara," "amma shi ne baki taho ba""." """Yaya idris ne ya aike ni sayen omo, ya ce na kai masa Wakin su""." """Šakin su kuma? Ina laifin ya ce ki kai wa babarsa, kuma ina sauran yaran gidan? To wallahi ko da wasa, kar ki" "kuskura wani a mazan gidan nan, ya aike ki ya ce ki kai masa Wakinsa, ko wani wuri da mutane ko da kuwa zasu dake ki"" ta waiwaya ta ga awwalu zai shiga sashin mazan ta karSi omon ta ce ""Kai auwwalu, ka kai wa idiris aiken da ya yi wa ummi, wuce muje ke kuma""" "Suka tafi makaranta, ta saya wa ummi awara a hanya, da suka je ta zaunar da ita a makaranta ta bata ta ci." "Suna tafe a hanya naima na sake jaddadawa ummi, kar ta kuskura wani ya aiketa, ya ce ta kai masa Wakinsa a" samarin gidan. "Ta raka ummi har cikin gidan, tana shirin tafiya, Idris ya shigo yana yi wa naima bala'i." """Wacece ke a wurinta, da har zan aiketa ki hana ta kai mini aike?""" "Naima ta ce ""kamar yaya, makaranta zamu tafi mun makara""" """Dole tare zaku tafi makarantar? Har in aike ta ki hanata kawo mini sa™ona?""" """Amma dai da alama baka da gaskiya, ba dai an kai maka aiken ba, ya zaka din ga aiken yarinya ka ce ta kai maka" "Wakin ka"" nan da nan bala'i ya kaure abunka da gidan gandu, nan da nan aka taru, ya din ga kurarin zai yi mata dukan tsiya." "Iya ta hau naima da masifa, har da cewa kar ta sake shigowa, tun da sharri za ta yi wa idris." "Ita duk wannan abun ba shi ne damuwar ta ba, tausayin ummi take ji, ta kalli yadda ummin ta rakuSe tana kuka." "Naima ta ce ""Ba abun da zai sake shigo da ni in sha Allah, amma dai wallahi idris ka canza hali, mutumin banza" "kawai"" iya ce ta hana shi, da cewa yayi sai ya zane naima." "Iya ta ce kowa ya watse, har ya nufi hanyar fita, ya dawo ya sha™o ummi tare da lu™a mata wata irin ashar. ˜ara tayi" tana kakari. """Dan ubanki, daga yau idan na sake aikenki, ki ka biya wani wurin, ko kuma na sake ganinki da wannan yarinyar, sai" "na kashe ki"" ya jefar da ita a wurin, ta ri™e wuya tana tari, wani irin yawu mai kauri na wahala, na zubowa daga bakinta, ta cire hijjabin makarantar ta tana gogewa, gashin kanta kuwa, kalba biyu ce tafi wata, ita ma naima ce tayi mata." "Mariya kuwa sallar magariba ake yi, kawai suka ga ta fito daga Waki, tana ™o™arin fita, mama wadda take matar" "babansu, ta ri™e ta, ta ce ""Mariya lafiya ina zaki?""" """Mama kukan ummi nake ji, kamar tana ™ofar gida fa""" """Mariya ummi na jigawa, kina Maiduguri ta ina ki ka ji kukan nata?""" """Iya wai ba kya ji ne? Ni kukan ummi nake ji""" "Mama ta ce ""Iya kuma, nice fa mariya""" "Mariya ta yi ™uri da ido, tana kallon mama, sai yanzu ma ta dawo hayyacinta, gaba Waya ta kasa gane menene yake faruwa, bacci take ko idonta biyu, ita dai kamar kukan ummi kunnunwata suke jiye mata." Ayshercool 08081012143 *CUTARWA* BRIGHT PENS (FREE BATCH) "Shiru mariya ta yi, tana bin mama da kallo, jiki a sanyaye ta ce ""Ki yi ha™uri, na zata gaske ne, magungunan da na sha ne, bacci ya Wauke ni na ga ummi""" "Mama ta ce ""Mariya ki sassauta wa kanki a kan yarinyar nan, kar ki je ki haukace a banza fa""" "Mariya ta amsa da ""To""" """Ki din ga yi mata addu'a, Allah zai tsare miki ita"" gyaWa mata kai kawai ta yi, ta koma Waki." "Ummi kuwa ta ci kuka kamar babu gobe, saboda zafin sha™ar da ta sha." "Iya ta ritsuta a Waki tana tambayarta, ko wani abun take gayawa na'ima, ummi cikin kuka ta din ga girgiza mata kai," tana tsoron kar ta dake ta. "Har gari ya waye, tana jin wuyanta babu daWi, ta yi wanka, ta sanya cukurkuWaWWun uniform Win ta, dan ma an yi sa'a a wanke suke, dama na'ima da yamma ta ce zata yi musu guga, aka yi uwar watsi." "Iya bata kulata ba, dan haka ta yi sharar tsakar gida, ta Wau kofinta, ta je sashin sa'adatu, da niyyar a bata kunu, sai dai ta tarar ta gama rabawa yaranta, suna sha zasu tafi makaranta." "Ta juyo da kofin a hannunta, tayi karo da magaji." """Baki tafi makarantar ba ne?"" Ta jinjina masa kai." "Ya kalli kofin hannunta, babu komai a ciki." """Kunun ma baki samu ba? Iya bata baki ba?"" Ta jinjina masa kai." "Ya karSi kofin, ya shiga sashin su na maza, ya fito ya mi™a mata kunun cikin kofi." "Har ™asa ta tsuguna ta karSa, ta zauna a kan wani kututture, ta kafa kai ta din ga sha, saboda uwar yunwar da take ji." "Ta shanye ya karSi kofin, ya bata naira ashirin, ta karSa ta ce ""An gode""" """Kiyi sauri ki tafi makaranta, kar su dake ki"" ta ce ""To""" "Ta kamar hanya ta tafi, jin ta a ™oshe da kunu ya sanya ta tafiya cikin nishaWi." "Sai dai yau ma ta makara, a bakin gate discipline mistress ta fara zane ta, tare da ci mata mutunci saboda ™azanta, jikinta bususu fuskarta duk busasshshen koko, ga sauran kwantsa a idonta." "Ta tafi aji tana kuka, saboda zafin bulala." "Ta je ta tarar ana yi musu darasi, ta buWe jakarta da yanzu a ba™ar leda take zuba su, duk sun zama shara da tarkace," "fensirinta kuwa dama tsintar sa tayi, ya zama Wan mitsitsi da ™yar take iya ri™e shi ta yi rubutu." "Head master ya shigo ajin, duk suka tashi suka gaishe shi, yayi musu umarnin su zauna." "Ya dubi malamarsu ya ce ""Malama, yara biyar zaki zaSo mini masu ™o™ari, zamu tafi da su gidan talabijin, za ayi wani" "shiri da su, a haska su""" "Malamar ta ce ""Ok sir, yanzu kuwa""" "Ta tashi ta kira yara uku, ta huWu ta kira sunan Salma Muhammad Bashir." "Wani irin farinciki ya kama ummi, saboda malamarsu ta zaSeta a cikin wanda za a tafi da su gidan talabijin na" "jigawa, tana ta murna za ta ganta a talabijin, dan duk da rashin kulawar nan, ummi tana da matu™ar ™o™ari, in dai aka yi darasi a gabanta, to ta Wauke." """Ke!ke tsaya"" headmaster ya dakatar da ita a tsakiyar aji." """Wannan kuma ina zata?""" "Malama ta ce ""Sir, yarinyar na da ™o™ari fa, ita ce take first position""" """A hakan, wannan yarinyar da ya take karatun,? Ba ita ake kora ba ba ta biyan kuWin PTA, da yaya take iya karatun""" "Ta ce ""A haka, ita take ta Waya?""" """Kai canza wata dan Allah, haba wannan tayi muni da yawa, wannan ko an saka mata camera ai ba za a ganeta ba," "ba™i ™irin da ita haka, ji uniform Win ta fa, tubarkallah ni wannan tayi ba™i samo wata mai Wan kyan gani, ke koma ki zauna ba za a tafi da ke ba, ji kayan jikinta kamar ´ar ci rani""" "Tuntsirewa da dariya da yaran suka yi,hakan ya bawa hawayen idonta ™warin gwiwar zubowa, ta tafi lungun aji ta zauna, tana share hawayen." "Tana gani aka zaSi wata daban, bayan malamar ta fita, suka Wora da yi mata dariya da tsokanar ta, har da masu ja mata hijjabi, suna ™azama ba ta wanka ba ta wanki, wa™ar da aka saba yi mata a assembly idan an zo duban tsabta," "har misali ake yi da ita, na ™azamai." "Ana tashi ta fita daga aji, ta nufi gida har da gudunta, dan kar ma ´an ajinsu su taso, su tireta a hanya, ta ™arasa tana ta numfarfashi." "Sai da ta Wan huta sannan ta shiga sashin su da sallama, muryar iya ta fara jiyo wa tana hayaniya, da muryar baba saminu, ba ta san dai faWan me suke yi ba, ta kutsa kai ta shiga." "Wan mahaifiyarta ta gani, a zaune suna ta jayayya da su iya." "Hayaniyar da suke yi, ba ita ce ta dame ta ba, murnar ta Allah ya sa da mama suka dawo." "Bai lura da ummi ba, sai da ta ri™e hannunsa, ya waiwayo ya kalleta ta ce ""Ina maman take?"" Yayi ™uri da ido yana kallon ummi, sai ka ce ba ´ar mutane ba." "Yadda mariya ke ™al™aleta, take kula da ita, amma ya ganta kamar an janyota daga ramin ™asa." "Ya ce ""Baki gaishe ni ba"" ta tsuguna ™asa ta ce ""Ina kwana""" """Lafiya ™alau, ya makarantar?""" "Ta ce ""Lafiya lau, to ina maman take?""" """Mama tana lafiya, ta ce; a gaishe ki""" "Ummi ta sake kallonsa ta ce ""To zaka kai ni wurinta?""" """Ke wuce ki je ki cire uniform, ki yi salla"" Iya tayi mata tsawa. Yayi shiru ransa a matu™ar Sace, bai taSa tunanin ganin ummi a cikin wannan mummunan yanayin ba." "Ta fito kanta babu Wan kwali, gashin nan a cukurkuWe, sai soshe-soshe take yi, saboda yadda ya addaba mata da" ™ai™ayi. "Ya dubi iya ya ce ""Shikenan, tun da kun ce cikin ba naku bane ba, baku san da shi ba, ni ba dan wani abun hannunku" "ya sanya muka zo muka sanar da akwai cikin ba, saboda a cika umarnin Ubangiji, amma tun da abun haka ne, Allah ya kyauta, mu mun ji mun gani, mun karSa. Amma dan Allah ku bani ´ar ta in kai mata, mariya ta kasa zaune ta kasa tsaye, hankalinta ya™i kwanciya, ku bata ´ar ta dan Allah""" """Ba rashin ummi ne ya hanata nutsuwa ba, mugun abun ta ne yake koma mata kanta, hakkina da na Wa na ba zai taSa barinta ba, ya din ga bibiyar ta kenan""" "Ganin idan ya cigaba da zama, wannan jayayyar zata kai su ga maganar banza, ya sanya ya tashi tsam, ya ce" """Shikenan babu laifi, Allah ya kyauta""" "Jin ya ce zai tafi, ya sanya ummi fitowa da gudu daga Waki, ta ce ""Ba zaka tafi da ni, ka kai ni wurin maman ba?""" "Ya dur™usa ya shafa kanta ya ce ""Ki yi ha™uri, in sha Allah nan gaba kaWan, zaki koma wurin mamanki, Allah ya yi miki albarka"" ya ciro kuWi dubu biyar, ya bawa iya ya ce ""Dan Allah a canza mata uniform, a saya mata wasu ´an" "kayan bu™ata""" "Ba kunya iya ta amshe, tana harare-harare." Ummi ta tsaya tabi bayansa da kallo har ya fice. "Dukan da aka yi mata a kanta ne, ya sanya ta dawowa hayyacinta, ta firgita ta kalli Iya." """Duk wanda ya sake zuwa gidan nan, ki ka ce ya kai ki wurin uwarki, sai na saka idris ya zane miki jikinki, wato salon" "ace ba a kula da ke, saboda ™warewa a munafunci kin tsotsa a nono ko?"" Tayi shiru ta sunkuyar da kanta ™asa." """Munafuka, ga muni ga kinibibi, tashi ki wanke kwanukan nan na safe"" sumi-sumi ta nufi wurin tara kwanukan" "wanke wanke, ta haWa ta fara wankewa." *** "Bayan sallar magariba, yaya garba ya je ya samu mahaifinsu ya sanar da shi cewa iya ta ce ba su san da ciki ba, dan haka a nemi ubansa." "Malam yayi shiru, lamarin ya girmame shi ya ce ""Haka suka ce?""" """Wallahi, matar nan ba ta da mutunci ba ta da imani ko kaWan, ba ka ga Yarinyar nan a halin da na baro bata ba," "kamar ´ar jari bola saboda azabar datti da ™azanta""" """˜yalesu, yarinya kullum muna yi mata addu'a, in sha Allah babu wanda zai sake bi ta kansu, ita kuma Allah ya raba" "ta da ciki lafiya""" "Ya amsa masa da ""Amin""" *** "Na'ima kuwa ummi na ranta, amma babarta ta ce mata ba ita ba ummi, dan kakarta ba mutunci ne da ita ba, kar ta yi mata wani sharrin." "Sai dai ta kan ™ulle abinci wasu lokutan, ta tafi da shi makaranta ta bawa ummi." "Yanzu babu mai yi wa ummi wanki balle guga, dan haka dauWa kamar ka kankarota a jikinta." "Ummi na iya ™o™arin ta wurin kaucewa haWuwa da idiris, ga bala'in tsoronsa da take ji, saboda dukan da yake yi" mata idan tayi laifi babu tausayi babu imani. "Allah ya taimake ta, wasu lokutan magaji na taka masa burki a kan wasu abubuwan." "Tsabar rashin gyara, ya sanya kwarkwata cika wa ummi gashi, kayan ta duk suka cukurkuWe suka yi mata kaWan, tana zaune har sakkowa kwarkwata suke yi daga kanta, suna bin ta, sai dai ta Suya tayi ta kashewa, ba ta son a gani." "Ga wasu irin manyan ™uraje da suka din ga fitowa a cikin gashin kan nata, suna Wurar ruwa, suka ™ara bawa kwarkwatar nan damar hayayyafa babu ji babu gani." "Banda zarnin fitsari da warin datti, babu abun da take yi, dan kuwa da kanta take yi wa kanta wankin kayanta," "wando sai ya fi kwana uku a jikinta, ba ruwan iya balle ta ce cire ki wanke." "Sa'adatu ce babar auwwalu, ta fara lura da wannan ™urajen na kan ummi, ta kamata ta buWe kan, ta ga ™azantar da" take cikin gashin. "Ta nuna wa iya, Iya ta yamutse fuska ta ce ""TaS gaskiya ba zan iya taSa wannan kan ba, to gashi ne ba kaWan ba, gaba" "Waya ba irin namu ba, kalar na mutanen ™etare, shiyasa nake cewa anya ma kuwa tamun ce, duk zuriyar mu, babu irin wannan gashin, yanzu meye abun yi kar kan ya ruSe ace ni ce ina kallonta, na bari ya ruSe ji yadda wani mugun ruwa yake tsatstsafowa da ™wayayen kwarkwata a ciki""." """Aikuwa sai dai a aske kan nan, dan ban ga yadda za ayi maganin abun nan ba""" "Cikin ™yan™yami, sa'adatu ta sauke wa ummi gashin nan tsaf, ta koma sai ka ce namiji, ga hudar kunnenta ma, tana" "ruwa saboda tsufan Wan kunne a kunnenta, ba a taSa cirewa ba." "Iya ta saka aka haWa kanwa da gishiri, da omo aka wanke kan nan, ummi ta din ga wani irin masifaffen kuka, saboda azabar raWaWi, da bal'in zafi haka nan da ruwan sanyi aka tuSe ta, aka wanketa a tsakar gidan, iya har tana cewa" "wannan ba™ar fatar ba da dutsen goge faso za a wanketa ba kuwa?. Wata irin annakiyar dauWa ta din ga zuba daga jikin yarinyar. Yara suka cika sashin dan™am suna kallon ummi, da tana ta ™o™arin rufe jikinta, amma azabar wahala da zafi ya sanya ta manta da tsiraicinta." "Ummi na ji na gani, aka Waure gashinta a leda kaya guda da shi aka zubar, iya ta ce a sakawa kan ummi fiya-fiya, idan" "ba haka ba, sauran ™wan zai ™yan™yashe kansa." "Ba tare da tunanin wane hali zata shiga ba, suka shafe ™wallon kan da suka saukewa sumarta da fiya-fiya, hakan ya" "sa ta din ga tari da atishawa, gaba Waya kanta ya juye, ta din ga jiri, kan dare zazzaSi ya rufe ta da ciwon kai." "Ba wanda ya kula ya saya mata magani, haka ta kwana tana rawar sanyi, da ta yin™ura ta tashi, sai ta tafi luuu zata" faWi. "Da safe gwaggo ta bata, koko da ™osai, sai dai ta kasa ci, ta cigaba da kwanciya tana burgima a ™asa, kanta yana" "ciwo, ga tari da take ta faman yi." "Cikin barccin wahala, ummi ta ji wani ™amshin turare mai daWi, ta ji magana sama-sama kamar muryar babanta." "Da sauri ta buWe ido, ta yi ™uri da ido tana kallonsa, ga iya a gefe suna magana da shi." "Yayi murmushi ya ce ""Uwata ta kaina, kin tashi? ˜araso mu gaisa"" sai yanzu ta lura ba baba bane ba, mutumin nan" ne mai kama da shi. "Tasowa ta yi da sauri, sai dai ta faWi, saboda jirin da take ji." "Da sauri ya tashi, ya ce ""Iya ba ta da lafiya ne?"" Iya ta taSe baki, mussaman jin ya kirata da uwassa ta kansa ta ce ""Eh" "zazzaSi take""." """Subhanallah, kuma ba a kaita asibiti ba?""" "Ya zaunar da ummi, ya sinsuna kanta ya ce ""Ya na ji kamar kina warin fiya-fiya? Ya cire hular kanta, sai ga kai sol ba" "gashi, ga dagwalon gyambo a kan, ciwon duk yayi ba™i saboda fiya-fiya." "A razane ya ce ""Meye wannan? Iya meya sameta a kanta?""" """Kwarkwata ce, da wasu ™uraje, shi ne aka aske kan aka shafa mata fiya-fiya""" """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, iya wannan ai ganganci ne, ina laifin a kaita asibiti, wannan ™aramar yarinyar a saka mata fiya-fiya a ka, ai shi ya sanya mata zazzaSi""." """To ban da kai yahaya, ana ta abun da za a ci, waye yake ta wani asibiti, wa zai bayar da kuWin kai ta wani asibiti?""" "Mi™ewa yayi ya ce ""Wannan abun kunya da yawa yake""" "Cak ya saSa ummi a kafaWarsa, yayi waje da ita, iya ta biyo shi tana tambayar ina zai kai ta?." """Asibiti zan kai ta, idan ta mutu ba makawa ku ne ku ka kasheta"" yayi waje da ita." "A mota ya kwantar da ita, ya ja suka tafi." "Sosai likitoci suka din ga faWa, dan ma asibitin kuWi ne, aka sake wanke kan ummi, da magunguna, aka saka mata" "ruwa saboda zazzaSin da ya rufeta, take ta rawar sanyi." "Ya fita ya sayo kayan marmari, da ta farfaWo zazzaSin ya sauka, ya din ga bata da kansa." """Kana kama da baba"" ta faWa a lokacin da za™in kankana ya ratsa kwanyarta, wanda rabon da ta sha har ta manta." "Yayi mata murmushi ya ce ""Ai nima baba ne""" """Ai an ce baba ba zai dawo ba, ya mutu yana cikin kabari""." """Haka ne mamana, kina yi masa addu'a ko?"" Ta gyaWa kai alamar eh." """Yanzu me ki ke son na saya miki?""" """Littafi"" ta bashi amsa." """Littafin makaranta?"" Ta jinjina masa kai alamar eh." "Ya ce ""To shikenan, zan sai miki in sayo miki kifi ko nama, wanne zaki ci?""" """Nama"" ta faWa tana murmushi." "Yayi mata murmushi shi ma, ya ce ""To bari su sallame mu, sai na saya miki mu tafi gida""" "Har ummi ta Wan murmuro, ya saya mata tsire a hanya, da babbar robar youghurt, ya sai mata litattafai, da sabuwar" "jakar makaranta. Babban abun da ya burgeta da shi, shi ne yadda take ta ce masa ta gode, a yanayin tattaunawar da yayi da ita, ya san ba™ar azaba kawai take sha, bai ga dalilin da ya sanya iya ri™e ummi ba, kuma shi ma idan ya ce zai tafi da ita can gidansa, faWa za suyi da Fauziyya matarsa, dan ya san ba zata karSi ummi ba." "Gashi shi bai san a ina mahaifiyarta take a Maiduguri ba, dan lokacin da balarabe yayi aure, yana kudu karatu." "A mota ya sanya ummi ta ci, har ta ™oshi, wani irin daWi take ji, yau ta ci kayan daWi, wataran tana kallo ake kawo wa" "Iya, bata sammata." "A ™ofar gidan yayi parking, ya buWewa ummi ta fito, ya ri™o ledar maganinta, ya ri™e hannunta suka shiga cikin" gidan. """Ba™ar randa, ba™in zunubi, an dawo jinsinmu na maza"" Alhassan ya faWa yana ™ya™yata dariya""." "Yahaya ya tsaya cak, ya kalle shi ya ce ""Alhassan, wa ka ke cewa ba™in zunubi? Ummi ba ™anwarka ba ce ba? Dan me zaku din ga aibata ta?""" Alhassan ya yi shiru ya sunkuyar da kai. """Kai da ubanka na halitta, da zai halittoka da wannan kunnuwan kan kamar zomo na zikiri, ga ™aton kai kamar" "marmara?""" "Ya girgiza kai alamar a'a, nan yayi ta yi masa faWa, ya shiga cikin gida nan ma ya Wora, tare da yi wa iya ™orafi a kan" "lallai ta sanya ido, a daina ci wa ummi zarafi, idan ba haka ba, zata dashi ba ta karsashi a cikin al'umma, saboda gudun kar a aibanta halittarta." "Jin sa kawai Iya take yi, amma ba dan ta ji zata iya hana wani aibata ummi ba, dan ita ma aibata tan take yi." "Yahaya ya kawo kuWi ja bawa iya nata, kamar yadda ya saba yi mata alkhairi, ya sanya a ka kira masa magaji, ya bashi" "dubu goma ya ce ""Ga dubu goma, dan Allah duk abun da Yarinyar nan take bu™ata, ko na rashin lafiya, ko na makaranta ka cira ka saya mata, idan da damuwa zan rubuta lambar wayata, a kira ni a sanar da ni duk abun da take bu™ata, zan biya." "Zumunci bai ce haka ba, mahaifinta ya rasu, an rabata da mahaifiyarta, kuma a™i tsayawa a kula da ita, dan Allah a kula da marainiya""." "Hashim ya ce ""Ina sha Allah kawu, za ayi duk abun da ya dace"" ya dubi ummi ya ce ""Sannu ummi""" "Ta ce ""Yauwwa""" "Yahaya ya mi™e ya ce ""To iya, sai wani lokacin kuma, ayi ta ha™uri, Allah ya rufa mana asiri""" Iya ta kwaSe baki ta amsa da Amin. "Da sauri ummi ta ri™e rigarsa ta ce ""Baba yaushe zaka dawo?""" """Da wuri in sha Allah ummi""." """To ka ce ina gaishe da mama""" "Ya kalli iya, iya ta kawar da kanta gefe, ya ce ""Iya yakamata a sanya lokaci a kaita ta ga mahaifiyarta, bai kamata idan" "ma wani abu ne a tsakanin ku da mahaifiyarta ya shafe ta ba""" "Iya ba dan Wan abun duniyar da ya bata ba, da babu abun da zai hana, ta Wura masa ashar. Sai dai ta yi masa shiru, ya" ™araci maganarsa ya tafi. "Hashim ya tafi raka shi, suna tafe yana sake jaddada masa, dan Allah a kula da ummi, babu wanda yafi ™arfin Allah" ya jarrabe shi da irin abun da ya jarrabe ta. "Suka Wan yi hira a kan karatun Hashim, yake gaya masa ai yayi jamb, ya ce duk yadda ake ciki, idan yana bu™atar" wani taimako yayi masa magana. "Suka yi sallama ya dawo sashin Iya, sai dai fa iya nata jibgar ummi da kara, Idris na tsaye yana kallonsu." "Da sauri ya ™arasa ya ™wace ummi, ya ce ""Iya daga asibiti fa aka dawo da yarinyar nan""" """A'a daga mutuware aka dawo da ita, duk yadda nake ™o™ari a kan yarinyar nan, bata da wani buri da ya wuce ta" "tozarta ni, ta nunawa duniya azabtar da ita nake yi""" """To yanzu iya me tayi miki?""" """Ban sani ba, tun da makaho ne kai, baka gani, munafukar yarinya, wallahi duk ranar da wani ya kuma zuwa gidan" "nan, ki ka yi masa zancen uwarki, sai mai shirin tafiya kabari ya fiki kwanciyar hankali, sai na casa ki, shegiya mai idon munafukai""" Ummi ta cukuikuye rigar hashim tana kuka. "Iya ta kalli Hashim ta ce ""Kai ma Waya munafukin, bani kuWin da ya baka, ai ba ita kaWai ce ´a a gidan ba, kuma idan" "bayarwar ne, ai ni yakamata ya bawa""" "Cikin takaici ya ce ""Amma iya..." """Rufe mini baki, ka bani na ce kan na Sata maka rai"" ya ciro kuWin ya ajiye mata, ya fice." "Ummi da sauri ita ma ta fita, jikinta na ciwo, ga zazzaSi na sake son rufe ta." "Ta koma ™ofar gida, ta samu in da rana take da saura, Wumin yana ratsata." "Auwwalu ya taho da tawagar abokansa, har ya wuce ta ya dawo ya ce ""Yara ba™ar randa ta koma ba™in namiji, aski" "aka yi mata fa""" "Šaya daga cikin yaran ya ce ""Haba dai""" "Ya ce ""Bari ku ga"" ya tunkari ummi, yana zuwa ya fara ™o™arin ja mata hijjabi, ta rirri™e hijjabin ta fara kuka." "˜arasawa yaran suka yi, suka taya shi, kasancewar maza ne, gashi ba ta da ™wari ga rashin lafiya, suka kayar da ita," suka yage hijjabin. "Ta saka hannu bibbiyu ta rufe kanta, tana kiran mama." "Saboda mugunta irin ta yara, daga haka suka din ga kai mata duka a ka, wai sun ci ladan aski." "Suka tuburbuWata a cikin ™asa, duk ta kurje jikinta, kan da aka yi wa dressing, duk suka cika shi da ™asa." "Mariya daga alhinin mutuwar miji da rabuwa da Ummi, mariya ta zarce da damuwa, ba ta hira ba ta walwala, sai dai" "kullum cikin wuni a Waki, duk lokacin da ta kwanta, ba ta da wani aiki sai mafarkin ummi, da kuma marigayin mijinta. Asibiti da maryam ke kaita awo, suka ce da zarar ta fara na™uda, a kai ta asibiti ta haihu a can, saboda hawan da jininta yayi." "Sai dai kusan kwanaki uku kenan, tana jin ciwo, kuma sai ta yi ta mafarkin gata ta haifi ummi tan jaririya, amma tayi shiru da bakinta, ta™i faWa." "Mama ta shiga Wakin, da niyyar tashin mariya ta yi salla, ta tarar da ita tana jijjiga, sai datse harshenta take yi, tana" mimmi™ewa ga kuma haWe da jini na fita daga bakinta. Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* BRIGHT PENS (FREE BATCH) arewabooks ayshercool7724 Watpad ayshercool7724 Subscribe my YouTube channel https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels P7 "A guje mama ta koma tsakar gida, tana ™walawa malam kira, a kan ya zo ya ga abun da mariya take yi." "Suka dawo a tare, ya tarar da yadda jikinta yake ta rawa tana jijjiga, ya fita da sauri, aka nemo ma™wabcin su, kasancewar yana da abun hawa, aka saka mariya a mota suka tafi asibiti." "Can kuma hashim ne ya fito zai fita titi, ya hango yara sun yi dandazo, har zai wuce ya hango ™afar ummi, ya ™arasa" "da sauri, ya tarar da ita a kwance, yara sun yage mata hajjabi, ta sanya hannayenta biyu ta rufe kanta, sai kuka take yi." "Wani irin ba™in ciki ya turnu™e masa zuciya, ya rasa dalilin da ya sanya yara suka tsani ummi haka, kodayeke" "iyayensu suka gani suna yi, da sun tsawatar musu da tarbiyantar da su a kan girmama halittar Wan Adam komai muninta, da ba su yi mata wani abun ba." "Kai tsaye ya je ya tarwatsa yaran, yayi nasarar kama auwwalu, ya din ga kifa masa mari, yana ball da shi, yayi masa" "dukan tsiya, sannan ya Waukko ummi ya shiga da ita gida." "Gaban iya ne ya faWi ganin yadda ya shigo da ummi, ta mi™e tana faWin lafiya?." """Wallahi auwwalu ne ya tara yara, suka cire mata hijjabi suka yi ta dukanta a waje""" """Saboda iskanci, me tayi masa?""" """Oho masa""" """Kema uban waye ya ce ki fita?"" Tayi maganar tana kallon ummi, da take ta zirarar da hawaye." "Ya ce ""Dan Allah iya ki yi ha™uri, a jigace take, jikinta zafi rau da zazzaSi""" "Ya karkaWe mata ™asar nan, ya samu ruwa ya din ga shashshafa mata a jikinta, ya kaita Wakin gwaggo ya kwantar da" ita. "Iya kuwa mita take tana ""Na rasa wannan ba™in jini na yarinyar nan, ´a sai ka ce mujiya, ´an uwanki yara ma" "gudunki suke yi, kodayeke ai dole a guje ki, wannan munin gaba Waya kalarki ba irin ta mutane ba"" Hashim bai kula iya ba ya fice, saboda haushinta da yake ji, dan ya fara tsinkewa da lamarin son zuciyarta, gashi babu wanda zai iya tarar ta ya gaya mata gaskiya kowa tsoronta yake ji." "Duk yadda likitoci suka yi ™o™arin ceto ran mariya da yaronta, Allah bai yi ba, yaron ya zo babu rai, kuma alamu sun" "nuna ya kwan biyu da mutuwa a cikin ta, saboda yadda fatarsa ta fara marmasowa." "Sai dai har kusan kwana biyu da haihuwar ta, an kasa samo kanta yadda yakamata, da magani ya sake ta sai jini ya" sake hawa. "Sai suka shafe sati uku a asibiti, sannan aka sallame su, suka koma gida, sai dai abu idan ba ya zama dole ba, ba ta" magana. "Tunani kawai take yi, ko ta saci jiki ba a sani ba ta je ganin ummi, amma ta tuna wula™ancin da iya ta yi wa yayyenta, ta san muddin ta je, ba abun da zai sauya, kuma hakan tamkar watsawa mahaifinsu da yayyenta ™asa a ido ne." "Ummi ba wanda yake kula da bata magani, sai idan magaji ya shigo sashin Iya, ya sanya ta a gaba ta sha, duk da iya" "ta ™wace kuWin da kawunsu ya bawa ummi, da kuWinsa ya saya mata yadin uniform, ya canza mata nata da suka yayyage suka yi mata kaWan." "Ummi ta ji daWi sosai da sosai, ga sabuwar jakarta dan haka cike da ™warin gwiwa take zuwa makaranta." "Kafin kwana bakwai, tuni kan ummi ya cika da gashi, kamar ba ayi mata aski ba, kalar wanda ya fita kalar sa ne dai yake sake fitowa a kanta, ba ba™i ne wuluk ba." "Duk wannan murnar da take yi na komawa makaranta, da tarin ™o™arin da ummi take da shi, ya zama a banza," "saboda ko tambaya aka yi a aji, ba ta iya bayar da amsa, saboda gudun cin zarafi da tsokana da ´an uwanta Walibai za su yi mata, koma malaman da kansu." "Wujiga-wujiga ta dawo daga makaranta, saboda azabar yunwa, koko ne kawai a cikin ta, shima tun sha Waya da tayi" "fitsari, take jin kamar an sace mata kayan ciki saboda yunwa." "Da ™yar ta ™arasa gida, tana zuwa iya ta Wora mata kai ni™a, haka ta kuma kwasar rana, ta kai wa iya ni™an ta dawo, a" "wannan wahalen da take, wannan ya ja ya aika, wancan ya ja aika, har lokacin shiga makarantar allo yayi." "Iya ta rage mata abincin rana, bai fi loma uku ba, a loma Waya da kaWan ta cinye, ta tashi ta tafi makarantar allo." "Naima ce ta hangota tana share hawaye da hijjabinta, ta ™arasa in da take ta ce ""Ummi, ya aka yi ki ka makara? Kuma kukan me ki ke yi?""." "Cikin kuka ta ce ""Malam babba ne ya dake ni, na makara""" """To meyasa ki ka makara?""" """Iya ce ta aike ni""" """Shegiyar mata, mai zuciyar kafirai"" Naima ta faWa a ™ule, ummi kuma ta kalli fuskar naima tana mamakin yadda" take zagin babba kamar iya. "Ta ja hannunta ajinsu, ta Waukko wani Wan kwano ta bata abinci, aikuwa hannu baka hannu ™warya ummi take" danna abincin. "Na'ima ta dubi ummi ta ce ""Ya jikin amma dai kin warke ko?"" Ummi ta Waga mata kai alamar eh." """Gashin ya fara fitowa?""" "Ummi ta saka hannu Waya ta buWe mata kan, Na'ima ta rufe mata ta ce ""Masha Allah, ya fara fitowa, kin wanke" "kayanki na makarantar boko?""" """A'a yaya magaji ya saya mini sabon uniform na makarantar boko"" ta faWa cike da jin daWi." "Na'ima ta ce ""Alhamdilillah, Allah ya saka masa da alkhairi, na bayar a Winka miki atamfar bikina""" "Ummi ta kalleta ta ce ""Biki, aure kenan?""" "Na'ima ta ce ""Eh, aure zan yi ko in tafi da ke gidana?""" """Eh yaya Na'ima zan biki dan Allah""" "Na'ima ta ciro Wan ™aramin tsumma a jakarta da ruwa a jarka, ta bawa ummi ta sha, sannan ta shiga goge mata hannu ta ce ""Zan so ace za a bani ke na tafi da ke ummi, sai dai hakan ba zai yiwu ba, ki je aji idan an tashi ki jirani" "mu tafi tare, zamu je gidan mansura, an kawo mata takalma daga Kano, idan da wanda zai yi miki, sai na saya miki na biki""" "Ummi ta ce""Ba zaki tafi da ni ba?""" """Ki yi ha™uri ummi, ba zai yiwu ba""" """Kema tafiya zaki yi ki bar ni? Mama ma ta tafi ta™i dawowa""" "Na'ima ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Maza je ki ajinku, ga malam can ya tafi"" ta mi™ar da ummi tsaye, ummi ta tafi ajinsu." "Naja da take ™awar na'ima, ta ce ""Ke dai ki na son yarinyar nan naima, gashi kin saka mata ran tafiya da ita""" "Na'ima da hawaye ya taru a idonta ta ce ""Wallahi naja ina tausayin ummi sosai, wallahi da za a bani ita zan Wauke ta, kakarta matsiyaciyar tsohuwa ce, ai babarta uwar Wakina ce, mun yi mutunci sosai, baban ummi ya rasu, ta koma" "garinsu, Kakarta ta ™wacw ta take azabtar da ita, ko a lahira na ganni gani g matar nan na san ban yi kyakkyawan ™arshe ba"" Duk da a ™ufule Na'ima tayi maganar, bai hana naja dariya ba, saboda maganar ta ta ™arshe ta bata dariya." "Bayan tashi daga makaranta, tare suka tafi da ummi, hannunta cikin nata suna tafe tana yi wa ummi hira, tana" "bugun cikinta, dan jin zaman da take yi, sai dai abun babu daWi mussman da ta gaya mata abun da su auwwalu suka yi mata, da aka yi mata aski." "Na'ima ta ce ""Bakomai Allah ya isanki wallahi, duk wanda yayi nagari kansa,. Ki yi ta ha™uri kin ji ummi, duk tsanani duk yunwar da ki ke ji, kar ki bari wani a mazan gidan ku, manya ko yara, su kai ki wani wuri, su saka hannu a jikinki, kin ji ko?"" Maimakon ummi ta amsa sai ta Waga kai tana kallon na'ima." "Cikin sauri na'ima ta tsaya ta ce ""Suna yi miki wasan banza ko?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a""" """Ki gaya mini gaskiya, suna taSa ki ko?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a""" """Duk wanda ya saka hannu a cikin jikinki, kar ki yadda kar ki tsaya, ki yi masa ihu ki gudu kin ji ko"" ta jinjina mata kai" alamar eh. """Ko bayan na tafi, idan kina jin yunwa, ki je gidanmu wurin babarmu ta baki abinci""" "Da haka suka ™arasa gidan mai takalmi, aka yi sa'a aka samu dai-dai ™afar ummi." "Na'ima ta ce ""Zan ajiye a wurina, ranar bikina in yi miki kwalliya ko?""" "Ummi ta Waga kai tana murmushi, daga nan suka ™arasa gida." "Ummi ta shiga gida hannunta ri™e da wani kara tana wasa da shi ""Ke!"" Idris ya kwaWa mata kira a wula™ance." Ta juyo tana kallon sa. """Zo ki sayo mini sukari a kanti"" yayi maganar yana watso mata kuWi." "Ta dur™usa ta Wauka, ta je ta sayo masa, sai dai ta din ga tuna gargaWin Na'ima na hanata zuwa Wakin su idris." "Ta nemi wuri ta zauna a ™ofar shiga wurin, ya gaji da jiranta ya fito." """Dan ubanki ina aiken da na yi miki?""" Da sauri ta mi™e tana nuna masa sukarin. """Ba zaki shigo ki kawo mini ba saboda baki da mutunci, sai ki nemi wuri ki zauna?""" "Tayi shiru tana kallon sa, ""Ba zaki kawo mini ba"" ya sake yi mata maganar cikin tsawa." "Ta ™arasa in da yake cikin jin tsoro, sai dai ya ya haWa da hannunta, ya ja ta cikin Wakin." "Kuka ta fara yi masa iya ™arfin ta, yau ya samu damar da rabonsa da ita an daWe, amma ta nuna masa tayi wayo" "yanzu, dan haka ta din ga yi masa kuka da ™arfi, kamar yadda Na'ima ta gama gaya mata Wazu." "Wawan marin da ya kifa mata ne, ya tafi da ji da ganinta na wani Wan lokaci, ta dafe kuncinta jikinta na wata irin" "tsuma, tana karkarwa." "Wata sharSeSiyar wu™a ya nuna mata ya ce ""Ki ka cigaba da yi mini kuka, sai na yanka wuyanki"" kallonsa take yi, kallo mai cike da tsoro da tsana, ya ajiye wu™ar tare da sanya hannayensa cikin rigarta, rigar da bakomai a ciki sai" teSa dan wannan dai ba nono bane. "Ba ta karaya ba, ta fara kokowar cire hannayensa daga jikinta, tana kuka mai cin rai, iya ™arfin ta." "BankaWo ™ofar Wakin aka yi, hakan ya razana shi, dan bai yi zaton zuwan wani a dai-dai wannan lokacin ba." """Idris meye haka?"" Hashim yayi maganar yana kallon sa." """Kamar yaya meye haka, abun da ka gani"" a fusace ya ™arasa ya hankaWe idiris, ya janye ummi, ya kalli idiris ya ce ""Wani irin banza ne kai, ba zaka girma ba a rayuwarka, da me yarinyar nan za ta ji ne?""" "Wani uban tsaki idiris yayi, ya ce ""Ka daina shiga sabgata ba ruwanka da ni""." """an shiga sabgar taka, wallahi idan baka rabu da yarinyar nan ba, sai na Wauki mummunan mataki a kan ka""" """To ka Wauka mana kar ka fasa"" ya sake jan tsaki ya fice." "Cikin ™unar ran yadda ™aninsa ya raina shi, duk saboda iya na goya masa baya, ya kalli ummi ya share mata hawaye," "ya fito da ita daga Wakin, shaidar yastun idiris kwance a kan ba™ar fuskarta, da har idonta yayi taruwar jini." "Ya zubawa ummi ido, da haryanzu jikinta yake tsuma, ga wata irin nannauyar ajiyar zuciya da take yi, har a lokacin a" "tsaorace take, kuma hawayenta ya ™i tsayawa." """Ummi"" ya kira sunanta, sai dai bata amsa ba, ta sake fashewa da kuka." "Wani irin tausayinta ya ratsa zuciyarsa, ya din ga share mata hawayen, ya ri™e hannunta suka nufi sashin iya, tana ta" dakan fura tana wa™e-wa™e. "Tana ganinsu tare ta hau bala'in tun Wazu take neman ummi, zata aiketa amma daga zuwa makaranta ta zauna." "Magaji ya ce ""Iya""" """Ya aka yi""" """Dan Allah idan ba za a iya ri™on yarinyar nan ba, a mayar wa da uwarta ita, idiris fa na kama yana neman haike" "mata a Wakinmu, wace irin rayuwa ce wannan, kalli yadda ya mare ta, haba dan Allah""" "Iya ta dafe ™irji ta ce ""Shi idiris Win? Ita uban me ya kaita in da yake, me ya kaita Wakin ku, ai ita ta kai kanta, amma shima zai zo ya same ni, da ni yake zancen. Kai kuma sai ka ce ba Wan uwanka ba, ka ke Waga murya tona masa asiri" "zaka yi?""" """Iya to zuba masa ido za ayi, idan abun da ba a so ya faru fa?""" """Ba abun da zai faru sai alkhairi, jeka zai zo ya same ni, ke kuma canza kayan ki zo ki kai dusar nan gidan lami, ta" "bawa dabbobina""" "Hashim ya ce ""Ni bani dusar na kai, kalli yadda take a razane""" """Ba wani a razane, da a razane take ai da ba ta kai kanta ba, yarinya ™an™anuwarta da ita, ta san ta je wurin namiji""" """Haba iya, me ummin ta sani da zaki faWi wannan mummunar maganar a kanta?""" "Iya ta ce ""Zaka zo ka kai mini dusar ko ta Wauka ta kai mini?""" "Ya ™arasa ya Wauki dusar ya fita, zuciyarsa kamar ta tarwatse, tausayin yarinyar na damunsa sosai da sosai." "Kwanaki biyu tsakanin abun da ya faru, sannan idiris ya shigo sashin Iya." "Iya ta dube shi ta ce ""Idris, kashedi zan yi maka a kan yarinyar nan, kar ka kuskura ka sake saka yarinyar nan a loko" "kana lalubeta, wallahi idan ka sake wani abu ya afku ba zan rufa maka asiri ba, kuma ba zaka janyo mini masifa ba," "kai gashi ba sana'a ba balle ace ayi maka aure, in huta. Ina yi maka kashedi, wallahi wani abu ya faru ba zan saurara" "maka ba, na gaya maka""" "Cikin fushi ya ce ""Me kuma na yi, magaji ne ya zo ya ce na yi mata wani abu?""" """A'a ni banga magaji ba, bai gaya mini komai ba, fuskanta kawai na yi""" Ficewa yayi ba tare da ya sake magana ba. "Rashin samun biyan bu™atar sa a jikin ummi, ya sanya ya ji ya ™ara tsanar yarinyar, ko son ganinta ba ya yi, ita kanta ummi, har fargaba take yi a aike ta, saboda bayan iya ta yi masa wannan faWan, sai da ya zane ta, saboda a zaton sa" ita ta gaya wa Iya. "Duk wannan cin kashin da ake yi wa yarinyar, daga ´an uwan ubanta da suke ciki Waya, da wanda uba suka haWa da" "matayen su, babu wanda ya taSa shawartar iya a kan sassautawa ummi azabtarwar da ake yi mata, tamkar ´ar tsintuwar da ta faWo daga sama." "Azumi saura wata biyu, aka yi bikin na'ima, ta yi kuka sosai, ciki har da na rabuwa da ummi, dan har cikin zuciyarta" take jin rabuwa da ummi. "Mariya kuwa tun ´an uwanta na ta tata, suna rarrashin ta, suna bata ha™uri, har suka zubawa sarautar Allah ido suka ™yaleta, ta riga dai ta kamu da larurar hawan jini, a hankali kuma ciwon damuwa ya fara addabar ta, kullum" "tana Waki, daga bacci, kuka sai shiru." "Yaya Wan lami ya fara tunanin ko ta koma makaranta, amma yanayin da take ciki, ya tabbatar masa da ko an mayar da ita makarantar ba za ta iya mayar da hankali ba." "Dama labarin haihuwar ta ta ko su iya ba a gayawa ba, dan gaba Waya sun fuskanci sabgar Iya babu Allah a cikinta." "Yaya Wan lami kuwa da suka ga mariya ta™i sakin ranta, ya ™are mata cin mutunci, tare da tabbatar mata da muddin ta je wurin su Iya babu su babu ita, ´a ce idan ta girma da kanta za ta neme ta." "Watan azumin ramadana ya kama, wanda hakan ya sake jefa ummi tsaka mai wuya. Ba iya azumi take yi ba, dan" "haka babu mai kulawa ya bata abinci, haka za ta yi ta gararanba ta wuni a kwance, idan makaranta ta je, tana kallo yara na ciye-ciye, ita ba raSar su take yi ba ma, balle ta yi musu kwaWayi, ko kuWin makaranta ba bata ake yi ba, dan haka bata saba da kashe-kashen kuWi ba." "Sai an sha ruwa take samu ta ci abinci, sai da hashim ya fuskanci ba ta samun abun da za ta ci da rana, shi ne yake rage mata abincin sa, da safe ya bata, da rana ya sai wani abun ya bata. A haka har aka ™are azumi." "Da salla kowane Wa cikin kyakywar shiga mai kyau, ummi kuwa kayan bikin na'ima ta saka, da suka fara koWewa, da" "takalmin makarantar da kawunsu ya saya mata, shi ta koma tana sakawa tayi yawo da shi a gari, saboda ko silifas ba ta da shi, wanda naima ta saya mata tuni ya lalace." "Yara na ta shiga su na fita, ummi kuwa na ™ofar Wakin mamanta, ta zauna tana wasa da duwatsun wurin." "Hashim yayi sallama, ummi ta amsa cikin ´ar siriyar muryarta." "Ya ™arasa in da take zaune, ya ce ""Kin je sallar idi ne?"" Ta girgiza kai alamar a'a." """Me ki ke yi a nan wurin?""" "Ta ce ""Bakomai""" """Kin ci tuwon salla kuwa?""" "Ta ce ""A'a iya dai ta ce zata bani""" "Ya mi™a mata hannu ya ce ""Taso mu je""" "Ta saka hannunta a nasa, ya ja ta zuwa sashin mahaifiyar sa." "Babansa ma, da ake cewa baba sagir, yana zaune yana cin abinci." "Ummi ta dur™usa ta gaishe shi, ya amsa mata babu yabo ba fallasa." "Ya ce ""Yaya a zubawa ummi abincin salla dan Allah""" "Ta ce ""Ga maimuna nan, ya zuba mata"" ta kalli ummi ta ce ""Ke ummi baki da kayan salla ne, ki ka saka wannan" "koWaWWiyar atamfar?""" Ummi tayi shiru tana kallon ta. "Aka kawo wa ummi abinci, ya saka ta wanke hannunta, ta zauna ta saka tuwon sallar nan a gaba tana ci, tana yi tana" kallon yadda yara suka yi kyau sosai a sababbin kaya. "Ta gama ci ta hau tattara musu kwanukan wanke wanke, ta share musu tsakar gida." "Hashim ya dawo sashin, ya tarar da ummi ta haWa kwanukan wanke-wanke." """Me kuma zaki yi?""" """Wanke-wanke zan yi""." """Ke yara na can waje suna tsalle-tsalle, suna wasanni, amma ke kina nan ki na haWa wanke-wanke, ki je ki yi wasanki sa yi wanke-wanken da kan su""" """A'a bani da kayan salla, idan na fita tsokanata za ayi, su ce mini ba™a"" tayi maganar tana ™o™arin jan kujera ´ar" tsuguno tayi wanke-wanken. "Shiru yayi yana kallonta, cikin tausayawa." "Yana zaune yana kallonta, gata yarinya ™arama amma ta riga ta saba da wahala, yadda yake wanke manyan kwanukan da aka Sata da miyar abincin salla." "Wata ragowar miya da ta rage, ta zuba mata ruwa zata zubar, idirisa ya kawo kai ta watsa masa a jikinsa." Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* Watpad ayshercool7724 Arewabooks ayshercool7724 YouTube https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels What's app 08081012143 *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS (FREE BATCH) P8 "Tuni ummi ta zabura, ta jefar da kwanon hannunta, jikinta ya hau rawa, a fusace ya ™araso kan ummi, yayi ball da ita" ta hantsila cikin kwanukan da take wankewa. "A cikin azama hashim ya ™arasa, ya hankaWe idiris, yana faWin ""Idirs meye haka?""" """Ban gane meye haka ba, ba kaga abun da ta yi mini ba? Dabbar ina ce? Ko makauniya ce?""" """Kai za a cewa dabba, ya za ayi ka shigo babu sallama, ya za ayi ta san da zuwan ka? Idiris zaluncin da ka ke yi wa" "yarinyar nan yayi yawa fa""" "Ummi kuwa karo tayi da ™afar tukunyar ™arfe, fi™arta Waya ta karye, nan da nan bakinta ya rine da jini, kuka take yi" "sosai, saboda ciwon buguwar da tayi, har cikin kanta take jin azabar ciwo." "Babarsu da ta jiyo hayaniya ta fito tana faWin ""Wai lafiya ku ke yi mini hayaniya da tsakar ranar nan?""" "Idonta ya sauka a kan ummi, da yawun bakinta ya gauraye da jini""." """Ita kuma wannan meya sameta?""" """Ga wanda ya yi ball da ita cikin kwanuka nan"" Hashim yayi maganar cikin takaici, yana nuna idiris." "Nuna wa mahaifiyarsu kayansa yayi, da ummi ta Sata da miya." "Hashim bai tsaya jin abun da mahaifiyarsu za ta ce ba, ya ja hannun ummi, ya tafi da ita." "Sun sha yawo sosai, kan su samu chemist, kasancewar salla ce, aka bawa ummi magani." "Haka aka gama bikin salla, ummi ba kayan salla sai jinyar baki, da ya sanya ta ciwon kai sosai da sosai." *** "Mariya na zaune a Waki tana ninkin kaya, fuskar nan kamar wadda aka yi wa mutuwa, tana jiyo hirar da mama, da jimmai ma™wanciyar su suke yi, wadda ´ar ta aka kai gagarawa, suka haWu da balarabe suka yi aure." "Tana bawa mama labarin ´ar ta mijinta ya samu sauyin wurin aiki zuwa ikko, sun bar gagarawa." "Mariya ta yi shiru, tana tunanin ya aka yi ba tayi tunanin ta din ga bayar da abu, idan an samu mai zuwa gidan ´ar" jummai a kai a bawa ummi ba. "Sai dai ta tuna ba shiru suke yi ba, dan ´ar gidan jimmai, tana ganin tana auren mai kuWi mijinta Wan sanda ne, idan suka haWu da mariya a hanya, kamar ba su san juna ba, saboda yadda take jin kanta." "Tunaninta ne ya katse lokacin da ta jiyo jimmai na cewa ""Ai nan asalamiyya ke bani labari, ´ar da mariya ta baro," "wahala kawai take sha, ranar ta ganta ko takalmin kirki babu a ™afarta, na ce ta Wan din ga taimaka mata, to kin ga ma yanzu sun bar garin, na ce da kun je kun Waukko yarinyar nan""" "Mama ta ce ""Da zai yiwu da anyi hakan ai, ba yadda ba ayi ba su bayar da Yarinyar sun ™i, shiyasa muka ™yalesu, ba" "su da mutunci ko kaWan, da aka je musu da maganar cikin mariya, cewa suka yi ba nasu bane ba, shiyasa malam ya ce babu mu babu su, a ™yale su idan yarinyar ta girma ta nememu""" "Jimmai ta ce ""Ashsha! To Allah ya kyauta""." "Mama ta amsa da ""Amin""" "Mariya ta ajiye ninkin, ta haWa kai da gwiwa ta din ga kuka." "Bayan tafiyar jimmai, mama ta shiga Wakin, dan ta san mariya na jin su, ta ce ""Mariya na san kin ji abun da jimmai" "take faWa, amma ha™uri zaki yi ki kawar da kanki, ki sakawa zuciyarki salama a kan yarinyar nan, idan ba haka ba kuwa ciwo zai cigaba da cin jikinki, kin san dai ki na da hawan jini"" shiru mariya ta yi, ta cigaba da rera kuka, mai ™ona zuciya, tana ji a ranta ba zata taSa yafe wa Iya ba." "An doshi shekaru huWu, da rasuwar Bashir, ummi ta cigaba da rayuwa ba tare da ta sake sanya idonta ana mahaifiyarta ba, tamkar baiwa a cikin gidan nan haka take rayuwa, babu gata babu kulawa, wahala ta yau daban ta" "gobe daban, ga Iya ta tsiri yi mata kunu ranar asabar da lahadi ta kai kasuwar garin, ta sayar mata, har ma wasu su yi abun sayarwar su a gidan su haWa mata." "Babu yadda Hashim bai yi da iya ba, a kan ta daina Worawa ummi tallar nan, azabar da take sha tayi yawa, amma iya ta zage shi tsab, ta ce idan ya cigaba da yi mata katsalandan, za ta ci mutuncinsa ta tsine masa." "Babu kunya ba tsoron Allah, Iya ta saka aka Salle ™ofar Wakin mariya, aka kwashe kayanta aka sayar, ta karSe kuWin, wai da su zata tarawa ummi kayan Waki, Wakin ya zama wurin tara itace, hatsi da sauran shirgi." "Ummi ta dawo daga makarantar boko, takalminta ya kusa rabewa biyu saboda tsufa ™asansa kuwa ya huje," "malaman su, sun gaji sun ™yaleta, ™afarta futu-futu. Ta tarar da Iya a tsaye tana jiran isowarta." "Jiki a sanyaye ta ™arasa in da Iya take, ta ce ""Iya laifi na yi ne?""" """Au tambayata ma ki ke yi, saboda tsabar kin shahara, nan gaba makami zaki fara nuna mini, ki yi mini ™wace, kuWina zaki bani da saminu ya zo jiya da daddare, ban gan su ba, kuma daga ni sai ke a Wakin""" "Gaban Ummi ya faWi, ta girgiza kai ta ce ""Wallahi iya ban Wauka ba, ki sake dubawa""." """Ni ki ke gaya wa na sake dubawa? ˜arya zan yi miki kenan? Ki zo ki bani kuWina kan jikinki ya gaya miki""" "Ummi kawai tayi shiru tana kallon iya, dan ta rasa me za ta ce mata ma, ta san kawu saminu ya bata kuWi jiya, amma ba ta san ma a ina ta ajiye su ba." """Au saboda kin mayar da ni ´ar iska ki ka tsaya kina kallona, ba zaki bani kuWina ba?""" "Ummi ta sunkuyar da kai, dan gaba Waya kanta ya kulle." "Iya ta saSa mayafi ta fice, jiki a sanyaye ummi ta ™arasa cikin Wakin iya, ta hau duddubawa, ko za ta ga in da Iya ta ajiye kuWin." "Maganar Iya ta jiyo da idris ta ce ""Ka tambayeta ina ta kai mini kuWi, ka yi ta dukanta, har sai ta faWa"" kan ummi ta" "ankara sai ganin idiris ta yi a kan ta, hannunsa ri™e da manyan reshen bishiyar darbejiya." "Kafin ta yi magana, ya shiga shimfiWa mata tsumagiyar nan a jikinta, gashi ya tare duk wata hanya da zata bi ta fita." "Kasancewar dama haushinta yake ji, ya sanya ya zage duk wani ™arfin sa, ya dinga jibgarta, har da taka ta da ™afa." """Fito mini da ita daga Waki, Sarauniyar banza da ta wofi, kuma daga yau kin bar kwanar mini a Waki"" a ™asa haka ya" "din ga jan ummi, ya fito da ita tsakar gida." """Ga Wakin uwarta can da ake tara itace yanzu, rufe mini ita a ciki, ko abinci kin daina ci, sai kin bani kuWina""" "Haka kuwa aka yi, idris ya rufe ummi a Wakin mariya, da yanzu ake tara itace da hatsi a ciki, ya rufe Wakin bisa" umarnin iya. "Ummi ta kwanta a ™asa, jikinta sai zafi yake yi, hannunta da Idris ya din ga hauri da ™afarsa, tamkar ba a jikinta yake" "ba, hannun yayi sanyi ga ciwo yana yi nata." "Sai da ummi ta kwana ta wuni a cikin Wakin nan, shima magaji ne ya ga baya ganinta, ya matsa da tambaya, su" "Alhassan suka ce masa ai Iya ta sacewa kuWi dubu goma sha biyu, ta saka idiris ya zane ta, aka kulle ta a Waki." "Hashim ya ji kamar ya Wora hannu a ka yayi ihu, ya buge kwaWon, ya tarar da ummi a zaune a takure wuri Waya," "saman idonta ya kumbura, ko ina jikinta rauni ne. Dogon gashin nan duk ya kwashi datti da karare." """Ummi"" ya kira sunanta, ta Wago ta kalleshi ta sunkuyar da kai." """Da gaske kin Waukar wa iya kuWi""" "Ta girgiza masa kai, ya ce ""Na san ba zaki Wauka ba ummi, yi ha™uri taso ki fito""" "Ta girgiza masa kai ta ce ""Dan Allah yaya magaji ka ce Allah ya sa na mutu, bana son zama da iya, dan Allah ka kai ni" "wurin mama, wallahi zan mutu"" tayi maganar tana sheshshe™ar kuka." "Ya kalleta yarinya shakaf, amma tana i™irarin ta mutu, ""Ba zaki mutu ba, wuya bata kisa ummi, tashi kar wani abun" "ya cije ki"" Da ™yar ya fito da ita daga Wakin." Iya kuwa duk ta gama barbaWawa mutanen gidan ummi ta sace mata kuWi. "Ko kallonsu Iyan ba ta yi ba, ya nemo abinci ya bata, ya ce tayi wanka." "Tana banWaki, Hashim ya samu Iya ya ce ""Iya dan Allah meyasa ba kya ™aunar ummi ne?""" """Kamar yaya, in haifi ubanta ka ce bana son ta? Tarbiyya nake bata, uwarta na tsana ne, bana ™aunar uwarta ne," "kuma alamu sun nuna halin uwarta ta yi""" """Ba wannan ba, Iya kin duba Wakin nan da kyau baki ga kuWin ba? Ummi bata taSa yi miki sata ba fa?""" """In ji uban wa? FaWa ne kawai ba na yi, amma sata kam ba yau ta fara ba, kamar ta sha nonon Seranya""" "Zai yi magana ummi ta fito daga wankan, tana Wingisa ™afarta." "Bai cewa iya komai ba, ya tashi ya bata kujera ta zauna, ya kamo hannunta da ya kumbura, ya fara matsawa a" hankali. Nan ta din ga yarfe hannu tana kuka. "Fatar ummi duk wannan wahalar da take sha, jikinta tamkar auduga saboda taushi." "Iya ta watso mata ™ullin kayanta, ta ce sai dai ta koma Wakin itace ta cigaba da zama." "Babu magiyar da magaji bai yi mata ba, amma ta ce bata san zancen ba." "Da kansa ya share wa ummi Wakin, ya samo buhu ya shimfiWa mata, ya kawo tabarma ya shimfiWa mata, ya din ga rarrashin ta, yana bata ha™uri, ji yake kamar ya zauna ya yi wa ummi kuka." "Iya ta aika a kirawo mata Alhassan zata aike shi, ta ce ya duba ™asan katifarta ya Waukko Wari biyu, Alhassan ya fito da wata leda a hannunsa ya ce ""Iya ba wannan kuWin ki ke nema ba?""" "A razane ta karSa tana ™ifta masa ido, gaba Waya ta manta ina ta ajiye su." "Hashim yayi kamar bai ji me ta ce ba, haka ummi, sarai ummi ta ji Alhassan yana gaya mata kuWinta, duk wasu" "kalaman rarrashi, sai da Hashim yayi amfani da su, wurin ba wa ummi ha™uri, saboda ™arfin hali, har da Murmushin ta, tare da ™o™arin nuna bakomai." "Da daddare ya sayo gyaWa da rake, ya kai wa ummi, duk cikin son ya ™ara rarrashin ta, ya daWe yana sake kallon" "Wakin da zata kwana a ciki, babu ko fitila a Wakin, kuma ba za a rasa ™wari masu cizo a ciki ba." "Ya kalli ummi ya ce ""In sha Allah zan sayo miki fitila, sai ki din ga haskawa, sannan tun yamma ki din ga karkaWe ko" "ina, ki tabattar babu wani abu a Wakin kan ki kwanta""." """To yaya na gode"" ya jinjina mata kai ya fice." "Iya tana kallonsa daga tagar Wakin ta, yanayin yadda yake shishshigewa ummi, abun ya fara ™ular da ita, dan haka" "tayi ™wafa, tare da aniyar Waukar mataki a kansa." "Sai dai can ™asan ranta, ta ji babu daWi ganin kuWin da aka yi, gashi ta riga ta saka an zane ummin, an rufeta a Waki" "kwana da wuni, ba tare da hakkinta ba. Haka nan abun ya din ga damunta, da safe ummi ta je har Waki ta gaisheta, da uniform za ta tafi makaranta." """Kin karya ne zaki tafi makaranta?""" "Ummi ta ce ""A'a""" """Ki je wurin sa'adatu ta zuba miki kunu idan ta dama"" ummi ta Wan yi shiru ta tuna yadda sa'adatun ke haWe rai idan" ta je karSar kunun. "Ummi ta ce ""Na san idan na je ya ™are""" "Iya ta bankaWa Wan tofinta, ta ciro naira Wari, ta ajiye wa ummi ta ce ""Gashi nan ki sai waina a hanya ki ci""" "Ummi ta kalli kuWin, tana wani irin murmushi da ita kaWai ta san ma'anarsa, ta mi™e tsaye idonta fal hawaye ta ce ""Ki" "bar shi iya, idan na dawo na ci abincin"" tayi waje." "Tana jin Iya na zazzaga mata masifa, tana zaginta, amma tayi waje tana share hawaye." """ŗar ™an™anuwarki da ke, kin san munafunci, to kin yi wa kanki, halin uwar taki da nake ta gudu sai da ki ka kwaso shi? To ki ci kanki, da ke da mugun halin naki"" Haka iya ta cigaba da sababi da kame-kamen borin kunya." "Ummi na tafe a hanya tana kuka, haka ta ™arasa makaranta, suna ta shirye-shiryen shiga sakandare, sun kusa zana jarrabawar common entrance, shi ma kuWin jarrabawar da ™yar, ta biya, shi ma Naima ce ta zo gida, ta sa aka kirawo" "ta, take ta yi mata tambayoyi da ™yar ta gaya mata batun kuWin jarrabawar." *** "Manema na ta zuwar wa mariya, duk da ba fita take yi ba, amma mariya tayi burus, mahaifinta ya kaWa ya raya, amma ta™i tsayar da kowa, da yayi mata zancen auren ma sai ta hau koke-koke." "Yayi ta rarrashin ta, a tunanin sa ko saboda tsohon mijinta ya sanya take jin ba zata sake yin aure ba, yayi nasihar, yayi rarrashin saboda kusan shekaru huWu kenan rabonta da aure." "Kuma shekarun nan huWu cif, ita ba mai lafiya ba ita ba mara lafiya ba." "Takura mata da maganar aure, ya sanya ta daina cin abinci ma, ta ™ara tsananta kaWaice kanta, ga rashin barcci da ya sar™afe ta, ta wuni ciwon kai dare yayi ta kasa bacci." "Tsananin ciwon kai ya sakata a gaba, gashi tayi shiru ba wanda ta gayawa, abu kamar wasa tun tana daurewa har ta" "kasa, ta din ga burgima a ™asa tana wayyo kanta." "Sai a lokacin suka san ba ta da lafiya, aka kaita asibiti, sai dai babu cigaba, idan an kaita asibitin sai an tursasata shan" "magani, idan ta sha Win ma babu cigaba, wasu lokutan haka zata ri™e kanta tana ihu, tana kuka saboda rashin iya bacci, idan aka kaita asibiti sai dai su yi ta yi mata allurai." "˜arshe aka tura su ganin likitan ™wa™walwa, hankalin mahaifin mariya ya tashi da ´an uwanta, jin an tura su" Sangaren likitan ™wa™walwa. "Likita ya duba ta sosai da sosai, ya basu shawarar a kula da ita sosai, saboda depression ne ya kamata, idam ba a" "kula da ita sosai ba, za a rasa hankalinta gaba Waya." "Karo na farko da iyalan su mariya suka ji mahaifinsu yayi wa wani Wan adam Allah ya isa, wanda sai da ya zubar da" "hawaye, yana matu™ar tausaya wa mariya, dan haka bai gaza ba, ya sake tashin yaya magaji, tare da Maryam, ya ce su je su bawa uwar mijin mariya ha™uri, ko sau Waya ta bayar da ummi, ta zo ta kwana biyu tare da mariya, ko a samu hankalinta ya kwanta." "Yaya magaji ya ce ""Baba, ka san matar nan ba zata bayar da yarinyar nan ba, sai dai a tafi da mariyar, ta je ta ganta" "mu dawo""" "Maryam ta ce ""A hakan zamu tafi da ita? Ba zai yiwu ba ai, kana kallon abun da take yi, ai salon ta sake jin daWi ne," "dan matar nan ba mutunci ne da ita ba, kuma muddin aka bawa mariya ummi, ba zata bari a sake rabata da ita ba, a ganina kawai mu mayar da hankali a kan nema mata lafiya""" "Yaya magaji ya ce ""Duk da haka, zan jarraba zuwa, duk da na san ba zamu wanyeta ™alau ba, amma zan jarraba zuwa" "na ga yarinyar ma daga nan, Allah sarki ummi, na san yanzu ta yi wayo sosai." """Zata shekara goma zuwa sha Waya fa yanzu, ai ta zama budurwa""" "Suka bar maganar a kan cewa, yaya magaji zai je ya gano ummi, idan ya ga fuska ya sako zancen tahowa da ummi." "Ummi ta daina zuwa Wakin iya idan ba dole ba, saboda gudun kar ace ta yi wani abun, kullum cikin itace nan da" buhhunan hatsi take kwana. "Tsabar daka kuwa hannunta duk yayi kanta, yayi ta Wurar ruwa yana fashewa, saboda tana da taushin fata sosai." "Tana tafe tana yada hannu, saboda gajiya ga rana, yunwa da ™ishirwa duk sun addabeta, mutumin da ta hango a" "™ofar gidan su ne tare da kawu Ilyasu, ya sanya ta tafiya a hankali, ta ™arasa ™ofar gidan." "Shi ma ™uri yayi da ido, yana kallonta, ta ™arasa ta dur™usa ta ce masa ""Ina wuni?""" "Jiki a sanyaye ya amsa ya ce ""Ummi kin gane ni?"" Ta jinjina masa kai alamar eh." """To waye ni?""" "Maimakon ta bashi amsa sai ta ce ""Ina mama?""" """Haryanzu baki manta da ita ba?""" "Da sauri Ummi ta sake kallonsa ta ce ""Da ita ku ka zo?""" """A'a, na zo dai neman alfarmar na tafi da ke na kai ki wurinta, amma sun ™i yarda""" "Kawu Ilyasu ya wani haWa rai, cikin haushi kamar tsohon kare ya ce ""Ke! Tashi ki wuce ki shiga cikin gida""" "˜afafuwanta suka yi mata sanyi, ta ji tamkar ba zasu iya Waukarta ba""" """Ba zaki tashi ba?"" Ya sake yi mata tsawa. Cikin rawar jiki ta tashi, yaya magaji ya kamo hannunta ya dan™a mata" "kuWi, yana ri™e da hannunta ya kalli Kawu Ilyasu ya ce ""Da ku da mahaifiyarku, ku shirya amsar da zaku bawa Allah, kalli wai wannan ´ar Wan uwanku ce dan abun kunya, kalli kayan makarantar da suke jikinta, kalli ™afafuwanta. Kun ce idan na tafi da ita babu ku babu ita, ku ba dangin mahaifinta bane ba, duk in da aka je aka dawo, da dangin uba ake ado, kuma ba zan cigaba da jayayya da ku ba, muna raba abun faWa, Allah zai zama gatan marainiya""" """Ummi ki kula da kanki kin ji ko? Ki yi ta yi wa mamanki addu'a, hankalinta yana kan ki, Allah ya yi miki albarka""." """Wai ba zan sake ganinta ba?""" """Zaki sake in sha Allah, Allah ya shiga lamarin ki""" "Rirri™e hannunsa tayi tana kuka, tana yi masa magiyar ya tafi da ita." "Da ™arfin tsiya kawu Ilyasu, ya fizgi hannunta, ya angizata zuwa cikin gida." "Tana kuka suka ™arasa shashinsu, sai dai da munanan kalaman iya ta fara cin karo, tana Waga murya tana cewa ""Ni dai azo a nema mini magani, a rabani da wannan dangin maitar da jaraba, sun kashe mini Wa suna bibiyata saboda" "´ar su na hannuna, ba dole mariya ta haukace ba, ai kaWan ta gani, hauka bata ma fara shi ba, tun shekarun baya da na karSi ´ar ba ta yi haukan ba sai yanzu, Allah ya ™ara tuburata, yadda ta rabani da Wa na babu ita babu sukunin duniya!!""." "Bright pens fans group, da sauran masoya ummin Iya, ina ganin sharhinku, ina godiya sosai da sosai " Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* BRIGHT PENS (FREE BATCH) arewabooks ayshercool7724 Watpad ayshercool7724 Subscribe my YouTube channel https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels P7 "A guje mama ta koma tsakar gida, tana ™walawa malam kira, a kan ya zo ya ga abun da mariya take yi." "Suka dawo a tare, ya tarar da yadda jikinta yake ta rawa tana jijjiga, ya fita da sauri, aka nemo ma™wabcin su, kasancewar yana da abun hawa, aka saka mariya a mota suka tafi asibiti." "Can kuma hashim ne ya fito zai fita titi, ya hango yara sun yi dandazo, har zai wuce ya hango ™afar ummi, ya ™arasa" "da sauri, ya tarar da ita a kwance, yara sun yage mata hajjabi, ta sanya hannayenta biyu ta rufe kanta, sai kuka take yi." "Wani irin ba™in ciki ya turnu™e masa zuciya, ya rasa dalilin da ya sanya yara suka tsani ummi haka, kodayeke" "iyayensu suka gani suna yi, da sun tsawatar musu da tarbiyantar da su a kan girmama halittar Wan Adam komai muninta, da ba su yi mata wani abun ba." "Kai tsaye ya je ya tarwatsa yaran, yayi nasarar kama auwwalu, ya din ga kifa masa mari, yana ball da shi, yayi masa" "dukan tsiya, sannan ya Waukko ummi ya shiga da ita gida." "Gaban iya ne ya faWi ganin yadda ya shigo da ummi, ta mi™e tana faWin lafiya?." """Wallahi auwwalu ne ya tara yara, suka cire mata hijjabi suka yi ta dukanta a waje""" """Saboda iskanci, me tayi masa?""" """Oho masa""" """Kema uban waye ya ce ki fita?"" Tayi maganar tana kallon ummi, da take ta zirarar da hawaye." "Ya ce ""Dan Allah iya ki yi ha™uri, a jigace take, jikinta zafi rau da zazzaSi""" "Ya karkaWe mata ™asar nan, ya samu ruwa ya din ga shashshafa mata a jikinta, ya kaita Wakin gwaggo ya kwantar da" ita. "Iya kuwa mita take tana ""Na rasa wannan ba™in jini na yarinyar nan, ´a sai ka ce mujiya, ´an uwanki yara ma" "gudunki suke yi, kodayeke ai dole a guje ki, wannan munin gaba Waya kalarki ba irin ta mutane ba"" Hashim bai kula iya ba ya fice, saboda haushinta da yake ji, dan ya fara tsinkewa da lamarin son zuciyarta, gashi babu wanda zai iya tarar ta ya gaya mata gaskiya kowa tsoronta yake ji." "Duk yadda likitoci suka yi ™o™arin ceto ran mariya da yaronta, Allah bai yi ba, yaron ya zo babu rai, kuma alamu sun nuna ya kwan biyu da mutuwa a cikin ta, saboda yadda fatarsa ta fara marmasowa." "Sai dai har kusan kwana biyu da haihuwar ta, an kasa samo kanta yadda yakamata, da magani ya sake ta sai jini ya" sake hawa. "Sai suka shafe sati uku a asibiti, sannan aka sallame su, suka koma gida, sai dai abu idan ba ya zama dole ba, ba ta" magana. "Tunani kawai take yi, ko ta saci jiki ba a sani ba ta je ganin ummi, amma ta tuna wula™ancin da iya ta yi wa yayyenta," "ta san muddin ta je, ba abun da zai sauya, kuma hakan tamkar watsawa mahaifinsu da yayyenta ™asa a ido ne." "Ummi ba wanda yake kula da bata magani, sai idan magaji ya shigo sashin Iya, ya sanya ta a gaba ta sha, duk da iya" "ta ™wace kuWin da kawunsu ya bawa ummi, da kuWinsa ya saya mata yadin uniform, ya canza mata nata da suka yayyage suka yi mata kaWan." "Ummi ta ji daWi sosai da sosai, ga sabuwar jakarta dan haka cike da ™warin gwiwa take zuwa makaranta." "Kafin kwana bakwai, tuni kan ummi ya cika da gashi, kamar ba ayi mata aski ba, kalar wanda ya fita kalar sa ne dai yake sake fitowa a kanta, ba ba™i ne wuluk ba." "Duk wannan murnar da take yi na komawa makaranta, da tarin ™o™arin da ummi take da shi, ya zama a banza," "saboda ko tambaya aka yi a aji, ba ta iya bayar da amsa, saboda gudun cin zarafi da tsokana da ´an uwanta Walibai za su yi mata, koma malaman da kansu." "Wujiga-wujiga ta dawo daga makaranta, saboda azabar yunwa, koko ne kawai a cikin ta, shima tun sha Waya da tayi" "fitsari, take jin kamar an sace mata kayan ciki saboda yunwa." "Da ™yar ta ™arasa gida, tana zuwa iya ta Wora mata kai ni™a, haka ta kuma kwasar rana, ta kai wa iya ni™an ta dawo, a wannan wahalen da take, wannan ya ja ya aika, wancan ya ja aika, har lokacin shiga makarantar allo yayi." "Iya ta rage mata abincin rana, bai fi loma uku ba, a loma Waya da kaWan ta cinye, ta tashi ta tafi makarantar allo." "Naima ce ta hangota tana share hawaye da hijjabinta, ta ™arasa in da take ta ce ""Ummi, ya aka yi ki ka makara?" "Kuma kukan me ki ke yi?""." "Cikin kuka ta ce ""Malam babba ne ya dake ni, na makara""" """To meyasa ki ka makara?""" """Iya ce ta aike ni""" """Shegiyar mata, mai zuciyar kafirai"" Naima ta faWa a ™ule, ummi kuma ta kalli fuskar naima tana mamakin yadda" take zagin babba kamar iya. "Ta ja hannunta ajinsu, ta Waukko wani Wan kwano ta bata abinci, aikuwa hannu baka hannu ™warya ummi take danna abincin." "Na'ima ta dubi ummi ta ce ""Ya jikin amma dai kin warke ko?"" Ummi ta Waga mata kai alamar eh." """Gashin ya fara fitowa?""" "Ummi ta saka hannu Waya ta buWe mata kan, Na'ima ta rufe mata ta ce ""Masha Allah, ya fara fitowa, kin wanke kayanki na makarantar boko?""" """A'a yaya magaji ya saya mini sabon uniform na makarantar boko"" ta faWa cike da jin daWi." "Na'ima ta ce ""Alhamdilillah, Allah ya saka masa da alkhairi, na bayar a Winka miki atamfar bikina""" "Ummi ta kalleta ta ce ""Biki, aure kenan?""" "Na'ima ta ce ""Eh, aure zan yi ko in tafi da ke gidana?""" """Eh yaya Na'ima zan biki dan Allah""" "Na'ima ta ciro Wan ™aramin tsumma a jakarta da ruwa a jarka, ta bawa ummi ta sha, sannan ta shiga goge mata" "hannu ta ce ""Zan so ace za a bani ke na tafi da ke ummi, sai dai hakan ba zai yiwu ba, ki je aji idan an tashi ki jirani mu tafi tare, zamu je gidan mansura, an kawo mata takalma daga Kano, idan da wanda zai yi miki, sai na saya miki na biki""" "Ummi ta ce""Ba zaki tafi da ni ba?""" """Ki yi ha™uri ummi, ba zai yiwu ba""" """Kema tafiya zaki yi ki bar ni? Mama ma ta tafi ta™i dawowa""" "Na'ima ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Maza je ki ajinku, ga malam can ya tafi"" ta mi™ar da ummi tsaye, ummi ta tafi ajinsu." "Naja da take ™awar na'ima, ta ce ""Ke dai ki na son yarinyar nan naima, gashi kin saka mata ran tafiya da ita""" "Na'ima da hawaye ya taru a idonta ta ce ""Wallahi naja ina tausayin ummi sosai, wallahi da za a bani ita zan Wauke ta," "kakarta matsiyaciyar tsohuwa ce, ai babarta uwar Wakina ce, mun yi mutunci sosai, baban ummi ya rasu, ta koma garinsu, Kakarta ta ™wacw ta take azabtar da ita, ko a lahira na ganni gani g matar nan na san ban yi kyakkyawan ™arshe ba"" Duk da a ™ufule Na'ima tayi maganar, bai hana naja dariya ba, saboda maganar ta ta ™arshe ta bata dariya." "Bayan tashi daga makaranta, tare suka tafi da ummi, hannunta cikin nata suna tafe tana yi wa ummi hira, tana" "bugun cikinta, dan jin zaman da take yi, sai dai abun babu daWi mussman da ta gaya mata abun da su auwwalu suka yi mata, da aka yi mata aski." "Na'ima ta ce ""Bakomai Allah ya isanki wallahi, duk wanda yayi nagari kansa,. Ki yi ta ha™uri kin ji ummi, duk tsanani" "duk yunwar da ki ke ji, kar ki bari wani a mazan gidan ku, manya ko yara, su kai ki wani wuri, su saka hannu a jikinki, kin ji ko?"" Maimakon ummi ta amsa sai ta Waga kai tana kallon na'ima." "Cikin sauri na'ima ta tsaya ta ce ""Suna yi miki wasan banza ko?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a""" """Ki gaya mini gaskiya, suna taSa ki ko?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a""" """Duk wanda ya saka hannu a cikin jikinki, kar ki yadda kar ki tsaya, ki yi masa ihu ki gudu kin ji ko"" ta jinjina mata kai" alamar eh. """Ko bayan na tafi, idan kina jin yunwa, ki je gidanmu wurin babarmu ta baki abinci""" "Da haka suka ™arasa gidan mai takalmi, aka yi sa'a aka samu dai-dai ™afar ummi." "Na'ima ta ce ""Zan ajiye a wurina, ranar bikina in yi miki kwalliya ko?""" "Ummi ta Waga kai tana murmushi, daga nan suka ™arasa gida." "Ummi ta shiga gida hannunta ri™e da wani kara tana wasa da shi ""Ke!"" Idris ya kwaWa mata kira a wula™ance." Ta juyo tana kallon sa. """Zo ki sayo mini sukari a kanti"" yayi maganar yana watso mata kuWi." "Ta dur™usa ta Wauka, ta je ta sayo masa, sai dai ta din ga tuna gargaWin Na'ima na hanata zuwa Wakin su idris." "Ta nemi wuri ta zauna a ™ofar shiga wurin, ya gaji da jiranta ya fito." """Dan ubanki ina aiken da na yi miki?""" Da sauri ta mi™e tana nuna masa sukarin. """Ba zaki shigo ki kawo mini ba saboda baki da mutunci, sai ki nemi wuri ki zauna?""" "Tayi shiru tana kallon sa, ""Ba zaki kawo mini ba"" ya sake yi mata maganar cikin tsawa." "Ta ™arasa in da yake cikin jin tsoro, sai dai ya ya haWa da hannunta, ya ja ta cikin Wakin." "Kuka ta fara yi masa iya ™arfin ta, yau ya samu damar da rabonsa da ita an daWe, amma ta nuna masa tayi wayo" "yanzu, dan haka ta din ga yi masa kuka da ™arfi, kamar yadda Na'ima ta gama gaya mata Wazu." "Wawan marin da ya kifa mata ne, ya tafi da ji da ganinta na wani Wan lokaci, ta dafe kuncinta jikinta na wata irin tsuma, tana karkarwa." "Wata sharSeSiyar wu™a ya nuna mata ya ce ""Ki ka cigaba da yi mini kuka, sai na yanka wuyanki"" kallonsa take yi, kallo mai cike da tsoro da tsana, ya ajiye wu™ar tare da sanya hannayensa cikin rigarta, rigar da bakomai a ciki sai" teSa dan wannan dai ba nono bane. "Ba ta karaya ba, ta fara kokowar cire hannayensa daga jikinta, tana kuka mai cin rai, iya ™arfin ta." "BankaWo ™ofar Wakin aka yi, hakan ya razana shi, dan bai yi zaton zuwan wani a dai-dai wannan lokacin ba." """Idris meye haka?"" Hashim yayi maganar yana kallon sa." """Kamar yaya meye haka, abun da ka gani"" a fusace ya ™arasa ya hankaWe idiris, ya janye ummi, ya kalli idiris ya ce ""Wani irin banza ne kai, ba zaka girma ba a rayuwarka, da me yarinyar nan za ta ji ne?""" "Wani uban tsaki idiris yayi, ya ce ""Ka daina shiga sabgata ba ruwanka da ni""." """an shiga sabgar taka, wallahi idan baka rabu da yarinyar nan ba, sai na Wauki mummunan mataki a kan ka""" """To ka Wauka mana kar ka fasa"" ya sake jan tsaki ya fice." "Cikin ™unar ran yadda ™aninsa ya raina shi, duk saboda iya na goya masa baya, ya kalli ummi ya share mata hawaye," "ya fito da ita daga Wakin, shaidar yastun idiris kwance a kan ba™ar fuskarta, da har idonta yayi taruwar jini." "Ya zubawa ummi ido, da haryanzu jikinta yake tsuma, ga wata irin nannauyar ajiyar zuciya da take yi, har a lokacin a" "tsaorace take, kuma hawayenta ya ™i tsayawa." """Ummi"" ya kira sunanta, sai dai bata amsa ba, ta sake fashewa da kuka." "Wani irin tausayinta ya ratsa zuciyarsa, ya din ga share mata hawayen, ya ri™e hannunta suka nufi sashin iya, tana ta" dakan fura tana wa™e-wa™e. "Tana ganinsu tare ta hau bala'in tun Wazu take neman ummi, zata aiketa amma daga zuwa makaranta ta zauna." "Magaji ya ce ""Iya""" """Ya aka yi""" """Dan Allah idan ba za a iya ri™on yarinyar nan ba, a mayar wa da uwarta ita, idiris fa na kama yana neman haike mata a Wakinmu, wace irin rayuwa ce wannan, kalli yadda ya mare ta, haba dan Allah""" "Iya ta dafe ™irji ta ce ""Shi idiris Win? Ita uban me ya kaita in da yake, me ya kaita Wakin ku, ai ita ta kai kanta, amma" "shima zai zo ya same ni, da ni yake zancen. Kai kuma sai ka ce ba Wan uwanka ba, ka ke Waga murya tona masa asiri zaka yi?""" """Iya to zuba masa ido za ayi, idan abun da ba a so ya faru fa?""" """Ba abun da zai faru sai alkhairi, jeka zai zo ya same ni, ke kuma canza kayan ki zo ki kai dusar nan gidan lami, ta" "bawa dabbobina""" "Hashim ya ce ""Ni bani dusar na kai, kalli yadda take a razane""" """Ba wani a razane, da a razane take ai da ba ta kai kanta ba, yarinya ™an™anuwarta da ita, ta san ta je wurin namiji""" """Haba iya, me ummin ta sani da zaki faWi wannan mummunar maganar a kanta?""" "Iya ta ce ""Zaka zo ka kai mini dusar ko ta Wauka ta kai mini?""" "Ya ™arasa ya Wauki dusar ya fita, zuciyarsa kamar ta tarwatse, tausayin yarinyar na damunsa sosai da sosai." "Kwanaki biyu tsakanin abun da ya faru, sannan idiris ya shigo sashin Iya." "Iya ta dube shi ta ce ""Idris, kashedi zan yi maka a kan yarinyar nan, kar ka kuskura ka sake saka yarinyar nan a loko" "kana lalubeta, wallahi idan ka sake wani abu ya afku ba zan rufa maka asiri ba, kuma ba zaka janyo mini masifa ba, kai gashi ba sana'a ba balle ace ayi maka aure, in huta. Ina yi maka kashedi, wallahi wani abu ya faru ba zan saurara maka ba, na gaya maka""" "Cikin fushi ya ce ""Me kuma na yi, magaji ne ya zo ya ce na yi mata wani abu?""" """A'a ni banga magaji ba, bai gaya mini komai ba, fuskanta kawai na yi""" Ficewa yayi ba tare da ya sake magana ba. "Rashin samun biyan bu™atar sa a jikin ummi, ya sanya ya ji ya ™ara tsanar yarinyar, ko son ganinta ba ya yi, ita kanta" "ummi, har fargaba take yi a aike ta, saboda bayan iya ta yi masa wannan faWan, sai da ya zane ta, saboda a zaton sa ita ta gaya wa Iya." "Duk wannan cin kashin da ake yi wa yarinyar, daga ´an uwan ubanta da suke ciki Waya, da wanda uba suka haWa da matayen su, babu wanda ya taSa shawartar iya a kan sassautawa ummi azabtarwar da ake yi mata, tamkar ´ar" tsintuwar da ta faWo daga sama. "Azumi saura wata biyu, aka yi bikin na'ima, ta yi kuka sosai, ciki har da na rabuwa da ummi, dan har cikin zuciyarta" take jin rabuwa da ummi. "Mariya kuwa tun ´an uwanta na ta tata, suna rarrashin ta, suna bata ha™uri, har suka zubawa sarautar Allah ido" "suka ™yaleta, ta riga dai ta kamu da larurar hawan jini, a hankali kuma ciwon damuwa ya fara addabar ta, kullum tana Waki, daga bacci, kuka sai shiru." "Yaya Wan lami ya fara tunanin ko ta koma makaranta, amma yanayin da take ciki, ya tabbatar masa da ko an mayar da ita makarantar ba za ta iya mayar da hankali ba." "Dama labarin haihuwar ta ta ko su iya ba a gayawa ba, dan gaba Waya sun fuskanci sabgar Iya babu Allah a cikinta." "Yaya Wan lami kuwa da suka ga mariya ta™i sakin ranta, ya ™are mata cin mutunci, tare da tabbatar mata da muddin" "ta je wurin su Iya babu su babu ita, ´a ce idan ta girma da kanta za ta neme ta." "Watan azumin ramadana ya kama, wanda hakan ya sake jefa ummi tsaka mai wuya. Ba iya azumi take yi ba, dan" "haka babu mai kulawa ya bata abinci, haka za ta yi ta gararanba ta wuni a kwance, idan makaranta ta je, tana kallo yara na ciye-ciye, ita ba raSar su take yi ba ma, balle ta yi musu kwaWayi, ko kuWin makaranta ba bata ake yi ba, dan haka bata saba da kashe-kashen kuWi ba." "Sai an sha ruwa take samu ta ci abinci, sai da hashim ya fuskanci ba ta samun abun da za ta ci da rana, shi ne yake rage mata abincin sa, da safe ya bata, da rana ya sai wani abun ya bata. A haka har aka ™are azumi." "Da salla kowane Wa cikin kyakywar shiga mai kyau, ummi kuwa kayan bikin na'ima ta saka, da suka fara koWewa, da" "takalmin makarantar da kawunsu ya saya mata, shi ta koma tana sakawa tayi yawo da shi a gari, saboda ko silifas ba ta da shi, wanda naima ta saya mata tuni ya lalace." "Yara na ta shiga su na fita, ummi kuwa na ™ofar Wakin mamanta, ta zauna tana wasa da duwatsun wurin." "Hashim yayi sallama, ummi ta amsa cikin ´ar siriyar muryarta." "Ya ™arasa in da take zaune, ya ce ""Kin je sallar idi ne?"" Ta girgiza kai alamar a'a." """Me ki ke yi a nan wurin?""" "Ta ce ""Bakomai""" """Kin ci tuwon salla kuwa?""" "Ta ce ""A'a iya dai ta ce zata bani""" "Ya mi™a mata hannu ya ce ""Taso mu je""" "Ta saka hannunta a nasa, ya ja ta zuwa sashin mahaifiyar sa." "Babansa ma, da ake cewa baba sagir, yana zaune yana cin abinci." "Ummi ta dur™usa ta gaishe shi, ya amsa mata babu yabo ba fallasa." "Ya ce ""Yaya a zubawa ummi abincin salla dan Allah""" "Ta ce ""Ga maimuna nan, ya zuba mata"" ta kalli ummi ta ce ""Ke ummi baki da kayan salla ne, ki ka saka wannan" "koWaWWiyar atamfar?""" Ummi tayi shiru tana kallon ta. "Aka kawo wa ummi abinci, ya saka ta wanke hannunta, ta zauna ta saka tuwon sallar nan a gaba tana ci, tana yi tana" kallon yadda yara suka yi kyau sosai a sababbin kaya. "Ta gama ci ta hau tattara musu kwanukan wanke wanke, ta share musu tsakar gida." "Hashim ya dawo sashin, ya tarar da ummi ta haWa kwanukan wanke-wanke." """Me kuma zaki yi?""" """Wanke-wanke zan yi""." """Ke yara na can waje suna tsalle-tsalle, suna wasanni, amma ke kina nan ki na haWa wanke-wanke, ki je ki yi wasanki" "sa yi wanke-wanken da kan su""" """A'a bani da kayan salla, idan na fita tsokanata za ayi, su ce mini ba™a"" tayi maganar tana ™o™arin jan kujera ´ar" tsuguno tayi wanke-wanken. "Shiru yayi yana kallonta, cikin tausayawa." "Yana zaune yana kallonta, gata yarinya ™arama amma ta riga ta saba da wahala, yadda yake wanke manyan kwanukan da aka Sata da miyar abincin salla." "Wata ragowar miya da ta rage, ta zuba mata ruwa zata zubar, idirisa ya kawo kai ta watsa masa a jikinsa." Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* Watpad ayshercool7724 Arewabooks ayshercool7724 YouTube https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels What's app 08081012143 *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS (FREE BATCH) P8 "Tuni ummi ta zabura, ta jefar da kwanon hannunta, jikinta ya hau rawa, a fusace ya ™araso kan ummi, yayi ball da ita" ta hantsila cikin kwanukan da take wankewa. "A cikin azama hashim ya ™arasa, ya hankaWe idiris, yana faWin ""Idirs meye haka?""" """Ban gane meye haka ba, ba kaga abun da ta yi mini ba? Dabbar ina ce? Ko makauniya ce?""" """Kai za a cewa dabba, ya za ayi ka shigo babu sallama, ya za ayi ta san da zuwan ka? Idiris zaluncin da ka ke yi wa" "yarinyar nan yayi yawa fa""" "Ummi kuwa karo tayi da ™afar tukunyar ™arfe, fi™arta Waya ta karye, nan da nan bakinta ya rine da jini, kuka take yi sosai, saboda ciwon buguwar da tayi, har cikin kanta take jin azabar ciwo." "Babarsu da ta jiyo hayaniya ta fito tana faWin ""Wai lafiya ku ke yi mini hayaniya da tsakar ranar nan?""" "Idonta ya sauka a kan ummi, da yawun bakinta ya gauraye da jini""." """Ita kuma wannan meya sameta?""" """Ga wanda ya yi ball da ita cikin kwanuka nan"" Hashim yayi maganar cikin takaici, yana nuna idiris." "Nuna wa mahaifiyarsu kayansa yayi, da ummi ta Sata da miya." "Hashim bai tsaya jin abun da mahaifiyarsu za ta ce ba, ya ja hannun ummi, ya tafi da ita." "Sun sha yawo sosai, kan su samu chemist, kasancewar salla ce, aka bawa ummi magani." "Haka aka gama bikin salla, ummi ba kayan salla sai jinyar baki, da ya sanya ta ciwon kai sosai da sosai." *** "Mariya na zaune a Waki tana ninkin kaya, fuskar nan kamar wadda aka yi wa mutuwa, tana jiyo hirar da mama, da jimmai ma™wanciyar su suke yi, wadda ´ar ta aka kai gagarawa, suka haWu da balarabe suka yi aure." "Tana bawa mama labarin ´ar ta mijinta ya samu sauyin wurin aiki zuwa ikko, sun bar gagarawa." "Mariya ta yi shiru, tana tunanin ya aka yi ba tayi tunanin ta din ga bayar da abu, idan an samu mai zuwa gidan ´ar jummai a kai a bawa ummi ba." "Sai dai ta tuna ba shiru suke yi ba, dan ´ar gidan jimmai, tana ganin tana auren mai kuWi mijinta Wan sanda ne, idan suka haWu da mariya a hanya, kamar ba su san juna ba, saboda yadda take jin kanta." "Tunaninta ne ya katse lokacin da ta jiyo jimmai na cewa ""Ai nan asalamiyya ke bani labari, ´ar da mariya ta baro," "wahala kawai take sha, ranar ta ganta ko takalmin kirki babu a ™afarta, na ce ta Wan din ga taimaka mata, to kin ga ma yanzu sun bar garin, na ce da kun je kun Waukko yarinyar nan""" "Mama ta ce ""Da zai yiwu da anyi hakan ai, ba yadda ba ayi ba su bayar da Yarinyar sun ™i, shiyasa muka ™yalesu, ba" "su da mutunci ko kaWan, da aka je musu da maganar cikin mariya, cewa suka yi ba nasu bane ba, shiyasa malam ya ce babu mu babu su, a ™yale su idan yarinyar ta girma ta nememu""" "Jimmai ta ce ""Ashsha! To Allah ya kyauta""." "Mama ta amsa da ""Amin""" "Mariya ta ajiye ninkin, ta haWa kai da gwiwa ta din ga kuka." "Bayan tafiyar jimmai, mama ta shiga Wakin, dan ta san mariya na jin su, ta ce ""Mariya na san kin ji abun da jimmai" "take faWa, amma ha™uri zaki yi ki kawar da kanki, ki sakawa zuciyarki salama a kan yarinyar nan, idan ba haka ba kuwa ciwo zai cigaba da cin jikinki, kin san dai ki na da hawan jini"" shiru mariya ta yi, ta cigaba da rera kuka, mai ™ona zuciya, tana ji a ranta ba zata taSa yafe wa Iya ba." "An doshi shekaru huWu, da rasuwar Bashir, ummi ta cigaba da rayuwa ba tare da ta sake sanya idonta ana" "mahaifiyarta ba, tamkar baiwa a cikin gidan nan haka take rayuwa, babu gata babu kulawa, wahala ta yau daban ta gobe daban, ga Iya ta tsiri yi mata kunu ranar asabar da lahadi ta kai kasuwar garin, ta sayar mata, har ma wasu su yi abun sayarwar su a gidan su haWa mata." "Babu yadda Hashim bai yi da iya ba, a kan ta daina Worawa ummi tallar nan, azabar da take sha tayi yawa, amma iya ta zage shi tsab, ta ce idan ya cigaba da yi mata katsalandan, za ta ci mutuncinsa ta tsine masa." "Babu kunya ba tsoron Allah, Iya ta saka aka Salle ™ofar Wakin mariya, aka kwashe kayanta aka sayar, ta karSe kuWin," "wai da su zata tarawa ummi kayan Waki, Wakin ya zama wurin tara itace, hatsi da sauran shirgi." "Ummi ta dawo daga makarantar boko, takalminta ya kusa rabewa biyu saboda tsufa ™asansa kuwa ya huje," "malaman su, sun gaji sun ™yaleta, ™afarta futu-futu. Ta tarar da Iya a tsaye tana jiran isowarta." "Jiki a sanyaye ta ™arasa in da Iya take, ta ce ""Iya laifi na yi ne?""" """Au tambayata ma ki ke yi, saboda tsabar kin shahara, nan gaba makami zaki fara nuna mini, ki yi mini ™wace, kuWina zaki bani da saminu ya zo jiya da daddare, ban gan su ba, kuma daga ni sai ke a Wakin""" "Gaban Ummi ya faWi, ta girgiza kai ta ce ""Wallahi iya ban Wauka ba, ki sake dubawa""." """Ni ki ke gaya wa na sake dubawa? ˜arya zan yi miki kenan? Ki zo ki bani kuWina kan jikinki ya gaya miki""" "Ummi kawai tayi shiru tana kallon iya, dan ta rasa me za ta ce mata ma, ta san kawu saminu ya bata kuWi jiya, amma" ba ta san ma a ina ta ajiye su ba. """Au saboda kin mayar da ni ´ar iska ki ka tsaya kina kallona, ba zaki bani kuWina ba?""" "Ummi ta sunkuyar da kai, dan gaba Waya kanta ya kulle." "Iya ta saSa mayafi ta fice, jiki a sanyaye ummi ta ™arasa cikin Wakin iya, ta hau duddubawa, ko za ta ga in da Iya ta" ajiye kuWin. "Maganar Iya ta jiyo da idris ta ce ""Ka tambayeta ina ta kai mini kuWi, ka yi ta dukanta, har sai ta faWa"" kan ummi ta" "ankara sai ganin idiris ta yi a kan ta, hannunsa ri™e da manyan reshen bishiyar darbejiya." "Kafin ta yi magana, ya shiga shimfiWa mata tsumagiyar nan a jikinta, gashi ya tare duk wata hanya da zata bi ta fita." "Kasancewar dama haushinta yake ji, ya sanya ya zage duk wani ™arfin sa, ya dinga jibgarta, har da taka ta da ™afa." """Fito mini da ita daga Waki, Sarauniyar banza da ta wofi, kuma daga yau kin bar kwanar mini a Waki"" a ™asa haka ya" "din ga jan ummi, ya fito da ita tsakar gida." """Ga Wakin uwarta can da ake tara itace yanzu, rufe mini ita a ciki, ko abinci kin daina ci, sai kin bani kuWina""" "Haka kuwa aka yi, idris ya rufe ummi a Wakin mariya, da yanzu ake tara itace da hatsi a ciki, ya rufe Wakin bisa" umarnin iya. "Ummi ta kwanta a ™asa, jikinta sai zafi yake yi, hannunta da Idris ya din ga hauri da ™afarsa, tamkar ba a jikinta yake" "ba, hannun yayi sanyi ga ciwo yana yi nata." "Sai da ummi ta kwana ta wuni a cikin Wakin nan, shima magaji ne ya ga baya ganinta, ya matsa da tambaya, su" "Alhassan suka ce masa ai Iya ta sacewa kuWi dubu goma sha biyu, ta saka idiris ya zane ta, aka kulle ta a Waki." "Hashim ya ji kamar ya Wora hannu a ka yayi ihu, ya buge kwaWon, ya tarar da ummi a zaune a takure wuri Waya," "saman idonta ya kumbura, ko ina jikinta rauni ne. Dogon gashin nan duk ya kwashi datti da karare." """Ummi"" ya kira sunanta, ta Wago ta kalleshi ta sunkuyar da kai." """Da gaske kin Waukar wa iya kuWi""" "Ta girgiza masa kai, ya ce ""Na san ba zaki Wauka ba ummi, yi ha™uri taso ki fito""" "Ta girgiza masa kai ta ce ""Dan Allah yaya magaji ka ce Allah ya sa na mutu, bana son zama da iya, dan Allah ka kai ni" "wurin mama, wallahi zan mutu"" tayi maganar tana sheshshe™ar kuka." "Ya kalleta yarinya shakaf, amma tana i™irarin ta mutu, ""Ba zaki mutu ba, wuya bata kisa ummi, tashi kar wani abun" "ya cije ki"" Da ™yar ya fito da ita daga Wakin." Iya kuwa duk ta gama barbaWawa mutanen gidan ummi ta sace mata kuWi. "Ko kallonsu Iyan ba ta yi ba, ya nemo abinci ya bata, ya ce tayi wanka." "Tana banWaki, Hashim ya samu Iya ya ce ""Iya dan Allah meyasa ba kya ™aunar ummi ne?""" """Kamar yaya, in haifi ubanta ka ce bana son ta? Tarbiyya nake bata, uwarta na tsana ne, bana ™aunar uwarta ne, kuma alamu sun nuna halin uwarta ta yi""" """Ba wannan ba, Iya kin duba Wakin nan da kyau baki ga kuWin ba? Ummi bata taSa yi miki sata ba fa?""" """In ji uban wa? FaWa ne kawai ba na yi, amma sata kam ba yau ta fara ba, kamar ta sha nonon Seranya""" "Zai yi magana ummi ta fito daga wankan, tana Wingisa ™afarta." "Bai cewa iya komai ba, ya tashi ya bata kujera ta zauna, ya kamo hannunta da ya kumbura, ya fara matsawa a" hankali. Nan ta din ga yarfe hannu tana kuka. "Fatar ummi duk wannan wahalar da take sha, jikinta tamkar auduga saboda taushi." "Iya ta watso mata ™ullin kayanta, ta ce sai dai ta koma Wakin itace ta cigaba da zama." "Babu magiyar da magaji bai yi mata ba, amma ta ce bata san zancen ba." "Da kansa ya share wa ummi Wakin, ya samo buhu ya shimfiWa mata, ya kawo tabarma ya shimfiWa mata, ya din ga rarrashin ta, yana bata ha™uri, ji yake kamar ya zauna ya yi wa ummi kuka." "Iya ta aika a kirawo mata Alhassan zata aike shi, ta ce ya duba ™asan katifarta ya Waukko Wari biyu, Alhassan ya fito" "da wata leda a hannunsa ya ce ""Iya ba wannan kuWin ki ke nema ba?""" "A razane ta karSa tana ™ifta masa ido, gaba Waya ta manta ina ta ajiye su." "Hashim yayi kamar bai ji me ta ce ba, haka ummi, sarai ummi ta ji Alhassan yana gaya mata kuWinta, duk wasu" "kalaman rarrashi, sai da Hashim yayi amfani da su, wurin ba wa ummi ha™uri, saboda ™arfin hali, har da Murmushin ta, tare da ™o™arin nuna bakomai." "Da daddare ya sayo gyaWa da rake, ya kai wa ummi, duk cikin son ya ™ara rarrashin ta, ya daWe yana sake kallon" "Wakin da zata kwana a ciki, babu ko fitila a Wakin, kuma ba za a rasa ™wari masu cizo a ciki ba." "Ya kalli ummi ya ce ""In sha Allah zan sayo miki fitila, sai ki din ga haskawa, sannan tun yamma ki din ga karkaWe ko" "ina, ki tabattar babu wani abu a Wakin kan ki kwanta""." """To yaya na gode"" ya jinjina mata kai ya fice." "Iya tana kallonsa daga tagar Wakin ta, yanayin yadda yake shishshigewa ummi, abun ya fara ™ular da ita, dan haka" "tayi ™wafa, tare da aniyar Waukar mataki a kansa." "Sai dai can ™asan ranta, ta ji babu daWi ganin kuWin da aka yi, gashi ta riga ta saka an zane ummin, an rufeta a Waki" "kwana da wuni, ba tare da hakkinta ba. Haka nan abun ya din ga damunta, da safe ummi ta je har Waki ta gaisheta, da uniform za ta tafi makaranta." """Kin karya ne zaki tafi makaranta?""" "Ummi ta ce ""A'a""" """Ki je wurin sa'adatu ta zuba miki kunu idan ta dama"" ummi ta Wan yi shiru ta tuna yadda sa'adatun ke haWe rai idan" ta je karSar kunun. "Ummi ta ce ""Na san idan na je ya ™are""" "Iya ta bankaWa Wan tofinta, ta ciro naira Wari, ta ajiye wa ummi ta ce ""Gashi nan ki sai waina a hanya ki ci""" "Ummi ta kalli kuWin, tana wani irin murmushi da ita kaWai ta san ma'anarsa, ta mi™e tsaye idonta fal hawaye ta ce ""Ki" "bar shi iya, idan na dawo na ci abincin"" tayi waje." "Tana jin Iya na zazzaga mata masifa, tana zaginta, amma tayi waje tana share hawaye." """ŗar ™an™anuwarki da ke, kin san munafunci, to kin yi wa kanki, halin uwar taki da nake ta gudu sai da ki ka kwaso shi? To ki ci kanki, da ke da mugun halin naki"" Haka iya ta cigaba da sababi da kame-kamen borin kunya." "Ummi na tafe a hanya tana kuka, haka ta ™arasa makaranta, suna ta shirye-shiryen shiga sakandare, sun kusa zana" "jarrabawar common entrance, shi ma kuWin jarrabawar da ™yar, ta biya, shi ma Naima ce ta zo gida, ta sa aka kirawo ta, take ta yi mata tambayoyi da ™yar ta gaya mata batun kuWin jarrabawar." *** "Manema na ta zuwar wa mariya, duk da ba fita take yi ba, amma mariya tayi burus, mahaifinta ya kaWa ya raya, amma ta™i tsayar da kowa, da yayi mata zancen auren ma sai ta hau koke-koke." "Yayi ta rarrashin ta, a tunanin sa ko saboda tsohon mijinta ya sanya take jin ba zata sake yin aure ba, yayi nasihar, yayi rarrashin saboda kusan shekaru huWu kenan rabonta da aure." "Kuma shekarun nan huWu cif, ita ba mai lafiya ba ita ba mara lafiya ba." "Takura mata da maganar aure, ya sanya ta daina cin abinci ma, ta ™ara tsananta kaWaice kanta, ga rashin barcci da ya sar™afe ta, ta wuni ciwon kai dare yayi ta kasa bacci." "Tsananin ciwon kai ya sakata a gaba, gashi tayi shiru ba wanda ta gayawa, abu kamar wasa tun tana daurewa har ta" "kasa, ta din ga burgima a ™asa tana wayyo kanta." "Sai a lokacin suka san ba ta da lafiya, aka kaita asibiti, sai dai babu cigaba, idan an kaita asibitin sai an tursasata shan" "magani, idan ta sha Win ma babu cigaba, wasu lokutan haka zata ri™e kanta tana ihu, tana kuka saboda rashin iya bacci, idan aka kaita asibiti sai dai su yi ta yi mata allurai." "˜arshe aka tura su ganin likitan ™wa™walwa, hankalin mahaifin mariya ya tashi da ´an uwanta, jin an tura su" Sangaren likitan ™wa™walwa. "Likita ya duba ta sosai da sosai, ya basu shawarar a kula da ita sosai, saboda depression ne ya kamata, idam ba a" "kula da ita sosai ba, za a rasa hankalinta gaba Waya." "Karo na farko da iyalan su mariya suka ji mahaifinsu yayi wa wani Wan adam Allah ya isa, wanda sai da ya zubar da" "hawaye, yana matu™ar tausaya wa mariya, dan haka bai gaza ba, ya sake tashin yaya magaji, tare da Maryam, ya ce su je su bawa uwar mijin mariya ha™uri, ko sau Waya ta bayar da ummi, ta zo ta kwana biyu tare da mariya, ko a samu hankalinta ya kwanta." "Yaya magaji ya ce ""Baba, ka san matar nan ba zata bayar da yarinyar nan ba, sai dai a tafi da mariyar, ta je ta ganta" "mu dawo""" "Maryam ta ce ""A hakan zamu tafi da ita? Ba zai yiwu ba ai, kana kallon abun da take yi, ai salon ta sake jin daWi ne," "dan matar nan ba mutunci ne da ita ba, kuma muddin aka bawa mariya ummi, ba zata bari a sake rabata da ita ba, a ganina kawai mu mayar da hankali a kan nema mata lafiya""" "Yaya magaji ya ce ""Duk da haka, zan jarraba zuwa, duk da na san ba zamu wanyeta ™alau ba, amma zan jarraba zuwa" "na ga yarinyar ma daga nan, Allah sarki ummi, na san yanzu ta yi wayo sosai." """Zata shekara goma zuwa sha Waya fa yanzu, ai ta zama budurwa""" "Suka bar maganar a kan cewa, yaya magaji zai je ya gano ummi, idan ya ga fuska ya sako zancen tahowa da ummi." "Ummi ta daina zuwa Wakin iya idan ba dole ba, saboda gudun kar ace ta yi wani abun, kullum cikin itace nan da" buhhunan hatsi take kwana. "Tsabar daka kuwa hannunta duk yayi kanta, yayi ta Wurar ruwa yana fashewa, saboda tana da taushin fata sosai." "Tana tafe tana yada hannu, saboda gajiya ga rana, yunwa da ™ishirwa duk sun addabeta, mutumin da ta hango a" "™ofar gidan su ne tare da kawu Ilyasu, ya sanya ta tafiya a hankali, ta ™arasa ™ofar gidan." "Shi ma ™uri yayi da ido, yana kallonta, ta ™arasa ta dur™usa ta ce masa ""Ina wuni?""" "Jiki a sanyaye ya amsa ya ce ""Ummi kin gane ni?"" Ta jinjina masa kai alamar eh." """To waye ni?""" "Maimakon ta bashi amsa sai ta ce ""Ina mama?""" """Haryanzu baki manta da ita ba?""" "Da sauri Ummi ta sake kallonsa ta ce ""Da ita ku ka zo?""" """A'a, na zo dai neman alfarmar na tafi da ke na kai ki wurinta, amma sun ™i yarda""" "Kawu Ilyasu ya wani haWa rai, cikin haushi kamar tsohon kare ya ce ""Ke! Tashi ki wuce ki shiga cikin gida""" "˜afafuwanta suka yi mata sanyi, ta ji tamkar ba zasu iya Waukarta ba""" """Ba zaki tashi ba?"" Ya sake yi mata tsawa. Cikin rawar jiki ta tashi, yaya magaji ya kamo hannunta ya dan™a mata" "kuWi, yana ri™e da hannunta ya kalli Kawu Ilyasu ya ce ""Da ku da mahaifiyarku, ku shirya amsar da zaku bawa Allah, kalli wai wannan ´ar Wan uwanku ce dan abun kunya, kalli kayan makarantar da suke jikinta, kalli ™afafuwanta. Kun ce idan na tafi da ita babu ku babu ita, ku ba dangin mahaifinta bane ba, duk in da aka je aka dawo, da dangin uba ake ado, kuma ba zan cigaba da jayayya da ku ba, muna raba abun faWa, Allah zai zama gatan marainiya""" """Ummi ki kula da kanki kin ji ko? Ki yi ta yi wa mamanki addu'a, hankalinta yana kan ki, Allah ya yi miki albarka""." """Wai ba zan sake ganinta ba?""" """Zaki sake in sha Allah, Allah ya shiga lamarin ki""" "Rirri™e hannunsa tayi tana kuka, tana yi masa magiyar ya tafi da ita." "Da ™arfin tsiya kawu Ilyasu, ya fizgi hannunta, ya angizata zuwa cikin gida." "Tana kuka suka ™arasa shashinsu, sai dai da munanan kalaman iya ta fara cin karo, tana Waga murya tana cewa ""Ni" "dai azo a nema mini magani, a rabani da wannan dangin maitar da jaraba, sun kashe mini Wa suna bibiyata saboda ´ar su na hannuna, ba dole mariya ta haukace ba, ai kaWan ta gani, hauka bata ma fara shi ba, tun shekarun baya da na karSi ´ar ba ta yi haukan ba sai yanzu, Allah ya ™ara tuburata, yadda ta rabani da Wa na babu ita babu sukunin duniya!!""." "Bright pens fans group, da sauran masoya ummin Iya, ina ganin sharhinku, ina godiya sosai da sosai " Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS (FREE BATCH) P9 "Gaba Waya Ummi ta ji ™afafuwan ta sun yi mata sanyi, har suna neman gaza Waukarta, tayi ta maza ta ja jikinta ta" "shiga, kai tsaye Wakin da take ta wuce, ba ta tsaya a in da Iya ke banbaminta ba." "Wucewar ta bai sanya Iya jan baki tayi shiru ba, sai ma ha™i™ancewa da tayi, tana cigaba da masifa ""Ni dai na gaji da" "wannan maitar da masifar, dole in mi™e in nemi tsari da bala'i da tashin hankalin wannan mutanen su daina yi mini sintiri da bibiyata, ba dole mariya ta haukace ba, hakkin Wa na ba zai taSa barinta ba, daga haka ma in Allah ya yarda sai ta fara yawo tsirara, ni bai dame ni ba, hakkina da na Wa na ba zai bar ta ji daWin rayuwa ba, hauka ma yanzu ta fara ba ta ga komai ba tukuna""." "Ummi ta ja ta tsaya a cikin Wakin, tana ™are masa kallo, kasancewar haddar yaro ™arami, ba abu ne da yake gogewa cikin sau™i ba, ya sanya take ummi ta shiga hasaso abubuwa da dama da suka faru a Wakin nan." "Yanayin jeren Wakin, ™amshin turaren wuta Wan tsinke da mamanta ke yawan kunnawa, yadda take zama a kan" "cinyar mahaifinta ta ci abinci, yadda daren da aka yi mata fyaWe ya kasance, ko ba komai ummi ke iya tunawa ba, ba ta manta yadda mamanta take iya ™o™arin ta wurin yi wa Iya biyayya, ta kalli yadda Wakin ya zame mata a yanzu ba™i ™irin, tamkar dajin da wuta ta cinye bishiyun da suke ™awata shi." "Dur™usawa tayi ta fashe da kuka tana sheshshe™ar kuka, tana jin Iya na cigaba da ci wa mahaifiyarta mutunci, tare da yi mata fatan masifa kala-kala da aibantata da sharruka." "Ummi ba ta samu fitowa daga Wakin nan ba, sai daf da la'asar, dan ma Allah ya taimake ta zuwa makarantar allo da" "take yi, ana horasu a kan kula da ibada, wanda dama ta samu wannan horon daga mahaifiyarta, amma dan ta Iya, ko za ta shekara ba ta yi salla ba, babu ruwanta da ita." "Ta yo alwala ta dawo Wakin tayi azahar da la'sar, ko tunanin zuwa makarantar allon ba ta yi." "Tana jiyo yadda duk wanda ya shigo sai Iya ta gaya masa ai Mariya ta haukace, tana can an sakata a turu, hakkin rai" "yana bibiyar ta, ta fara bi bola-bola tana tsince-tsince." "Ummi ta sha kuka, sai da idanunta suka kumbura, dan duk kukan da za ta yi idonta baya ja, sai dai ya Wan sirka," kuma su kumbura. "Ta kalli kuWin da yaya Wanlami ya bata, ta watsar da su a tsakar Wakin, ta ™an™ame jikinta, tana sauke numfashi hawaye na tsiyaya daga idonta." Ba tsammani ta ga magaji a kanta. """Ummi"" ya kira sunanta a hankali." "Ta Waga kai tana kallonsa. ""Kukan me ki ke yi?""" """Yaya magaji""" """Na'am ummi""." """Wai mamana ta haukace?"" Tayi maganar wasu hawayen na gangarowa saman kumatunta." """Subhanallah waye ya gaya miki haka?""" """Wanda ya tafi da ita ne yazo, shi ya bani wannan kuWin""" "Hashim ya ce ""Kar ki sake cewa ta haukace, bata da lafiya dai, tana ganin likitan ™wa™walwa aka ce""" """Likitan ™wa™walwa? An ce sai mutum ya haukace fa ake kai shi wurin likitan ™wa™walwa""" """Ba haka bane ba""" """To meyasa Iya take cewa mama ce ta kashe baba, ba hatsari yayi ba?""." """Ki daina damuwa da maganar Iya, ki kwantar da hankalinki, ki ta yi wa mamanki addu'a Allah ya bata lafiya""" """Dan Allah yaya magaji ka kai ni wurinta, ina son in ganta dan Allah"" tayi maganar tana haWe hannayenta alamar magiya, tana kuka." "Cikin matsanancin tausayinta ya ce ""Ummi Maiduguri ba nan ba ce akwai nisa, kuma ban san a ina mahaifiyarki take" "a Maiduguri ba, lokacin da aka aureta muna yara, kuma kin ga ba taSa zuwa muka yi ba. Amma ki yi ha™uri ki daina kuka, zan bincika miki in sha Allah""" """Gidan uwarka zaka bincika mata, munafukin Allah ta'ala, to kar ka fasa, wallahi magaji idan ba ka kiyaye ni ba, sai" "na hau kujerar tsiya na ci ubanka la'ada waje a kanta, kar ka fasa kai ta inda uwarta take, zaka ga cin mutuncin da zan yi maka, dai-dai nake da kai." "Kema tsohuwar munafuka, halin uwarki haka halinki yake, duk wannan ™o™arin da nake yi a kanki ba kya gani, da ki ke hannunmu mutuwa ki ka yi? Kowa yazo sai ki Sare baki, ke a kai ki wurinta, tun da namanki nake gutsura in ci, to ki cigaba kar ki fasa, amma ki sani nayi alwashin yadda mariya ta rabani da Wa na, ke da ita har abada, sai ta WanWani abun da ta ™unsa mini, wannan kuWin na meye?"" Tayi maganar tana nuna kuWin da ummi ta watsar a wurin." "Hashim ya ce ""Yayan babarta ne ya bata""" """Tattaro mini su ki mi™o mini"" ummi ta tarkata kuWin ta mi™a mata." "Ta karSe ta kalli Hashim ta ce ""Zaka tashi ka fita ko sai na Sata maka rai, kuma daga yau na yi maka tsakani da ita, tun da kai ne ka ke zigata, shashashai kawai""" "Hashim ya tashi zuciyarsa na yi masa zafi, muddin ya buWe bakinsa, zai iya Wurawa Iya ashar, dan haka yayi shiru ya" bar Wakin. """Tashi ki fice ki auni dawa ki surfa mini, tun da baki je makarantar allon ba""" "Haka Ummi ta ja jiki ta fito, ta fara ™o™arin aikin da Iya ta saka ta, ™asan zuciyarta tana fatan, ina ma Maiduguri babu nisa da guduwa za ta yi, ta tafi wurin mamanta." "Kayan da yaya Wanlami ya kawowa Ummi kuwa, Iya ta tsince wanda zata tsince ta ce a fita da sauran, ba ta ™aunar duk wani abu da ya shafi Mariya." "Duk salla sai ummi ta yi addu'ar Allah ya ji™an babanta, ya bawa mamanta lafiya, ya sa ta dawo ta Wauke ta." "Tun wannan tafiya da yaya Wanlami yayi, wani daga danginsu, bai sake waiwayo in da Ummi take ba, suka mayar da" "hankalinsu a kan lafiyar ´ar uwar su. Dan abun na mariya gaba ya din ga yi, babu sau™i ko sassauci, yanzu tana zaune lafiya idan aka jima, sai ta hau kuka tana burgima tare da surutai, irin na masu taSin hankali." "Ummi kuma ta cigaba da karSar gashi a gidansu, tsangwama da kyara a cikin yara a makaranta ko kuma a gida." "Iya ta sanya ido sosai a kan magaji, Wan taimakon da yake yi wa ummi, ta tasaya tsyin daka ta hana shi." BAYAN SHEKARU BIYU!. "Sauri-sauri ta kammala tulin wanke-wanken da ke tsakar gidan, ta warewa kowane sashi kwanukansu ta kai musu." "Duk in da ta faki ido ta tsaya, sai ta yi soshe-soshe, dan itakaWai ta san me take ji." "Guntun omon da ya ragu, da shi ta wanke kayan makarantar bokonta, duk hantsar wandon ta fatattake, sun koWe" "sun jeme, ™afar wandon duk ta Wage ta tattare, gwiwar duk a farfashe." "Kasancewar lokacin rani ne, rijiyoyi duk sun ™afe, ta Wau bokiti ta samo ruwan wanka, ta Wauki ledar omon da babu" "komai a ciki, ta faWa banWaki wanka, da sosonta na buhu." "Ta daWe a tsaye tana fargabar ta ina zata fara? Tun safe a makarantar boko take jin fitsari, ta ri™e shi bata yi ba," saboda azabar da take sha. "A hankali ta cire kayan jikinta, ta ware gashin kanta, ta nannaWe shi ta tufke, ta kawo tsumma da take Waure kan da" "shi, ta Waure yadda ba zai ji™e ba." "Ta cire wandon da yake jikinta, subhanallah, wani irin ragargazajjen wando ne, kusan da shi gara babu, duk roba-" "robar jiki ta zaro, har da in da aka yi Winkin zare da allura a jikin phant Win, haka ta rataye shi a jikin ™ofar banWaki, sai tsami yake mara daWi." "Ta koma gefe Waya, ba tare da ta tsuguna ba, ta fara sakin fitsarin da ya cika mata mara fam, a tunanin ta hakan zai" sanya ta kaucewa faruwar abun da take gudu. "Sai dai kash! Tamkar ta zuba ruwan barkono a gabanta, wani irin raWaWi da azabar zafi, ya ratsata tun daga kanta har" "™afafuwanta, ta toshe bakinta tana jin zafi kamar ana kekketa mata wurin, ga mararta da ta ™ulle kan fitsarin ya fita." "Ta shafe tsawon lokaci, kan ta motsa, saboda tsananin azaba da wahalar da ta shiga." "A hankali ta motasa, ta tsuguna wani irin ™arni mai haWe da wari ya daki hancinta, ta Webo ruwan nan da sanyinsa da" "komai, ta zuba a wurin ta fara wankewa, wani irin ruwa mai ™arni mara daWi ya din ga fitowa daga jikinta. Zuba ruwan sanyin da tayi, ta ji tamkar ta zuba karara a wurin, wani irin ™ai™ayi kamar ta kurma ihu, duk yadda ta so ta daure, ta kasa ta din ga sosawa, ™urajen da suka feso a gabanta suka yi jawur, tun tana jin daWin susar sai da ta koma jin zafi, dan da gask take yi iya ™arfin ta, saboda azabar ™ai™ayi, sai da ta yi wa kanta rauni, har da jini." Ta yi shiru ta jingina da jikin bangon banWakin tana tunanin haka kowa yake yi? Ko ita kaWai ce take fama da wannan "masifar da bala'in, to idan ma haka ne wa zata tambaya?" "Da ™yar ta samu ya lafa, ta zuba ruwa a cikin ledar omon nan, ta zuba a jikinta tayi wanka, sai dai a ™arshe ta rasa yadda za ta yi ta wanke wandonta, dan babu omo, dan haka ta wanke shi a haka, da zallar ruwa, ta yarfe shi ta" "mayar shi jikinta a ji™en, ta fito daga wankan tana tafiya a hankali, tana Wan buWe ™afarta, saboda raWaWin da wurin yake yi mata." "Man kaWanyarta da na'ima ta aiko mata, shi ta shafa abun ta, ta sanya uniform Win ta, ™ungun wandon saboda rashin" "roba, da leda take kama wani sashin ta Waure, hakazalika takalminta ma, kasancewar ya mutu dan a tsinke yake, ta samu leda shi ma ta yi masa cunan leda, ta Waure shi da shi, ta saka." "Haka ta tafi makaranta tana kaffa-kaffa da jikinta, ko yaya ta saki jiki za a iya ganin tsiraicinta, saboda yadda kayanta suka mutu. Ga wannan bala'in da take ciki, na sanyi da yayi mata mugun kamu." "Iya kuwa hankalinsu yana kan bikin Idiris da za ayi, ana ta shirin biki a gidan, shi ya™i karatun boko ya™i na islamiyya, ya ce shi aure yake so, Hashim ya kaWa ya raya, ya ce shi ba zai iya wannan wahalar banzar ba." "Kawu Yahaya ma sai da yayi mitar idiris Win nawa yake, da har zai ce zai yi aure me yake da shi? Iya ta goya masa baya, ta ce su haWu su yi masa aure." "Aka kama masa hayar wani gida mai Waki biyu da kitchen da banWaki, ginin ™asa ne dai, amma an yi floor, da plastar" ™asa an shafa farar ™asa. "Wata yarinya ya nema a can gaban unguwarsu, yake ta yi musu sintiri yana son ta, babanta ya ce idan da gaske yake" "ya fito, shi ne ya zo ya saka Iya a gaba, lallai shi aure yake so, aka je aka nema masa auren ´ar mai suna Hindu." "Kawu yahaya ya ce lokacin auren, yayi dai-dai da lokacin zuwansa umara, ba zai samu zuwa ba sai dai matarsa za ta" "zo, ya kuma aika musu da gudunmawa mai tsoka." "Albarkacin bikin Idiris, Iya ta sayawa ummi atamfa, da takalmi na kayan fitar biki, ummi duk da ba shiri suke yi da" "idiris ba, ta ji dadin zai yi aure ya bar gidan ko ta samu ta sarara." "Ana ta shirye shiryen biki, gida ya Wau harama, ´an uwa na nesa tuni sun fara zuwa, ummi na ta aiki kamar jaka, Wan" "wannan idan yayi kuka a bata rarrashi, Wan wancan yayi kashi ta wanke, haka dai ba ta da sukuni." "Yau kusan tun bayan azahar, yanayi ya nuna akwai matsala, duba da yadda Iya ke ta shiga tana fita ita da mahaifin su" "magaji, kasancewar ba abun da ya shafi ummi bane, ya sanya ko a jikinta, ta cigaba da sabgoginta." "Shi kansa yanayin Idirs ya nuna hankalinsa a matu™ar tashe yake, alamu suka tabattar da akwai matsala." "Ba a tsaya da shirye-shiryen biki ba, dan magana ake ta bai fi saura kwana huWu a shiga hidimar biki ba." "Da yamma hashim ya shigo, ya tarar ummi na cikin mutane ana ta aiki, yayi mata nuni da ta zo." "Ta wanke hannunta ta bi shi, ya kalleta ya ce ""Ke ina naki shirin bukin, ki ke ta fama da aiki haka, ko gajiya ba kya yi?""" "Murmushi ta yi masa, sai da fararen ha™oranta suka haska fuskarta, fi™arta da ta karye tana nan a yadda take, sai" "´ar siriryar wushiryarta ta ce ""To yaya magaji wani shiri zan yi? Ina da atamfata sabuwa da takalmin da zan saka""" """Ke ba zaki yi Wan lallen da ake yi na zamani ba?""" "Ta kalli hannunta, ta Wan rausayar da kai ta ce ""Bana so, ba zai yi mini kyau ba""" "Ya kamo hannunta ya ce ""Jan nan da ake yi tafin hannunki fari ne masha Allah, ko kitson ma ba ayi miki ba, kin" "cukurkuWe gashi kin Waure""" "Yayi maganar yana kallon yadda Wankwalin kanta yake cike fam, ko ba a gaya maka ba, ka san wannan uban gashin nata ta Waure." """Ai ka san ni ba a iya yi mini kitso, duk sanda na cewa yayi mini kitso, sai ya ce wai bs zai iya ba kaina ba zai yi ba," "lalle kuma ai sai an biya Wari biyu huwaila take yi hannu da ™afa"" tayi maganar cikin yanayinta na shagwaSa da Iya take cewa sangarta." "Ya ce ""To shikenan, da safe zan baki kuWin lallen, kitson kuma sai na yi miki""" "Tayi dariya ta ce ""To mata ne kawai suke yi wa mata kitso ban da maza""" "Ya ce ""Shikenan, je ki sai goben in Allah ya kaimu""" "Cikin murna ta tafi ta cigaba da aikin, tana matu™ar son lalle, amma rabon da ayi mata, tun kan na'ima tayi aure, da" "take yi musu, yanzu yaran na'ima biyu a gidan miji." "Da magariba Saminu baban su Idris ya shigo hankali a tashe ya ja hannun Iya suka fita, wata duhuwa ya ja ta ya ce" """Iya muna cikin tashin hankali da masifa, Idris ya zubar mana da mutunci""" "Cikin kaWuwa ta ce ""Menene? Meyafaru?""" """Ban da masifa da bala'i, saura ´an kwanaki a Waura maka aure, a ganka kana watsewa da wata, saboda rashin" "mutunci""" "Iya ta ce ""To ba mun gama wannan maganar ba? Har wurin maude mai babban carbi na je, ya yi mini aiki ya ce" "maganar an bar ta har abada, ba zata fasu ba, ko ta fasun ne?""" """To yanzun nan ™anin baban yarinyar da zai aura Win, ya dawo da kuWin auren, sun ce aje a karSi kayan auren gobe" "da safe, ba za su bawa mutumin banza ´a ba"" yayi maganar yana nuna mata kuWin." "Iya ta dafe ™irji ta ce ""Mun shiga uku, amma mutanen nan basu da mutunci, basu san tsautsayi ba?""" """Koma menene ai shi ya janyo wa kansa, da bai yi ba wa zai ce yayi, ni wannan mutanen da muka tara ne, ban san ya" "zamu yi da su ba""" "Iya ta ce ""Ni kuma tashin hankalina, garin Allah ya waye a dawo da kayan nan, kowa ya ji abun da ya faru, da sassafe" "ka je da kanka ka karSo kayan, ka kai mini gidan kuluwa""." """Ni kuma Iya? Ni zan je Waukko kayan?""" """To kar ka je tsaya asirinmu ya tonu, sai ka ji daWi, santolo kawai""." """To Shikenan zan je in sha Allah """ """Kai ka ga idan da hali, ka tafi yanzu cikin daren nan, ka tafi da babur ba wanda ya ji balle ya gani""" """To bari sahu ya ™ara Waukewa, amma Iya yaya zamu yi da wannan mutanen, ta yaya zamu ce musu an fasa auren nan?""" "Iya ta ce ""Nima shi nake tunani, dama ga akuyarsa tayi kuka a dangi, dan ma ana tsoro na ne, ya sanya ba a magana," "amma jeka na san abun yi """ """Meye abun yin to?""" """Ka tafi na ce, idan ka dawo sai ka ji"" ya jinjina mata kai ya tafi." "Šakin samarin ta shiga, neman Idris, amma ba ta tarar da shi ba, dan haka ta juya ta tafi." "A daren saminu yayi yadda Iya ta ce, ya je ya karSo kayan a daren." "Sosai Saminu, ya din ga yi wa idiris faWa, a kan tashin hankalin da ya sanya su a ciki." "Washegari kamar yadda Hashim ya yi wa ummi al™awari, ya bata kuWi ta je aka yi mata lalle." "A ™ofar gida ta gan shi ya karSo kayan guga, tun daga nesa take Waga masa hannu ta ce ""Yaya ka ga lalle na?""" "Yayi murmushi ya ce ""Inyee an sha kyau, lalle yayi kyau, ki yi sauri ki shiga gida, Iya ta fara faWa ana nemanki""" "Cikin faWuwar gaba ummi, ta ce ""Bari na yi sauri"" ta yi cikin gida da gudu." "Cikin damuwa Saminu ya kalli Iya ya ce ""Iya kina ganin babu matsala, ba fa son yarinyar nan yake yi ba, kuma" "shekarar ta goma sha uku ne kawai""" """To yaya ka ke son mu yi? Asirinmu da nasa ya tonu, idan ba haka ba kawo wata mafitar""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ba ni da wata mafitar""." """To na yanke hukunci, ya auri ummi dan mutuncinmu ba zai zube ba, a sakamu a bakin duniya da wannan iskancin" "da yayi ba kamar Wan taure""" Ayshercool 8081012143. *CUTARWA* MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION *BRIGHT PENS (FREE BATCH)* "Mafaka gidan ™amshi, na da kyakywan albishir ga amare uwar gida, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da ™amshi." "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 P10 "Saminu ya numfasa ya ce ""To shikenan, Allah ya sanya alkhairi""" "Iya ta ce ""Yauwwa ka turo mini shi, ko kuma ya jira ni a Wakinsu, zan same shi""" """To shikenan, bari na je na nemo shi""" "Hashim kuwa dariya yake yi wa ummi, yana cewa ta tafi a hankali, saboda yadda ta kwasa da gudu cikin tsoro." "Da Iya tayi karo, iya ta kalleta ta ce ""Daga ina ki ke?""" "A tsorace ta ce ""Dan Allah kiyi ha™uri, huwaila ce ba ta yi mini lallen da wuri ba""" """Yenyenyen da an yi magana, dan Allah ki yi ha™uri, ki wuce ki nemi wuri ki zauna kar ki sake fita"". Ummi ta ce ""to"" dan ba ta yi zaton Iya ba zata yi mata tijara ba." "Iya duk ta bi ´a´anta da ta haifa da na ri™onta, ta sanar musu da halin da ake ciki." "Ilyas ya ce ""Amma Iya naga yarinya ce ™arama sosai, girman jiki ne kawai ba zata iya jure Wawainiyar aure ba""" """Yarinya kuma? Ni ma shekarata sha uku aka yi mini aure, uwarta ba sha huWu aka auro ta ba? Da ta shiga" "bulunbu™ui za ta yi, yaran yanzu da sun san komai, to idan ba haka ba ya zamu yi?""" "Sagir ya ce ""To ai Iya ba a shirya ba, da wani kayan Wakin za ta tare?""" """Wani shirin za ayi? A sayo mata katifa a gidan dillalai, tsohuwa ba sabuwa ba, mai biyar mai goma ku yi karo-karo," "ku haWa a saya mata buta, murhu tukunya da ´ar tabarma, ina da tsofaffin labulaye, da abun da ba a rasa ba, a saka mata kowa da haka yake farawa ai, rufin asirin Wan uwanta ai na ta ne""" "Gaba Waya suka amince a kan haka, baiwar Allah ummi sam ba ta san wainar da ake toyawa ba, tamkar ba mace mai" "™ananan shekaru ba, ita take ta Wawainiyar aike da girkin abincin gidan bikin, ko nauyin jikinta ba ta ji, saboda tsabar sabo da wahala, ba ta san zama wuri Waya bata aikin komai ba." "Idiris kuwa tun da aka gaya masa, hukuncin da Iya ta yanke, wanda da kanta ta gaya masa, ya kada baki ya ce ""Allah" "ya kiyaye, uban ne zan ci da wannan ba™ar yarinyar mummuna ragowa, ni wallahi bana son ta""." "Mahaifinsa ya ce ""Rufe mini baki, ko na mangare ka, shashasha mara hankali, kai ka isa ka yi jayayya da maganar" "Iya? Ba kai ka janyo koma menene ba, aure ne babu fashi sai an yi shi wallahi, dan ba zamu ji kunya a idon mutane ba""" "Iya cewa take ""Bi shi a hankali saminu, na sani ba son ta ka ke yi ba, muni kam akwai shi amma ka yi ha™uri, tun da kai ka janyo komai, mun riga mun tara mutane, idan muka ce an fasa dole za a so jin ba'asin abun da ya faru uban" "me zamu ce musu? Ko kuma gaya musu abun da ka aikata zamu yi?""." "Cike da iskanci, da rashin Wa'a ya ke kumbura baki yana masifar, shi fa baya son ummi, hindu yake so." "Iya ta fusata ta ce ""Uwar hindu ka ke so ba hindu ba, Wan iska mara mutunci, ba gata aka yi maka ba? Ka je ka yi" "abun da ka ke ganin zai fishsheka""" "Suka tafi suka bar shi, yana wani irin huci da takaici, yarinyar da aka gama lalubewa, wanda yana da tabbacin ba" "shikaWai yake yi mata ba, ga ba™i ga muni, ace ita zai aura dan an raina masa hankali, ga hindunsa ´ar fara mai kyau, ace wai ya auri ummi, za ta ci ubanta kuwa, da ™afarta zata gudu." "Magaji ne ya shiga Wakin su da kayansa da ya karSo daga guga, ya kalli idiris ya cika yayi fam, yake ta tsaki da ™anan" maganganu. """Gunagunin me ka ke yi haka ne?""" """Ba dole in yi gunaguni ba, saboda an tsane ni, za a cuce ni a kassara rayuwata da ta yaran da zan haifa""" """Wai ka da waye ne? Me kuma aka yi maka?""" """Iya mana"" ya faWa a fusace." """Too iya kuma? Duk kusancin naku, yau a ganku a rana?""" """Ba wani kusanci, za a zalunce ni, wai dan an fasa aurena da hindu, wai sai an Waura mini aure da wannan buranyar yarinyar, mummuna wai ni za a aurawa ummi, wai ba zasu ji kunya ba, wannan jakar yarinya mai kama da mayu, ita" "fa iyan da kanta take faWar ba™in halin uwarta, kuma za a li™a mini""" "Sakin kayan hashim yayi, bakinsa na rawa ya ce ""Wace ummin?""" "Idiris yayi masa mugun kallo ya ce ""Wace ummin ban da wannan ba™ar yarinya, da goshi kamar tsinin jirgi," "mummuna ido kamar na kyanwa wallahi ni an cuce ni, kuma wallahi ko an yi auren sakinta zan yi""" "Bai bi ta kan kayan ba, ya fita da sauri, ya nufi sashin mahaifiyar su, wanda nan ma ya Wau harama da mutane, uwar" "Wakin mahaifiyarsu ya shiga, ya tarar da ita tana ™irga kuWi." "'yaya"" ya kira sunanta." "Ta kalleshi ta ce ""Ya aka yi?""" """Wai da gaske Idris ummi, za a aura masa?""." "Ta ce ""Mhmm nima haka na ji""" """Amma yaya meyasa?""" """Kafi kowa sanin ai abun da ya aikata, Iya ce ta kawo wannan shawarar, mu ma rufin asirinmu ne ai""" "Kamar Hashim zai yi kuka ya ce ""Amma yaya kin san yadda Idris yake da yarinyar nan, gata yarinya ™arama,a haka zaku bari ayi auren nan?""" """To ni na isa in hana ne? Kai ka san babu mai ja da maganar Iya ai ko?""" "Bai sake cewa komai ba ya fita, ya nufi sashin iya, a ™ofar Wakinta ta hange shi, yana tsaye yana kallonta, fuskarsa" babu walwala. "Cikin azama ta fito, dan kar magajin ya faWi wata maganar banzar, a cikin mutane ya tona musu asiri." "Ta ce ""Menene?""" """Iya wai kin ce a aurawa idiris ummi, saboda an fasa auren sa?""" """Eh sai yaya?""" """Amma Iya kin san ba son ummi yake yi ba..." "Ta katse shi ta hanyar cewa ""To ina ruwanka, ku yaran zamani ku kuka san wata soyyaya, mu duk bamu santa ba," "idan ya aureta ko daga baya ya saketa, ba shikenan ba in dai asirin ya rufu, ai ba ana nufin yayi ta zama da ita bane ba din-din""" "Galala yake kallon Iya, idan dai-dai ya ji, kamar ta ce ko daga baya ya saketa, wato rufin asirin kawai suke nema, ko" da hakan yana nufin tarwatsa rayuwar marainiyar. """Amma iya""" """Kai rufe mini baki, bana son ™auli da ba'adin banza, sai in ci maka mutunci yanzun nan, fice ka bani wuri"" zuciyarsa" na wani irin tafasa ya bar sashin na iya. "Shikenan saboda ummi bata da gata kowa ya goyi bayan Idris, ummi ko ´ar tsintuwa ce, ya ci ta ci albarkacin ita ma" "Wan adam ce a kula rayuwarta, balle ita ma cikakkiyar ´a ce a gidan, yadda idiris yake cika yana batsewa yana masifa, ka sam babu Allah a ransa kuma babu abun da ba zai iya yi ba." "Suka cigaba da shiri, sai washegari da safe, Iya ta kira ummi, da ta sha uban wanke-wanke." "Ta hura wutar kunu, ™anwar Iya nata yabonta tana cewa taje ta huta." "Iya ta kira Ummi, ta kalleta ta ce ""Ki je ki duba a tsummokaranki masu kyau ki wanke su, an fasa auren Idris da ke za" "a Waura, ki wanke kayan da zaki tafi da su, idan ya so daga baya a Winka wasu daga kayan auren da aka dawo da su a kai miki, atamfarki da na saya miki ki sakata gobe Waurin aure""" "Sai da numfashin ummi ya kusa Waukewa, na wucin gadi, ta haWiye wani irin yawu da taji tamkar tana haWiye wuta ta" "ce ""Iy..Iya aure kuma?""" """Kurma ce ke ba ki ji me na ce ba?""" "Karon farko da ummi tayi yin™urin yin musu da Iya ta ce ""Iya makarantar fa? Kuma yaya idiris dukana yake yi, dan Allah kar ayi mini aure da shi, ko da wa aka yi mini auren na yarda amma dan Allah ban da yaya Idris, wallahi dukana" "zai yi""" """Ke dalla rufawa mutane baki, ba taimakonki ma za ayi ba, da wannan munin uban wa ye zai aureki ya zauna da ke?" "Ai idiris taimaka miki zai yi, kamata yayi ki yi mana godiya, idan ma bai zauna da ke ba, ai an samu asiri ya rufu, da mu da ku baki Waya, ita dauWar gora ai ciki ka sha ta, ki je ki tsami kayanki ki wanke""" "Kuka ne ya ™wacewa ummi, ta juya ta tafi Wakinta, ta kalli viva da take zuba kaya a ciki, ina wasu kaya ma suka banda" "tarkacen tsummokara, kuka kawai take tare da tabattarwa da kanta kashinta ya bushe." "Karo na farko da ba ta taSa neman taimakon kowa, wurin gaya wa wani matsalar ta ko damuwarta ba, amma ta fito cikin tashin hankali, ta tunkari sashin su Hashim tana nemansa, da ta rasa shi a gidan, ta fita waje a can ta samo shi" "wata majalissa da suke zama, ba kowa a wurin sai shi." "Ya mi™e tsaye ya taro ta, jikinsa ya bashi wata™ila ummi ta samu labari, cikin dakiya ya ce ""Ummi lafiya?""" """Yaya magaji""" """Na'am Ummi""" """Yaya magaji, wai iya ta ce ni yaya Idris zai aura?"" ta ri™o hannunsa ta ce ""Dan Allah mu je ka bata ha™uri, dukana zai" "din ga yi, ya ce ya tsane ni a rayuwarsa dan Allah mu je ka bawa iya ha™uri, dan Allah kar a aura mini shi""." "Hawaye take tsiyayarwa daga idonta, kamar an kunna famfo." """Ummi ki yi ha™uri, ™addararki ce a haka, na yi iya yi na, sun ™i fahimta ta, ki yi ha™uri""" "Ummi ta Wora hannu a ka ta ce ""Shikenan na shiga uku, wallahi kasheni zai yi da duka, Innalillahi wa Innalillahi" "raji'un, na shiga uku"" tayi maganar jikinta har rawa yake yi saboda tashin hankali da kiWimewa." """Ki yi ha™uri ummi, ki cigaba da addu'a, babu abun da ya gagari Allah, idiris bai isa yayi miki abun da Allah bai yi miki" "ba""" "Kasa magana tayi, sai kuka tana jin yadda fargaba da tsoron idiris ke ™ara shigar ta." "Muryar Hashim ta ji ya na cewa ""Ki tafi gida, kar ki su yi ta nemanki, ki ja wa kan ki matsala""" "Ummi ta jinjina kai, ta tafi hannunta a tana zubar da hawaye, gaba ta yi ta bar cikin gari, ta samu wani wuri tayi" "zamanta, ta din ga kuka, idanuwanta suka haye suka kumbura sosai da sosai." "Har azahar ta yi bata da niyyar tashi, sai da rana ta take sosai da sosai, sannan ta tashi ta tafi gida, daga nesa take" "hangen gidan, gabanta ya sake faWuwa, tayi kwana ta tafi gidansu na'ima." "Maman na'ima ta tarar a tsakar gida tana girki, ta na yi mata magana, amma ba ta iya tankawa ba, kawai ta shige" cikin Waki ta kwanta. """Ummi ko ba lafiya ne?""" "Ummi ta girgiza mata kai, kanta na yi mata wani irin ciwo, ta hau bacci." "ŗan biki suka din ga tambayar Iya, ba za aje gidan su amarya kamu da suaran al'adu ba?" "Iya ta ce musu ba sai an je ba, gidan su amaryar malamai ne, ba sa gabatar da al'adun aure, sai Waurin aure da tariya kawai." "Iya bata farga Ummi ba ta nan ba sai la'asar, hankalinta ya tashi aka shiga nemanta, nan da nan Iya ta kawowa ranta" "ko guduwa ummi ta yi, to ta gudu ta je ina?" "Aka din ga nemanta, har tasha aka je, amma aka ce ba a ga ummi ba." "Hashim hankalinsa ya tashi sosai da sosai, saboda shi ya yi wa ummi ganin ™arshe, dan sai da iya ta rutsa shi tana" "tuhumarsa a kan ko shi ne yayi wani abu, ya Soye ummi ko makamancin haka." "Ummi kuwa bayan ta tashi, tayi salla, maman na'ima ta bata abinci, ta ci kaWan kanta na cigaba da sara mata." "Sai dai ™ememe ta ™i yi wa maman su na'ima magana, balle ta gaya mata abun da yake faruwa." "Har aka yi sallar magariba tana gidan, tayi sallar magariba, sannan ta cewa maman ta tafi." "Ko da ta shiga gida, da yawan an watse, an tafi yawon nemanta, dan haka kai tsaye ta tafi Wakinta, duk an baje itace a Wakin, ta tutture su ta kwanta a kan buhunta." "Iya ta dawo afujajan, saboda tashin hankali, ta din ga tsinewa ummi, da mariya tare da aibata mariya da cewa duk" ba™in halinta ne yake gudanawa a jinin Ummi. "Ummi na jiyo ta, tana jin wani abu mai Waci ya tsaya mata a ™irjinta, da ta kasa haWiyewa, ta sake ™udindinewa tana" "kuka, tana wata irin ajiyar zuciya mai ban tsoro." """Laaa, ummi, nan ki ka zo ki ka kwanta ana ta neman ki?"" Matar tayi maganar tana haske ummi da fitila." "Iya ta ce ""Wace ummin? A ina?""" """Gata a nan a kwance""" "Iya ta ™arasa ta le™a, ta ga ummi ta dun™ule wuri guda." """Shegiya matsiyaciyar yarinya, ina ki ka tafi ki ka tayar mini da hankali?""" "Ummi ta tashi zaune, amma ta kasa magana, ta sunkuyar da kanta ™asa." """Ba magana nake yi miki ba, sai na zo na hau ruwan cikinki? Wurin wani Wan iskan ki ka je? Wurin maza ki ka tafi" "ko?""" Ummi ta yi shiru tana tunanin ta je wurin maza tayi me?. """Dan ubanki tun safe, da yake ba mutunci ne da ke ba, ki ka saka ™afa ki ka fice, ba zaki gaya mini in da ki ka tafi ba," "tsinanniya ´ar matsiyata"" salati wasu suka din ga yi, suna hana Iya tsinewa Ummi." """Ku rabu da ni, ba ku san mugun halin yarinyar nan ba, ri™onta kawai nake yi, ba™in cikinta ya kusa kasheni, ku kalli" "ina yi mata magana ta yi mini banza, balle in san in da ta tafi, kuna ji ina tambayarta tayi shiru""." "Hawaye wani na bin wani a fuskar ummi, amma ta kasa magana, kawai iya ta rarumi itace, ta sauke mata shi a" "kafaWarta, gantsarewa tayi saboda zafi da ciwo, amma ta kasa guduwa, aikuwa ta cigaba da kwaWa mata duk in da ta samu, da ™yar ´an biki aka hanata." "Wata ´ar yayar Iya ta ce ""Haba Iya, yanzu wannan ´ar yarinyar da baki ki goya ba a bayanki, ki ke rafkawa wannan" "itacen, wannan ai mugunta ce. Ni tun da na zo gidan nan, wallahi ban ga yarinyar nan tayi wani abun ashsha ba""." """Bar ni marka da hatsabibiyar yarinyar nan, ba™in cikin uwarta bai kasheni ba, na ta zai kasheni, ni na fara tunanin" "ko dai ba jinina ba ce, dan kaf zuriyarmu babu wannan munin kamar ba™ar buranya""." "Aka yi ta bawa Iya ha™uri, ummi kuwa tayi mursisi ta kwanta, ta cigaba da kuka, tana jin kamar bayanta ya karye." "˜ai™ayin nan ne ya cigaba ta taso mata, duk yadda ta so ta daure, kasawa tayi, ta din ga soshe-soshe, kamar za ta" zaee. "Da aka yi sallar magariba, ta tafi banWaki tayi fitsari, ba tare da wurin ya tsane ba, ta tashi ta fito da ji™a™™en wando," "aikuwa ™ai™ayi ya sake tasowa, ta kasa zaune ta kasa tsaye, ganin wurin da duhu, ya sanya ta kai hannu ta fara sosawa, wanda har ta shagala saboda azabar zafi da ™ai™ayi." """Ai dama na faWa, na faWa wurin maza ki ke zuwa ko ummi, wurin maza ki ka je tun safe ba kya nan"" zabura ummi" "tayi, ta girgiza mata kai, saboda yadda Iya ta haske ta da fitila." """Uban me ya kai hannunki gabanki, ki na soshe-soshe a duhuwa? Na faWa wurin maza ki ke zuwa, kina sakarci, an ™i" "yadda, na ce ayi miki aure, sun ce kin yi ™an™anta, yanzu meye Wannan?"" rasa amsar da zata bata tayi, Iya ta din ga yi mata kwarmato, a cikin mutane da duk wasu kalaman cin mutunci da muzantawa, kunya ba™in ciki duk suka cika zuciyar ummi." "Saboda azaba a zaune ta yi salla, da ta motsa sai ta ji kamar ana yayyanka naman gabanta da reza, saboda wurin duk" ya kwailaye. "Ummi haka tayi kwanan ba™in ciki, ta rasa yadda za ta yi, saboda abubuwa kashi-kashi, da wasu ma ko sanin kan su" "ma ba ta yi ba, da yawa wasu daga maganganun Iyan ba ta san in da suka dosa ba, amma abun da ta fahimta kawai shi ne, ta san cin mutunci ne maganganun Iyan, uwa uba kamata da ta yi tana susa take yi mata kwarmato, da cewa tana zuwa wurin maza, to ta je ta yi me?." "Hashim kasa bacci yayi, tsananin tausayin ummi na cin zuciyarsa, mussaman yadda ya ji Idiris ya na alwashin cin" "mutuncin ummi, da kuma azabtar da ita, da duk iya ™arfin sa." "Duk yadda ya so yi wa idiris nasiha, yayi mursisi ya™i ganewa, ya din ga kumfar baki tare da muzantar halittar ummi." "Bayan sallar asuba, Ummi ba ta fito ba, sai da Iya ta zo ta sakata a gaba, aka ce tayi wanka, da yawa sai a lokacin" suka san cewa wai Ummi ce amarya. "Da yawa akwai magana a bakin mutane, sai da ana jin tsoron Iya, babu wanda zai iya tofawa." "Sai a lokacin Iya ta bata sabon kaya ta saka, ta nemi wuri ta zauna kamar gunki, kan nan a ™asa tana aikin kuka." "ŗan uwan Iya suka din ga tambayar, ina dangin mariya, duk ba su zo ba?Iya ta ce ""Ai auren ne ba shiri, wancan" "Yarinyar iyayenta sun raina ™o™arin idris, shiyasa aka fasa auren na ce ya auri ummi, ™ara zumunci, dan haka daga baya zasu zo""." "˜anwar babar idiris ta ce ""Amma idiris yayi jihadi, na ji kin ce yarinyar ba ta ji, kina i™irarin tana zuwa wurin maza""." "Kowa ya din ga faWar albarkacin bakinsa, a kan auren, wasu suka din ga cewa idiris ya samu yarinya ™arama mai nutsuwa da ™o™arin aiki, wasu kuma sun hau maganar Iya sun zauna, suna yi wa ummi hukunci da shi." "Da azahar aka Waurawa ummi aure da Idris, a kan sadaki naira dubu takwas, mutane aka din ga yi wa ummi nasiha, ana ta cewa ta yi ha™uri, aure Wan ha™uri ne." "Abun da ummi ta kawo a ranta shi ne, ashe sun san halinsa dukanta zai din ga yi, amma aka aura mata shi." "Cikin matsanancin tashin hankali, babar na'ima ta shigo gidan, dan tabattar idan da gaske ummi aka yi wa aure," "aikuwa ta samu dahir, an riga an Waura aure ma." "Galibi ma™wabtan su, sun girgiza da jin wai ummi aka yi wa aure, ummin da guda nawa take, da kuma mutum kamar" "idris, da ba wanda bai san shi a fagen iya rashin mutunci ba." "Tsohuwar katifar ce dai da tabarma, katifar tsirarta, babu ko zani, gefenta duk Sera yayi kalaci da ita, domin kuwa" "tsohuwar katifa ce, a gidan dillalai aka sayo ta, aka sakawa ummi a Waki, sai tsofaffin labulaye na Iya, labulayen nan sun sha jiki, dan ita ma kwancensu aka bata, daga baya ta samu wasu ta cire su, kitchen daga tukunya babba da ™arama, sai ´an tasoshi, da kofunan silba kamar bazawarar ™auye." "Bayan sallar magariba, aka bata wasu kayan, ta saka, aka tafi kai ta. Da ™afafuwan ta, har gidan Idris!." Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *BRIGHT PENS (FREE BATCH)* "Mafaka gidan ™amshi, na da kyakywan albishir ga amare uwar gida, har ma da ´an mata masu burin zama gaba" "gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da ™amshi." "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 P11 "Haka a ka kai ummi, mata suka gama surutansu, wasu daga cikin ma™wabta da suka san irin rayuwar da ummi take yi, suka din ga tsinewa iya, mussaman ganin Wakin da aka kai budurwa, da tsohuwar katifa, ko zanin gado babu." "Aka din ga ™ananun maganganu, sai dai babu wanda ya isa ya iya tunkarar iyan, ya gaya mata hakan, saboda iya" "bala'inta da tashin hankali, haka kowa yayi maganganun sa ™asa-™asa." "A hankali kowa ya watse aka bar ummi, ´an matasan yaran da aka bar ta da su, suka gaji da zama, ango bai shigo ba," suka watse suka bar ummi ko fitila babu. "Wani irin tsoro ya mamaye ta, da ta ji motsi kaWan sai ta razana, shiru-shiru babu idiris babu dalilinsa." "Ji ta din ga yi a ranta, kamar ta tashi ta koma gida, dan wani irin tsoro take ji, kamar ace kyat ta zura da gudu, saboda" duhun da ya mamaye ilahirin gidan. "Dare ya cigaba da yi, duhu ya sake mamaye ko ina da ko ina, ta yadda ko tafin hannunta ba ta iya gani, tun tana jin" "motsin mutane sama-sama, har gari ya koma yayi tsit, sai kukan ™anan ™wari. Cigaba da kuka ta yi cikin firgici, ta tashi a hankali ta le™a tsakar gida, ta hango ™ofar gidan a buWe, tsakar gidan kuma sai ta yi ta ganin abubuwa na yi mata gizo, saboda a tsorace take, kuma ga duhu." "Da sauri ta koma can ™uryar Wakin ta takure, bacci take ji sosai da sosai ga gajiyar aiki, ga ta biki, ga tashin hankali ga kuma dukan da ta ci jiya da daddare a wurin Iya." "Babu tsammani ta ji rugugin hadari, da wal™iyya ko ta ko ina, fashewa tayi da kuka, tana son tashi ta fita da gudu ta koma gida, amma tsoro ya hanata." "Tana nan zaune ruwa ya kece ya din ga zuba kamar da bakin ™warya, ta tashi da nufin ta rufe ™ofar Wakin, amma" "™arfin zubar ruwan, da kuma tsawar da ake yi, ya sanya ta koma ta zauna tana cigaba da kuka." "Ruwa ya din ga feshi cikin Wakin, wani irin sanyi ya mamaye garin." "Ruwa ya shigo Wakin sosai ya ji™e, sai dai bai kai kan katifarta ba." "Kasancewar bacci Sarawo ne, ya kwashe ummi a nan zaune ba tare da ta shirya hakan ba." "sai da gari ya waye ya fara haske, sannan ta tashi a razane." "Ruwan da aka yi duk ™asa ta shanye, ta zama taSo, wani kofi ta gani a tsakar gida, ya cika da ruwan da aka yi, tayi" "alwala da shi, ta koma Wakin tayi sallar asuba." "Tana nan zaune cikin zullumi da fargaba, aka yi sallama, wasu daga cikin ´an biki ne suka zo, hakan ya sanya ta ji daWi." "Suka din ga rafsa guWa, ummi dai da ido kawai take bin su." "Suka kawo mata abun karyawa, ake tambayarta ina angon? Tayi shiru ba ta ce komai ba, dan kuwa ba ta san me za" ta ce Win ba. "Suka ™ara yi mata ´an gyare-gyaren da zasu yi mata, suna ta hira suna yi mata nasiha, da azahar suka ce za su tafi." Ummi ta Wau hijjabinta ta ce za ta bi su. """Ki bi mu ina? Ai ko ™ofar gida ki ka fita babu iznin mijinki, Allah zai ™ona ki a wuta, ki koma ki zauna, shima yana" "ango amma safiyar fari ya fice, har azahar bai dawo ba?"" Cewar wata dattijuwa." "˜anwar Iya ta ce ""Bar mara mutunci, ai da alama ba son auren nan yake yi ba, haWin Iya ne kawai, kodayeke ai ma" "ya furta, tun da hama ta yi masa Allah ya sanya alkhairi, ya ce ba amin ba, ba ya so""" """Too ikon Allah, ai dama idiris ba mutunci ya cika ba, har ta bani tausayi, sannu kin ji ummi, Allah ya baku zaman" "lafiya ya baki juriya"" suka gama salallaminsu suka tafi." "Ta dawo tsakar gida, ta haWa takalmanta ta zauna, ta zubawa hanyar ™ofar gida ido, in da Allah ya taimaketa, ba™in da suka zo, sun saka yara su je gida, sun Waukko bokiti, an cika mata shi da ruwa, da haka ta samu na alwala." "Da la'asar aka turo ™anin idris ya kawo wa ummi, abinci ta karSa ta ce masa dan Allah ya tayata zama kar ya tafi," tsoro take ji. "Cikin ikon Allah bai tafin ba, ya tayata zama, har suka ci abinci tare, sai magariba ya tafi ya bar ta ita Waya ™wal kamar" mayya. "Hashim ya rasa in da zai sanya ransa, damuwa ta din ga sassa™ar zuciyarsa, gashi tun da aka Waura aure, bai saka" "idiris a idonsa ba, yana son zuwa gidan ummi, amma yana tsoron yaje ya tarar da abun da ba shikenan ba, da zai" Waga masa hankali. "Baban su Idris ya samu Iya yake tambayarta, ya za ayi da dangin mahaifiyar Ummi, yakamata a sanar musu." "Iya ta ce ""Rabu da su, gayyar tsiya ko an gaya musu uwar mai za su tsinana, talakawan banza, ba su ajiye komai ba" "sai buzu da tawwada sai allo, ai a haka aka tsaface mini Wa, aka shanye shi ba ya moruwa sai abun da take so, yanzu idan suka sani tsaf za su yi wata ™ulla-™ullar, a bari sai komai ya lafa, an kwana biyu sai a aika musu da goro da alewa ace na aurar da jikata, shikenan""" "Saminu ya ce ""Amma Iya za su ga kamar ba a kyauta musu ba fa""" """Ita abubuwan da tayi mini kyautawar ta yi? Can su ™arata yarinya ce dai na aurar da ita""" "Saminu ya jinjina kai, amma dai ya san abun da aka yi ba a kyauta ba, ko ba komai suna da hakki a kan ummi, tun da" ´ar su ce ta haifeta. "Ummi haka ta sake kwana a gidan nan, ita kaWai babu idris babu alamarsa, haka ta sake yin kwanan tsoro da tashin" hankali. "Sai dai wayewar garin Allah, babu wanda ya tuna da ita balle ya aiko mata da abinci." "Babar idiris ta fara ™orafin, tun da aka kai ummi, Idiris bai zo ya ko gaishe su ba, har maganar ta je kunnen iya, ita ma" "tayi maganar a ranta, amma kasancewar sai a ranar ba™i suka gama watsewa, abun ya dawo kanta." "Rai a Sace ta aika Alhassan, ta ce ya je gidan ummi, ya ce Idris ya zo tana nemansa." "A hanyar ™ofar fita, ya tarar da ita a zaune, tana kallon masu wucewa." """Ke ummi, kina amarya kina zama a hanyar ™ofar gida kina le™e?""" "Duk da ba shiri suke yi ba, ummi ta ce ""Tsoro nake ji, nikaWai ce a gidan""" "Ya ce ""TaS, ina yaya idiris, Iya ta ce yaje tana nemansa""" "Ummi ta ce ""To ai bai taSa zuwa gidan nan ba, ni tun da aka kawo ni ban ganshi ba""" "Ya waro ido ya ce ""Ke da gaske!? Ke kaWai ki ke kwana a gidan nan?""" Ta Waga masa kai alamar eh. "Ya ce ""Sannu da ™o™ari, kuma ki ka zauna? Kodayeke idan ma ki ka ™i zama kin san sauran, bari na je na gaya wa" "Iyan""" "Hankalin iya ba ™aramin tashi yayi ba, da jin cewar wai tun da aka kai ummi bai taSa kwana a gida ba." "Ta Wau mayafi ta tafi gidan ummi, a nan tsakar gida suka tarar da ita a zaune." """Ke ummi, ashe tun da aka kawo ki, Idiris bai kwana a gidan nan ba?""" Ummi ta Waga mata kai alamar eh. """Kuma dan ubanki ki ka ja baki ki ka yi shiru baki faWa ba? Har sai da na aiko, ke da na nemeki na rasa haka na yi" "miki, ba yawon nemanki na tafi ba? Wato baki damu da shi ba ko?"" Ummi dai ta yi shiru ba ta ce komai ba." "Iya ta yi ta mata masifa, sannan ta fita, daga gidan, ta saka aka tafi kasuwa aka kirawo babansa, da sagir aka ce" "musu, ba a ga idiris ba." "Iya ba ta damu da tsawon kwanakin nan, ya ummi take ba, ta ci abinci ko ba ta ci ba, bata bi ta kan hakan ba." "Aka din ga yawon nemansa, wurin abokansa da sauransu, da ™yar aka gano shi, can wurin wani abokinsa ya koma, a" can yake kwana. "Iya ta same shi ta din ga zaginsa, ta in da ta shiga ba ta nan take fita ba, mahaifinsu ma kamar zai kai masa duka," saboda takaici da Sacin rai. "Hashim kallon su Iya yake yi, yana tausaya musu ranar da hakkin ummi zai kama su baki Wayan su, babban abun da yake ™ara bashi mamaki, irin yadda ba wanda yake iya yi wa musu a kan duk wani son zuciyarta." "Ummi ba ta san me yake faruwa ba, sai ma tunanin Allah ya sa Idris yana lafiya, tun da an ce tun ranar Waurin aure" ba a sake ganinsa ba. "Da ™yar tayi sallar la'asar, saboda yunwar da take ji, cikinta sai ™ugi yake yi, har wani jiri take ji idan ta tashi, ban da" "ruwa ba abun da ta sha, tana son fita nemawa kanta mafita, amma an ce idan ta fita ba da izinin Idris ba, Allah zai" "™onata, gashi kuma tana son komawa makaranta, amma ba ta ganshi ba balle ta tambaye shi." "Sallamar yaro ta ji, tayi sauri ta fito daga Wakin, wani yaro ta gani da kwano, ya ce mata ""Gashi in ji mamanmu""" "saboda ™uruciya da yarinta, ummi ba ta tambayi daga ina ba, ta karSa ta ce ta gode." "Dafaffen rogo ne, da ™uli-™uli, ko wanke hannu ba ta yi ba, ta hau rogon nan da ci, saboda yunwar da take ji." "Ta gode wa Allah bayan ta kammala, duk da ba ™oshi tayi ba, saboda Wan kaWan ne aka zubo shi a kwano." "Ta fito da kwanon tsakar gida, ta saka ruwa tana girgijewa, dan ba ta da ko omo." "Kamar wanda aka cillo, ta ga idiris ya shigo, babu ko sallama, hannunsa ri™e da jakar kayansa, wata irin nannauyar" "ajiyar zuciya ta yi, saboda faWuwar gaba da tsorata." "Babansa da yake bayan sa yayi sallama, ummi ta amsa ta tsuguna ™asa ta ce ""Baba ina wuni?""" """Lafiya ™alau, ya gidan?""" "Kai a ™asa ta amsa masa da ""Lafiya lau""." """Gashi nan, duk ranar da bai kwana a gidan nan ba, da safe ki je gida ki sanar da ni, zaka ga yadda zan yi da kai," "mutumin banza wanda bai san abun da yake yi masa ciwo ba, an lallaSa abun nan a rufawa juna asiri, ka daina" "Waukko mana magana, amma kana ™o™arin tona mana asiri"" mahaifinsa yayi masa kaca-kaca, sannan ya tafi." "Ummi ji ta yi kamar tabi bayan sa, dan ta wani fannin zamanta ita kaWai babu Idris shi ne rufin asirin ta." "Ta ajiye kwanon da take Waurayewa, ta nemi wuri can a tsakar gida ta zauna, tana ta addu'a a zuciyarta." "Idris kuwa ya cika yayi fam! Kamar ya fashe saboda tsabar ba™in ciki da takaici, fuskar ummi kawai idan ya kalla, ji" "yake kamar ya sha™eta ta mutu, me zai yi da wata ummi, mummuna kamar ba bil'adama ba, aba kamar bayan garwa." "Tsaki yayi ya fito zai sake fita, aikuwa ta sake razana, kai tsaye inda take ya nufa, ta fara ™o™arin mi™ewa tsaye, ya" sanya ™afarsa ya tankaWata ta faWi ™asa. """Shine ki ke je ki ka gaya musu bana kwana a gidan nan ko? Idan na kwana a gidan uwar me zan yi miki?""" "Da sauri ta girgiza kai ta ce ""A..aA'a iya ce ya aiko nemanka, wallahi ba faWa na yi ba"" tayi maganar cikin rawar" murya. """Rufe mini baki"" yayi maganar yana dukanta a ka da hannunsa." "Ta saka hannu bibbiyu ta dafe kanta, saboda jin zafin dukan da tayi, dan ma Allah ya taimaketa, tudun gashinta bai" bari ta ji zafin sosai ba. """Idan ki ka kuskura ko da wasa, ki kai ™arata, sai na yanka ki, kuma azabar da zan gana miki, sai kin gudu da ™afarki," "ke baki san yadda na tsaneki ba ko? Zaki gani yanzu ai, banza mai kama da dabbobi""" "Kame jikinta take sake yi, saboda gudun kar ya kuma dukanta, aikuwa sai da ya sake takata da ™afarsa, sannan ya" fita. "Sai da ta tabattar ya fita, sannan ta iya Wagowa a hankali, ta bi hanyar da ya fita da kallo." "Ta kalli jikinta, da ya Sata mata da ™asar takalminsa, tun da tazo gidan sau Waya tayi wanka, shi ma ba soso babu sabulu. Kayan jikinta tun wanda ta zo da su ranar da aka kawota, Iya ta ce za a aiko mata da kaya, amma shiru." "A hankali ta saka hannu ta karkaWe ™asar, tana takaicin yadda ya ™as™antar da ita ta hanyar takata da takalminsa mai" datti da taSo. "Tayi shiru tana ta sa™e-sa™e a zuciyarta, ta haWe gwiwoyinta, ta kifa kanta, ta nemi hawayen ma ta rasa, sai zafi da" ™unar zuciya. "Yaya Hashim bai zo ya ganta ba, maman na'ima ba ta zo ba, tayi ta lissafin mutanen da take sanya ran su zo su ganta," amma basu zo ba. *** "A Sangaren mariya kuwa, tuburan depression ya zame mata hauka, ga ta dai a nutse, sai dai babu cikekken hankali, wasu lokutan sai hankalin ya dawo, ta yi ta harkokinta, amma da abun ya juyo, sai daina cin abinci, ta daina magana." "Duk wanda ya shigo da ™aramin Wa gidan, sai ta ce sai an bata umminta, ko ta Wauki fulo tana yi masa wasa, ta ce" ummi ce. "Idan ´an yara mata suka shigo gidan, suma sai tayi ta kiransu da sunan ummi. Ta ce ""Yaya Wanlami, kalli yadda ummina tayi wayo ta girma""." "Ya amsa mata da ""Tubarkallah, ki yi ta yi mata addu'a, Allah ya ™ara rayata""" "Ta Wan yi shiru sannan ta ce ""Ba ummi ba ce, ummina ba™a ce mai kyau, bari in tashi in zuba ruwa in yi mata wanka," "na goyata garin nan da sanyi""" "Yayi saurin tashi, ganin da gaske tana ™o™arin kama ´ar mutane ta yi mata wanka, ya ce ""Ki yi ha™uri in anjima sai ki" "yi mata wankan""." """To ai bana son babanta ya dawo ya tarar da mu, ba mu yi wanka mun yi kwalliya ba, kaga yana son turare da lallen" "da nake yi masa, baban ummina har kayan kasuwa yake sayo mana"" haka tayi ta gwamutsa masa zantuka." "Yayi shiru yana kallonta, ba zai manta zuwan ™arshe da yayi gidan Iya ba, da yaje da maganar neman alfarmar" "Waukar ummi, ko na ´an kwanaki ne, dan hankalin mariya ya kwanta, ta fara samun matsala a ™wa™walwa, amma ta kada baki ta ce Allah ya ™ara, hauka yanzu ta fara da yardar Allah sai ta din ga bi bola-bola hakkin ran Wan ta ne." Tun daga nan yayi alwashin ummi ko ´ar gwal ce ba zai kuma zuwa da niyyar a bashi ba. "Mama ta fito ta taya shi lallaSa mariya, suka mayar da ita Waki, sai surutai take, tana basu labarin baban ummi da" "kuma ummi, sai dai ko da wasa ba ta zancen Iya, ko sauran mutanen gidan sai ummi da babanta." "Ummi ta sakankance idiris ba zai kwana a gidan ba, dan haka har ta hau kan tsurar katifar ta kwanta, sai dai ta kasa" "rufe idonta tayi bacci, saboda tana jin tsoro, ga gari hadari na ta haWuwa, sai addu'a take Allah ya sa kar ayi ruwan sama." "Sai da hadarin ya haWo gaba Waya tare da iska, kawai ta ga hasken tochlight a tsakar gida, inuwar Idris ta hango, ya" "tunkaro Wakin. Ta runtse idanunta, tana fatan Allah yasa ba shi bane ba, sai dai ta ji ya mayar da ™ofa ya rufe, hakan ya tsananta bugun zuciyarta." "Ba ta san me yake yi ba, saboda ta rufe idonta, ™afafuwanta ya taka ya ce ""Ke dalla tashi"" yayi maganar a matu™ar" "kausashe cikin rawar jiki ta motsa, ta tashi zaune, me zata gani Idris a tsaye a kanta tsirara kamar mahaukaci." "Ihu ta saki, ta runtse idanunta ta dafe kanta da hannayen ta." """Dalla malama rufe mini baki, ki tashi na ce, uban meye baki sani ba? Munafukar banza da ta wofi, ma™aryaciya an cuceni an haWani da saura, har da zuwa ki gaya musu bana kwana a gida, ai na san kin san komai kin saba""." "Kyarma ta fara yi, ta™i motsawa, aka kece da wani irin ruwan sama mai ™arfin gaske, ba ka jin komai, sai sautin" zubarsa da ™arfin gaske a kan kwano. "Ganin za ta Sata masa lokaci, ya sanya ya jefar da fitilar hannunsa yayi kanta, kamar zararre." Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS (FREE BATCH) P12 "Kamar mai shirin tarayya da dabba, haka yayi kan ummi, ya fara yage suturar jikinta, yana ja tana ja, tana ihu tana" bashi ha™uri. """Ba zaki rufe mini baki ba?"" Yayi maganar cikin fusata." "Warin bakinsa ya daki hancin ummi, kai ka ce an buWe masai." "Sai dai ba ta gama sha™e warin bakinsa ba, warin gashin kanta ya daki hancinsa, gashi ne fal Allah ya bata shi, sai dai" "kasancewar babu gyara babu tsafta, ya sanya yake wani irin tsami mara daWin sha™a." "Sai da ya ware gashin ya sauka bayanta, warin ya ™aru har wani gafi gashi gashin yake yi, saboda tururin warin dauWa" da ™azanta. "˜yale gashin yayi, ya cigaba da ™o™arin rabata da suturar jikinta, sai dai nan ma jikin ummi, warin dauWa yake yi, da" "tsamin gumi, saboda rashin wanka da kula." "Har Wauke numfashin sa yake yi, ita kanta ummin warin hammatar idiris Win ya hanata sukuni, yafi ™arfinta nesa ba kusa ba, amma ba ta gaza ba wurin ™o™arin kare kanta." "Duk da a duhu ne bai hana shi, kifa wa ummi mari ba da dukkan ™arfinsa, Allah ya sa hannunta ya samu ba fuskar" "ba, amma sai da ta gigice." "Marin da yayi mata ya sanya ta saka kataSus, har ya cimma in da yake burin zuwa, sai dai wari da ™arni mai haWe da" "zarni ya bugi hancinsa sai da yayi baya, take ya ji cikinsa ya yamutsa masa, kamar zai yi amai, nan da nan zuciyarsa ta fara tashi." "Duk yadda ya so Wauke numfashin sa ya kasa, wani irin ba™in ciki da takaici ya ninku a zuciyarsa, ya laluba ya Waukko" "fitilarsa ya hasketa, ta kare jikinta sai kuka take yi." "Ya tashi ya rufeta da duka, abun da ta fi tsana, ya din ga takata da ™afarsa, sannan ya janyota ya hankaWata waje ana" "wannan ruwan saman, ba tare da imani ko tausayi ba. Kuka take iya ™arfinta, tana danna ™ofar Wakin, amma ya saka sakata ta ciki." "Tsakar gidan ya sha™e da ruwa, saboda rashin magudanan ruwa a unguwar." "Jikinta duk ya yage mata sutura, kuma a haka tsirara ya hankaWota waje cikin ruwan sama." "Ga wani irin tsoro take ji, balle ta tafi Waya Wakin, haka ruwa ya din ga dukanta tana kuka. Tun tana saka ran ruwan" "zai Wauke, har ta zubawa sarautar Allah ido, ™afafuwanta suka gaji saboda tsayuwa, ruwan saman nan ya ™arasa zuba a kanta." "Ta din ga buga ™ofar Wakin a hankali ta na cewa ""Dan Allah yaya idiris ka buWe mini na Wauki kayana, sanyi nake ji dan Allah"" tayi bugun har ta gaji, jikinta ya din ga wata irin karkarwa saboda sanyi." "Ruwan, bai gama Waukewa ba, ta fara takawa a hankali ta na ™an™ame jikinta saboda ™yan™yamin ruwan da ya kwaso dagwalon unguwar ya shigo ya taru a gidan." "Šaya Wakin ta nufa, sai dai kasancewar ba taga babu ™ofa, a buWe yake, shima ta tarar ya malale da ruwa, babu in da za ta zauna, ta samu wuri Waya ta raSe tana cigaba da kuka." "Har garin Allah ya waye ummi na tsaye, babu wurin da zata raSa ta zauna, saboda an yi ruwa ba Wan kaWan ba." "Gari ya fara haske tana sanya ran ya buWe ™ofa ta suturta jikinta, amma bai buWe ba, ta din ga fargabar kar a zo gidan" a tarar da ita jikinta babu sutura. "Sai da gari yayi haske tar, sannan ya zare sakata ya fito ya shiga banWaki, tana hangen sa ta taga, ganin ya shiga" "banWaki, ya sanya ta fita ta shiga Wakin, ta kwashi kayanta da duk ya yayyaga, ta saka, jikinta sai wata irin tsuma yake yi, saboda sanyi, ga ciwo da jikinta yake yi mata da ™afafuwan ta." "A gurguje ta yi alwala, ta koma Wakin yin sallar asuba, duk a Warare take cikin tsoro take yin ta." "Aikuwa a raka'a ta biyu ya dawo Wakin, bai damu da salla take yi ba, ya hankaWeta, saboda wata irin tsanarta da yake ji a cikin zuciyarsa." "Ta mi™e ta cigaba da sallar, ya tsaya a kanta yana kallon ta yana huci, da ta idar da sallar, ta mi™e zata bar masa" "Wakin, amma ya janyota ta baya, ya sake hankaWata ™asa." "Wata irin ashar da yayi mata sai da ta kalleshi a firgice, ya din ga Wura mata ashar yana cin mutuncin ta da na" "iyayenta, har da mahaifinta da ba ya raye a duniyar, har da kiranta da ´ar iska lalatacciya." "Ummi ta yi shiru ta sunkuyar da kanta ™asa, ta nemi hawayen ma gaba Waya ta rasa." "Har zai fita ya dawo, ya din ga dukanta hannu da ™afa, cike da tsana da jin haushin ta." "Ya gama rashin mutuncinsa ya fita, ta tashi a hankali, ta koma gefe tayi zuru da ido." "Sai a lokacin kuma ta samu damar yin kuka, jikinta sai ciwo yake yi, ga yunwa tana ji, gashi haryanzu sanyi take ji, ta" "kwanta a wurin, ta hau bacci." "Sallamar da Iya take kwaWawa a tsakar gida ne, ya sanya ummi farkawa, ta fito da sauri, ta ga Iya tare da yaya, mahaifiyar su Idris." "Murmushi ummi ta yi ta ce ""Iya sannu da zuwa, yaya ina kwana""" """Ai kya bari mu shigo mu zauna ko""" "Ta basu hanya suka shiga Wakin, suka zauna, yaya tayi ™uri tana kallon ummi, Iya ta ce ""Ke lafiya na ga kayanki a" "yayyage?""" """Ba komai""" """Kamar yaya ba komai, kamar wadda ta yi dambe"" hawaye ne ke shirin taruwa a idon ummi." """Kuma dan ™azanta tun da aka kawo ki baki canza kaya ba, yau wurin kwana biyar""." "Ummi ta buWe baki za ta yi magana, ta kasa hawaye suka riga maganar fita." "Yaya ta ce ""Menene na kuka kuma ummi?""" "Iya ta ce ""Sangarta mana, idan zaki yi wa kanki ™iyamullaili ki zauna ki daina wannan kukan shikenan, idan ba zaki" "daina ba, sai ki yi ta yi, ga kaya nan na Webo miki a kayan auren da aka kaiwa waccan, abun bai yiwu ba, sauran an sayar an bashi kuWin yayi muku cefane, sadakin ki kuma, na bayar a sayo akuya a bayar da kiwo""." """Dan Allah iya ki mayar da ni gida, bana son zaman nan""" """Ki kiyayeni ummi, tun kan na Sata miki rai, bana son shashanci, ki tashi ki yi wanka ki canza wannan kayan""" "Tashi ummi ta yi tana kuka, ta fita tsakar gida, suma fitowar suka yi, wai har tafiya za su yi." "Ummi ta tsaya tana kallonsu, suka fice, wai wata unguwar zasu je, to da me za ta yi wankan, ko ruwa ba ta da shi? Ta" "koma Waki ta zazzage lesar vivar da Iya ta kawo mata, atamfa ce kala uku, sai sabulun wanka uku, man shafawa Waya da soson wanka." "Sai kuma 'yar tsala, a ™ulle a leda, ummi ta ture kayan ta kwanta, wani irin zazzafan zazzaSi ya rufeta, saboda dukan" ruwan sama. "Sai da ummi ta kwana biyu tana zazzaSin nan, babu abun da ya shafi Idris, da ya dawo zai koreta daga Wakin, bayan" "ya gama ci mata mutunci da zaginta, wasu lokutan sai yayi mata dukan tsiya ma, duka na cin mutunci, haka take kwana a Waya Wakin da babu ko ™ofa a ciki, idan aka yi ruwan sama, haka zai sameta a Wakin nan." "˜arshe ma ya watso mata kayanta da ga Wakin da katifa take, ya ce ta koma Waya Wakin." "Da ya tuna ™arin da ya ji tana yi, da kuma yadda suka din ga lalubeta tana yarinya, sai ya ji ya ™ara tsanarta, da ganin an bashi saura." "Dama abinci ba a magana, ba bata yake yi ba, wasu lokutan ne idan yaran gidan su za su zo, babar Idiris Win kan zuba" mata abinci a kwano a kawo mata. "Tana kwance a Waki tana numfarfashi, zazzaSi da ciwon kai sun ™i sauka, fitsari ya dameta, ta tashi da ™yar, ta je ta" "yi, tana shirin komawa Wakin, ta ji an ce ""Ummi""" "Tana waiwayawa taga Na'ima, ai sai ta nemi ciwon ta rasa, cikin wani irin zafin nama, ta rungume Na'ima ta fashe da" kuka. "Ita ma Na'iman kuka take yi, ta Wago ummi ta kalleta ta ce ""Ummi ba ki da lafiya ne? Na ji jikinki zafi?"" Ta jinjinawa" na'ima kai. """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, yanzu ummi a rasa wanda za a aura miki sai wannan Wan iskan, dukan ki yake yi kenan? Kalli shaidar yatsu a fuskarki"" Ummi dai ta yi shiru, daga baya ta ce ""Mu shiga Waki""" Saroro na'ima ta bi Wakin da kallo. """Ummi kar ki ce ba su yi miki kayan Waki ba?""" """Suna can Wakin, koro ni yayi nan shi ne yake kwana a Wakin""" "Na'ima ta zauna tayi kuka mai isarta sannan ta kalli ummi ta ce ""Wai ke ba ki san in da mamanki take ba? Anya ma" "kuwa sun san halin da ake ciki?""" """Yaya Na'ima nifa tun da aka tafi da mama ban sake ganinta ba, dan Allah idan kin san in da take ki kaini, na gaji," "wallahi yaya Idris dukana yake yi, duk jikina ciwo yake zai kasheni""" "Ta rungume ummi, ta din ga rarrashin ta, ta ce ""Kiyi ha™uri ummi, ban ma san an yi miki aure ba, mama ce ta aika" "™anin mijina ya gaya mini, Allah yana sane da ke ummi, bari na je gida na kawo miki abubuwan da na kawo miki, sai na kawo miki tabarma da labule, a kafa a Wakin, tabarmar ki din ga kwana a kai""" "Ummi ta yi ta mata godiya, ta bata abinci, ta aika ™annenta suka sayo mata magani, aka kafa labule, ta shimfiWa" "tabarma, sai Wakin ya Wan yi kyan gani." """Yaya na'ima, dan Allah idan Allah ya yassare miki, ki saya mini wando, nawa ya ™arasa lalacewa, ba zai saku ba""" """Ummi meyasa ba zaki din ga zuwa wurin mama kina gaya mata ba? Ya za ayi ki rayu da wando guda Waya, abun da a" "™alla a rana ana so ki canza biyu""" "Ummi ta yi shiru, tana wasa da yatsun hannunta, yanzu ma dan ta ™ure ne ta nemi alfarmar na'ima, dan idris ya" "™arasa shi, wandon har da in da ta kama take ™ullewa." "Ta ji daWin zuwan na'ima, ta bata abubuwa da yawa, har da kuWi, sai bayan la'asar ta tafi, kuma Allah ya taimake ta," Idiris bai dawo ba a lokacin. "Duk yadda ummi ta so ta yi wa naima bayanin halin da take ciki, kasawa ta yi, ta ji abun yayi mata girma ta faWa, dan" "haka ta yi shiru da bakinta, ta samu ta saya mata wanduna guda huWu, har da ribbon." "Duk in da idris ya haWu da abokansa, suka yi masa kirarin ango, da tambayarsa yaushe za su cin girkin amarya, sai ya" "hau masifa yana basu labarin halin da ummi ke ciki, na mummunan ciwon sanyi da yadda take bugawa, da ™azanta tare da ™orafin ragowa ce aka haWa shi da ita, su yi ta masa dariya, suna ce masa angon WoWWoya." "Tare da tabattar masa, idan bai yi da gaske ba, sai ya kwashi ciwon." "Sai dai ko sun tambaye shi dalilin fasa auren sa da Hindu, sai ya Soye musu gaskiyar zancen." "Haryanzu kuma bai rabu da hindu ba, yana lallaSawa su haWu a wani wurin na daban, duk da tarin kashedi da" mahaifinta yayi mata a kan idiris. "Na'ima kuwa a ranar zata koma gidanta, suka haWu da magaji a hanya, suka haWu suka gaisa." "Ta ce ""Yaya magaji ashe aure aka yi wa ummi babu labari?""" "Hashim ya ce ""Ke dai bari na'ima, abun ne yazo babu shiri, ni kaina ban san da zancen ba sai ana gobe Waurin aure""." "Na'ima ta gyaWa kai ta ce ""Amma, ka yi ha™uri da abun da zan ce, wallahi ku din ga gaya wa kakarku da Wan uwanka" "gaskiya, ya za a katsewa ummi karatunta, kuma a haWata aure da wanda baya ™aunarta, dama ita ba bi ta kanta za ayi, aji ko tana son sa ba, gaba Waya a firgice take a cikin gidan nan, jikinta duk shaidar duka, ya korota daga Waki, Wakin da na tarar da ita, ba ™ofa babu taga, babu abun zama, ba ya bata abinci, wace irin rayuwa ce haka? A gidanku ba ta huta ba, an aurar da ita, ta buWe sabon babi na ™alubale, sai yaushe za ta huta kenan? Meyasa Iya ta tsani ummi ne, kamar ba a cikin jikokinta take ba?""" "Hashim ya numfasa, cike da damuwa da takaici ya ce ""Biyayyar da iyayenmu ke yi wa Iya, ta samo asali ne ga" "wasiyyar mahaifinmu, na lallai su yi mata biyayya. Bayan haka ban san dalilin da ya sanya bayan biyayyar suke rufe idonsu a kan gaskiya ba, su kasa nuna mata hanyar da ta dace ba." "Nayi iya yi na a kan auren nan, sai dai sun fi ™arfina, ni dama ba wani shiri muke yi ba, saboda bani da kuWi, Idris kuma sunan mahaifinta ne da shi. ˜iyayyar ummi kuma, dama ba ta son mahaifiyar ummi, saboda kawu Magaji yana matu™ar son ta, har wasu lokutan baya iya Soye son da yake yi mata, bugu da ™ari, baban ummi ba shi da komai, bai mutu ya bar komai ba, duk da haka dai, ban san dalilin da ya sanya ta tsananta ™iyayyar ummi haka ba." "Zan cigaba da yi wa idiris nasiha, duk da ba jin shawara yake yi ba, zan kuma biya ta gidan yanzu, in ga halin da take ciki""." "Jiki a sanyaye na'ima ta ce ""Yakamata kam, ummi na bu™atar kulawa da jaba jiki, har ga Allah ina jin tausayinta sosai" "da sosai, dan Allah yaya magaji ka din ga zagayata""." """Kar ki damu, in sha Allah, ba zai gagara ba, ina godiya sosai da gudunmawar da ki ke bawa ummi""." """Bakomai yaya magaji, ummi ™anwata ce, ba zan manta karamcin iyayenta a gare ni ba, da yadda suke girmama" "iyayena ba""" """Haka ne, ki gaida gida, da maigidan""" "Suka yi sallama, kowa ya tafi." "Kasa wucewa gida magaji yayi, ya wuce gidan Idris da bai taSa zuwa ba." "Sallama yayi ya tsaya a waje, ummi ta le™o, tana ganinsa tayi murmushi ta ce ""Laa yaya magaji, shigo baka zo ba sai" "yau""" "Ya kalleta duk da tana da duhu, amma ga shaidar mari nan a gefen idonta." "Ta yi gaba ta ce masa ya shigo, ya ce ""A'a bani abun zama, na zauna a nan""" "Ta shiga ta Waukko masa tabarma, ta shimfiWa masa ta ce ""Yaya yaya na'ima ta zo fa""" "Ya ce ""Haba?""" """Wallahi, duk ta sai mini kayayyaki ta bani, ita ta bani tabar nan ma""" """Masha Allah, Allah ya saka mata da alkhairi""" "Ta ce ""Amin""" "Ya Wan dube ta, ya ce ""Ummi babu wata matsala? Komai lafiya ™alau?""" "Ta jinjina masa kai ta ce ""Eh""." """Na san ko baki faWa ba, akwai matsala ummi, amma dan Allah ki kwantar da hankalinki, komai zai wuce in sha" "Allah""" """Yaushe zai wuce yaya? Gobe ko jibi?"" Tayi maganar idanunta na tara hawaye." """Lokaci ne ummi, zai zama tarihi""" Tuni idanuwanta suka fara zubar da hawaye. """Ki dake ummi, ki ™arfafi zuciyarki, na san a cikin matsala ki ke, ki yi ha™uri ummi, ki share hawayenki, zai zama" "murmushi wataran"" goge hawaye take yi, sai dai tana gogewa wasu suna zubowa." "Idiris ne ya bankaWo babu ko sallama, yadda ummi ta zabura kawai ya isa ya baka tausayi." "Ko kallonsu bai yi ba, ya shige ya buWe Wakin da yake kwana, ya shiga." "Hashim ya tashi ya bi bayansa, ummi ta karkaWe tabarmar, ta Waukko tsintsiyar da na'ima ta bata, ta yi shara," "hayaniyar hashim ta din ga ji, da idris." "Hashim yana ce masa ""Ka ji tsoron Allah wallahi, idan ka cigaba da biye wa Iya, wallahi Allah ba zai barku ba, kuna ta" "azabtar da marainiyar Allah ba gaira babu dalili""." """An azabtar da ita Win, ni na ce a aura mini ita? Ko na ce ina son ta ne, kai meya hana a aura maka ita? An bani saura" "™azama mummuna, Wallahi ba zan zauna da ita ba, sai ta gudu da ™afarta""." """Amma ita ma ai ba cewa tayi tana sonka ba, haWin Iya ne, ita tayi ha™uri, kai me zai hana ka yi ha™urin?""" "Idris ya ce ""ba zan yi ha™urin ba, ka fita daga harkata, ko kai ma na karta maka rashin mutunci""" "Haka suka yi baran-baran, hashim ya fito, ummi tana ce masa kai gaida gida, kai kawai ya jinjina mata ya tafi." "Yana fita, Idris ya dirar mata da duka da zagi da cin mutunci kamar yadda ya saba, yana i™rarin ™ararsa ta kai wurin magaji." "Ma™wabciyar su da ta kasance dattijuwa, yau ta kasa jure ihun ummi, ta shigo kawo mata Wauki, ta din ga bashi" "ha™uri, amma mursisi ya ce ta fita ta bar masa gida, ganin idiris bai yi kalar mutunci ba, ya sanya ta fita ta bar gidan tana tausaya wa ummi." "Tun daga ranar ya ™ara tsananta azabtarwar da yake yi mata, gashi ya tula mata wankinsa, ya ce tayi masa, idan tayi" "bai fita ba, ya kamata ya zane ta, ban da zagi da cin mutunci." "Abinci kuwa ko tumatir bai taSa kawowa ba, sai dai ta aika wa iya, Wataran ta bata, wataran ta ce ba ta da shi." "˜arshe sai da iya tayi ta mata faWa, wai ba zata iya rufawa Idris asiri ba, ta san dai ba wata cikakkiyar sana'a ce da shi" "ba, ranar da ya kawo su ci, idan ba shi da shi ta din ga ha™uri." "Dattijuwar matar nan ta fuskanci halin da ummi take ciki, ta Wauki ragamar ciyar da ita, idan ta cewa ummi ta gudu ta je gida ta kai ™arar abun da yake yi mata, sai ummi ta ce ko ta je dawo da ita za ayi." "Da ya kalli ummi, ya tuna a yanayin da ya sameta, sai ya ™ara ™aimi wurin cutar da ita, haWi da zaluntar ta." "Idan aka zo ana sallama da shi abokansa, sai ta jiyo suna kiransa da angon WoWWoya, ba ta kawo komai a ranta ba, sai" "ranar da ta jiyo suna tambayarsa ina amaryarsa WoWWoya, ya ce musu kar su sake haWa shi da wannan jakar yarinyar." "Duk da ™arancin shekarun ummi, a lokacin ta fuskanci asiri ya tona mata a wurin abokansa, hakan ya sanya ta yin" kuka da har kanta ya yi ciwo. "A haka a wannan ba™ar azabar, tayi wata guda cir a gidan sa, tun tana tsoronsa har ta fara dakewa da duk abun da zai yi mata yayi mata." "Yau ta tashi da wani irin zazzaSi mai zafin gaske, wanda baya rasa nasaba da dukan ruwa da kuma azababben sauron" da yake cizonta a wannan Wakin. "Ga gudawa da take zugawa babu ™a™™autawa, jikinta duk yayi weak." "BankaWa labulen yayi, ya tarar da ita a kwance, ya watsa mata kayansa ya ce ta wanke masa. Shiru tayi ba ta motsa ba, ya daka mata tsawa ta ce ""Yaya bani da lafiya""" """Ina ruwana, dalla fito""" "Ta janyo jikinta ta kwaso kayan ta fito, ya fita sayen omo, ta kwanta a kan kayan, tana jin Wumin ranar dake ratsata," wanda hakan ya sa zazzaSi ™ara rufeta. "Azabar zafin dukan da yayi mata da ™afarsa yasa ta tashi da sauri, tana ri™e hannunta." """Bacci na ce ki yi?"" Shiru tayi tana sunkuyar da kai." "Wani irin yawu ya haWiye, yana ™are wa ummi kallo, duk ba™in fatar nan ta ta fatar tana da Waukar ido." "A wurin yayi yin™urin sake afka mata, sai dai ba ta sauya zani ba, duk da ta samu sassauci, na ciwon saboda yanzu" "sau biyu take sauya wando a rana, kamar yadda Na'ima ta gaya mata." "Amma duk da haka tana wannan ™arin mara daWi, duk da jikinta baya wari yanzu, saboda ta samu sabulun wanka." "Zura masa ido kawai tayi, saboda a galabaice take da ciwo" "Wata mummunar ashar yayi mata, yana zubar da yawu, ya Wagota ya din ga kifa mata mari." "Kukan ma ba ya iya fita, saboda azaba da masifar idiris, da yake abu kamar dabba ba Wan adam ba." "Ya din ga tsine mata albarka, da ita da iyayenta, dan har Iya sai da ya zaga." ˜arshe ma ya dan™ara mata saki a wurin. "˜afarta ko takalmi babu, ta gyara suturar jikinta ta fice daga gidan a haka, ta tafi gida ga hannunta Waya kamar ba a" "jikinta yake ba, saboda takata yayi a hannun." "Iya da ke iza wuta ta mi™e tana faWin ""Ke lafiya?""" "Kan ummi ta yi magana, jiri ya Webe ta ta faWi ™asa." "Da sauri Iya ta ™arasa kanta ta ce ""Ke, menene wai?""." """Iya zan mutu, yaya idris zai kashe ni, dan Allah kar ki mayar da ni, ya ce ya sake ni"" tayi maganar cikin gunjin kuka." "Ta taSa jikin ummi ta ji zafi, ga fuskarta shaidar yatsun Idris kwance a fuskar ta har idonta yayi taruwar jini." """LallaSa ki tashi ki shiga Waki ki zauna, daga yin aure ba a kashe shi ba, bari dai ya zo mu ji me ki ka yi masa"" Iya ta" tashi ta fita. "Kuka ummi ta din ga yi, tana jin dama ta mutu ta huta, idan aka mayar da ita gidan idris ta san sai ya kashe ta." "Da ™yar Hashim ya nemo idris, aka nemo babansu, domin jin menene yake faruwa." "Sai dai daga mugun kallon da yake yi wa ummi, ka san babu Allah a ransa." "Babu zato babu tsammani sai ga kawu yahaya ya dira a gidan, kuma bai tsaya ko ina ba sai sashin Iya." "Sai dai babu walwala ko fara'a a tare da shi, suka gaisa da Iya da Wan uwansa, da su Hashim. Sannan ya kalli Iya ya ce" """Iya dan me za a aurar da ummi, ba tare da na sani ba? Sai shekaranjiya magaji yake gaya mini?""" """Saboda kai ne ubanta? Uban waye ma ya ganka balle ya gaya maka, tangarWa aka samu da wadda zai aura, na saka" "aka yi da ita dan rufuwar asirinmu""." "Ummi da baccin wahala ya Wauka, kamar a mafarki ta ji muryar kawu yahaya, mi™a hannu ta fara yi ta ce ""Kawu""" "Cikin azama ya nufi ummi ya ce ""Na'am mamana""" """Dan Allah ka kai ni wurin mama, idan na koma gidan Idris kashe ni zai yi"" ganin tana ™o™arin tashi ta kasa, ya sanya" ya Wago ummi. """Innalillahi wa Innalillahi raji'un"" ya faWa a razane." "Fuskar ummi ya gani a kumbure suntum, ga hannunta Waya ma ya kumbura ba ta iya motsa shi sosai." """Meyafaru haka?""" """Dukana yake yi kawu, dan Allah kar ka bani a nan wallahi mutuwa zan yi, idan baka san in da mama take ba, ko" "gidan marayu ka kai ni, ko idan akwai makarantar almajirai ka kai ni, zan mutu wallahi "" tayi maganar tana wani irin gigitaccen kuka." """Kar ku ce mini shi yayi mata wannan dukan?""" "Iya ta ce ""Ka ga Yahaya, ba abu ne na tashin hankali ba, abun da muke shirin sasantawa kenan, kai me take yi maka" "ne?""" "Cikin fitsara da rashin kunya ya ce ""Haba Iya, kin san ni ba son ta nake yi ba, yarinya da take saura ce, ai kin san" "komai aka li™a mini ita, ga sanyi ya kasheta ban da wari da Woyi ba abun da take yi, an li™a mini na kwashi masifa gaskiya ba zan iya ba, jikinta kamar an buWe masai, nima ba iya zama zan yi da ita ba""." "Tsit suka yi, babu wanda ya zaci fitowar wannan maganar daga bakinsa, ba™in ciki da takaici ya rufe Hashim." """Madalla, ka iya rubutu ai ko?"" Ya jinjina kai." "Kawu yahaya ya ciro takarda da biro ya ce ""Sakar mini ´a ta""" "Iya ta fara ""A'a Yahaya, ai dauWar gora ciki ka sha ta """ """Ba wata dauWa iya, koma menene ya samu ummi laifinki ne, kina me sanyi yayi mata wannan kamun? Da dauWar" "gorar ciki ke shan ta, shi ya kasa rufa mata asiri ya nema mata magani, ya tona mata asiri haka, shi mai ya hana ya sha dauWar gorar?, laifin waye idan ba naki ba, ya saki ummi, da ita zan tafi, abun da yayi kansa ya yi wa, ´ar shekara sha uku aure wata Waya ya rabu, In sha Allah ba zata wula™anta ba, na yi imani da Allah balarabe ba zai bari iyalinmu su wula™anta bayan bamu ba"" yayi maganar ™asan zuciyarsa yana jinjina girman hukuncin da ya yanke, dan ya san da bada™ala idan ya je da ummi gidansa." "(Ina godiya da tarin comments da ake yi a kan litattafan bright pens, cutarwa, munafukin miji, yi wa kai, masu ™orafi" "a kan littafin cutarwa, ayi ha™uri da yadda labarin yazo, ina ganin sharhi da ™orafe-™orafe ina godiya sosai )" Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS (FREE BATCH) P13 "Iya ta ce ""A'a Yahaya, kar mu yi haka da kai, wannan abu ne na cikin gida da yakamata a sasanta shi, wannan ai sai" "asirinmu ya tonu, duniya ta zage mu""" """Iya zagi na nawa kuma? Kalli jikin yarinyar nan fa, baiwar ubansa ce ita? A gabanki a gaban ubansa yake aibata ta" "yake cewa baya son ta, baya ™aunarta, wallahi dole ya saketa, zan je da ummi ta cigaba da karatunta""." """Gaskiya ban lamunta ba yahaya, ba zaka Sata zumunci ba da abun da na ™ulla dan ™arfafa zumunci ba""." "Hashim da bai yi niyyar sanya baki ba, sai da ya ga abun na iya ya™i ci ya ™i cinyewa ya ce ""Iya wane zumunci kuma" "banda wanda aka Sata?""" """Rufe mini baki dan ubanka, ai duk kai ne munafikin da ka kunno kowacce wuta, ban yadda a tafi da ummi ko ina ba," "ko auren ya mutu, muna nan a bar mini ita""." "Yahaya ya kalli Iya ido cikin ido ya ce ""Wallahi iya idan ki ka hana ni tafiya da ummi, zan Webowa idiris hukumar kare hakkin Wan Adam, su bi mata hakkinta, kuma idan suka tashi, har ke ba zasu bari ba, da duk mutanen gidan nan, na" "farko ga child abuse, by forced marriage, kun mata auren dole da ™anan shekaru, ga dukanta da ci mata mutunci, deformation of character Sata mata suna, ta hanyar yaWa larurar da take fama da ita a cikin mutane, wanda duk ya zo kunnena tun kan na zo nan na samu lanari, kuma mariya ma zata iya shigowa cikin lamarin nan, ™wace mata ´a babu dalili da ki ka yi, dan dai suma ba su san ´ancin su bane, da sun haWa ki da hukuma, da sai kin basu ´ar su""." "Saminu ya ce ""A'a yaya yahaya, ba za ayi haka ba""" "Cikin rikicewa Iya ta ce ""Yahaya ni zaka kai ™ara hukuma ka saka a rufe ni?""" """Ba ™ararki zan kai ba, ™arar wannan sakaran zan kai, idan kuma na kai ™ararsa su hukuma zurfafa bincike zasu yi, ina gaya miki abun da hakan ka iya haifarwa ne, kai kuma Wauki takarda da biro, ka sakar mini ´a, ko da™i™ancin naka bai" "bari, ka iya rubutun ba?""" "Cikin kumbura baki ya Wauki takarda da biron, ya rubutawa ummi saki biyu." "Kawu yahaya ya karSa, ya kalli ummi ya ce ""Tashi in tayaki ki haWo kayanki mu tafi""" "Magaji ya ce ""Bari na tayata"" a hankali ta ce ""Ai kayan suna can gidan, sai kuma kayana da ke Wakin itace""" "Kawu Yahaya da kansa ya tashi, ya je Wakin itacen, ya Waukko vivar kayan ummi, sai dai ya ga tsummokara ne kawai," dan haka ya ce ba za su tafi da su ba. "Iya ta din ga harar ummi, amma ummi tayi kamar bata gani ba, magaji ya kawo kayan ummi." "Jama'ar gida suka taru, suna kallon ummi za ga tafi birnin kanon dabo gidan kawu yahaya, wasu na tausaya mata," wasu kuma na yi mata murna. """Yahaya"" Iya ta kira sunansa." "Ya amsa mata, ta ce ""Ka yi mini al™awarin ba za ka kai ummi wurin mariya ba, dan idan haka ta faru, abun da zai biyo" "baya ba zai yi mana daWi ba""." """Abu Waya na sani, na Wauki ummi tsakani da Allah dan inganta rayuwarta, ni ban san a in da mahaifiyar ta take ba," "amma akwai lokacin da lallai dole a nemi dangin mahaifiyar ummi, ta gansu, dan babu in da shari'a ta ce a yanke ala™a tsakanin uwa da Wan ta, ko da kuwa kafura ce, abun da yake tsakanin ki da mahaifiyar ta daban, kuma bai kamata ya shafi ummi ba"" Iya tayi mu™us, dan ba ta son yi wa kanta sagegeduwar Wan abun duniyar da yake bata." "Sosai kawu yahaya ya yi wa ´an uwansa ta tas, a kan abubuwan da suka faru a kan ummi, kasancewar shi ne babba" "suna girmama shi, duk da kaf Win su sun riga shi yin aure, dam su ba karatun boko suka yi ba, wasun su ma shakara sha tara suka yi aure, amma suna girmama shi sosai mussaman da yana da abun duniya." "Magaji ne ya ri™o ummi, sai layi take saboda yunwa da kuma rashin lafiya." "Magaji ya ce ""Ummi shikenan sai tafiya, in Allah ya yarda wahala ta ™are, sai jin daWi da kwanciyar hankali, ki kula da" "kanki, ki yi karatu da kyau""." "Ummi ta ce ""To yaya, kai ne ka gaya wa kawu halin da nake ciki?""" """Eh ummi, aron waya na samu, na kira shi, idan ba haka ba, bani da wata mafita da zan taimake ki""." "Ummi ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Allah ya sa kar iya tayi ta yi maka faWa, dan Allah idan ka ga yaya na'ima ta zo ka gaya" "mata bana nan, ba zan iya zuwa yi wa mama sallama ba, jikina ba ™wari ba zan so ta ganni a haka ba""" "Ya ce ""To shikenan, in sha Allah""" """To zaka din ga zuwa kanon muna gaisawa?""" "Yayi murmushi ya ce ""Zan din ga zuwa, ai kema zaki din ga zuwa muna gaisawa ko?""" "Ta yi saurin girgiza masa kai ta ce ""In Allah ya yarda ni da gagarwa har abada, ba zan sake zuwa ba, dan Allah idan ka" "samu labarin in da mama take, ka gaya mini""" "Sak yayi jikinsa yayi sanyi yana kallon ummi, jin abun da ta faWa, sai dai bai kamata ya ga laifinta ba, an azabtar da ita" "azabtarwa mai munin da dan ta faWi hakan, ba ta yi laifi ba." "Kawu yahaya ya tsaya suna magana da kawu Ilyasu da sagir, wanda yanzu suka zo riski zasu tafi." "Kawai Idris ya tsinci kansa da dawowa, dan ya tabbattar da gaske tafiya za ayi da ummin? Ko kuwa ba gaske bane" ba?. "Hannun hashim ya gani a cikin na ummi, ya ri™ota sun tsaya suna magana, wani zazzafan abu mai raWaWin gaske," "tamkar sukar kibiya, ya soki ™irjinsa." "TaSe baki yayi tare da jan tsaki, hashim suka ™arasa gaban motar, ummi ta shiga ta zauna tana kallon hashim da" "™ofar gidan da nan ne tushenta, amma azabar cikinsa ko zamanin bayi sai haka." "Yaran gidan har da mata, da ma™wabta sun yi dandazo suna kallon tafiyar ummi." "Kawu yahaya suka gama magana, ya shiga ya kunna motar Ummi ta sauke idanuwanta masu kama da na mage a" "cikin na Idris, idanun da suka kumbura saboda duka Waya yayi taruwar jini a cikin sa, wani irin kallo take yi masa mai kama da na ka saurari dawowata, zaka girbe abun da ka shuka." "Hanyar kano suka kama, suna tafe kawu yahaya yana yi wa ummi nasiha tare da rarrashin ta." "Ya kalli ummi ya ce ""Idan mun je, kar ki kuskura ki gaya wa wani kin taSa aure, kin ji ko?""" Ummi ta jinjina masa kai alamar to. "Suna tafe tana amai, kasancewar baya son su yi dare a hanya, ya sanya ya tsaya ya saya mata ruwan gishiri da suga," "da kuma maganin zazzaSi, suka cigaba da tafiya, ya tanbayeta ko za ta ci wani abun ne? Duk da yunwar da take ji, cikinta babu daWi, dan haka ta ce masa ba ta bu™atar cin komai." "Tsayawa yayi ya saya mata kankana, ya ce ta sha, kaWan ta ci ta kashingiWa, tana tuna wula™anci da cin zarafin da" "idiris yayi mata, da yadda ya tona mata asiri a gaban mutane." "Ko da suka isa kano, wani asibiti ya fara wuce wa da ummi, aka yi mata teses, sannan aka rubuta mata magunguna," "har za su tafi, kawu yahaya ya cewa ummi, ta yi wa likitan bayanin Waya matsalar ta ta." "Sai dai ummi ta sunkuyar da kai, ta kasa magana saboda tsananin kunya da ganin kamar tozarci ne bayanin wannan" matsalar ta ta ga wani. "Ganin ta™i magana, ya sanya likitan tura su wurin wata nurse, tun da mace ce, za ta fi iya sakin jiki tayi mata bayani." "Sai dai ba ta sauya zani ba, nan ma ummi kasa magana ta yi." "Nurse Win ta kalli kawu yahaya ta ce ""YallaSai me yake damunta ne? Ta ™i magana""." "Ya ce ""Kina ji ´a ta ce wannan, a ™auye take hannun mahaifiyarmu, aka yi mata aure na je na tarar da matsala mijin ya ce ba ta da lafiya, sanyi yayi mata yawa, auren ma dai ya mutu""" "Nurse Win ta kalli ummi sannan ta kalle shi ta ce ""Bawan Allah kai gaka wayayye, ya zaka bari a yi wa wannan" "yarinyar ™arama aure a yanzu, kalli fuskarta ma kamar shaidar duka, ni wannan yarinyar ai ba ta fi in saka zani in goye ta ba""." "Ganin za ta fara yi masa faWa, saboda yadda ta Wau zafi, ya sanya ya yi mata bayanin komai." "Jikinta duk yayi sanyi, tana jinjina lamarin, gaba Waya tausayin ummi ya kamata, wannan ´ar ™aramar yarinyar ita ce" "aka yi wa aure, har ya mutu." "Ta kalli ummi ta ce ""Gaya mini menene yake damunki a wurin?"" Ummi ta sunkuyar da kai tare da jin ta a takure." "Ta kalli kawu yahaya ta ce ""Šan bamu wuri"" ba musu ya fita waje." "Ta haWe rai ta kalli ummi ta ce ""Ke dan gidanku ki gaya mini nan asibiti ne, idan baki warke ba haka zaki yi ta aure" "yana mutuwa, saboda wannan matsalar""." "Ummi murya ™asa-™asa ta ce ""˜ai™ayi yake yi mini""." """Tun yaushe?""" """An daWe""" """Ya aka yi aka daWe, wasa ki ke da wurin?""" Ummi ta girgiza kai alamar a'a. """To ya aka yi yake ™ai™ayi, kafin ayi miki auren ya fara ko bayan an yi mikk auren?""" """Kafin ayi mini ne?""" "Nurse Win ta numfasa ta ce ""Sau nawa ki ke canza wando a rana?""" "Ummi ta kalleta ta ce ""Kan ayi mini?""" "Auren ne ba zata iya faWa ba, tana jin nauyin haka." "Ta ce ""Eh, kan ayi auren""" """Wandona Waya ne, idan na wanke sai na saka""" "Tayi ™uri da ido tana kallon ummi, da ta ji ta ce wando Waya." """Yaya ki ke tsarki?""" "Amsar da ta bawa nurse Win ta girgiza ta, dan ciwon sanyin ummi, yana da ala™a da rashin iya tsarki, da tsugunawa a banWaki barkatai, da kuma rashin kyakywar kulawa na uwa da wurin bai samu ba." "Ta dubi ummi ta ce ""Daga yanzu, wando sau uku zaki din ga canzawa a rana, kuma idan ki ka yi bayan gida, sai kin" "fara wanke wurin fitsarinki, sannan ki wanke wurin bayan gida, ba haWe tsarkinsu." "Kar ki kuskura ki yi fitsari kina Wigar da ruwan tsarkin, ki mayar da wando jikin ki, ko ki saka ji™a™™en wando, ki samu Wan tsumma mai kyau, ki din ga wankewa kina ajiyewa a banWakin da ki ke, idan kin yi tsarki, ko kin yi wanka, ki din ga tsane wurin kan ki saka wando." "Idan fitsari ya kama ki a wani wuri daban ba gida ba, ki yi fitsarin a tsaye, idan kin gama sai ki wanke ™afarki, da jikinki, ki daina shiga banWaki barkatai"" ta din ga yi wa ummi bayanin yadda za ta din ga kula da tsabtar wurin, dan babu wanda ya taSa zaunar da ita yayi mata wannan bayanin." """Kin fara al'ada ne?""" "Ummi ta ce ""A'a""" "Nurse Win ta a aika ummi ta kira kawu yahaya, ta ce masa ""YallaSai gaskiya sanyi ya yi mata yawa, kuma na lura" "rashin tsabta da kula ne ya haddasa mata hakan, dan haka dole ku kula, tun da yanzu ka ce ta dawo hannunka. Ku dawo ranar lahadi akwai gynea doctor Win da yake zama, sai ka kawota ta ganshi." "Na so ace da mace ku ka zo, sai ta fi fahimtar bayanina, amma kai Win ba ta Saci ba, ai uba ne kai. A yanzu, abu na farko a sama mata isasshen wanduna, a ™alla shida zuwa dozen. Sai kuma a sama mata flask mussaman na ruwan zafi, na ta ne ta din ga kama ruwa da ruwan Wumi." "Banda tsarki da sabulu, a samo mata ganyen magarya, a tafasa shi ta din ga kama ruwa da shi." "Kuma ka san shi ciwo ne mai naci, dan haka a kula sosai, sai kuma ku nemi kanumfari, tafarnuwa ba mai yawa ba, da namijin goro, a ji™a su a robar ruwa mai murfi, ta din ga tsiyaya tana sha, ta yawaita amfani da kanumfarin nan." "Sai kuma a samo saiwar zogale a din ga tafasa mata da jar kanwa, ta yi amfani da ko guda Waya kafin ku zo ku ga likitan, zata samu sau™i in sha Allah. Wannan na Wan gaya muku ne dabarunmu na cikin gida na gargajiya, kafin Allah ya sa ku zo ganin likitan""." "Ya ce ""To shikenan, na gode sosai da sosai, Allah ya saka miki da alkhairi""" "Ummi ta bi bayansa suka fito, suna tafe a hanya yana jaddada da mata ta ri™e abubuwan da aka gaya mata, ummi" "kuwa gaba Waya jikinta sanyi yayi, wata irin kunyarsa ta rufe ta." Shi kansa yayi mamaki da nurse Win ta ce masa ummi ta ce wando Waya ne da ita. """Ummi""" "Ta amsa da""Na'am""" """Ki kwantar da hankalinki, magnunnan nan zan saya miki zuwa gobe in Allah ya kaimu, har kayan da zaki yi amfani" "da su, duk zan yi miki har makaranta zan mayar da ke da yardar Allah, ke dai ki nutsu ki manta da komai, ban yi miki al™awarin gidana babu ™alubale ba, amma na san bai kai na ™auye ba. Ki dage ki yi amfani da shawararin da ta baki kin ji ummana""" "Ta ce ""To na gode sosai""" "Ya shafa kanta ya ce ""Yauwwa Allah yayi miki albarka""" "Can gagarawa kuwa, Hashim ya sha zagi da cin mutunci da wula™anci a wurin Iya, ba Iya kawai ba, har da mahaifinsa" "suka ™are masa tas, a kan ya kasa rufa wa Wan uwansa asiri, da har ya iya sanar da kawu yahaya halin da ake ciki." "Shi dai yayi shiru bai ce komai ba, amma har cikin ransa yake jin wannan abun da yayi shine mafita ga rayuwar" "ummi, kuma hakan da yayi bai saSawa shari'a ba." "Sirikan iya wasu sun jiye wa ummi rabata da gidan nan, saboda azaba da masifar iya ga ummi." "Iya kuwa ta ji ba™in ciki da takaicin Wauke ummi da yahaya yayi, dan yanzu ta san abu ne mawuyaci idan asirinsu da take ta ™o™arin rufuwa bai tonu ba." "Shi kansa Idris tun da aka tafi da ummi, bai dawo gidan ba, dan ya san zai sha faWa a wurin Iya da iyayensa, shi kuma" "har ga Allah, ya tsani yarinyar nan hakan da yayi shine dai-dai." "Horn yayi, wani matashin yaro, da zai Wan girmi ummi ya zo ya buWe gate Win, ummi ta san yaron amma da daWewa" dan wasu lokutan ya kan zo da shi gagarawa. "Ya shiga da motar harabar gidan, ba laifi harabar mai Wan girma ce, dan a™alla za a yi parking Win motoci uku a ciki." "Wasu ´an mata ne ™anana su biyu farare tas da su, an yi musu kitson ™ari, Waya tafi Waya girma, suka nufo motar suna faWin oyoyo Abba." "Ya buWe motar ya fita ya rungumo su, sannan ya juya ya buWe wa ummi motar ta fito." "Duk da duhun magariba ya fara yi, hasken fitilar da take harabar gidan, ta basu damar tsayawa suna ™arewa ummi" kallo. Ya buWe bayan motarsa ya cewa yaran su Waukko wa ummi kayanta. "Ba laifi gidan mai kyau da shi, ummi sai kallon gidan take yi." "A falo ya kalli yaran ya ce ""Intee ina maama ne?""." """Ta fita da muka dawo daga tahfee, bamu tarar da ita ba""" "Ya ce ""Ok, ga sister Winku nan, sunan ta Salma, amma ummi ake ce mata, you can call her yaya ummi, ku nuna mata" "toilet Win ku ta yi alwala""." "Cikin ™yama intee ta bi ummi da kallo, sannan ta yi gaba, ummi ta bita a baya." "Ummi ta yi salla ta idar, tana ta kallon Wakin, da gani na ´an matan ne, kowacce da gadonta, ga ™atuwar wardrobe," "ga shoe rack Win su Wauke da takalmansu na makaranta da na fita, duka-duka babbar da ake kira da intee ba ta fi shekara goma ba, Wayar kuma bakwai." "Ummi ta fito daga Wakin, ta koma falo ta zauna a ™asa." "Ya shiga kitchen da kansa, ya haWowa ummi tea mai kauri, ya saka intee ta dafawa ummi noodles ta Wora mata ™wai" uku a kai. "Duk da yanayi na rashin lafiya, ummi ta Wan ci, dan bata taSa cin indomie ba, duk da ta na burgeta." "Yaran suka kunna tv suna kallo tare da mahaifinsu, ummi ma kallon take yi, suna ta yi wa babansu surutu, yana ta" "™o™arin saka ummi a hirar, ta dai yi shiru ba ta cewa komai." "Bayan magariba sosai sannan wata mata tayi sallama, ita da wata matashiyar budurwa." "Ya amsa ya Waga kai yana kallonsu, yaran kuma duk suka tashi suka nufeta." "Cikin iyayi ta ce ""Abba ka dawo kenan?"" Tayi maganar tana zama da tsohon cikinta." """Eh"" ya amsa mata a ta™aice." "Ummi ta kalleta ta ce ""Ina wuni?""" "Ta bi ummi da kallo, ta ce ""wannan fa?""" "Ya ce ""Ki fara amsa mata gaisuwar mana""" """Lafiya ™alau"" ta amsa a Wan yatsune." "Ya kalli su inteesar ya ce ""Abdul, intee, shalele ku bi anty rahama maza, ummi ki bisu ki samu ki huta, a haWa mata" "ruwa tayi wanka""" """Wai ban gane ba, ita wannan Win wacece?""" "Ya ce ""Kya tsaya na yi miki bayani ai, yanzu dai daga ina ki ke?""." """Gidan gana na je, wata ´ar aikin nake so ta samo mini, saboda su intee wahala tana yi mini yawa""." """Amma ba kwanan nan ki ka rabu da wata ba, kina ta surutun tayi miki laifuka ba, shi ne zaki sake rakito wata?""." """To Abba yaya zan yi? Ga tsohon ciki, da na haihu zan koma school, ga ayyukan gida ba zan iya ba wallahi. Ka yi" "ha™uri kawai ni dai""." """Shikenan, amma kar ki kuskura ki zo kina ce mini an yi miki kaza an yi miki kaza""" """Na ji wacece waccan yarinyar da ka haWa mini da yara?""" """Dama na san ba saninta zaki yi ba, tun da ba zuwa ki ke yi ba, ŗar wurin marigayi ce bashir?""" """To me zata yi a nan Win?""" "Ya gyara zamansa ya ce ""Eh, na Waukko ri™onta ne na dawo da shi hannuna, a nan za ta zauna da mu""" "A fusace ta ce ""Amma yaya zaka yi mini haka, ya zaka Waukko yarinya ban sani ba ba shawarata kawai ka ce in ri™e?" "Saboda me? Abba meye amfanin kawo bare ka haWa a cikin iyalinka""." """ŗar Wan uwan nawa ce bare kuma?""" """Bare ce mana, ki ka haifeta? Naga ai ba cikinku Waya da ubanta ba, gaskiya ban yarda ba, ka mayar da ita in da ta fito wallahi ba zan iya ba, dama dinginku sun tsane ni, shi ne aka haWoka da ita ta zo ta saka mini ido, wallahi ba zan" "ri™e ba""." "Ya dubeta ya ce""Well, ummi bare ce, amma ko ba komai ´a ce a wurina, idan har ummi za ta bar gidan nan, ki tabattar rahama ma sai ta bar mini gida, dan bani da wata ala™a da ita, dan ina aurenki ba dole ne na ri™e ki na ri™e" "™anwarki ba, tun da baki san mutunci ba, a gobe in Allah ya kaimu rahama ta bar mini gida na gaya miki""." """Yahaya, ni ka ke gayawa ™anwata ta bar gidan nan?""" """Tun da ki ka iya kallona ki ka ce, ´a ta ta bar gidan nan, to rahama ma sai ta bar gidan nan tun da ko ban ri™eta ba," "bani da laifi a wurin Allah, ummi kuwa dole ne ri™onta a kaina"" ya tashi fuuu ya nufi Wakin su intisar." "Ummi na zaune a ™asa rungume da kayanta, tana kallonsu, suna zaune a kan gadonsu, sun sakata a gaba suna ta" "dariya, saboda yanayin ™auyanci da yake tare da ita da kuma ba™ar fatarta." "Sallamar babansu ce ta sanya su tashi a razane, suka daina dariyar." """Ina ruwan wankan da na ce a bata?""" "Intee ta ce ""Anty rahama ba ta haWa ba""" """Wannan ban isa da ita ba, ku na isa da ku, ki haWa mata ruwa ki nuna mata yadda ake amfani da toilet Win""" "Ta jinjina kai, ya juya ya fita dan tafiya masallaci sallar isha'i." "Cikin ™yama take nunawa ummi banWakin, ´ar ™arama da ita, amma ta iya wula™anci." "Ta cewa ummi kar ta kuskura ta taSa musu sosunan wankansu, ta je ta Waukkowa ummi sabulun wanki, ta bata wai tayi wankan da shi, ta kuma nuna mata iya in da zata tsaya, tayi wakan." "Ummi ta jinjina mata kai, sai dai ta tsaya tana kallon banWakin yadda ya ™awatu." """Rahama kina ina, wai ni yahaya ya Waukkowa ´a a ™auye na ri™e, wai idan ba zan ri™e ba kema ki bar masa gida""" "Rahama ta kalleta ta ce ""In bar gidan nan wai? To me ki ka ce masa""." """Wallahi ba zan ri™e ba, kuma ba in da zaki je, shi ya isa ma, wallahi yayi kaWan, zai gane kuskurensa""." "Rahama ta ce ""Anty ke da ki ke neman ´ar aiki? Gashi kin samu a Sagas, ba dai gida ne ba, ta zauna mana iya ka idan bala'i ya isheta ta gaji ta bar gidan nan, ki rabu da shi, sai dai karki saurara mata wallahi, idan ma sa ido aka turo ta ki" "ci ubanta, ki rabu da shi kawai""" "Ta ce ""Kuma fa haka ne rahama, haka za ayi, Wakin mai aiki kawai zata koma, na samu baiwa zata ci ubanta kuwa, sai ta koma in da ta fito dan ba zan zauna da ita ba wallahi. Nifa gaba Waya ban yarda da yarinyar nan ba, lokacin da" "muka je gaisuwar babanta, ina jin kakarta na ta ce mata kamar mayya, ke kin ganta ba™a ™irin ™wayar idonta kamar mage""." "Raham ta ce ""Idan ma mayyar ce ta ci kanta, dan wallahi mun fi ™arfinta, to ma ina uwarta da za a kawo miki ita?" "Gaskiya baban Abdul yana da matsala wallahi""." """Oho masa, sai ta bar mini gida dai wallahi, amma na san yadda zan yi da shi""." Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS (FREE BATCH) "(Ku garzaya YouTube channel Wina na COOL HAUSA NOVELS, KU YI SUBSCRIBING, AN FARA ŠORA LITTAFIN ˜ANWAR" MAZA NA SAURARO) P14 "Har kawu yahaya ya dawo daga sallar isha'i, suna tattaunawa ita da rahama, suka gama ™ulle-™ullensu, sannan farida" ta baro Wakin rahama. "Yahaya ya tafi Wakin yaransa, in da suke ta tsalle-tsalle a Wakin, ummi kuma na ta gyangyaWi a zaune a ™asa." "Suna ganinsa suka tsagaita da tsallen da suke yi, ya kalli babbar ya ce ""Ke intee, ku yi squating da kausar a kan" "gadonki, yaya ummi ta kwana a kan Waya gadon." "Turus suka yi suna bin mahaifinsu da kallo, cikin tsawa ya ce ""Ba ku ji me na ce ba ne?""." "Intee ta ce ""To"" ya kalli ummi da ta buWe ido ya ce ""Ummana, ga gado nan tashi ki kwanta kin ji""" "Ummi ta ce ""To na gode""" "Ta tashi ta hau gadon nan ta kwanta, wani irin laushi, ga ™amshin room freshner mai daWi kayan shimfiWar suke yi," tun kan ya bar Wakin bacci ya fara kwasarta. "Inteesar ta kwashe wa da kausar da dariya ta ce ""Shikenan bedsheet Win ki zai kwashi ba™i, kamar an ciro a buhun" "gawayi""." "KwaSe fuska kausar tayi za ta yi kuka, intee ta cigaba da dariya, ganin kausar ta fara kuka ya sanyata cewa ""Bari idan" "abba ya daWe da tafiya, sai mu tashe ta, ta saukko""." "Haka kuwa aka yi, intee har da le™awa, ta tabattar da ya tafi, sannan ta dawo, ta hau dukan ummi a ™afa." Ummi ta buWe idonta tana kallonsu. """Saukko mana daga kan gado, kausar zata kwanta""" Kasa magana tayi ta cigaba da bin su da kallo. """Ki saukko zata kwanta, dan ba zata kwana a gadona ta matseni ba"" babu musu ummi ta saukko, ta koma ™asa ta" sake tada kai da kayanta. "Kausar ta watso kayan kan gadon nata, har bedsheet Win da komai, wai saboda ummi ta kwanta a kai." "Wajen ™arfe Waya na dare, ummi ta ji ana haurinta da ™afa, ta tashi firgigit, dan ji tayi kamar a gidan idris za ta buWe" "ido ta ganta, dan shi yake yi mata irin wannan wula™ancin, na haurinta da ™afa." """Tashi malama, in nuna miki in da zaki din ga kwana, dan ba zaki kwanar mini a cikin yara ba, ban san irinki ba""" "Kai ka ce sokuwa, haka ta tashi, ta Waukko jakar kayanta, ta bi bayan farida." "Šakin ´ar aiki da yake farkon falon, ta nuna mata ta ce ta shiga a nan zata kwana. Ba ta damu da a yaya Wakin yake" "ba, ta je ta kwanta, saboda yanayin jikinta ga rashin lafiya ga gajiyar tafiya, dan haka duk a gajiye take." "Washegari da safe, kowa ya fito falo, rahama ce ta haWa breakfast, yaran duk sun shirya cikin uniform na makarantar" boko. "Abba ya fito ya kallesu Waya bayan Waya babu ummi, rahama ta gaishe shi ya amsa sama-sama." "Ya kalli farida ya ce ""Kawo mini abincina nan""" "Haushi ne ya kama ta, yana ganin yadda take fama da ciki, amma ya sakata aiki, bayan ta kai masa kayan abincin" Waki. "Bayan ta tafi Waukkowa, ya kalli intee ya ce ""Kirawo mini ummana"" intee tayi saroro tana kallon shi." "Ya ce ""Ummi nake nufi""" "Tunawa tayi da safen nan, ta ji maama da anty rahama suna zancen a Wakin mai aiki ta kwana, har take gaya musu" abun da suka yi mata jiya da daddare suka din ga dariya. "A zaune ta tarar da ummi, ita ummi Wakin ba ™aramin kyau yayi mata ba." "Duk da ba wani abu a ciki na burgewa, amma Wakin ya yi mata kyau." """Ki zo in ji abba"" yarinyar ta faWa cikin fitsara." "Ummi ta tashi ta bi bayan ta, sai dai farida na ganin ummi kamar taga kashi, ta haWe rai." "Daga in da suka fito falon, ya fuskanci a in da ummin ta kwana." "Ummi ta dur™usa ™asa ta ce ""Abba ina kwana?""" """Lafiya ™alau ummana, ya jikin naki, ina fatan baki kwana da zazzaSin ba?""" "Ta ce ""Eh da sau™i""." "Ya ce ""Masha Allah, baki gaisa da maman naki ba, gata nan sunan ta farida, yara na kiranta maama, kema zaki iya" "kiranta da hakan, ga ™anwarta nan anty rahama, ga Abdurrahman Abdul, ga inteesar, ga kausar, sai kuma muna jiran unborn baby da maama zata haifa mana. Abdul, intee, kausar kamar yadda na gaya muku jiya, yayarku ce, duk da kai Abdul ka girmeta, amma ku girmamata, ku zauna lafiya. Ummina duk abun da ki ke bu™ata, ki sanar da ni, ko maama gidanku ne ki yi zamanki ki kwantar da hankalinki""." "Cikin ladabi ummi ta ce ""To Abba"" ta kalli farida ta ce ""Ina kwana"" banza tayi da ummi kamar ba ta ji abun da ta ce" "ba, ba ta damu ba ta kalli rahama ta ce ""Anty ina kwana""" "Ba yabo ba fallasa rahama ta amsa mata, abun da farida tayi, ba ™aramin ™ular da shi tayi ba, bai ce komai ba da kansa ya haWa wa ummi abun breakfast a abincinsa, ya bata." "Wanda hakan ba ™aramin tunzura farida yayi ba, cikin ™ulewa take tuna masa yara zasu makara a makaranta, amma ya kada baki ya ce ""ŗa´anki ne ai ki tarar musu abun hawa ya kai su, ´a ta zan kai asibiti""" "Tsit suka yi suna kallonsa, aka rasa mai magana, ya jira ummi ta gama, ya sakata a gaba suka fice." "Sai da ta kusa kuka, abun ka da mai ciki dama ga zuciya a kusa." """Rahama ki na kallo daga kawo yarinyar nan, ni zai yi wa wannan wula™ancin, ya fifita bare a kan yaransa""." """Kema anty farida you over react, a gabansa ta gaishe ki, ki ka shareta, ai kisan mummu™e zaki yi mata""." """Yanzu kwana Waya tal a gidan nan ta fara haWa ni da shi? To wallahi da sake ba zai yiwu ba""" "Ran farida yayi matu™ar Saci, ta din ga cin alwashi kala-kala na mugunta a kan ummi." "Ya tafi da ita wurin aikinsa, ya kulleta a office Win sa, ya je ya gabatar da lectures Win da zai yi, wajen ™arfe sha biyu" "na rana, ya tafi da ummi kasuwa." "Ya sai heater da nurse Win nan ta ce ya saya, ya sai mata phants dozen Waya, ya saya mata soso sabulu, brush," "manyan jakar omo. Ya saya mata sababbin kaya wasu ready made wasu kuma sai an Winka, kasancewar yana da yara mata, kuma shi yake sayen komai na gidan sa, dan haka duk wani abu na Wawainiyar yara mata ya sani, hatta Wan kunne sai da ya saiwa ummi, under wear vest duk ya saya mata." "Ya ce suje mota ta zauna ta huta, ya ™arasa sayayyar, wani irin farinciki ummi take ji, saboda kayan nan da aka saya mata, gani take kamar a mafarki, wai duk wannan kayan nata ne, har da su Wan kunne da ribbon, ga takalmi mai kyau, ta din ga kwarara masa addu'a a cikin zuciyarta." "Wurin masu sayar da kayan ™amshi yaje, domin haWa magungunan da aka gaya masa a yi wa ummi." "Sai dai wasu abubuwan duk ya manta yadda aka gaya masa, mai kayan ya tambaye shi, mai zai yi da su, yake gaya" masa ai maganin sanyi za a haWa. "Kasancewar mutumin sana'arsa ce, sai ya haWa masa komai da yadda ake amfani shi." "(Previous page, na bayar da magungunan in breif, wasu sun biyo ni suna so, yanzu zan rubuta full yadda ake amfani" da su) _Kanumfari "_Tafarnuwa ´ar kaWan ba mai yawa ba, saboda idan tafarnuwa ta huda jikin mace, tana sanya warin baki, na jiki har da na al'aura ma, sai dai maganin sanyi ce sosai." _Tumeric (yellown kur-kur) _Namijin goro _Citta mai yatsu _Lemon tsami "Kowanne za a zuba shi in a moderate amount, lemon tsami babba guda Waya mai ruwa ya isa, namijin goron ma za a" "iya daddatsa shi, yana da Waci sosai, tafarnuwa one clove, sai citta mai yatsu madaidaiciya guda Waya, sai 1 table spoon of tumeric, sai a zuba ruwa kamar 2cups, a dafa su a din ga sha, za a iya zuba zuma, saboda yana da Waci, za kuma a iya haWe su a mazubi guda, a ji™a su, su ji™u sosai a din ga tsiyaya ana sha." "Idan wannan bai samu ba, ana iya ji™a kanumfari, a din ga sha yana maganin sanyi sosai, amma sai an juri sha." "Sai kuma ana samun saiwar zogale, a Waurayeta da Wan gishiri, a tafasa ta da jar kanwa, a din ga sha, salam yake" "babu Waci, amma yana maganin sanyi sosai." "Sai kuma kama ruwa da ruwan magarya da bagaruwa ba da yawa ba kaWan a haWa su a tafasa, ana kama ruwa da" "shi, ganyen magarya yana gyara jikin mace, mussaman bayan gama al'ada, ayi shaving a din ga kama ruwa da shi, kuma a din ga Wiga farin miski a kan phant, ba a jiki ba, yana kawar da ™arni ko wani wari mara daWi, but mark you ba kowane wari ne yake fita a gaban mace na infection ba, akwai bacterias Win da suke wurin wanda ba masu cutarwa ba ne ba, suna haifar da wannan ™arnin wasu lokutan." Galibi na infection ko na ™azanta ya fita daban mussman idan ya haWa da ™ai™ayi ko ™uraje shi ne na infection. "Shi ma wannan warin, ana iya amfani da apple cider vinegar, ruwa kal da hausa, ana zuba tablespoon Win sa biyu, a" "ruwa cikin kofin shan shayi a din ga sha, yana magance warin gaba." "Sai dai dole a kula da abincin da ake ci, domin cin abinci mai ™arni, ko wari kamar kifi, albasa ko tafarnuwa suna da tasiri a gumin mu da sauran fluids da muke fitarwa a jikinmu." "Kawu yahaya duk ya haWowa ummi abubuwan da suka kamata, suna tafe yana sake yi mata bayanin yadda zata yi amfani da su." "Sai azahar suka koma gida, sai dai matar gidan bata nan, da kansa ya bi ummi Wakin masu aikin, ya dudduba abun da" babu ya ce zai sayo mata. "Tamkar yar da ya haifa a cikinsa haka yake jin ummi,kuma haka yake burin ta samu lafiya daga wannan ciwon, dan" "ya san illarsa da hatsarinsa, dan ya san halinsu maza bakomai suke iya jurewa su kawar wa da kai ba." "Ya nuna mata yadda za ta din ga amfani da heater, da sabon flask Win ruwan zafi." "Da kansa ya tafasa magungunan, ya zuba mata a jarka, na kama ruwan ya zuba mata a cikin flask Win shayi, ya" Waukko tsintsiya ya taimaka mata wurin gyara Wakin saboda an kwana biyu ba a gyara shi ba. "Ya je Wakinsa ya duba bedsheet Win da shi ya saya da kuWinsa, har da bargo ya kawowa ummi." Ya bata babban gwangwanin turare a cikin nasa ya ce ta din ga fesawa. "Kallonsa kawai ummi take yi, cikin jin daWi da annashuwa, yadda ya zage yake ta Wawainiya da ita, daga jiya zuwa" "yau, idan ta ce ya bari tayi da kanta, sai ya ce mata ai bata da lafiya, kuma cikin barkwanci ya ce mata albarkar ummansa yake nema." Haka nan ummi ta din ga murmushi tana yi masa godiya. "Ya ce ""Yauwwa ummina, Allah yayi miki albarka, saura makaranta ita ma in sha Allah sati mai kamawa, zaki koma" "makaranta ki manta da duk abu da ya faru, iyaka dai kar ki sake ki gaya wa wani kin taSa aure kin ji ko?""" "Ta jinjina masa kai ya ce ""Good, yi wanka ki yi salla, a cikin kayan nan akwai gurasa ki ci kiyi kwanciyarki ki huta""" "Murmushin kawai da ya gani a fuskar ummi, ya sanya shi cikin farinciki, kullum yaje ™auye sai dai ya tarar da ita cikin kuka, sai kuma Murmushin ya™e." "Hatta yadda zata din ga amfani da banWaki, sai da ya nuna mata komai." "Fitowa yayi daga Wakinta, a zuciyarsa yana tawasalli da farincikin da ya saka marainiya yana addu'a Allah ya biya" masa bu™atunsa na alkhairi. "Ba yau farida ta fara fita yawonta ba, tun yana faWa har ya gaji ya daina yi." "Ummi kuwa tun daga kama ruwan da tayi, ta ji daWin jikinta, ta tsiyayi maganinta ta sha bayan ta ci gurasar nan, ta" Wauki sabon phanta ta canza. "Wani irin daWi take ji da nishaWi, ta sake bubbuWe kayan da ya saya mata tana jin daWin hakan." "Ko da wasa ba ta yi gangancin fitowa daga Wakin nan ba, dan ta fuskanci ´an gidan ba ™aunar ganinta suke yi ba." "Ana kiran sallar la'asar ta yi salla, ta cigaba da zamanta a Wakin." "Kamar an watso su, taga farida da rahama a Wakin, hakan ya sanya ta tashi a razane." "Farida ta ce ""Tashi munafuka, ai ba zama ki ka zo yi ba"" a zabure ummi ta tashi tana rarraba ido." """Ba dai kawo ki aka yi le™en asiri da saka mini ido ba, zaki ci ubanki sai kin bar mini gida da ™afarki"" idonta ya sauka a kan ™atuwar ghana must go sabuwa fil." "Ta ce ""Rahama janyo mini jakar nan ki zazzageta, wato zuwa yayi ya kashe mata kuWi, wallahi ba zai yiwu ba ya daidaita da ´a´ana, kar ta san kar ai""." "Rahama ta janyo jaka, suka zazzageta, farida har da ashar, farida ta saka farida ta tsitstsince mata kayan, phants Win" "ma duk ta kwashe ta bar mata uku, Allah ya taimaketa, tana da sauran wanda ta zo da su, da na'ima ta saya mata." "Cikin ikon Allah, Allah ya taimaketa basu lura da ™ullin kayan maganin da ke bayan katifar Wakin ba, heater da flask" Win kuma suna cikin banWaki. "Hatta omo da sabulun da ya saya mata, sai da suka kwashe ta bar mata Wai Wai." "Sannan ta sake dubanta a wula™ance ta ce ""Ki buWe kunnenki da kyau ki saurareni, nan gidana ne, abun da na dama" "shi ake sha, shima kwana biyu na sarara masa ne, amma tun da haka ya zaSa zan yi maganinku duka. Ki saka a ranki ke ´ar aiki ce kawai a gidan nan. Kullum da yamma idan yara suka taso daga makaranta, zaki wanke musu uniform ki goge musu shi tas, wanke-wanke da duk wani aiki a gidan nan ke zaki din ga yin sa, idan ki ga dama ki gaya masa babu abun da zai iya yi a kai, bari in gaya miki ™iri-™iri idan ki ka sake kiransa da Abba sai kin bar gidan nan, dan bai haife ki ba." "Kuma wanki ba na yara kawai ba, kaya ko na waye sai kin wanke a gidan nan, tashi mu je ma ki fara aikin ki daga yanzu. mummunar banza kawai""." "Rahama ta kwashe da dariya ta ce ""Ni wallahi fuskarta ma dariya take bani, wannan ba™i kamar a dangwala""." """Rabu da ita tashi ki wuce"" ummi kaf maganganun su babu wanda ya Sata wa ummi rai, dan ba yanzu aka fara yi" "mata ba, ™wace mata kaya yafi komai Sata rai." Sai dai wata zuciyar ta ce da kin san zaki samu ne?. "Saboda tsabar mugunta akwai injin wanki a gidan, kuma akwai mai guga, amma farida ta tula wa ummi kayan" "makarantar su Abdul, na boko da islamiyyar su, kusan kowanne nasa set uku, daga na makarantar boko har na islamiyya." "Ummi ko a jikinta, ta dur™usa ta fara wankin kayan nan." "Tas ummi ta wanke su, kasancewar ta riga ta saba da wahala tun a gaban Iya." "Bayan ta gama cike da mugunta, rahama ta ja ta kitchen, ta sakata sassauke kwanukan da sun fi wata shida ba a" "saukko su an yi amfani da su ba, ta ce ummi ta wanke. Babu ™yuya ko ™osawa ummi ta wanke su." "Duk yadda suka wahalar da ummi a yammacin nan har zuwa bayan isha'i, ko da wasa bata nuna musu gazawarta ba." "Kwanaki uku da zuwanta gidan, rashin mutunci da kyara, haka babar su Abdul suke yi mata, da yaranta da ™anwarta," kuma wasu lokutan a hana ummin abincin. "Sai dai lokaci Waya kawun nata ya rage bata wannan kulawar da yake bata da farko, hakan sam bai damu ummin ba," "dan gani take duk wahalar da zata sha, ba zata kai ta gidan Iya da idris ba." "Ranar lahadi suka koma ganin likita, sai dai ummi ta ji daWin amfani da magungunan nan, dan kuwa sosai yayi mata" sau™i ba kamar da ba. "Likita ya dubata, ya rubuta mata magunguna, Allah ya sa kawu yahaya bai yi ™wauron baki ba, ya sanar masa" "magungunan da take sha, likitan ya ce ta ajiye su ta gama shan na asibiti, idan suka ™are ta cigaba da waccan." "Yayi masa godiya suka tafi gida, suna tafe yana rarrashin ummi, yana yi mata nasiha." "Sai da ummi ta yi sati biyu cif a gidan, baban su Abdul ya cewa farida zai kai ummi makarantar su Abdul, amma ta ce" "ba ta yadda ba, sai dai ya nemi wata mai arha ya kai ummi, dan ba zai dai-daita ta da yaranta ba." "Staff school ya saka ummi, ta nan makarantar da yake lecturing, makarantar islamiyya ma, wata daban ya saka" "ummi, sai dai makaranta ce mai kyau sosai ana karatu, dan akwai ´a´an manya a makarantar." "Duk wanda ya shigo gidan nan ya ga ummi, sai farida ta ce musu ummi sabuwar ´ar aiki ta yi, su yi ta yaba ™o™arin" "ummi, yarinya ™arama amma ba ta jin jikinta." "Ko da ummi ta fara zuwa makaranta, a nan Win ma bata sauya zani ba, saboda ba ta tsira daga cin zarafi daga Walibai" "ba, saboda launin fatarta da ta idonta." "Wahala ta ™ara ™aruwar mata a ka, ga zuwa makaranta, ga kuma aikin gida tamkar jakarsu." "Hatta rahama idan ta dawo daga makaranta, har wankin phant da brezia haka take watsowa ummi, ™arewar" "wula™anci har da wando mai jini, sai ta cire ta bawa ummi ta wanke mata." "Iya shege da rashin kunya kuwa a wurin su intee, ba a magana, sai ta gyara wuri su Sata, idan suka ci abinci sai ta bi" "ta Wauke musu kwanuka, sai dai kawu yahaya baya iya magana, yana ji yana gani farida da ™anwarta suka mayar da ummi baiwa, ban da cin mutunci da wula™anci da muzanta halittarta. Dan har haramta mata zaman kan kujerar falo aka yi, wai kar ta shafa ba™i a jikin kujerar." "Abdul ne ma ruwansa da ita, dama shi ba wani magana ya cika yi ba sosai." "Yau ma farida ta tafi gida wai suna biki, ga tsohon ciki, amma kamar akuya saboda gantali, gashi tana cikin watanta" na haihuwa. "Daga ummi sai Abdul, sai kuma kawu yahaya da yake gida." "Tana ta aikace-aikace, cikin tausayawa kawu yahaya ya ce ""Sannu da aiki ummina, ki samu ki je ki kwanta ki huta""." "Tayi murmushi ta ce ""Kawu na kusa gamawa ai""" """Ummi kin daina kirana da Abba dai sai kawu ko?"" Tayi shiru tana murmushin ya™e." "Bayan ta koma kitchen, ya numfasa ya ce ""Yaya"" Abdul ya Wago ya ce ""Na'am Abba""." """Yanzu muna tare muna rayuwarmu, gwanin sha'awa kuna rayuwa tsakaninmu cikin jin daWi, hakan yana yi muku" "daWi ko?""" "Yayi murmushi ya ce ""Sosai makuwa Abba""." """Allah sarki, kamar haka idan Allah ya so, a kowane lokaci zai iya raba mu, muna raye ba tare da wani ya mutu ba," "amma zai iya rabamu, kamar yadda ya Wauke mahaifin ummi, ya rabata da mahaifiyarta, ya kawota zama a cikinmu. Ina kallon duk abun da mamanku take yi wa yarinyar nan, da ita da ™annenka, ko ban ce komai ba, Allah yana kallon komai, dan Allah ko daga Sangaren ka ne ta samu sassauci, ba dan Allah baya son ta ya Wauki mahaifinta ba, ya kawota cikinmu ba, zaka so ayi treating Win ™annenka kamar yadda ake treating Win ummi?""." Jiki a sanyaye Abdul ya girgiza kai. """To dan Allah ka din ga nunawa ´an uwanka, ummi mutum ce, kuma ´a ce kamar ku, muzanta ta da bautar da ita," "ba shi da wata fa'ida"" ya din ga yi wa Abdul nasiha, sai duk jikinsa yayi sanyi." "Sai dare sannan suka dawo, suna dawo gidan kamar sun dawo da dauWa, suka cire kaya suka zubar, suka ci abinci suka baje kwanuka." "Abdul ya tarar da ita a kitchen, tana ta wanke kwanukan da suka ci abinci, ya kalli ummi ya ce ""Ki je ki kwanta," "yakamata ki huta""." "Ummi ta ce ""Kwanukan nan zan ™arasa wankewa""" "Ya ce ""Bari na tayaki""" """Maza basa wanke-wanke""" "Tun da ta zo gidan nan, maganar kirki bata taSa haWa su ba, ba ruwansa da ita, dan haka yau tayi mamakin cewa da" yayi zai taya ta aiki. "Shi dai tun da Abba yayi masa wannan nasihar Wazu, gaba Waya sai tausayin ummi ya kama shi." "Kallonsa take yi tana mamaki, yadda yake kikkife mata kwanukan, ummi sai cewa take yi ka bar shi fa yaya Abdul." """Uban me ka ke yi a kitchen Win nan?"" Rahama tayi maganar tana shigowa hannunta ri™e da indomie." """Aiki nake taya ta""." "Ta watsawa ummi indomie, ta ce idan ta gama, ta dafa mata guda biyu." "Ko da wasa ummi babu alamar gazawa a fuskarta, ta dafa mata indomie, Abdul yana biye da ita, ta gama yayi zaton" "kwanciya ummi za ta yi, amma ta kwaso uwar guga ta hau yi, kayan su na babarsu da na rahama." "Abdul ya zuba mata ido, tana ta sauri ta kammala gugar, dan tana da assignment, tana yi yana ™o™arin yi mata hira, amma kasancewar ba sabawa suka yi ba, ya kasa ya saukko ya ce bari ya taya ta." "Ba iya gugar yayi ba, ummi tana nuna masa yadda zai yi, sai dai bisa tsautsayi Abdul ya ™ona rigar babarsa, ta lace babban lace ba ™arami ba." "Hakan yayi dai-dai da fitowar rahama, ta gansu a tare Abdul da dutsen guga. Ta buWe murya ta ce ""Anty farida, zo ki" "ga bariki, aikin da ake sakata take rabawa da ´a´an gida""." "Abdul ya ce ""Ni ne na ce zan tayata fa""" "Farida da ™yar ta ™araso falon, saboda ciwon baya da mara da take yi." """Uban me ka ke yi a nan a wannan daren?""." "Ya ce ""Bakomai""." """Tashi ka wuce ka je ka kwanta"" ya tashi ya nufi hanyar Wakinsa." "Idonta ya sauka a kan rigar leshinta, da sawarta uku an ™ona rigar." "Ashar ta lailayo, ta Wago rigar ta ce ""Rigar ta wa ki ka ™ona mini? Dan ubanki dan baki da mutunci ba ki da hankali?""" """Anty dan Allah ki yi ha™uri, tsautsayi ne, ban san zata ™one ba""" """Wallahi sai na ™ona ki da iron Win nan, ke wallahi sai na fanshe rigata, kut lallai baki da hankali""" "Mi™ews ummi tayi, ta fara kuka tana bata ha™uri, amma rahama ta dan™ota, ta danne ta farida ta sake jona iron Win ya Wau zafi, ta nufo ummi." "(*Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ina amfani da wannan dama wurin mi™a sa™on ta'aziyyata, ga Waukacin marubuta," "na rashin ´ar uwa marubuciya, maryam nasir marsad, dan girman Allah duk wanda ya karanta page Win nan, muna" "barar ™ulhiwallahu ™afa uku, Ubangiji Allah ya yi mata rahama, ya kai haske kabarinta ya sanya bakin wahalarta" "kenan, idan ta mu ta zo ya sanya mu cika da kyau da imani Amin*)" "(MASU NEMA DAGA FARKO, KU DUBA A WATPAD PLEASE )" Ayshercool What's app only please 08081012143. *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS FREE BATCH P15 "Ihu ummi take yi, tana yi musu magiya su yi ha™uri, amma cike da mugunta da zalunci, rahama ta danne ummi a" "™asa, ta cusa mata Wan kwali a baki, ta yadda sautin ihunta ba zai fita sosai ba, ta Wage wa ummi riga, farida ta din ga nana mata iron Win nan a cikinta da zafinsa da komai." "Wata irin mi™a ummi take, saboda azabar da ta ratsata, take ta saki fitsari, saboda azabar zafi da ya ratsa ta." "Abdul har ya je Wakinsa ya tuna ya ™ona rigar maama, kuma ™ila ummi zata hukunta, dan haka ya juyo da sauri, ya dawo falon." "A gigice ya ™arasa wurin, ganin bala'i da izayar da ake yi wa ummi." """Maama dan Allah ku bari, ba a yi wa mutum azaba da wuta""." "Fitsarin da ummi ta saki, ya sanya rahama cikata, ta rufeta da duka, saboda ta Sata mata jiki da fitsari, ta fizge hijjabi da hular kan ummi, a take dogon gashin ta mai matu™ar santsi ya zubo har fuskarta." "Rahama ta ce ""Kut, wannan gashi ko attach"" tayi maganar tana jan gashin ummi da ™arfin gaske, ummi jikinta ya din" "ga rawa, ta kasa ihun saboda azaba, ta ri™e gashinta da rahama ta cika hannu da shi." "Abdul ya fara ™o™arin ture rahama daga kan ummi, farida ta kai ™afa zata daki ummi, ta zame da ruwan fitsarin da" "ummi tayi, ta faWi." "Wani irin ihu ta kurma, rahama ta Waga ummi, ta nufeta a gigice, ummi ta samu ta lallaSa ta tashi da gudu, ta tafi" Wakinta. "BanWaki ta shiga, ta cire rigarta ta din ga zuba ruwan famfo a cikinta, tana jin tamakar wurin ci yake yi da wuta, ga" "wani irin azaba da kanta yake yi, har wani jiri take ji." "Kan ka ce kwabo jini ya fara zuba daga jikin faruda, jikinta ya fara kakkafewa, rahama ta ce ""Abdul yi sauri ka je ka" "taso abbanku"" Abdul ya tafi da gudu Wakin da mahaifinsa yake ta bacci, saboda a gajiye yake sosai, duk wainar da ake toyawa bai sani ba." """Abba, Abba ka tashi maama ta faWi ™asa""" "Da ™yar ya buWe ido, ya kalli Abdul ya ce ""Meyafaru?""" """Maama ce ta faWi a falo"" agogo ya kalla, Waya saura na dare, me ta je yi falo a yanzu?"". Ya saukko daga kan gadon," "suka fito falon tare, falon sai ™auri yake yi saboda iron da aka bari a jone." "Jini take zubarwa sosai cikin gushewar hankali, da sauri kawu yahaya ya Waukko mukullin motarsa, da ™yar suka Waga" "farida, saboda nauyin cikin ta suka bar Abdul a gida suka tafi asibiti." "Ummi ba ta san abun da ake ciki ba, tana can tana jinyar cikinta da suka ™ona da dutsen guga." "Ta zauna ta yi shiru tana ta tunanin, me ta aikata da ya sanya kowa ba ya son ta ji daWi, kowa babban burinsa shi ne ya ga ya cutar da ita ta yi kuka?" "Ta Wauki vasaline ta shafawa wurin, duk da haka sai da ya fara Wurar ruwa, duk fatar cikin ta tashi." *** "Idiris a tunaninsa tafiyar ummi, shi ne samun sassauci a gare shi, ya yar da ™wallon mangwaro ya huta da ™uda." "Hashim kuma Iya ta sako shi gaba da cin mutunci, ko gaisuwarsa ta daina amsawa, saboda haushin gayawa kawu" "yahaya abun da ake ciki da yayi, ya sanya yahayan yana yi musu kallon azzalumai." "Idiris ya lallaSa ya cigaba da zuwa wurin hindu, yana son ya hilace ta su aikata alfasha, tun da iyayenta sun ™i ya aureta." "Gulmace-gulmace suka din ga yawo, a kan azabtarwar da Iya ta yi wa ummi, da wanda idris ya yi wa ummin, tare da" "™o™arin bankaWa asirin dalilin da ya sanya aka fasa auren idiris da hindu, ana ta zaginsu a unguwa, aure wata Waya ya mutu." "Haka nan sai ummi ta din ga yi wa Idris gizo, idan ya je gidan da suka zauna." "Ko kuma yayi ta mafarkinta tana yi masa mugun kallo tana kuka. Gashi duk wannan abun da ya faru, ya kasa daina" "jin sha'awar ummi, ya kuma kasa manta yadda jikinta ke da matu™ar taushi kamar auduga." "Tun da yake le™e-le™nsa, bai taSa taSa mace mai laushin fatar ummi ba, gashi dai ko man shafawar kirki ba ta da shi," amma fatarta har wani irin santsi take yi. "Ya din ga tuhumar kansa, da ganin wautar sa na kasa daurewa ya sauke abun da yake damunsa game da ummin kan" "su rabu, amma da ya tuna annakiyar dauWar da ke jikinta, da kuma warin da take yi sai yayi tsaki." "A rashin ummi ya cigaba da ™o™arin hilatar hindu, yayi lalata da ita, hindu yarinya ce ´ar shekara goma sha shida, gidan su suna da tarbiyya sosai, dan haka sai wahalar da Idiris take, ta™i bashi haWin kai, sai dai tana matu™ar ™aunar" idiris. *** "Likitoci suka rufu a kan farida, ana ta ™o™arin ceto ranta, sai dai jini ya™i tsayawa, ™arshe aka ce tiyata za a shiga da ita da gaggawa a cire mata cikin, dan ta fara jijjiga ga jini ya Salle." "A daren aka shiga da ita tiyata, aka ciro ´a mace, sai dai ba ta san in da kanta yake ba, har aka fito da ita." "Ita kanta yarinyar ta™i yin kuka, aka yi ta fama, sai dai tayi kaWan tayi shiru, ga rashin isashiyar oxygen a jikinta sai da" aka saka mata oxygen. "Rahama ta din ga kuka, tare da Wora zargin hakan a kan ummi, sai dai ta yi shiru ba ta gaya wa baban su Abdul abun" da ya faru ba. "Abdul kuwa a gida aka bar shi, ya kasa zaune ya kasa tsaye, mussaman yadda ya kasa manta ganin jini na zuba a" jikin. "Ummi bacci sai Sarawo ya kwasheta, shi ma a rigingine ta kwana." "Da asuba ta tashi tayi salla, fatar cikinta duk ta Waga tayi wani iri, saboda ™una." "Bayan ta idar da sallar, ta lallaSa ta fito falon, ta tarar da wurin duk jini, ga kayan gugar duk a watse a wurin, tsaf ta" "gyara wurin ta kwashe kayan gugar, ta shiga kitchen, ta Wora ruwan shayi, sai lallaSa jikinta take yi, saboda raWaWin da take ji a cikinta." "Ta sake fitowa falo, ta tarar da Abdul a tsaye yana kallonta." "Ta kalleshi ta ce ""Yaya Abdul""." """Na'am, ya jikin wurin ya ™one?""" "Ta ce ""Eh, amma ba sosai ba""." "Ya ce ""Maama fa a asibiti ta kwana""" "Zaro ido ummi tayi ta ce ""Meya sameta?""." """FaWuwa tayi"" yayi maganar cikin damuwa." "Sai a lokacin ummi ta tuna taga farida ta zame ta faWi, ta ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, to yanzu ya jikinta?""." """Nima ban sani ba, tun da suka tafi basu dawo ba""." "Ummi ta ce ""Allah ya sa tana lafiya""." Ya amsa da amin. "Suna tsaye suna jajantawa, sai ga Abba yayi sallama, duk suka zura masa ido suna yi masa sannu da zuwa." """An yi wa mamanku aiki, an ciro baby girl, sai dai dukkannin su, they are under special care, duk basu da lafiya""" "Ummi ta ce ""Subhanallah, Allah ya basu lafiya""." "Ya amsa da ""Amin, ummina na san kin yi breakfast, ki zuba wani a flask a kai musu asibiti, ku shirya na ajiye ku a" "makaranta, ina su kausar?""" """Ba su tashi ba""" """Kamar yaya, ™arfe bakwai saura, ba zasu makaranta bane?"" A fusace ya nufi Wakinsu, ya taso su da bulala." "˜arshe dai sai da suka makara, jin mamansu na asibiti, ya sanya suka din ga kuka, haka ya kai su makaranta ya wuce" asibiti. "Gumin da ummi take ta yi, ya din ga taSa wurin ™unar nan, ga kuma rigar makaranta, hakan ba ™aramin takurata yayi" ba. "Sai dai duk da abun da farida da ™amwarta suka yi mata, tunaninta yana kan yaya jin faridan yake." "Kasancewar rahama ce a can asibiti tare da farida, sai ya zamana kusan kula da ragamar gidan yana hannun ummi," "kai ba ka ce babu mace a gidan ba, duk aikin gida ita take yi, har kawunta sai da ya yabawa ™o™arin ta tare da jinjina mata, dan hatta abincin da za a kai asibiti ita take dafawa." "Gefe guda Abdul ne yake takawa su intee burki, dan tana yi musu wahala amma ba sa gani, dan sai suka tsiri cewa ai" "anty rahama ta ce musu, ummi ce ta saka mamansu ta faWi, su yi ta yi mata rashin mutunci da wula™anci." "Kwanan farida biyu a asibiti, aka samo kanta da ™yar, kawu yahaya ya Wauki su ummi ya tafi da su asibitin dubata." "Sai dai yanayin kallon da ´an uwan farida ke yi mata, ya sanya ta sha jinin jikinta, dan ko sannun da tayi wa faridan ba ta amsa ba. Tana kwance jaririyar a kusa da ita, ana ™ara mata jini. Sai dai kasancewar babansu Abdul yana wurin," ba su iya ce wa ummi komai ba. "Ummi fa ™una ta din ga jagwalewa, ga ™ai™ayi tana yi mata, ta tuna ta taSa ™onewa a ™afarta lokacin tana ™auye," "na'ima ta din ga shafa mata zuma, dan haka ta cewa baban su Abdul, ya sammata zumar da yake shan shayi." "Yayi murmushi ya ce ""Zumar da gata nan kaya guda, ai ba sai kin tambayeni ba ummana"" ta samu abu ta tsiyaya take" "amfani da ita a ™unar, dan har wurin cibiyarta ta ™one." "Kwanan farida biyar a asibiti aka sallamo su, babu tsammani ummi ta dawo daga makarantar boko ta dawo ta tarar" an cika gidan. "Ta ™arasa falon ta dur™usa tana gaishe su, sai dai basu amsa ba, rahama ta janyo hijjabinta har tsakiyar falon ta ce" """Kun ganta nan azzaluma, ita ta kusa kashe anty farida, ita ta kayar da ita""" """To ai da farida cewa tayi mai aikinta ce""." """Ba ´ar aiki ba ce ba, ´ar wan maigidan nan ce""." "˜anwar babansu farida ta ce ""Kuma shi babu matakin da ya Wauka?""" "Farida na daga kwance ta ce ""Wane matakin zai Wauka, kin ga faman da nayi a kan ba zan zauna da ita ba ya dage, ni kuwa na samu ´ar aiki""" """Aikuwa idan baki yi hankali ba ta kashe ki wataran""." "Ummi tayi shiru ta sunkuyar da kai, wata yayar su ta dun™ule hannu, ta Wirka mata duka a tsakiyar ka ta ce ""Wallahi" "da kin kasheta, sai kin yi prison daga ke har ubanki""." "Rahama ta ce ""An ce ubanta ya mutu ai""." """Matsiyaciyar yarinya da ya bar wata tsiyar, da ba a ganki a nan ba, har ki ke ™o™arin kashe mana ´a, ni wannan anya" "ma ba mayya bace ba, kalli ™wayar idonta fa""." "Wata a gefe tayi caraf ta ce ""Wace iri ce? Turo mini ita nan, ai ni ina gane maye""" "Matar ta ja ummi kamar tana jan shara, ta dungurarwa da Waya matar ita, tuni ummi ta fara kuka, ga zafin duka ga na cin mutunci." """Ke Wago idonki na gani""" Ummi ta sunkuyar da kai ta kasa Wagowa. """Ba zaki Wago ba sai na mareki"" ummi ta kasa ta sake fashewa da kuka." "Aikuwa matar nan babu tsoron Allah, ta sauke wa ummi yatsunta a fuska iya ™arfinta, sai da ta hantsula gefe." """Wallahi zata iya yiwuwa mayya ce, tun da ta kasa haWa ido da ni, shegiya ga ba™i kamar ´ar ma™era""." "Suka ciwa ummi mutunci son ransu saboda abun kunya, da yawansu zasu haifi ummi, amma kasancewar ba ´ar su ba ce ba, suka din ga muzanta ta suna aibata ta." "Tayi kukan da tun da aka kawota gidan ba ta yi irin sa ba, har ta fara tunanin ko ro™on kawu yahaya za ta yi, ya mayar" da ita ™auye. "Sai dai gabanta ya faWi, da tuna irin azabar da ta sha a ™auye, da sauri ta girgiza kanta, har da istigfari, ta fara ™o™arin" auna zaman nan da na can wanne yafi sau™i. "Duk zaluncin iya, ba ta taSa ™onata da wuta ba, illa iyaka duk laifin da tayi jikinta zai gaya mata." "Nan kuma duk rintsi, ko ba a bata abinci sau uku ba, ba zata kwana da yunwa ba, kuma tana da kayan makaranta da na sawa duk da babu yawa, kuma tana da takalmi da sauran abun da ba a rasa ba." """Mama meyasa ba so na ne? Laifin me nayi, meyasa idona yake ba kalar na mutane ba? Duk abun da nayi mutane" "sai sun tsaneni, ko a gida ko a makaranta?"" Tayi maganar tana ganin fuskar mariya a idonta, tana jin tamkar ta ga mamanta ta bayyana." "Tayi kuka ta gaji, ta duba sabulun wankanta ya ™are, tayi wankan a haka, ta shirya islamiyya, ta fice ba tare da kowa" ya sani ba. "Dama kuWin motar zuwa islamiyyar ma, idan kawu yahaya yana nan, yana bata ko ya bawa farida ta bata, idan ta ga" "dama ta bata, ko ta™i bata wanda zai ishe ta shima saboda ta na biyawa Waukko su intee daga ta su makarantar islamiyyar, dan Abdul ba lokaci Waya suke tashi ba, sai ™arfe shida, su kuma tun huWu da rabi ake tashin su." "Dan haka ummi tafiyar ™afa ta sha, kan ta je makarantar, nan ma da ta je sai da aka daketa dan ta makara." "Zama tayi, tayi shiru a ajin, dan kamar yadda ta saba, bata da ™awaye, dan ba ta son shiga cikin su su tsokane ta." "Haka kurum ta Wan shagala da kallon yarinyar da take jin tsoro a ajin, mai suna maryam saboda hantararta da take yi" "tana kyararta, da nuna mata tsana ™arara a fili." "Tubarkallah maryam fara ce sol, irin fulnin nan masu dogon hanci, sai azabar iyayi da iya gayu, da yawa ´an ajin na" "tsoronta, saboda azabar masifarta da rashin son rai ni." "Ba tsammani ummi ta ji ta ce ""Ke lafiya ki ke kallona kamar zaki cinye ni?""" "Da sauri ummi ta Wauke kanta tare da cewa ""Yi ha™uri""" """Da ha™urin ta mutu sadakar nawa ki ka bayar? Bana son kallo""" """Ai na ce kiyi ha™uri"" ta faWa a sanyaye." "A ranta ta ce 'Dama nima fara ce, wata™ila da ba za a tsane ni ba. Amma ai akwai ba™a™e da yawa da ake son su, ni" "meyasa ba a sona?' ta tambayi kanta, wasu hawayen na rige-rigen zubowa." "Maryam ta zauna a kusa da ummi, ko a jikinta ganin ummi ta kifa kanta." "Sai da malami ya shigo ajinsu sannan ta Wago kanta, ya yi musu karatun da zai yi musu, sannan ya basu class work." "Sai dai fa maryam ba ta iya komai ba, ta din ga rarraba ido, ga malamin ya jaddada cewar duk wanda ya faWi sai ya" zane shi. "Ganin lokaci ya kusa cika, ya sanya ummi buWe mata takardarta ta ce ""ki kwafa ya kusa karSa"" babu kunya maryam" ta kwafe duk abun da ummi ta rubuta. "Lokacin sallar la'asar yayi, Walibai na ta ™o™arin fita daga ajin, ba tare da tuna alkhairin ummi ba, maryam ta" "hankaWeta zata fita, bisa tsautsayi ummi ta faWi ta fama ™onuwar da take cikinta." "˜ara ta saki, tana girgiza kanta, duk Waliban suka tsaya suna kallon ummi, ganin jini yana tsatstsafowa a rigar uniform Win ta." "Maryam a tsorace ta ce ""Na shiga uku"" ta dur™usa ta Wago ummi, a zaton ta ko cikin ummi ne ya Sule." "Ummi sai yarfe hannu take yi tana kuka, Walibai suka taru a wurin, malamin da ya fita daga ajin ya dawo ganin Walibai" "a wurin yana tambayar meyafaru, aka gaya masa maryam ce ta hankaWeta ta faWi." "Cikin tashin hankali ya ce a kai ummi ofishin malamai, ita ma maryam ta bisu sai an hukunta ta." "Cikin tashin hankali malamai mata suka Waga rigar ummi, ana ™o™arin gano menene yake jini a cikinta, sai dai ba" "kyan gani, suka tarar da ™onuwar ta jagwale, ga ruwa ga jini ya dame da zumar da take sakawa." "Maryam na ganin haka ta fashe da kuka, ta zata duk faWuwar ce ta janyo haka." "Shugaban makarantar ya dubi Maryam ya ce ""Wato maryam ba kya ji ko? Zaki gane kuskurenki, sai kin daku yau Win nan, makauniya ce ke da zaki tureta ta faWi""." "Malamin ya dubi ummi ya ce ""Ke ya aka yi ki ka zo da wannan ciwon makaranta, meya sameki haka?""" """Ba maryam ce ta ji mini ciwon ba, dama na ™one a gida""" """Da me ki ka ™one, kuma an kai ki asibiti?""" "Ta ce ""Eh an kaini""" """A'a wannan da an kai ki asibiti, da ba ta jagwale haka ba, kuma da ba a bari kin saka kaya ba, ki gaya mini gaskiya da" "me ki ka ™one?"" Malamin yayi maganar cikin zare ido." """Da ruwan zafi""" """Mamanki ta san kin ™one?"" Ta girgiza kai alamar a'a." """Meyasa baki gaya mata ba?""" "Cikin kuka ta ce ""Ai ban san in da take ba""" """A'a to ina mutanen gidan da ki ka ™one Win, ba ´ar gidan dr. Yahaya bace ne?"" Ta Waga kai alamar eh." """Malama zuhra, a nemo abun hawa a kai yarinyar nan asibiti a dubata, ke kuma maryam mu je office Wina sai na" "hora ki""" "Maryam ta fashe da kuka tana magiya, cikin ™arfin hali ummi ta ce ""Malam dan Allah kayi ha™uri, ba ta san ina da" "ciwo ba, na yafe mata ai""" "Ya ce ""To zan duba, tashi a kai ki asibiti, daga nan a mayar da ke gida""." "A asibitin ma, ma'aikaitan sun yi faWa sosai a kan sakaci da lafiyar ummi, dan da ™unar zata iya zama infected ta taSa sauran sashin jikinta, bayan ta zama gyambo." "Suka ce lallai a kula da ummi, a samu ™unar ta warke, kuma a zurfafa bincike dan wannan ™unar ba tayi kama da ta ruwan zafi ba." "Ummi ta sha kuka, saboda yadda aka dirje ™unar nan tas, aka saka magani, aka bata magungunan sha." "Sai dai da malama zuhra ta ce ta kwatanta musu gidansu a mayar da ita ta ce ""A'a a mayar da ni makaranta, idan aka" "tashi zan Waukko ™annena daga islamiyya""" """A haka da wannan ciwon"" malamar tayi maganar tana kallon ummi." Ummi ta jinjina mata kai. """A'a ba zai yiwu ba, mu je gidan naku, a saka wani ya Waukko su""." "Kuka ummi ta fara tana yi wa malamar magiya, a kan ta ™yaleta a tashi ta Waukko su daga makaranta." "Ba ta da zaSi, suka koma islamiyyar ta gaya wa shugaban makarantar duk abun da ya faru." "Suka yi waya da kawu yahaya, suka tattauna, ya ce a mayar da ummi gida, zai yi waya makarantar yaran, su jira" yayansu sai su taho tare. "Da ™yar ta yadda da hakan, saboda tana tsoron abun da ka iya biyo bayan rashin Waukko su daga makarantar." "Cikin sa'a malamar ta fuskanci yanayin da ummi take ciki na tsoro, dan haka a ™ofar gida suka yi sallama ummi ta" shiga. "Har ta tafi Wakinta ba wanda ya san ta dawo, saboda ana ta hada-hada a gidan, ´an barka na shige da fice." "Ta kasa fitowa daga Wakin, saboda tsoron kar su kuma dukanta." "Sallamar kawu yahaya ta ji a Wakin, ta tashi da sauri, tana gaishe shi." """Ya jikin naki?""" """Da sau™i""" """Mu ga ciwon"" a hankali ta Waga masa cikinta ta ™onu sosai da sosai, ya zubawa ™unar ido sannan ya kalleta ya ce" """ya aka yi ki ka ™one?""" """Da ruwan zafi"" ta faWa tana ™i™™ifta ido, saboda ta san ™arya tayi." """Meyasa baki gaya mini ba?"" Tayi shiru ba ta ce komai ba." "Wannan ™unar ba ta yi kama da ta ruwan zafi ba, ki gaya mini gaskiya." """Da gaske nake..."" Ba ta ™arasa ba ya ce ""Shaidar iron tayi, kalli yadda shape Win ™onuwar ya tafi, ki gaya mini" "gaskiya""." "Ta Wan yi jimm sannan ta ce ""Idan na gaya maka ba zaka gaya wa maman su Abdul ba?""" """Ba zan gaya mata ba""" """Ina guge Abdul ya ce zai tayani, ya ™onawa mamansu riga, ta zata nice shi ne anty rahama ta danneni, suka Wora" "mini iron. Dan Allah Abba ka gaya musu bani na saka anty farida ta faWi ba, sun ce ni na kusa kasheta wallahi ba ni ba ce, fitsari na yi da na ji zafi, shi ne ta zame ta faWi"" tayi maganar tana sheshshe™ar kuka." Ayshercool 08081012143 What's app only please *CUTARWA* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* BRIGHT PENS (FREE BATCH) P16 PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA" "TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I" P16 "˜urriii kawu yahaya ya yi wa ummi da ido, abun ya girmame shi, bai taSa zaton mugunta da zaluncim da farida za ta" yi wa ummi zai kai haka ba. "Ya sauke numfashi da ™yar ya ce ""Ya isa haka ki share hawayenki, ki daina kukan ya isa ba zan gaya mata ba, kuma na" "san ba zaki taSa iya cutar da kowa ba, duk wanda ya cutar da ke, shi ma Allah ba zai bar shi ba, ki yi ha™uri ummi, in sha Allah gobe in Allah ya kaimu zamu koma asibiti, tun da yau an yi dressing Win." "Mun yi magana da malaman islamiyyar ku, na biya kuWin maganinki, sannan sun ce ki zauna a gida sai kin warke""." "Ummi kamar ta ce masa gara ta cigaba da zuwa a haka, dan ta san zamanta a gidan nan ba hutawa za ta yi ba, amma" "ta dake ta ce ""To kawu na gode sosai""" """Kar ki damu, Allah ya ™ara miki lafiya da nisan kwana ummana""" "Murmushi ummi tayi, tana so ta ji ya kirata da ummana ko ummina, hakan yana yi mata daWi, kuma yana tuna mata" da maman da babanta. "Ya ce ""Au, na manta ban gaya miki ba, mun kusa komawa sabon gida fa, bamu taSa zuwa kin gani ba ko""" "Ta faWaWa murmushin ta ta ce ""Allah ya nuna mana, wannan wa za a barwa, na ga shima mai kyau ne""" """To ko in bar miki, tun da kin fi son nan?""" "Murmushi ta yi ta ce ""Ai ni macece ba zan iya zama a gida nikaWai ba, amma ina son gidan nan""" """Can yafi kyau ai, idan muka koma zaki gani""" """To Allah ya sanya albarka, to nan su iya ne za su dawo su zauna?""" "Sai da ya ™ara kallonta da sauri, ya ce ""Su iya kuma?""" "Ta ce ""Eh, su baro ™auye su shiga makarantar islamiyya, makarantar mu har da matan aure da tsofaffi suna zuwa asabar da lahadi""" "Bakomai a ranta ta faWi hakan, kawu yahaya yayi murmushi saboda magana tayi cikin magana mai ma'ana, ba zaka" "san ummi na magana ba, sai ka zauna da ita, a haka kamar ba ta magana." "Sai kuma ta sake cewa ""Kawu, kaga da ka san in da mama take ita ma zaka Waukkota ka dawo da ita nan? Sai mu" "zauna ni da ita a gidan nan sai ku koma sabon gida""" "Tausayin ummi ya kama shi, ya ce ""Ki na kewarta ko?""" Ta jinjina masa kai alamar eh. """In sha Allah zan nemo in da take, zan haWa ki da ita, sai dai ba zan so na kawo ta nan ita ma ta din ga shan wahala" "kamar yadda ki ke sha ba""" """To ai ba zan bari ta sha wahala ba, ni zan din ga yin duk wani aiki, idan na iya sana'a na din ga saya mata abubuwa," "idan ka gano ta dan Allah kar ka kai ta wurin Iya, Iya ta ce ba ta son ta, wai mama mayya ce...""" """Ummi ya isa haka, ki daina tuna abubuwan da suka shuWe wanda za su dinga Sata miki rai, ki yi karatu sosai yadda" "maman idan ta gan ki za ta yi alfahari da ke""" "Ta gyaWa masa kai ta ce ""In sha Allah"" kai da ganin yadda ta Wan kwaSe fuska, ka san akwai tarin abubuwa cunkushe" "a zuciyarta da take burin amayar da su, sai dai babu wanda zai tsaya ya saurareta, to wa ma ya damu da ya zauna da ita balle aji matsalarta." "Cikin son kawar mata da wancan tunanin, ya yi murmushi ya ce ""Ki na bu™atar wani abu ne ummana?""" """A'a bana son komai""" "Ya ajiye mata Wari bibbiyu guda biyar, ya ce ""Gashi idan kina bu™atar wani abun ki yi amfani da shi""." "Kallon kuWin ummi take yi dan da yawa a wurinta, kan tayi magana ya tashi ya fita, zuciyarsa na yi masa zafi." "Šakin farida ya wuce kai tsaye, ya tarar da ita tana saka kaya a gaban mudubi, ta Wago ta kalleshi ta ce ""Ya dai?""" "A take ya nemi karsashinsa da zafin zuciyar da ya zo da ita ya rasa, duk yadda ya so yi mata magana a kan ummi, sai" ya kasa kawai ya tsaya yana kallonta. """Kana bu™atar wani abu ne?"" Kawai ya girgiza mata kai ya juya ya fice, yana jin ba™in cikin kasa yi mata magana a kan cin zarafin da ta yi wa ummi." "Duk da ™onuwar cikin ummi, haka ta cigaba da yin aikace-aikacen gidan, kuma muddin ta fito ´an uwan farida suka" "ganta, sai sun ci zalinta, ko sun aibata ta." "Hatta makarantar boko, kawu ya hanata zuwa, ya ce sai ta samu sau™i tukuna." "Dan haka, a hakan take naWe rigar ta, ta bar wurin ™unar a waje tana shan iska, tana aikinta." "Abdul ne kawai yake tausaya mata yake yi mata sannu, dan shi har ga Allah yake jin matu™ar tausayinta." "Mopping kuwa a rana a gidan nan, sai tayi sama da sau sha biyar, wanke-wanke kamar gidan da ake rabon sadaka," "banda Worawa da saukewa da kula da yaran ba™i, tana yi ana zaginta." Wani lokacin haka zata fama ™unar tayi ta kuka. "Kawu yahaya ya din ga kai ta dressing, Allah ya taimake ta ™una ta fara warkewa. Tana matu™ar son ta Wauki jaririyar" "da antyn ta haifa, sai dai an ™i bata damar hakan, daga nesa take hangen ´ar, zuciyarta har raya mata take ta ce a bata ta Wauketa, amma da ta tuna hakan na iya haifar mata da cin mutunci, sai ta ha™ura." "Farida ta je ta tarar da mijinta a bedroom Win sa, yana ta aikin takardu." "Ta zauna tana cika tana batsewa ta ce ""Dr. Wurinka na zo""" "Ba tare da ya Wago ba ya ce ""Ina jin ki""" "Ta Wan taSe baki ta ce ""Jibi in Allah ya kaimu ne fa suna, haryanzu baka ce mini komai ba, baka bayar da kuWin" "hidimar suna ba, kuma wuri nake so a kama ka sani, amma ka ™i magana""." """A wannan karon babu suna, sauran ukun da aka yi Allah ya amfana, idan Allah ya kawo wata a gaba ayi""." "A fusace ta ce ""Ban fahimta ba?""" """To ki jira daga lokacin da ki ka fahimta, sai ki tashi ki bani wuri""" "Ta mi™e tsaye ta ce ""Yahaya ni zaka wula™ant, na gama gaya wa mutane da taron suna ka ce ba za ayi ba""" """Hakika kawai zan yi, za a kawo raguna biyu manya, ayi hakika na sanyawa yarinya mariya, sai ki koma ki gaya wa" "mutanen babu suna""" """Mariya kuma? Wace irin mariya ana zaune ™alau, sunan uwar waye mariyar da zaka sanya wa ´a ta, haka muka yi" "da kai? To ba gara Salman da na ce bana so ba, a kan wata mariya, kamar dattijuwa""" "Ya Waga kai ya kalleta ya ce ""To ki koma ki bibiyi tarihin fiyayyen halitta, zaki gane suna ne mai daraja da ma'ana""." "Aikuwa ta hau ta din ga surfa bala'i, duk yadda ya yi ™o™arin sanar masa da cewa, hukuncin zaluncin da ta yi wa" "ummi ne, ya sanya ya hukunta da haka ya kasa, saboda tuni ta kai sunansa wurin malamai, a kan ko ya mayar da ummi, ko kuma duk izayar da zata yi mata ba zai iya magana ba, yarinyar ta gaji ta bar gidan." "Tun a haihuwar inteesar, ya so saka mata sunan mahaifiyarsa Salma, farida ta ce ba ta san zancen ba, ba ta so, aka" "saka sunan ta ta uwar, haihuwar khausar ma, ta ce sunan yayarta da ta rasu za a saka, wannan ma suna ta kai ruwa rana a kan ita gaskiya ya bari sai wani lokacin a saka Salman, tun da sanyan wa ´a´a sunan iyaye ba wajibi bane ba, wai Jidda za a sakawa yarinyar, tana son sunan." "Shi kuma ya sanyawa yarinyar mariya, sunan mahaifiyar ummi, wanda ita Farida sam hankalinta bai kai kan cewa" sunan babar ummi bane ba. "Ya fice daga Wakin ya bar ta tana ta sababi da kumfar baki, ya zo falo ya tarar da ´an uwan farida na ta cin abinci da lemuka da nama zu™u-zu™u." "Ga ummi da Wagaggiyar riga, tana ta mopping, tare da haWa kwanukan da suka Sata, sai ta kwashe zata tafi, sai a" kirata a jefa mata wani kwanon. "Gyaran muryar da yayi ne ya sanya duk suka juya, mai neman gyale nayi su rufe jikinsu, masu gyara zama na yi." """Yauwwa, ina godiya ga Allah subhanahu wata'ala, da kyautar haihuwar mace da ya bani, ina kuma godiya a gareku" "wurin tsayawa tsayin daka, wurin kula da ´ar uwakku, duk da hakkina ne. Ina godiya sosai, dan Allah idan kun gama cin abincin, zaku iya tafiya gida, rahama zata iya cigaba da kula da ita. Ba za a yi taron suna ba, ga yanayin rayuwa, gara a tattala kuWin tayi jego mai kyau, kuna iya tafiya idan kun gama kan magariba dan Allah, sunan jaririya mariya, za a dinga kiranta da noor""" "Gaba Waya turus suka yi suna kallonsa, tun da suke zuwa gidan, su yi duk hauka da rashin hankalin da suke so, bai" "taSa yi musu magana ba, sai yau, dan maganar tasa ta wani fannin kamar cin fuska." "Ummi kuwa washe baki tayi, jin an sakawa jaririyar mariya, duk da ba ta san dan sunan mahaifiyarta ya saka sunan" "ba, amma wani irin daWi da farinciki ya ratsa ta." "A hankali ta ce ""Allah ya raya noor takwarar mama""" "Daga in da yake ya hango farinciki a kan fuskar ummi, yayi murmushi ya fice, yana tawasalli da farincikin da ya" sanyata yana neman biyan bu™atunsa a wurin Allah. "Farida ta sha kuka, da yin alwashi kala-kala a kan yahaya, saboda yadda ya wula™anta ta, ya tozarta ta a gaban ´an" uwanta. "Suka din ga rarrashinta, tare da bata shawarwari daban-daban." "Babbar yayarsu ta xe ""Duk sakacinki ne, waye ya gaya miki ana barin namiji haka, kyakywar mallaka zaki nema, ta" "mai da Wan gida bawa, ki juya shi yadda yake so, kar ki yi bori da yawa, ki girgiWe auren, duk cikinmu babu wanda yake cikin rufin asiri da kwanciyar hankali kamar ke, kar ki yi mana sagegeduwa, amma dole mu zage damtse""." "Suka din ga zigata, ™arshe kan sallar magariba suka watse daga gidan sai rahma, rahama kuma ba wani abun kirki" "take yi mata ba, saboda shegen son jiki ne da ita." "Bayan watsewar ´an gidansu, ta ™uduri aniyar ™untatawa dr. Ta hanyar nuna halin ko in kula ga yarinyar, gashi" "mutum ne mai mugun son yara, baya son ya ga ™aramin yaro cikin damuwa." "Yarinyar shegen kuka ne da ita, ba ta taSa Wa mai kukanta ba, idan tana kukan sai ta yi banza da ita. Yayi ta maganar" ta kula da ita amma ta share shi. "Ranar da aka yanka hakika kuwa, ummi ce ta zage ™wanji, tsaf ta gyara hanjin nan, dan kuwa rahama ™in fitowa tayi" "kan naman, ga rana na dukan kayan kitchen." "Abdul ne ma ya kama mata wasu abubuwan, ta kunna murhu ta Wora sai ka ce babbar mace." "Sai azahar yayenta suka zo da ™anwar babanta, suka tarar da ummi a akan aikin, suka din ga yi wa rahama da farida" "faWa, wai dan me za su bar ummi ta yi aikin naman, sai ta sace ta cinye tukuna." "Abdul ne ya fusata ya ce ""Yaya ummi ba Sarauniya ba ce ba, ba ta taSa Waukar abun da ba nata ba""" """Rufewa mutane baki kan in mareka, mara kunya fitsararren banza""" Ummi da jikinta yayi sanyi ta ™yale musu aikinsu. "Suka gama aikin nama suka kwashe wanda za su kwashe, suka bar saura suka tafi, dr. Ya dawo ya tarar da farida da" "yaranta suna ta cin naman, ya le™a Wakin ummi tana zaune tana ta tilawar Alqur'ani ga gida ya buWe da ™amshi, ya shiga Wakin farida ya ciko leda da nama, ya kai ya bata." "A gaban yara ta rufe shi da masifa, a kan ko dai ummin nan kishiyarta ce ba ta sani ba." "Ganin cin mutuncin da take yi masa a gabansu, ya sanya Abdul tashi ya bar wurin." "Cikin miyagun maganganun da take yi masa, har da gugar zanar ko wani abu ne tsakanin sa da ummi, da ya sanya shi bawa al'amarinta muhimmanci har haka." Ta dire noor ta tashi ta bar masa falon. "Ummi kuwa da sauri ta wanke hannunta, ta hau naman nan da ci, dan tun ana suyarsa ™amshin ya cika mata ciki," ranta ya biya. "Sai tayi aikin abinci da nama ba adadi, da ta gama rahama ta shiga ta raba abincin, ta kwashe naman ta hanata," "koma ta bar da Wan kaWan sai dai ta haWa da ™anzo, dan haka nama tana kallo ba za a bata ba." "Ta fito falo, dan samun tsinken sakace, ta tarar da kawunta rungume da jaririya tana ta tsala uban ihu." "Da sauri ta ™arasa in da yake ta ce ""Kawu bani ita, ban taSa Waukarta ba""." "Ya mi™a wa ummi ita ya ce ""Gata nan mai sunan mamanki, ina fatan ita ta so ki, kuma ta din ga Webe miki kewar" "mamanki""" "Da sauri ta ce ""Amin ya Allah, Allah yasa"" ta karSi yarinyar ta ce ""Mamana ki daina kuka, mama tana da ha™uri, kawu" "ta zama kakarka kenan? Maman mama ko?""" "Sai da ya Wan dara ya ce ""Tsohuwa ce kenan?""" "Ummi ta Worata a kafaWarta, tana jin soyayyar yarinyar a ranta, da aka saka mata sunan mamanta." "Haka ummi ta din ga zagaye da ita a falon, tun tana tsala ihun har tayi bacci." "Dr. Ya ce ""Lallai ummana kin iya raino, tun da har gashi kakata tayi bacci, kawota ki je ki kwanta""" "Ta bashi ita, tana kallon fuskar yarinyar, gashinta har goshi, jawur da ita." "Ya kalli ummi ya ce ""Na ga ™unarki da sau™i, in sha Allah ranar monday zaki koma school gaba Waya""" "Ta ce ""To Allah ya kaimu""" """Amin, ki je ki kwanta sai da safe"" ta juya ta nufi hanyar Wakinta, kamar ta ce ya bata ´ar su kwana tare." "Ranar Litinin ta koma ta cigaba da zuwa makaranta, ranar da ta je islamiyya, Maryam ce ta fara ganinta, da sauri ta" "tashi ta nufi ummi ta ce ""ya jiki?""." "Ummi ta ce ""Na ji sau™i""" """Kin warke duka ™onuwar ta warke?""" Ummi ta jinjina mata kai alamar eh. "Ta ce ""Alhamdilillah, dan Allah ki yi ha™uri, tun ranar da abun ya faru na kasa mantawa, kuma ban san gidanku ba, na gaya wa mamanmu ta din ga yi mini faWa, ba ina sane na tureki ba ta ce in nemi yafiyarki""." "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Ai bakomai, na samu sau™i""." """Amma ya aka yi ki ka ™one a ciki da ruwan zafi?""." "Ummi ta ce ""Zubo mini yayi""." """To Allah ya ™ara afuwa""" "Ummi ta amsa da ""Amin""." "Maryam ta li™ewa ummi, sai dai ummi sai Wari-Wari take yi da ita, saboda ba ta son wani abu ya haWa su tayi mata" "tijara da tashin hankali, saboda ita bata iya faWa ba, maryam kuwa dage ce, akwai masifa." "Ga maryam da azabar kashe-kashen kuWi, banda kayan ciye-ciye da take zuwa da su." "Komai za ta ci sai ta bawa ummi, ummi kuma ta ce ba zata ci ba." "Tun tana Wan Wari-Wari da ita, har ta Wan fara sabawa da ita kaWan." "Can gida kuwa kawu yahaya ya sanar musu matarsa an yi mata aiki, an ciro ´a mace, sai dai likitoci sun ce sai matar" "ta huta sosai za azo dubiya. Saboda yana gudun su zo barka, Iya ta faWi wani abun, da zai yi wa ummi mummunan tabo a nan. Dama kuma gashi ba shiri suke yi da farida ba, dan ita da Iya kar ta san kar ne, iyan za ta iya zuwa ta bar ta a falo ta cigaba da sabgoginta ba tare da ta bata ko ruwa ba." "Ummi ta Wauki soyayyar duniya ta Worawa jaririya noor, idan uwar ta yasar da ita, sai ta Wauke ta ta goyata, tayi ta" "jijjigata tana aikin gidan da ita a bayanta, dan ko da yarinyar ta fara dariya ummi ta fara yi wa." "Duk wannan soyayyar da ummi ke nunawa ´ar farida, bai sanya ta sassauta mata daga ba™ar azaba da mugunta ba," "da ita da ´a´anta da ™anwarta, dan ummi ba sabon abu bane a wurinta, kaiwa ™arfe Waya na dare ba ta kwanta ba, saboda azabar aiki." "Ga wani sabon salon zalunci, har ma™wabta sai su aiko ummi ta je, a sakata aiki, har wankin labulaye da carfet, sai a" "sakata, gyaran kaji da fige su, sai a saka ummi." "Makaranta kuma maryam na ta sake shishshigewa ummi, sai dai ummi ta fuskanci maryam Win na ™o™arin mayar da" "ita ™ar™ashin ta ta din ga mulkata ta zama kamar ´ar korenta, ummi ta cigaba da janye jikinta, maryam ta kasa samun damar hakan, saboda ummin na da mugun gudun abun hannunta." "Wasu lokutan haka ummi za ta zo ba ta ci abinci ba, maryam ta zo da abinci na alfarma amma fafur ta™i ci." "Kusan wata uku da haihuwar noor, kawu yahaya ya ce idan suka tashi suka koma sabon gida, sai su iya su zo, su ga" "noor, kuma su ga sabon gida." "Dan yana tsoron Iya ta zo ta saki baki ta faWi wani abu da zata Sata ummi, dan ya ™udurce a ransa sai ya je yayi mata" "kashedi a kan ummi kan su zo, kuma gashi ba jituwa suke yi da iyalinsa ba, duk zuwa sai Iya ta ce an yi mata laifi, duk zalamar iya da son abun duniyarta ba ta ™aunar zuwa gidan yahaya, wannan karon ma shi kawun ne ya takura su zo, kar abun ya zama surutu, an yi mata aiki ba su zo ba, ga kuma tariya a sabon gida." "angaren ummi kuwa sumul ta samu lafiya, kamar ba ta taSa yin larurar sanyi ba, kuma lokaci zuwa lokaci, kawu yahaya ko bai sayi abu ya bata ba saboda matarsa, ya kan Wan bata kuWi ta sai abun da take bu™ata." "Suka fara shirin tashi daga gidan, dama ´an kayan ummi ba su da yawa tuni ta tattare su ta ™ulle." "Hatta su intee ummi ce ta haWa musu kayansu, sannan ta koma ta haWa na rahama, ga yau noor sai koke-koke take yi" "zazzaSi na damunta, kai ka ce ummi ce ta haifeta, ta bata magani ta haWa madara ta bata, sannan ta cigaba da aikin da ita a bayanta." "Suka gama haWa kaya cif, washegari tun safe mota ta zo ta kwashi kayan su, zuwa sabon gida." "Gidan da suka koma, ™ato ne yafi wancan girma da kyau, a Wan gaban unguwar da suke da yake, ´an uwan su farida suka cika gidan, ummi na ganinsu suna ta binne-binne." "An canza furnitures, duk ta rabawa ´an uwanta tsofaffin, ummi kuwa da tsohuwar katifarta ta dawo gidan, sai dai" "hakan ko a jikinta, Wakinta shi ne na farko, baya cikin ainihin falon da zai sadaka da sashen kowa, Abdul sashinsa daban ba a cikin falon ba, da kitchen Win sa da banWaki, a can gefe Waya." "Gidan ya ™awatu yayi kyau matu™a, ko ina ya sha flowers, sai ™amshin sabunta yake yi." "Hatta Wakin su intee kamar Wakin wata amaryar, dr. Yayi ™o™ari sosai da sosai, dama mutum ne mai hidimtawa" iyalinsa sosai da sosai. "Bayan magariba ummi ta gaji matu™a, har wani jiri take ji, ga ciwo da mararta take yi, wanda tun da take bata taSa" jin irin ciwon ba. "Tana ta ™o™arin gyara nata Wakin, dan kuwa ba ta gyara komai ba, tana ta fama da aiki, da rigimar noor." "ŗan uwan farida suna ta cewa ta karSe ´ar ta daga hannun ummi, kar ta shafa mata ba™i da muni." """Ke!""" Ummi ta waiwayo ta kalli rahama da ke tsaye. "Ta ce ""Bani kuWin nan da zobena""" "Ummi tayi saroro ta ce ""Wane kuWin?""" """Ba ke kika haWa mini kayana ba?""" """Eh nice"" ummi ta amsa." """KuWin da suke cikin wardrobe Wina, kuWin anty farida ne""" "Ummi cikin faWuwar gaba ta ce ""A'a anty rahama, ban ga kuWi ba wallahi, kayanki kawai na haWa miki a cikin akwatin" "da sauran kayanki a cikin jakunkunan da ki ka bani, dubu biyun nan ce kawai kuma kin Wauketa, amma ban ga kuWinki ba""." """Ke rufe mini baki ko na dalla miki mari, kuWin anty farida ne dubu hamsin""" """Wallahi wallahi anty rahama ban gani ba, ki cajeni ki caje kayana, wallahi ban Wauka ba"" ummi tayi maganar jikinta yana rawa tana tuna irin tozarcin da aka yi mata lokacin da iya ta ce ta yi mata sata." """Rahama ina kuWin ne? Ta baki?""" """A'a fa sai kin zo da kanki, ta ce ita ba ta Wauka ba""." "Farida ta ce ""Ke, ina kuWina?""" """Anty ban Wauka ba"" ta faWa kamar numfashin ta zai ™wace, saboda fargaba da tashin hankali." "Ashar Win da farida ta yi mata cikin tsawa ya sake gigita ta, ta ma rasa me za ta ce." "Sha™eta rahama ta yi tana zazzaro mata ido ta ce ""Zaki faWa ko sai na kashe ki"" girgiza kai kawai ummi take yi." "Farida ta ce ""Rahama ™yaleta, kar ta ja miki bala'i, ta ri™e miki kurwa kamar yadda ta yi mini, wallahi sai ya biyani kuWina, kuma a wannan karon ko ubanta zai fito daga kabari ta din ga yawo da shi, sai ta bar mini gida ta koma in da" "ta fito, ba zan zauna da Sarauniya ba, ga sata ga maita ba zai yiwu ba""." """Antyn dan Muhammadurasulillah ki yi ha™uri, dan Allah kar ki mayar da ni ™auye, wallahi ban taSa sata ba, ban san menene maita ba""" """Zaki santa yau, Waukko ™ullin kayanki ki wuce, ba zai yiwu ba""" "Suka hankaWo ummi waje, duk attention Win mutanen gidan ya dawo kansu, noor da ta fara dariya, tana hango" ummi ta hau dariya tana Waga mata hannu. """Lallai farida an haWaki da masifa, satar kuWi kuma, wannan wataran sai ta ganki a makara hankalinta zai kwanta"" a" "tsakiyar falon suka zazzage mata kayanta, sai ga dubu Waya sabuwa fil wadda kawunta ne ya bata." "Rahama ta ce ""Anty ta fito da sauran, suna wurinta wallahi, kalli dubu Waya fa a ina ta samu""." "Inteesar ta ce ""Tashi a caje ki, olay"" kausar ta ™yal™yale da dariya tana maimaita olay." "Dr. Yayi sallama tare da Abdul ya tarar da ummi a dur™ushe, tana ta gurshe™en kuka, noor sai zillo take ummi ta" Wauke ta. """Lafiya kuwa?""" """Dr. Ni fa na gaji, da abun da yarinyar nan take yi mini, daga bawa rahama ajiyar kuWi ta kwashe, ta bani kuWi tun da" "girma da arziki amma ta™i""." """Shi ne zaki ajiyeta a gaban mutane kina tozarta ta haka? Idan yaranki ne haka zaki yi handling Win su? Nawa ne" "kuWin?""" "Cikin mamaki ta ce ""Au haka ma zaka ce?""" """Na ce nawa ne kuWin?""" """Dubu hamsin"" ta bashi amsa tana ri™e ™ugu." """Sana'ar me ki ke yi da har ki ka tara dubu hamsin? Idan ma akwaita na san a jikina aka sameta, zan biya na kashe" "maganar nan daga yau, kuma daga yanzu. Ummi ba Sarauniya ba ce ba halin ta bane"". Ta yin™ura za ta sake magana ya tari numfashin ta ta hanyar cewa ""Na ce na kashe maganar nan""" "Ya dubi ummi ya ce ""Ummana, tashi kiyi tafiyarki""" "Ba tare da ummi ta yi zuciya ba, ta dubi yarinyar da take ta zillo tana kuka, ta ™arasa ta Wauketa, ta nufi Waki da ita." Abdul ya dur™usa yana kwashewa ummi kayanta. """Farida anya maganin nan yayi kuwa? Kin ga fa abun da yayi miki""." "Farida ta kasa magana saboda takaici, yau ta ™uduri aniyar ummi ta bar mata gida, tun da yau sun yi sababbin" ayyuka a gidan. "Ummi kuwa zuruuu tayi da ido, tana kallon noor da ke ta Sangale baki tana yi mata dariya." "Cikin kuka take yi wa noor surutai, ta ce ""Mamana, kin gani ko, tun tafiyarki ban taSa kwanan farinciki ba, dan Allah" "mama ki dawo, ko ina ne ki tafi da ni, mama kamar in sha guba in mutu"" tayi maganar tana kifa kanta a kan ´an ™afafuwan noor, tana wani irin kuka mai sauti""" FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. Ayshercool 08081012143 "*CUTARWA!""" *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P17 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu Abduljalal" Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I" P17 "Shiru noor tayi, tamkar tana jin abun da ummi take faWa." "Sosai ummi ke kuka, tamkar za ta shiWe, duk da ba wannan ne karon farko da aka yi mata ™azafin sata ba, amma na yau yayi mata zafi da ciwo ba kaWan ba." "Ji tayi an dafa ta, ta Wago da sauri dan ba ta ji shigowar mutum ba." "Abdul ta gani a bayanta da kayanta a hannunsa, cikin damuwa ya ce ""Dan Allah yaya ummi kiyi ha™uri, na san ba zaki" "yi sata ba, amma ki yi ha™uri dan Allah ki daina kuka, kar kanki yayi ciwo""." """Yaya Abdul, ya aka yi kai ka yadda ba zan sata ba, amma anty farida da rahama suka Wora mini sata? Suka ci" "mutuncina a gaban mutane?"" ya dur™usa ya ce ""Na san babu daWi, kiyi ha™uri dai dan Allah""" "Ta jinjina masa kai, dan kuwa tana ganin mutuncin Abdul sosai da sosai." "Ya Wora da cewa ""Kar ki ga Wakinki a haka, mun yi magana da abba ne, ya ce a bari mu tare ya ga Wakin da maama" "zata baki, sai ayi miki furnitures, kar a saka miki ta hanaki Wakin""." "Ummi ta girgiza kai ta ce ""Dan Allah kar ka bari yayi mini, ya kashe kuWi da yawa, ni katifata ta isheni, duk kyan" "furnitures Win da za a saka mini, ™arshe a tsakiyar ™asa za a binne ni, hakan ma ya isa""" "Shiru yayi yana kallon ummi, ta kwanta a kusa da noor, ta sanya hannunta ta ri™e Wan ™aramin hannun jaririyar." "Abdul ya tashi ya fita yana waiwayenta, duk abun da aka yi mata, bai sanya tayi zuciya ta™i kula noor ba." "Kasancewar a gajiye take, wani irin nannauyan bacci yayi awon gaba da ita, baccin da rabon da tayi makamancinsa" har ta manta. "Kwanki uku da tarewarsu, aka kawo wa ummi ™atuwar katifa, da wardrobe mai biyu, sai Wan mudubi da stool." "Ba ™aramar murna ummi tayi ba, tare da wani farinciki, wai duk wannan nata ne abun mamaki." "Kawu yahaya ya fara deciding zuwa ™auye, ya gaida Iya, dan haka ya tambayi ummi ko za ta bi shi, ta je a gaggaisa." Amma tayi shiru ba ta ce komai ba. """Ummana baki ce komai ba""" """Kawu ka ce ina gaishe su, ba sai na je ba"" tayi maganar tana addu'a a zuciyarta, kar ya matsa ya ce sai ya tafi da ita," "saboda tana tsoron ya tafi da ita, Iya ta sake cewa ba zata biyo shi ba." """˜auyen ne ba kya son zuwa ko ummana?""" Ummi ta gyaWa masa kai alamar eh. "Yayi murmushi ya ce ""Kwantar da hankalinki kyakywar uwa, abun da ki ke so shi za a yi, zan sanar da su sa™on gaisuwarki, ko ni ba zan so ki je ba, sai kin zama cikakkiyar mutum, da babu wanda zai tursasaki yin abun da ba kya" "so a rayuwarki""." "Kawu yahaya da kansa ya je ™auye dan ya Waukko iya, ta zo ta ga sabon gidansa da jaririya, amma ta ce ba zata ba, saboda matarsa ba ta da mutunci." Hashim kuwa yana ganin kawu yahaya ummi ya fara tambayarsa. "Ya ce ""Ummi na nan lafiya ™alau Alhamdilillah, tana nan tana karatunta duk ta ce a gaishe ku""" """Allah sarki ummi, muna amsawa""." "Iya ta ce ""To wai yaushe zaka dawo mini da ita ne?""" "Kawu yahaya yayi murmushi ya ce ""Ai Ummi sai Allah ya kaimu lokacin aurenta zamu gayyace ku, ba zata sake zuwa" "gagarawa ba""." "A Wan hasale ta ce ""Saboda me?""" """Saboda babu abun da za ta zo tayi muku""" """Kai yahaya bana son sakarci, zumuncin fa? So kake ka raba mini kan iyali?""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ba haka bane ba, na nemi iznin zuwa da ita, ta ce in gaishe ku, saboda makarantar ta""" """Innalillahi wa Innalillahi razi™una, ita ummun ce ta faWi haka? Ta fifita boko a kaina?""" "Magaji ya ce ""Iya wa Innalillahi raji'un ake cewa ba razi™una ba""" """Zan ci uwarka idan na sake magana ka tsoma mini baki, tun kan a haifi uwarka haka ake faWa, ba damar mutum ya" "motsa sai ka ce zaka ci gyaransa?""" "Ganin Iya na son dasa faifan cin zarafin ummi da iyayenta, ya sanya shi bawa Iya abun da zai bata ya tashi ya ce zai" tafi. "Har mota hashim ya raka dr., Ya ce a cewa ummi yana gaisheta, tayi karatu da kyau." Kawu yahaya yayi al™awarin isar da sa™onsa ga ummi. "Kasancewar fitar sassafe yayi, yana gama abun da zai yi ya dawo kano, a falo ya yada zango, ummi tuni ta gama girki" "tayi shirin tafiya islamiyya, ya tsareta a falon yana bata labarin sa™on ´an gidan na gaisuwa a gareta." "Ganin yadda ummi ta Wan sake da kawu yahaya, har tana tambayarsa wasu daga mutanen gidan, ya sanya farida yi mata tsawa, ta ce ta tashi ta tafi makaranta." "Abdul ya shigo da noor a hannunsa, ummi tayi saurin karSarta, ta Wan Wagata sama ta ce ""Mamana tafi ta kowa""" noor kuwa ta buWe baki tana dariya. "Wata irin zabura farida tayi, tun da ummi take kiran noor da maman wasu lokutan, ba ta taSa kawo sunan" "mahaifiyar ummi bane ba sai yanzu, tayi wata irin zabura ta ce ""Dr. Sunan matar ™aninka ka saka wa noor? Babar ummi?""." "Kai tsaye ya ce ""Yes""" """Saboda me? Meye ala™ata da ita? Ita tayi mini cikin? Ko ita ta haufa mini, wai tsaya meye ala™arka da ita?""." """Ala™ar da ki ka faWa mana, na kawo miki amanar yarinya kina ta wula™anta ta, gashi tana ta yi miki bauta kamar" "baiwar da ki ka sayo da kuWinki, dan haka na saka mata sunan mahaifiyarta, atleast ta samu ´ar uwa, kuma wadda zata din ga kallo tana jin daWi""." """Yahaya gaba Waya na kasa gane kanka, na rasa in da ka dosa a kan yarinyar nan yanzu saboda tsabar wula™anci da rashin mutunci, matar da ban sani ba kawai ka saka wa ´a ta sunanta? Ni wai wace irin ala™a ce tsakanin ka da" "ummin nan, ko zagata ka ke yi ne ban sani ba, da a duniya kullum abun da zai faranta mata kawai ka saka a gaba?""." "A fusace ya ce ""Wace irin maganar banza ce haka farida""" """Ba wani maganar banza, maganar gaskiya dai, to ga noor Win nan na bar mata, ta je ta raine ta na bar mata, tun da" "sunan uwarta ne ba na uwata ba""." "Duk da ummi a tsaorace take rungume da noor, jin kawu yahaya suna faWa, sai dai jin abun da farida ta faWa, ya" "sanya cikin wauta da ™uruciya, ta risuna ta ce ""Anty na gode Allah ya saka da alkhairi, Allah ya ji™an magabata na gode in sha Allah zan kula da ita, a bani kayanta da abincinta na gode"" a zaton ta da gaske ta bar mata noor." "Kawu yahaya duk da a fusace yake, sai da yayi dariya, aikuwa cikin Sacin rai farida tayi kan ummi, ta fizge noor ta ce" """Ai ba uwarki ce tayi mini na™udar ba""" "Kawu yahaya ya ce ""Ummana, jeki makarantar ki kin ji"" ta Wauki jakarta, ta fita cikin damuwa." "Ummi ba ta cika makara ba, dan haka da wuri ta je makarantar islamiyya." "Zama tayi ita kaWai, tayi shiru tana tunani, tana son sake yi wa kawu yahaya maganar ya gano in da mamanta take?" "Sai dai ta kasa tana jin nauyinsa, shi ya ce mata ta bashi lokaci, dan haka ba ta son cigaba da takura masa." """Ummi"" maryam ta kira sunanta." """Na'am"" ta amsa a ta™aice." """Taso ga mami can ta zo, ita ta kawo mu, ta ce yau dai tana son ta ganki""" "Jin mahaifiyar maryam ce ke son ganinta, ya sanya ta tashi da sauri, dan duk in da aka ce wannan babba ne" "mussaman sha'anin uwa, ummi na bashi girma sosai da sosai." "A ™ofar makaranta suka tarar da mamin a wata zu™e™iyar mota, suka ™arasa gaban motar, ta buWe ™ofar motar tana murmushi." "Ummi ta dur™usa ™asa ta ce ""Mami ina wuni""" "Matar ta ™arewa ummi kallo, sannan ta yi murmushi dariya na neman suSuce mata ta ce ""Lafiya lau ummi, ya gida" "ya makaranta?""" """Lafiya ™alau, Alhamdilillah""" """Yau Allah yayi na ga ummi, kusan kullum sai tayi zancenki a gida""" Ummi tayi murmushi tare da sunkuyar da kanta ™asa. """To Ubangiji Allah yayi muku albarka baki Waya, ina fatan wataran kuma zaki kawo mini ziyara gida""" "Ummi ta ce ""To, zan tambaya idan aka bar ni zan zo in sake gaishe ki""" "Tayi murmushi ta ce ""Masha Allah, ku koma aji to, Allah ya yi albarka""" "Ummi ta amsa da ""Amin ya Allah na gode, Allah ya tsare hanya""" "Maryam ta ce ""Bye bye mami, drive well""" "Ta amsa mata da ""Thank you dear""" "A ha™i™anin gaskiya maryam bata da aiki sai bayar da labarin ba™in ummi, da gidadancinta da rashin wayo, da yadda take kullum cikin kuka, abu kaWan sai ta hau kuka, da irin yadda malamai kan yi mata ba'a, ko yadda su kan su" "Waliban ke attacking Win ta, amma ba ta iya cewa komai." "Babban abun da ya burge mamin da ummi, shi ne nutsuwarta, da kuma gudun duniya da ta gani yau da wanda take jin labari a wurin Maryam." **** "Yau babban burin Idris ya cika, dan kuwa ya hilato hindu shagon wani abokinsa, ya aiwatar da abun da yake muradi a kanta." "Hindu tayi kuka kamar ranta zai fita, sai dai ya zuba mata ido, a tunainsa yanzu hankalinsa zai kwanta, sai dai ina," kasancewa da ummi kawai yake burin yi. "Duk da babu abun da ya shiga tsakaninsa da ummi, yana jin kamar akwai wani abu na musamman da ummi ke da" "shi, da baya tunanin ya samu a tattare da hindu." "Iya taushin fatar ummi ya isa saka mutum annashuwa, ya daWe yana jin haushin kansa, da har suka rabu da ummi," bai amfana da ita ba. "Kukan hindu ne ya dawo da shi hayyacin sa, ya din ga lallaSata yana bata ha™uri, tare da yi mata al™awarurruka" kashi-kashi irin na yaudara. "Tun da farida ta san sunan babar ummi, aka saka mata, ya sanya ta ™ara tsananta ™iyayyarta ga ummi, azabtarwa iri-" iri. "Rayuwa ta cigaba da garawa, sai dai al'amura sun tsananta ga ummi, lokacin da dr. Ya samu canjin wurin aiki, daga" "Kano zuwa kaduna, wasu lokutan sai yayi wata guda bai zo gida ba, wasu lokutan kuma ya kan zo weekends." "Idan ummi ta karaya ta ji kamar ta mutu ta bar duniya ta huta, sai kuma taga wahalarta ta tashi a banza kenan, ba ta" yi acheiving komai a rayuwa ba. "Ko ina babu daWi, gida azaba da wahala, makarantar boko, ba'a, cin zarafi daga Walibai har ma da malamai wasu" "lokutan, sukan aibata ta ko su muzantata da halittarta." "Sai da ta kai ta kawo, kuWin makaranta idan dr. Ba ya gari, idan ya turowa farida, ba zata bawa ummi nata ba, har" korota ake yi daga makaranta. "A ci mata mutunci, Saboda rashin biyan school fees, sai da ta kai Maryam ta saka babansu biya wa ummi kuWin" makaranta. "Shugaban makarantar ya hana malamai korar ummi, a duk lokacin da ba ta biya kuWin makaranta ba, sai ya yi wa" "kawu yahaya waya, sai a lokacin dr. ya san abun da yake faruwa game da kuWin makarantar ummi da yake bawa farida ba ta bata, daga nan har makarantar boko, direct transfer yake yi musu." "Duk wani aiki ko aike da yakamata namiji yayi ga Abdul, ummi ce za ta yi shi, sayen fetur, cefane, refilling Win gas," "duk ummi ce ke yin sa, intee da kausar babu abun da suke tsinanawa a gidan nan, ko Wauke cokali kuwa a kan hanya, saboda azaba har tayar da inji sai da ummi ta iya." "™awayensu intee idan suka zo, su yi ta nuna musu ummi a matsayin ´ar aikin gidan su." "Allah ya taimaki ummi, aka sakawa rahama ranar aure, ta din ga murna ta san ko ba komai ta Wan samu rangwame." "Gefe guda soyayya da sha™uwa mai ™arfin gaske ta shiga tsakanin ta da noor, noor komai ummi, kai ka ce ummin ce" "ta haifeta ba farida ba, dan ita ce ta yaye noor ma." "Ummi na ta aiki a kicin da safe, ta je Wakinta ta dawo, ta zo ta tarar da ™wai guda biyu a kan drower kitchen, ita dai" "ba ta ajiye ™wai ba, dan haka ta kai hannu ta Wau ™wan tana duddubawa, rubutu ne a jiki, an zana wani hatimi da sunan wanda rahama za ta aura, har da zanen kan ™warangwal." """Ke!"" Tsawar da farida ta daka mata, ya sanya ta zabura ta saki ™wan ya faWi ya fashe, maimakon ruwan ™wai ya fito," sai jini da wani ba™in abu ya tsiyaye. """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, wai wace irin karfa ce ke ne?""" "Cikin magiya ummi ta din ga bata ha™uri, amma tsabar mugunta matar nan ta Wauki muciya ta din ga bugawa ummi." "Abdul yana falo yana video game, ya shigo kitchen Win da sauri ya tarar da ita tana ta bugawa ummi muciya, tana" ™o™arin karewa. """Maama lafiya, meyasa ki ke dukanta da muciya""" """Dalla rabu da ni, na gaji da abubuwan da yarinyar nan take yi mini""" """Amma maama bai kamata ki dake ta da muciya ba, idan kuma ki ka ji mata ciwo fa?""" "Cikin ko in kula ta ce ""Na daki banza""" Tayi maganar tana sake kwaWawa ummi muciyar iya ™arfin ta. """Maama dan Allah ki daina cin zalin anty ummi, wannan CUTARWA! ce, maybe tsautsayi ne ya sanya ta yi miki laifin""" "A fusace ta ce ""Ni ka ke gayawa ina cin zalinta?"" Tayi maganar tana nufo shi." "Babu tsoro ko fargaba ya ce ""Idan ba CUTARWA! ba ce dai-dai ne Allah ya sa a yi wa intee ko kausar abun da ki ke yi" "mata"" sak tayi tana kallon Abdul, ba ta taSa zaton wannan maganar daga bakinsa ba. Ta ji jikin ta ya yi sanyi, ta jefar da muciyar ta fice." "Ya girgiza kai shi ma ya fita, dan kunyar ummi ma yake ji, bai san me zai ce mata ba, saboda abun da mahaifiyar su" take mata. BAYAN SHEKARU BIYU *** "Ummi na tsaye a gaban mudubin Wakinta, tana ta aikin taje gashin ta, ta nemi wuri ta zauna tana kallon kanta a mudubi, gashin duk ya rufeta, ta sunkuya tana cire gashin da yake jikin comb Win, ta tare shi a gefe sannan ta" nannaWe gashin kanta ta tufke shi. "Ta sanya doguwar rigar shadda brown, ta kawo dogon hijjabi milk ta saka, ta Wauki ni™abinta ta sanya." "Ta shashshafa turare, tafin hannunta har Waukar ido yake yi, saboda tafin hannunta fari ne ™al, kamar mata jini a jiki," kuma aka Wora mata jan lalle a kai. "Ta Wauki ´ar ™aramar jakarta ta fito, Abdul ya ce ""Inyee ka ga amaren sauka""" "Kawu yahaya ya dube ta cikin fara'a ya ce ""Congratulations dear, Ubangiji Allah ya sanyawa karatunki albarka, ya" "™ara hasken makaranta"" ta risuna ta ce ""Amin kawu, na gode sosai da sosai""" "Ya kalli farida da ´an matanta da suke ta sabgoginsu, kamar ba su san da zaman su a falon ba ya ce ""To mu mun tafi" "wurin saukar""" """Allah ya tsare"" ta faWa a yatsune." "Kawu yahaya yaji babu daWi, da yaransa ko mutum Waya babu wanda yayi saukar nan, idan baya nan sai sun ga dama suke zuwa makaranta, dan kuwa farida wurin koyon kwalliya ma ta sama musu, maimakon zuwa makarantar." "Ummi gaba Waya bakinta ya™i rufuwa, kaf a ´an saukar ita ce ™arama, danma tana da jiki ne, dan ko Maryam shekara biyu ta bata, itakaWai ce mai shekaru sha shida a cikinsu, maryam na da sha takwas." "Aka gabatar da abubuwan da suka kamata, sannan aka fara raba musu alluna." "Ana bata nata ta nufi rumfar iyaye maza, har da gudu, wurin kawu ta ™arasa ta dur™usa a gabansa tana cewa ""Kawu" "ka ga""" Ya karSi allon yana murmushi ya shafa kanta ya ce """Allah ya sanya albarka ummana""" """Amin kawu na gode"" tayi maganar cikin tsantsar farinciki." "Abdul ya ce ""Rufe bakin mana""" "Ta kalleshi ta ce ""Ta ina ka san bakina a buWe yake a cikin ni™ab""." """Yadda ki ke magana ne ya sa na gane""" "Ta ce ""Bari Yaya Abdul, Alqur'ani da daWi wallahi""." """Wannan gaskiya ne ummana, kalli ba™in ki na waccan rumfar"" ummi ta waiwaya ta Waga kai." "Wa zata gani? Yaya Magaji da auwwal, har da su Alhassan." "Maimakon ta yi murna sai gabanta ya faWi, ta kasa magana, dan fatanta Allah ya sa babu Idris suka zo, dan bata" ™aunar ganinsa. "Sunanta aka din ga kira a speaker, ta zo ta karSi kyautarta ta Waliba mai haza™a." "A hankali ta tashi ta nufi in da ake kiranta, tafiya take cikin nutsuwa, shugaban makarantar ya ce ""˜aramar su" "babbar su, Salma Muhammad Bashir, kun ganta nan duk ita ce ™arama a ´an sauka, amma babu Walibar da ta kai ta cin maki lokacin screening""" "Ummi ta karSi kyaututtuka daban-daban, na haza™a, ladabi da biyayya da sauransu." "Mamin su maryam ummi ta hango, ta tafi wurin da take, dan jan lallen da aka yi mata ma, gidan su maryam ta je," mamin ce ta biya. "Mamin ta rungume ta tana faWin ""Allah yayi albarka ummi, Allah ya sanya wa karatunku albarka""" "Ta risuna ta ce ""Amin ya Allah""" "Sau Waya ya Waga kai ya kalleta, ya lura da yadda ko iya haWa ido da mamin ba ta yi, saboda tsananin tarbiyya da girmama manya, ya so ta Waga ni™abin ya ga ainihin fuskarta." "Ya dubi Maryam ya ce ""Ke ba uban da aka baki? ba na ™o™arin, babu na Wa'ar"" yayi maganar yana sake gyara zaman" face mask Win sa. "Cike da tsiwa Maryam ta ce ""Ina ruwanka da ni? Ba a bani Win ba sai ka ™wace allon saukar ma gaba Waya, mami ki" "rabani da shi wallahi, ai da yake ma ba gayyatarka na yi ba, waye ya ce ka zo?""" """Rufen baki kan na Sarar da ke a wurin nan""" "Ummi dai murmushi kawai take yi, duk ta san yayyen Maryam, wannan ne dai bata sani ba, kuma da alama maryam" Win ta raina shi. "Aka tashi daga filin sauka, su yaya magaji suka nufo su, ""Ummi masha Allah, kin ga yadda ki ka girma?"" Magaji Yayi" maganar yana kallon ta. "Alhassan ya ce ""Ummi har kin yi sauka anya ba zu™u ba ce ba?""." "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Ai makarantar nan ba a saukar zu™u""" "Suka rankaya zuwa gida, suna komawa gida ta tarar da Iya, sai da ta Wan ci burki, domin kuwa ba ta zaci Iyan za ta zo ba." "Ta Soye mamakinta ta ce ""Iya sannu da zuwa, dama zaki zo?""" "Ta harari ummi ta ce ""Eh, da ki ka ce ke ba zaki zo in da nake ba, kar na yanka ki na cinye ko?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a makaranta ce take hanani zuwa, ya gida ya kowa da kowa?""." A ciki Iya ta amsa mata da lafiya lau. "Dai-dai gwargwado kawu ya yi wa ummi ™o™ari, dan naman kasuwa ya sayo fal, ya bata tayi girkin da zata rarrabawa mutane da ™awayenta." "Ita ummi ma kasancewar ba ta da ™awaye, sai ma™wabta ta babbawa, sai su Iya da suka zo." "Sam farida ba ta bi ta kan Iya ba, ummi ce take ta Wawainiya da su, suna ta hirar makaranta da su magaji, sai dai ko" "da wasa, ba ta nuna musu tana shan wahala a gidan ba ko kaWan." "Kawu yahaya ya ji daWin yadda ummi ta samu sakewa yau cikin ´an uwa, tana hira ba kamar da da kullum a rakuSe take ba." "Iya kuwa ba dalilin saukar ummi ne ya kawota ba, balli ne ya tashi, Idris ya mayar da hindu tamkar matar da ya aura," tun bata saba ba har suka saba da she™e ayarsu. "Kwatsam ciki ya bayyana a jikin hindu, suka rasa yadda za su yi da cikin, har sai da iyayen hindun suka farga." "Dan haka zance ya fasu a gari, sai faWuwa ta zo dai-dai da zama, domin kuwa iyayen hindu sun ce sai ya auri hindu, shi kuma ya ce ba ya son ta." "Dan kuwa zance ya fara fasuwa, an fara zunWensu a garin." "Baban hindun kuma ya dage ba za a zubar da ciki ba, sai an haifi wannan Wa ya ri™e, kuma sai ya aureta." "shiyasa Iya ta lallaSo wai kawu yahaya ya Wauke shi ya sama masa sana'a a nan Kano, a mayar da aurensa da ummi!!!" "Iya a Wakin kawu yahaya ta same shi, ta kora masa wannan jawabin." "Yayi ™uri da ido yana kallon Iya, har ta gama jawabinta." "Kasancewar ummi na wurin, gabanta yayi wata irin mummunar faWuwa, kawu yahaya ya kalli Iya ya ce ""Amincewar" "ummi zaki nema, ni ba zan yanke mata hukunci ba, abun da take so shi nake so""." """Zancen banza kenan, wane irin sai ta yarda ko ba ta yarda ba? Ba Wan uwanta bane ba, rufin asirinmu ba nata bane" "ba, idan shi ma ya baro garin, suka neme shi suka rasa ba shikenan ba, asiri ya rufu, ai rufa masa asiri za ta yi, ai umarni nake bayarwa ba shawara ba, dauWar gora ai ciki ka sha ta!""" Ayshercool 8081012143. WHAT'S APP ONLY PLEASE 18 "Kan ka ce kwabo, hawaye ya wanke wa ummi fuska, har wata irin sheshshe™ar kuka take yi, dan kuwa da ace ta" "koma gidan Idris, gara a yanke mata hukuncin kisa, dan tana kyautatawa Allah zato a dukkan lamuranta, tayi imanin za ta dace da rahamar sa." "Iya cikin masifa ta ce ""To kukan uban me ki ke yi, ba taimaka miki zai yi ba? ke a wannan munin naki uban waye zai" "aure ki? Kalli fuskarki fa kamar buredi ya ™one ™urmus, har wani zaSi ne da ke? Ke gaki nan ba ke ba mutum ba ke ba aljana ba""." "Kawu yahaya ya ce ""Iya, lokacin da Allah ya halicci ummi fa, bai yi shawara da kowa ba, balle ace laifinta ne, ko wani" "abu ne ya sanya ubangiji yin halittarta a haka, halittar ummi hurumin ubangiji ne, dan haka bai kyautu a din ga ci nata fuska ba, kuma wallahi ummi ba ta da muni""." """Ka ga ni kar ka yi mini wa'azi, ai maganar gaskiya ce, tun da Allah ya sa ita ba wata mamora ce da ita ba, balle ace za" "a samu mai kwasa ai duk sai a manta da abun da ya faru a baya ko? Tun da har da kansa ya ce ta dawo Win, sai a ja masa kunne""" "Dr. Ya kalli in da ummi ke zaune tana ta sheshshe™ar kuka ya ce ""Ummana, jeki Waki abunki kin kwaso gajiyar sauka"" ummi ta tashi zuciyarta na harbawa da sauri, ta tafi Wakinta tana kuka, tare da adduo'i kala-kala a zuciyarta, tana" "fatan Allah ya sa kar kawu ya amince da abun da iya take faWa. Dan har ta mutu ba za ta manta da azabar da ta sha a gidan idris ba, ko ma™iyinta ba ta fatan yayi rayuwa irin wadda ta yi a gidan idris." Noor ta bita Wakin tana kiran sunanta. "Kawu ya kalli Iya ya ce ""Iya, ko ummi ta amince ko bata amince ba, ba zan sake bawa Idris ita ba, yaron nan gaba" "Waya jahili ne, wallahi da mutumin kirki ne, idan ta gama sakandare sai a mayar da auren, amma ni ba zan goyi bayan a cuci Wan wani ba, yadda ya yi wa ´ar mutane ciki, ku je can ku nema masa mafita, dan baban yarinya bai yi laifi ba." "Iya kin manta lokacin da ya din ga terere da ummi, yana tona mata asiri ga larurar da ke damunta? Shi meyasa ba a tursasa shi ya shanye dauWar gorar ba, sai ummi?" "Allah da ya halicceta a haka in dai muna raye, zai bata abokin rayuwa na gari, haka zalika ba zan ri™e ™ato da bai san ciwon kansa kamar idiris ba, can ™auye ya gagareku balle ni a nan, dan Allah kiyi ha™uri a bar wannan zancen. Ummin ma da kanta ta nuna ba ta so, dan haka dan Allah dan annabi a bar wannan maganar. Kuma ina baku shawarar mayar da idris makaranta kan a kuma bashi wata matar ya aura, dan kuwa jahilci ke Wawainiya da shi""." "Cike da takaici iya ta kalle shi ta ce ""Haka ka ce?""" """Ba faWa na yi dan na Sata miki rai ba, amma gaskiya ce"" Iya ta yi ™wafa ta ce ""Shikenan na tabattar da uwarka ce ba" "zaka tsallake umarninta ba, kuma da cikin ku Waya da baban Idris ba zaka so asirin sa ya tonu ba""." "Ya girgiza kai ya ce ""Iya ai kin san mu kallon uwa muke yi miki, amma kowa ya Webo da zafi bakinsa, kin riga kin" "sangarta Idris, komai yayi ba zaki bari duniya ta hora shi ba, sai kin kare shi, kema yakamata ki hutawa ranki, ba shikaWai ne Wa a dangi ba""." "Ba ™aramin takaici Iya ta kwasa ba, yadda ™iri-™iri yahaya yayi burus da maganarta, ya zaSi tonuwar asirin su." "Dan haka ta ce masa babu ita babu ummi, tun da haka suka zaSa, ya ce bakomai, Allhan da ya yi ummin zai kula da" ita. "Ko zama ba ta sake yi ba tun da ta tashi, ta ce magaji ya samo musu mota a tasha, kawu yahaya ya biya kuWin motar," "ya basu kuWin kashewa, suka tafi." "Ummi sai da tayi sujjadar godiya ga Allah, ga saukar Alqur'ani mai girma, ga kuma fasa mayar da aurenta da idris da" aka yi. "Duk da kuWin da yahaya ya bawa Iya sun saka ta Wan sassauta fushinta, amam ta sha takaicin rashin amincewa ya" "Wauki Idiris a mayar da aurensa da ummi, ta din ga zagin ummi tana tsine mata, tamkar ba ita ta haifi baban ummi ba, tare da janyo mata jafa'i kala-kala." "Ko da suka koma gida ta sanarwa Idris da babansa cewa yahaya ya goya wa ummi baya, ya™i yadda da magabar da ta" je masa da ita. "Hankalin Idris ya tashi, dan kuwa baban hindu Wan bala'i ne, ya ce ba zai yadda ba, ba za a zubar da cikin jikin hindu" "ba, sai ta haife shi, kuma sai sun karSa sun ri™e, hindu na da wani yaya da yake soja, kurtu nema a cikin sojojin, amma ya zamewa su Iya barazana, dan kuwa shi ma cewa yayi sai ya saka bomb a gidan su iya, ko ya kama Idris ya harbe shi, tun da aka taSa ™anwarsa." "Magaji ya san duk barazana ce, babu Waya da zai faru, amma yayi shiru da bakinsa, saboda sun cancanci koma" "menene ya same su, dan da idris bai taSa ´ar mutane ba, babu mai Waga musu hankali, kuma ya danganta hakan da alhakin ummi" "Babu yawon da Iya ba ta yi wurin malamai ba, a kan a rufe bakin baban hindu, da ita kanta hindun da yayanta," "amma abu ya ci tura, dan har barzanar kai su gaban hukuma baban hindu yayi idan suka cigaba da takura masa a kan maganar cikin nan, ko kuma ya saka Wan sa ya Wauki duk matakin da ya ga dace a kan su." *** "Tafiyar rahama daga gidan dr., Bayan an yi mata aure bata sauya zani da komai ba, daga wahalar da ummi take yi," "dan har undeas Win su intee ba zasu wanke ba, sai a haWa mata a kayan wanki, duk ta haWa ta wanke su." "Sai dai tun ba aje ko ina da tafiyar rahaman ba, ta fara sintirin kawo ™ara wurin kawu yahaya, dan dama mahaifinsu" "ya rasu, duk wani abu na jin daWi da ta sanya ran samu a gidan mijin, sai ta ga akasin haka, yana da hali ba bashi da shi ba, amma hatta shinkafa da man da za ta ci, sai ya ™ulla mata, ba yadda da zuwan ba™i gidansa ba, sai an kira shi ya bayar da iznin a zo, idan bai bayar ba kuwa babu mai zuwa." "Kawu yahaya ya kira shi, dan a samu masalaha amma ya nuna shi tsarin gidansa ne a haka, dan haka dole a bar shi" yayi yadda yake so. "Haka nan kawu yahaya ya ce sai dai tayi ha™uri, yace shi tsarin gidansa ne a haka." "Tun da shekaru goma sha shida, samari suka fara bin intee, hakan ba ™aramin farantawa farida yayi ba, tana ganin intee mai goshin arziki ce, shekara goma sha shida, samari sun fara sintiri, dan ma dr. Yana korarsu ya ce yarinyarsa" tayi ™an™anta sai ta fara karatu idan ma auren zai yi mata. "Lokacin da ummi ta fara period babu wanda ta gayawa, dama ta riga ta san shi tun a karatuttukansu na makarantar" "islamiyya da na boko ana gaya musu shi, sannan an koyar da su tsabta a lokacin da mutum yake cikin jinin haili. Dan har wata ™ungiya ta je makarantar su suka wayar musu da kai, a kan jinin haila da tsafta, dan haka babu wanda ta gayawa da ya same ta." "Ta samu kayanta da suka Wan kwana biyu, ta yayyanka Wankwalin, take amfani da shi." "Idan kuma Allah ya sa dr. Ya bata kuWi, babu abun da take fara saya sai pad, tana iya ha™ura da kowace irin bu™ata ce da ita, ta sai pad Win da za ta yi amfani da ita da kuma farin muski." "Sintirin samari zuwa wurin intee, ta din ga wani iyayi tana yau™i, ya sanya aka fara yi wa ummi gori da habaici," "domin kuwa babu wanda ya taSa zuwa ™ofar gidan ya ce yana sallama da ita, ko a hanya ma babu wanda ya taSa biyota ya ce ya na so." "Su yi ta yi wa ummi wula™anci, wai farar mace Alkyabbar mata, ba™ar mace bolar maza." "Kodayake bolar akwai wadda ake iya recycling, wata ta riga ta zama waste gaba Waya bata da mamora." "Ko sai sun ga ummi su fara wankan ba™i asarar ruwa, ko yayi ma kamar bai yi ba, blaki kalar dauWa, su din ga yi suna tuntsura dariya." "Ummi kuwa sai ta yi kamar ba ta ji ba, ta cigaba da sabgoginta, duk da a ™asan zuciyarta kalaman na su na tasiri a" "cikin zuciyarta, tana jin babu daWin cin mutuncin halittar ta da suke yi." "Haka Maryam ma, kasancewar ta kyakykyawa, kullum ba ta da aiki sai bawa ummi labarin saurayinta kaza yayi mata" "kaza, ko ya bata abu kaza." "Ba maryam kawai ba, ´an ajinsu ba su da aiki, sai hirar samari, ita kuwa da ta san ba ta da kowa, ta rungumi litattafanta yadda yakamata." "Idan suka so yin dariya kuwa, sai su yi ta zungurar ummi, suna tambayarta wai ita waye nata saurayin, ta gaya musu" "fari ne ko ba™i, dogo ko siriri." "Kawai sai tayi murmushi ta yi musu shiru, ta™i kula su." "Maryam ce ta fara bata shawara ""Ummi, yakamata ko Wan mayukan nan na zamani ki Wan din ga shafawa, ko kema" "kya yi haske, maza ba sa son ba™ar mace, ummi kin yi duhu da yawa, duk kwatancen ba™in da za ayi a makarantar nan da ke ake yi, idan ki ka shafa mai ki ka Wan yi haske, ko yaya zaki samu saurayi, ko zaki ji daWi duk mu yi aure mu bar ki? Ni fa mami ta ce ina candy aure za ayi mini, na cigaba da karatu a gidan mijina, amma ke kullum kin ™i wayewa, ga uban hijjaban da ki ke sawa, ba kya kwalliya kamar mu, bayan hijjabi har da wani uban ni™ab, to waye zai ce yana son ki, kalli ranar da muka je barkar gidan su Saratu, kowa yayi kwalliya amma ummi ke kin zunduma over size hijjab fisabilillahi. Ranar da babu school, ki zo gidanmu akwai wata mai mayukan gyaran jiki, muje ta haWa miki mai sai na biya""" "Ummi shiru tayi tana ™o™arin haWiye wani abu mai Wacin gaske, da yake yi mata kai komo tsakanin ma™ogwaronta da" "™irjinta, wannan shawara maryam take bata ko ci mata fuska." """Ina magana kin yi mini shiru"" Maryam ta yi maganar a Wan hasale, dan daga abun da maryam ta tsana a halin ummi" bai wuce miskilanci da shariya ba. "Wanda ba wai miskilancin bane kawai, tana gudun shiga harkar mutane, kar tayi wani abun da za aci mata mutunci." "Ummi ta Wago ta kalli maryam, hawaye har ya zagaye cikin fararen idanuwanta, ta Wan juya brown Win ™wayar idonta" "ta ce ""Maryam, I won't bleach my skin, ko a so ni a haka, ko a ™yale ni, banbancin fari da ba™i a wurin Allah, wanda yafi tsoronsa mu ´an adam mune muke Worawa kanmu""." "Cikin ™uluwa maryam ta ce ""Au dan na baki shawara ina nema miki mafita, shine ki ke kuka, har ki ke nema ki kafirta" "ni? To ki ™arata ummi, amma zaki ce na gaya miki, wallahi babu wanda zai aureki da wannan ba™in da gidadancin""" "Ummi tayi murmushi mai ciwo hawayen na zubowa ta ce ""Ba ke ki ka fara faWar haka ba maryam, an daWe da gaya" "mini ba zan auru ba ni mummuna ce, dan haka ban sa aure a ka ba dama, nima na san maza farare suke so masu kyau, in dai ubangijina yana sona shikenan maryam"" tayi maganar cikin sanyin halinta." "Sai kuma jikin maryam yayi sanyi, ta ce ""Am sorry please, ba ina nufin na Sata miki rai ba ummi, mafita nake nema" "miki""" "Kawai ummi ta tashi ta bar ajin, domin kuwa an kaWa ™ararrawar tashi." "Kai tsaye gida ta nufa, tana tafe tana hawaye ta cikin ni™abinta." *** "Babban mutum ne zaune mai cike da nutsuwa da kamala,kallo Waya zaka yi masa ka san a cikin hutu yake, falon da yake zaune kawai ya ™awatu dai-dai gwargwado." "A hankali yake zu™ar tea Win da yake hannunsa, yana kallon ™atuwar plasma tv da ke manne a jikin bango, sai dai kana gani ka san ba kallon yake yi ba, zancen zuci yake yi." """Alhaji ya dai?""" Wata mata tayi maganar tana ™o™arin zama a kusa da shi. """Bakomai"" yayi maganar yana murmushi." """A'a da komai mana, zancen zuci ka ke yi, shekaru sun ja, yakamata a din ga rangwatawa kai, kar wani ciwon ya" "kama ka""" "Ya ajiye cup Win hannunsa ya ce ""Da ciwo zai shigeni saboda tunani, da tuni ya shige ni hajiya. Lokaci yayi da" "yakamata na huta, huta nake bu™ata amma ki duba ki ga haryanzu ban huta ba, ni nake fama da harkar kasuwancina, gaba Waya yaran nan basu saka komai a gaba sai shashasha. Na tara dukiya, suna ta bushashasha, gaba Waya babu hankali ko nutsuwa a cikinsu da zai tallafe ni yanzu, su karSi ragamar kasuwancin ni na huta." "Ko kartun kirki babu wanda ya tsaya ya kammala a cikinsu, duk da tarin kuWin da na kashe musu da sun yi karatu," "amma kalli duk shashanci suke yi, suna manya amma duk babu mai saiti a cikin su." "Matan ne kawai nutsatsu a cikin su, su kuma duk matan wasu ne, ragamar babban kasuwanci irin wannan ma ai ba" na mace bane ba. "Jiki a sanyaye ta ce ""Na sani Alhaji, ka yi ha™uri, ka Wan ™ara musu lokaci, mu cigaba da addu'a, kuma a cigaba da jan" "su cikin harkar kasuwancin""" """Eh su ™arasa ni ba. Wane lokaci zan ™ara musu? Salim na da shekara talatin da ku san biyar, dukkansu babu yaro a" "cikinsu, wane lokaci zan basu banda wanda na basu a baya. Zan yanke hukuncin da nake ganin ya dace kawai""." "Ta Wan gyara zamanta ta dube shi ta ce ""Wane hukuncin kenan?""" """Zaki gani idan na yanke"" yayi maganar yana sauya channel da remote." *** "Ummi kuwa tsaye take a gaban mudubin Wakinta, tana Waure da zani kasancewar daga wanka ta fito, ta shiga ™are wa kanta kallo a jikin madubin." "Ta saki gashin nan a bayanta, ta din ga kallon ™wayar idonta, da take brown sosai, cikin idon kuma fari ™al, ta gangaro kan fatarta da take ji™e da ruwa, ba™a mai Waukar ido." "Ta kalli gashin ta, ta Wan shafa shi a hankali, tana tambayar kanta wace irin halitta ce ita haka. Ita kanta ta san ba ta taSa ganin mai irin halittarta ba, a ™asar hausa duk wanda take haWuwa da su, ba ta taSa ganin mai irin gashin kanta da kuma ™wayar idonta ba." "A hankali ta murza fatar jikinta, tana tuna maganganun su kausar masu sosa rai, wai wankan ba™i asarar ruwa. Ba™ar mace bolar maza, irinta kuma bolar da ko recycling ba za a iya yi ba." """Da gaske ba zan yi aure ba, saboda maza ba sa son ba™ar mace mai duhu kamar ni? To haka zan cigaba da zama a" "gidan kamar baiwa? Ko kuma zasu mayar da ni ™auye daga baya, saboda ban samu miji ba? Dama Iya ta ce babu wanda zai aureni, saboda munina. Idan ma na yi aure zai iya ™ara aure ya daina kula ni, saboda ni bani da kyau, to wa ma zai ce yana so na?." "Ko dai maryam da gaske take hijjabin da nake sakawa, da kuma munina ba zai bari a aureni ba?""" "Ta dubi ™irjinta, da tudunsu ya Waga sosai." "Ta girgiza kai ta ce ""Ni ba zan iya bari a ga jikina ba, kuma ba zan saSawa Allah ba, idan na yi bleaching na raina" "halittar da yayi mini kenan. Ya bani lafiya bani da wani mummunan ciwo da yake hanani sukuni, sai jarrabawar rayuwa da tsananinta bai sanya na rabu da rai na ba""" "Istigfari ta hau yi, duk hawayen idonta ya kasa daina zuba." """Yaya ummi"" ta jiyo muryar noor." "Tayi saurin share hawayenta ta ce ""Na'am ´ar gidan anty ummi""" """Ki Wora ni a kan mudubin na taSa gashinki""" "Ummi ta yi murmushi, ta Wora noor a kan mudubinta, noor ta saka hannu biyu ta kama gashin tana dariya." "Can sai ta ™urawa ummi ido, ta ce ""Kuka ki ke yi?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a mama""." "Noor ta kai hannunta ta shafo sauran hawayen ta ce ""Kuka ki ke yi, maama ce ta dake ki? Ko su anty intee ne?""" "Ummi ta ce ""A'a mura nake yi ne, zauna a kan katifata na saka kaya"" tayi maganar tana ajiye noor a kan katifar." Noor ta din ga tsalle a kan katifar tana wa™e-wa™enta na yarinta. *** "Iya da idris fa sun haWu da wanda suka fi su tashanci, dan mussaman uwar hindu ta din ga tatsarsu kuWi, wai hindu ba ta da lafiya, za a saya mata magani, yadda ake kula da kowacce mace mai ciki, dole a kula da Hindu, tun da da bai yi abun da yayi ba, da hindu ba ta samu ciki ba." "Dama akuyancin sa ne ya hana su bashi hindu, dan haka tun da ya hilaceta ya Sata ta dole ya kula da ita, saboda sun san ´ar su ba lalatacciya ba ce ba a baya." "Yadda baban hindu yayi al™awari, sai da ta haihu, ta haifi santaleleliyar jaririya, cibiya kawai aka yanke, aka naWo jaririyar a zani, har da mahaifarta suka kai suka direwa Iya a tsakar Wakinta, sai tsala ihu take yarinyar." "Mutane kuma suka taru a gidan, ™arshen tonon asirin dai da asiri ya tonu, domin kuwa rana tsaka ™anwar babar" "hindu suka zo suka kawo jaririyar, sannan suka sanar da iya cewa, sun saka yara sun kama wani ™aton rago da iya ke kiwo a waje, an kai shi can gidan za a yankawa mai jego bayan kwana bakwai na ™auri an sakawa jaririya sunan Iya wato Hajara." Ayshercool 8081012143. *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P19 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." P19 "Tun da Iya take, ba ta taSa cin karo da tashin hankali irin na yau ba, gida ya cika da mutane, ana ta salallami, yayin da" Idris ya kulle kansa a Waki ya kasa fitowa saboda kunya. "Tabbas da yana da kuWi babu abun da zai hana shi guduwa, kodayake yayan Hindu yayi masa kashedin muddin ya" gudu sai ya Waure babansa. "Yarinya ta din ga tsanyara ihu, a tsakiyar Wakin Iya." "Su kuma suka wanda suka kawota suka gama tijararsu da rashin mutunci, suka fice suka bar gidan." "Iya ta ce a Wauki ´ar a kai wa babar Idris, dan ita ba ta san ya za ta yi da jaririya Wanyen goyo haka ba, ita ko nonon" "ma yanzu babu sun suWe sai fata, dan haka sai dai uwarsa." "Babar Idiris kuwa ta ce ""Iya ke yakamata ki ri™e wannan ´a ba ni ba, tun da dama sunanki suka sawa yarinyar, ba yadda ban yi ba na bawa yarona tarbiyar da ta dace, amma ki ka ™i saboda yana da sunan mahaifinki, kin Wau son" "duniya kin Wora masa. Ko laifi yayi na yi masa faWa, sai ki ci mini mutunci." "Dan haka Iya ke zaki kashe wannan wutar, wallahi ki ka bani jaririya ban san yadda zan yi da ita ba""." "Cikin fusata Iya ta ce ""Ni ki ke gayasa haka lami?""" """Iya ba rashin kunya ba ce gaskiya ce, da kin bari na bawa Wa na tarbiyya da haka ba ta faru ba""." """Rufe mini baki, har wata tarbiyya ce da ke da zaki bawa wani? Ke Win a yaya ki ke? Ki zo ki Wauke yarinyar nan ki san" "yadda zaki yi da ita""" "Lami ta ce ""Ban gane ba iya, ni na yi mata cikin, wallahi ba zan Wauka ba""" """Lami uwata ce take faWa kina faWa?""" "Lami ta ce ""Maganar gaskiya ce fa, in Wauki ´a in yi yaya da ita? Ta in da aka hau ta nan za a sauka ai""" "Iya ta ce ""Rabu da ita, na san maganinta, yanzu abun da ya fi dacewa shi ne ka je, ka ce musu mun amince a Waura" "auren nan su karSi ´ar nan. Amma wallahi Idiris ya cuce mu, ya janyo mana masifa da abun kunya, ga ragona da nake son sayarwa lokacin sallar layya, sun tafi da shi, ku san yadda zaku yi ku karSo mini ragona""." "Ilyasu ya ce ""Iya yanzu waye yake ta rago, muntuncinmu ya gama zubewa""" "Baban su Idris ya ce ""Ina ga kawai mu je mu samu iyayen nata, ina sa'adatu ta zo ta yi wa yarinyar wanka, a saka" "mata sutura, mu je gidan su Hindun""" "Sa'adatu ta ce ""TaS ´ar gaba da fatihar? Wallahi ba zan taSa ™azanta ba, sai dai uwarsa ta wanketa, haka kurum in" "taSa masifa""" "Sakin baki Iya tayi tana cewa ""Wai me yake damun matan nan ne? ˜addara ce fa, kowa zata iya faWa a ka""" "Sa'adatu ta ce ""A'a irin wannan ™addarar Allah ya tsayar da ita a kan wanda ta sama""" "Haka dai gida ya yamutse, kamar ayi ya™i." Da ™yar babar Idris ta yi wa yarinyar wanka. *** "Yau lahadi, ummi sun yi hutun makarantar islamiyya, sai dai ta kasa zama wuri Waya ta hutawa ranta, dan kuwa ta san babu wanda ya bata wannan damar." "Dan haka wuni tayi tana kaiwa tare da komowa, wurin yin kwalema da tsabtace ko ina na gidan." "Tana sanye da dogon hijjabinta, da ya zame mata tamkar uniform, duk zafi ko sanyi, ko a cikin gida, da hijjbi take" "yawo, dan ko da ta fara ™irgar dangi, tsananta rufe jikinta tayi, balle yanzu da take aji biyar na sakandare ta ™ara cika sosai." "Dan idan tana girki, wuta ta sha kamo mata hijjabin, ko ta yi Sarna a kitchen, farida ta ci mata mutunci, amma hakan bai sanya ta daina sawa ba." "Hijjabin jikin nata ya sha jiki ya koWe, sai dai kasancewar a goge yake, muninsa ya ragu." "Tana mopping noor na biye da ita suna hira, ta saki jiki tana biyewa noor, suna shiririta." "˜amshin turaren da ya cika falon ne, ya sanya ummi Waga kai, aikuwa tayi tozali da intee ta fito, sai taku take Waya- Waya." "Ta sha doguwar rigar abaya, ™amshin kansa ummi ta kasa tantance wane iri inteesar take yi." "Tayi light make up, sai wani yatsuna fuska take yi." "Ummi a ranta ta ce ""Tubarkallah masha Allah, kyau yana in da yake"" ba iya kyan da inteesar tayi ne ya burge ummi" "ba, doguwar rigar jikinta ma ta tafi da ita, ta ji ina ma ita ma tana da ita ta saka, taga ya zata yi a ciki, dogayen riguna irin haka suna burgeta""." """Ke! Kalli gabanta kar ki kama mini kurwar ´a"" farida tayi maganar cikin tsawa." "Šan zabura ummi tayi, ta cigaba da aikin gabanta." "Kausar kuwa ta kwashe da dariya, yadda ummin ta Wan shagala da kallon yayarta kamar shashasha." "Farida ta yi murmushi ta ce ""Farar mace...." "Caraf kausar ta ce ""Alkyabbar mata""" """Farar mace kalar kyau, kalar babban gida da manyan motoci, kalar hutu da jin daWi farar mace mowar mata""" "Inteesar kamar kanta ya fashe, saboda kirarin da mamanta ke yi mata." "Ta dubi ummi ta ce ""Ba™ar mace borar gida""." "Farida ta amsa da ""Idan ta samu mijin ba""" """Idan ba ta samu ba kuma ta dauwwama ´ar wanke-wanke""" "Ummi tayi burus, ta cigaba da hirarta da noor, tana jin zuciyarta na wani irin zafi." "Intee ta yamutsa fuska ta ce ""Maama bari na je, ya kirani a waya, ya zo""." """To shikenan, a kula sosai, a iya karairaya da jan hankali""" """Kar ki damu maama, ammm ummi kin kammala girkin da na saki?""" """Na gama""" """Ok, ki shirya mini komai a tray, in the next few minutes ki kawo mana""" "Kallon ™asan ido ummi tayi mata, ta yi mata girkin tarar saurayi, kuma ita za ta kai musu." "Tayi ajiyar zuciya, tare da Wan girgiza kanta." "Farida ta ce ""Ke ummi in tambayeki mana""" Ummi ta Wago tana kallonta. """Wai dan Allah ina babarki ne?""" "Ummi ta Wan yi jimm, dan ba ta zaci wannan tambayar ba." """Ban san in da take ba""" """Kamar yaya baki san in da take ba?""" "Ummi ta ce ""Ai tun ranar da ta tafi, Iya ta hana a tafi da ni, ban sake ganinta ba, sau kusan uku ´an uwanta na zuwa" "su tafi da ni, amma ta ™i bayar da ni""." """Kuma saboda rashin lissafi, ba ta sake neman in da ki ke ba, daga ita har ´an uwanta, yau shekarar ki nawa a gidan nan, ko kare daga dangin majaifiyarki ba wanda ya nemi in da ki ke, wace irin uwa ce wannan? Ko suma ba sa" "bu™atar ki ne, an rasa mai ri™e ki, aka li™a mana, anya babu lauje cikin naWi a game da ke, ta hanyar aure aka same ki kowa yake gudunki?""" "Tuni idon ummi ya fara tara hawaye, cikin ™o™arin kare mahaifiyarta ta ce ""Ai an ce ba ta da lafiya, tun da aka ™wace" "ni, ta haihu Wan babu rai, ta samu matsalar ™wa™walwa""" """Mahaukaciya ce kenan?"" Kausar ta faWa kai tsaye." "Farida ta ce ""To ai mahaukaci ya san Wan sa, jahilci kawai da rashin sanin ciwon kai, idan ita ba ta da hankali, ´an" "uwanta fa?""" "Ummi ta yi shiru, ta kasa magana." "Farida ta shigo falon a fusace ta ce ""Wai ke ummi me ki ke ta™ama da shi ne? Cewa fa na yi ki kawo mana abinci," "amma dan wula™anci kin shanya ni, bana son rashin mutunci""" "Ummi ta jingine mopper ba tare da ta ce komai ba, ta je ta Wauki tray, ta kai wa saurayin intee. Kallo Waya ummi ta yi masa ta sunkuyar da kai, gaba Waya bai yi kalar mutane masu Wa'a ba." "Tunanin abun da farida ta faWa ya Warsu a ran ummi, idan an ce mamanta ta samu matsalar ™wa™walwa, to ´an" "uwanta fa, yakamata ace sun nemeta, ta san da a hannunsu take, ba za su wahalar da ita sosai ba." "Sakawa tayi a ranta a wannan karon idan kawu ya zo gida, za ta tuna masa al™awarin da yayi mata na binciko maata" "in da mamanta take, dan ita ba ta taSa jin ko sunan garinsu wani ya faWa ba." *** "Can gida gagarawa kuwa, an samu da ™yar da siWin goshi, su hindu sun karSi jaririya, babanta ya ce idan ta yi arba'in," "su zo su kawo kuWin aure, kuma yadda ake auren budurwa komai da komai, haka za a haWo mata, kuma shayarwa da hindu, za ta yi, sai an biyata kuWin shayarwa ko su dawo musu da jaririyar." "Kan su dawo gida, sai da babanta ya caje su kuWi masu yawa, sannan suka dawo, suka sanar da Iya abun da babanta" ya faWa. "Iya ta ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, wannan wane irin matsiyatam mutane ne? Sai an yi mata komai kamar" "auren budurwa ba ta riga ta haihu ba, har wani kuWin shyarwa suke nema, a gidan ubanwa aka taSa haka, ai da an dawo da ´ar a din ga bata nonon akuya""." """A'a iya, a samu a lallaSa mu rabu da mutanen nan lafiya, kowa ya Webo da zafi ai bakinsa, gobe ba ya ™ara ba""." "Da labari ya iske idiris kuwa, masifa ya fara yi, yana balo™o™on shi fa ba ya son Hindu, ban da zalunci yarinyar da har" "haihuwa ta yi, tayaya za a ce wai ayi mata kaya kamar budurwa, saboda son zuciya." "Cikin tsananin fusata mahaifinsa ya ce ""Rufe mini baki, ko na turmushe ka a wurin, mara mutunci, muna zaman" "zamanmu ka janyo mana masifa, ka sanya kowa a tashin hankali, kuma wallahi ko ka so, ko ka ™i sai ka auri yarinyar nan, ka ™arata can bayan auren"" yayi masa ta tas ya tafi ya bar shi." "Magaji yayi murmushi ya ce ""Allah sarki ummi, baiwar Allah yanzu idan na ce hakkinta ne ya fara bibiyarku, sai ace" "™arya ne a hayayya™o mini, da ka yi ha™uri da ummi, ka nema mata magani tsaf zata warke ku zauna lafiya, amma ka din ga muzanta ta, kana yamaWiWi da ita a kan larurar da ta same ta, har abokan ka suna ce maka angon WaWWoya saboda zunzurutun wula™anci da tozarci, ka saketa bayan ka gama azabtar da ita, saboda ka na ta™ama da kai Wan iska ne." "Kai ma gashi Allah ya tozarta ka, gara nata tarihi zai iya shafe shi, naka kuwa har gaban abada ba zai goge ba, kuma kaWan ka gani, ba dai bariki ba sai ma ka auro wannan Win, zaka san ka yi asarar mace""." "Duk wannan faWan da magaji yake yi masa, bai iya cewa komai ba, saboda ya san ba shi da gaskiya, kuma yanzu yana cikin tashin hankali da tunanin menene mafita." *** "Ummi tana ta dakon zuwan kawu, tare da fatan Ubangiji Allah ya sanya ya samo in da mama take, gara ta tattara ta koma can wurinta, dan da ta san in da take da ta daWe da barin gidan nan, ko bola take bi za ta din ga bin ta." "Sai da aka shafe kusan sati uku, sannan dr. Ya zo gida, bayan yayi kwana biyu ya Wan nutsu ya huta, ummi ta same shi" "shikaWai a falo, ta gaishe ta samu wuri ta zauna." """Ummana, ya aka yi ne?""" """Dama ba wani abu bane kawu, dama tambayarka zan yi ko ka gano in da maman take?"" Tayi maganar kanta a ™asa" tana wasa da yatsun hannunta. "Ya Wan yi shiru yana nazarin ta, sannan ya ce ""Akwai matsala ne?""" Ta girgiza masa kai alamar a'a. """Na san ba zaki faWa ba dama, rabonki da yi mini wannan zancen an kwana biyu, na san a takure ki ke ummi, amma ki yi ha™uri, ina nan ina ta ™o™ari a kai, ba yadda ban yi da Iya ba, ta ce mini ita ba ta sani ba." "˜anin babanmu da yayi masa walicci ma ya rasu, su ilyasu sun ce basu san sunan garin ba, su dai kawai an zo da mota an kai su, na san faWa kawai suke yi, Iya ce ta hana su faWa." "Amma ina nan ina ta bincike, ina da hotunanta biyu, da aka yi mana bayan bikin da na je gida, ina ta bincikawa, na samo sunan garin, ainihin yankin da take a garin ne ban sani ba, ana ta bincikawa ummi, ina sane ban manta ba, ki cigaba da addu'a da kula da karatunki, komai zai warware in sha Allah""." "Ummi ta risuna ta ce ""Na gode sosai da sosai Allah ya saka da alkhairi""." "Ya ce ""Amin ummana, baki ce Allah ya yi mini albarka ba""" Rufe fuska ummi tayi tana murmushi. "Ya Wora da cewa ""Kwanaki an ce mini Wan uwan mamanki ya zo ganinki, Iya ta™i gaya masa in da ki ke, ta ci mutuncin" "sa ya tafi. Amma dai in sha Allah ina nan ina ™o™ari a kai""." """To kawu na gode""" "Ta tashi ta nufi Wakinta, tana sake jinjina ™iyayyar da Iya take yi wa mahaifiyarta da ´an uwanta." "Kasancewar maryam gaba take da ummi dama, dan haka ta riga ummi candy, tun kan ta yi candy aka kawo kuWin" "aurenta, dan haka an yi candy babu daWewa bikin ya tinkaro." "Maryam ba ta tsaya saurarar ummi ba, ta sayi anko ta bawa ummi duk kyauta, sai dai da ™yar farida ta bar ummi ta je rana Waya bikin, shi ma da ta je kasa sakewa tayi, dan wareta ´an makarantar ma suka din ga yi, dan haka nan da" nan ta koma gida ta bar wurin. "Satin Maryam biyu a gidanta, mijin ya tafi da ita can wurin aikinsa, kasancewar soja ne babba." *** "Kwanci tashi asarar mai rai, iyayen hindu suka din ga tatsar su Iya kuWi, har sai da ta yi watanni shida cif a gida, sannan aka Waura auren Idris da hindu, saboda babanta dagewa yayi a kan sai an kai kuWin aure da duk wani abu na al'ada da ake yi." "Tare da cigaba da yi musu barazanar cewa, zasu dawo musu da ´ar su." "Abun kunya dai da ake gudu, ya riga ya gama watsuwa a cikin gagarawa, na abun kunyar da jikan Iya ya tabka." "Gidan da ummi ta zauna, aka sake kama haya, kansancewar ba kowa a ciki, aka ™ara gyara gidan, aka kai hindu da jaririyarta." "Ko kallo hindu ba ta ishi idris ba, haka ita ma ba ta kansa ta bi ba, ta cigaba da sabgoginta da ´ar ta, sai dai cikin dare" "yarinyar nan ta tashi, ta din ga tsala ihu kamar za ta shiWe." "A fusace ya tashi ya ce ""Dalla malama ki Wauki ´ar ki saka tayi shiru, ta cika wa mutane kunne da kukan banza""." """To kai mai zai hana ka saka tayi shirun, na ga kaima ´ar ka ce""" """ŗar gaba da fatihar? Kar ki sake haWani da ita""." """Ko ´ar gaba da meye uban waye yayi cikinta, ai ba ita tayi kanta ba, ka ga wallahi ka ce zaka takura mini, ko ka Waga" "mini hankali sai na koma gida na gaya musu. Kai ba ma ka da kunya, ni ka ke gayawa ´ar gaba da fatiha ce, uban waye ya lalata ni?""." """Iyayenki dai suka ja miki, da ba aurenki zan yi ba, suka hana ni""." "Hindu ta yi shewa ta ce ""To uban wa ye zai baka auren ´a? Kana Wan iska?""" """Eh ina Wan iskan amma ai gashi an li™a mini ke""" """Oho kai ka sani dai""" "Ta dubi ´ar da ke ta tsala ihu ta ce ""Ke hajara tsohuwar banza, ubanki ya ce ki yi masa shiru, ´ar gaba da fatiha""" "Idiris ya ce ""Tsohuwar banza, kakata ki ke zagi kenan?""" """Eh to, idan ka tsargu hakan ne"" haka suka din ga faWa kamar kaji, a tsakiyar daren nan ma™wabta na jin su." "Abdul ne yayi sallama a kitchen, ummi na girki, suna ta tilawar Alqur'ani ita da noor." "Raino ummi take yi wa noor da kulawa, bacci ne kawai yake raba su, baccin ma wataran a Wakinta take yi." "Tun kan noor ta shiga makaranta, ta iya azkar da karatun Alqur'ani, dan ba ta yi pre nursery ba, kai tsaye nursery 1 aka kaita, saboda ta har rubutu ta fara iyawa." "Sai dai noor masifaffiya ce, ba ta taSuwa a wurin yayyenta, dan baki ne da ita sosai da sosai." "Ba ta jin maganar farida, kamar yadda take jin maganar ummi, fitsara da rashin kunya kuwa ba a magana, ummi da Abdul kawai take Wagawa ™afa, ´ar mitsitsiya da ita ga azabar taurin kai, ummi ce kawai take iya sarrafa ta yadda take so, dan haka ba wani shiga shirgin noor suke yi ba, tayi maka rashin kunya ka jibgeta ba za ta yi kuka ba." "Ummi tayi ta mata faWa, dan ita kanta tana mamakin rashin kunyar noor." """Yaya ummi"" Abdul ya kira sunanta." "Cikin haWa baki ita da noor suka ce ""Na'am yaya Abdul""" "Abdul ya tsuke fuska ya ce ""Da ke nake?"" Ta girgiza masa kai tana Wan murguWa baki." "Ummi ta kalli Abdul ta ce ""Yaya Abdul yaya ake ciki? Ka dubo mini""" "Ya mi™o mata envelope ya ce ""Eh to, congratulations you got nine credits including maths and English, i know you" "can do it ai""" "A take ummi tayi sujjadar godiya ga Allah, noor ma ta dur™usa tayi, ummi ta Wago tana Alhamdilillah." "Noor ta ce ""Wai menene? Me aka yi?""" "Abdul ya ce ""Yaya ummi ta ci jarrabawa, dan haka ita ma very soon zata shiga jami'a""" "Tsalle noor ta din ga yi tana ihu, ba tare da ta san ma menene cikakken bayanin ba." Kausar ta shigo kitchen Win tana tambayar lafiya. "Noor ta ce ""Yaya ummi ta ci jarrabawa, za ta shiga jami'a""." "Tsaki kausar ta yi ta ce ""Shi ne kuma ki ke yi mana ihu?""" """Eh Win, yeeee yaya ummi ta ci jarrabawa "" tayi maganar tana tsalle ta fita daga kitchen Win." "Kausar ta yi tsaki ta fice, Abdul ya ce ""Yaya Ummi, kina zaune an haifi mai tare miki faWa""" "Ummi ta ce ""Ni mamana saliha ce, amma mama ™arama ta fiye tsiwa"" suka yi dariya, ummi na sake godewa Allah a" kan wannan gagarumar nasara da ta samu. "Takanas saboda ummi dr. Ya dawo gari, saboda shirye-shiryen nema mata admission, Abdul yana level 2 a BUK yana" karantar Agric. """Dr. Wai ya na ganka a gida a tsakiyar sati haka? Kuma na ga baka daWe da tafiya ba""." """Abdul yayi mini magana a kan waec Win ummi, ina son in ™arasa mata abubuwan da yakamata kar ayi mini ba dai-" "dai ba""." """Shi ne ba zaka wakilta wani ba, sai ka dawo da kanka?""" """Ki na da damuwa da hakan ne?""." "Haushi ne yakamata tayi masa banza, duk iya ™o™arin ta a kan cire hankalinsa daga kan ummi, ta kasa nasara Wari" bisa Wari. "Ta sake kallonsa ta ce ""Wai ni dr. Zuwa yaushe zan cigaba da jerawa da ummi a gidan nan, intee tana gama" "secondary, nake son a aurar da ita, yaron ya matsa, ita kuma tana nan shirin tafiya jami'a ma take yi, gaskiya ina son privacy a gidana, ba zan cigaba da jerawa da gandamemiyar budurwa ba""." """Intee ke ki ka takura a karSi kuWin aurenta, ba dole na yi muku ba, ni kuma a ™yale mini ´a tayi karatu. Guda nawa" "ummin take da ki ke wani zancen gandamemiyar budurwa, yanzu fa za ta shiga jami'ar""." """To wai ina uwarta, a mayar da ita wurinta mana""." "A fusace ya ce ""Wai a kan ki ummin nan take ne?""." "Muryar noor ce ta katse shi, tun daga wajen Wakin take ™wala masa kira." "Ya ce ""Na'am shalelena""" """Kalli littafina, uncle ya saka mini 10 over 10, assignment Win da anty ummi ta koya mini""." "Ya ce ""Wow masha Allah, congratulations baby""." """Thank you "" ta faWa cikin iyayi sannan ta ce ""To nima tunda na ci jarrabawar, zan shiga University?""" "Ya kwashe da dariya ya ce ""From primary one to university?""" """Eh, ba anty ummi ma ta ci jarrabawa zata shiga university ba?""" "Yayi dariya, ya biye mata ta gama shirmen ta, ta tafi, sannan ya kalli farida ya ce ""Farida wai zuwa yaushe zaki daina" "planing Win nan, noor tayi girma yakamata ace kin sake haihuwa, 4yrs fa""." "Farida ta yamutsa fuska ta ce ""Nifa na gama haihuwa, yaushe Allah ya amfana guda huWun""." """Amma da bani da yadda zan yi na ri™e ne, sai ki faWi haka, Allah ya yassare mini yadda zan kula da yarana, meyasa" "zaki ce kin daina haihuwa?""." "Ta mi™e tsaye ta ce ""Ka auri ummi ta haifa maka!""." "Wani irin damm ™irjinsa yayi, ya bita da kallo, saboda munin maganar da ta faWa." "Ya girgiza kai kawai, domin ba shi da abun da zai faWa gaba Waya." "Iya ™o™ari kawu yahaya ya yi wa ummi, a kan harkar makarantar ta, dan ma farida na ta yi mata mugunta a kan wasu" abubuwan. "Yayi mata komai sai dai Sangaren sutura ummi na fuskantar barazana, domin kuwa ummi ba ta da suturar kirki, duk da ma'abociyar hijjabai ce, su kansu hijjaban nata duk sun mutu su yi haske." (Kowane ™alubale ummi za ta fuskanta a jami'a? Bright pens na godiya sosai ) Whats app only please. Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P20 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da ™amshi." "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 20 "Ummi ganin al'amuran take yi kamar a mafarki, duk da tsanani da matsi, haWi da ™alubale daban-daban yau ga ta a" "makarantar jami'a, lallai lokaci yana sauri." "Hakazalika ta na ta shirye-shiryen haWa saukarta ta biyu, domin kuwa bayan ta yi sauka ta cigaba da zuwa" "makaranta, ´an ajinsu galibi duk sun yi aure, dama duk sun girme mata." "Wuri Waya ta samu ta zauna a ajin, jikin window ne in da take, hakan ya bata damar kallon shige da ficen Walibai," "tsofaffi wanda sun kusa fita ma, da masu rawar kai wanda yanzu suka shigo jami'a." "Shigowar wani babban mutum ajin ne ya sanya Waliban ajin nutsuwa, tare da gaida mutumin." "Ya amsa musu, tare da gabatar da kansa a matsayin HOD Win su, ya nemi da kowanne daga cikin Waliban, ya tashi ya" gabatar da sunansa da kuma garin da yake. "Haka nan gaban ummi ya faWi, dan kuwa ba ta son mutane, da duk wani dalili da zai sanya a takurata da kallo." "Šalibai suka din ga gabatar da kansu Waya bayan Waya, kan azo kan ummi gaba Waya jikinta yayi sanyi, sai wata irin fargaba take yi." "Da ™yar ta iya mi™ewa tsaye, fuskarta sanye da facemask, malamin yayi mata alama da ta sauke facemask Win." "Gabanta ya sake faWuwa a karo na biyu, hannunta har rawa yake yi, ta sauke facemask Win tana jiran jin ™anan" "magana kamar yadda ta saba, sai dai ba ta ji hakan ba." "Sai dai ta kasa magana, sai da ta Wan sauke numfashi, sannan ta ce ""My name is Sai dai ta kasa ™arasawa, saboda" yadda gaba Waliban suka juyo suna kallonta. "Ummi na da murya mai matu™ar Waukar hankali, duk wanda bai santa ba, idan har tayi magana dole zai waiwaya" domin ganin mai muryar. "Ko a islamiyya idan ana musaffa, Alla-Alla suke yi a zo kan ummi, saboda ta iya ™ira'a mai daWin sauraro." "Ganin ta diririce saboda kallon da ake yi mata ne ya sanya malamin takowa zuwa gabanta, ta ko ™ara sunkuyar da kanta ™asa, tare da wasa da yatsun hannunta a cikin hijjabinta." """Kin manta sunan naki ne?"" Ta girgiza masa kai." "Ya sake cewa ""Ko ba turanci ne?"" Nan ma ta sake girgiza masa kai." """Oya ya sunanki?""" """Salma Muhammad Bashir""" "Yayi murmushi ya ce ""What a beautiful name, na ga duk a tsorace ki ke, but mark you, this is university idan" "malamai suka gane kina jin tsoron magana a public, za su yi ta takura miki da tambaya, ke kina jin tsoron amma ki ka zaSi aikin jarida? Ai harkar jarida na masu baki ne. But you can do it when you overcome your fear""" "Ta Wago a hankali ta ce ""Thank you sir""" """ŗar wace ™asar ce ke?""" """Jigawa"" tayi maganar muryarta na Wan rawa." """˜asa fa""" "Ta ce ""Au Nigeria""" """Are you sure? Ko dai ta Sarauniyar hanya ki ka shigo mana ™asa? Kin yi kama da ba™a™en larabawan Afrika""" "Ummi a ranta ta ce 'Amma kuwa an cuci larabawa, ko kuma ni aka cuta, maybe ba'a yake yi mini'" "ŗan ajin kuwa dariya suka hau yi, ya ce ""Kalar idonta da complexion Win ta, ba irin na ´an Nigeria bane, dan haka" "zamu bincika idan baki da lasisin zama a Nigeria mu mayar da ke ™asarku"" yayi maganar cikin zolaya." A dole ummi ta ™a™alo murmushi. "Ya ce ""Yi zamanki, Allah ya yi albarka"" kan ta zauna ta risuna ta ce ""Na gode sosai Allah ya ji™an magabata"" ya Wan" "™urawa ummi ido, yadda take amsa masa magana ma, kawai ya isa ka gane tana da tarbiyya sosai. Ya ce ""Amin"" sannan ya suce gaba." "Yayi musu nasiha sosai da sosai, a kan kula da ilimi da kuma tarbiyarsu, da ba su shawarar su ri™e addinansu, kar su" lalace saboda kawai sun ga sun shiga jami'a. "Kowa harkarsa yake ba ruwan wani da wani, dan haka ummi ta ji daWin hakan, da babu wanda ya matseta balle ya takura mata." "Baki har kunne ta koma gida tana murna, duk da tana zuwa gidan ta tarar da uban kwanukan wanke-wanke, da" "wankin kaya, kuma an cinye abinci tas, kuma ana jiran ta Wora na dare." "Hijjabi kawai ta canza ta hau aiki, noor ta din ga bin ta, tana tambayarta ""Anty, kin yi magana a gidan radiyon?""" "Ummi ta ce ""A'a mamana, sai an kwana biyu tukuna""" """To ta ina zaki din ga shiga radion kiyi magana?""" "Sai dare yayi kin yi bacci, zan buWe gurin batirin in shiga ta ciki." "Noor ta buWe baki cikin mamaki, sannan ta ce ""To zaki shiga da ni nima?""" """Sai kin ™ara girma sosai tukuna, noor ta dinga tsalle tana murna." *** """Bilki, ki kira Bauchi ki gaya musu ba fa haka muka yi da su ba, ni fa ba bar musu Wa na na yi ba, haba sun ri™e mini" "Wa ko le™o ni baya yi""." "Ta kalleshi ta ce ""TaS, ba ruwana kun fi kusa, ka kira su ka gaya musu mana""" "Yayi murmushi ya ce ""Shima zan gamu da shi ne, ko a waya baya nema na""" "Ta Wan yi murmushi ta ce ""Wai Wazu da ina bacci, da wa ka ke magana ne, ka ke ta faWa?""" "Ya Wan ja guntun tsaki ya ce ""Salim mana, wai zuwa yayi na bashi kuWi zai yi gyaran mota""." """To meyasa ba ka bashi ba?""" """A kan me zan bashi? Duk iya ™o™arin da zan yi na yi wa yaran nan, dan su zama na gari, amma abu ya gagara. Yanzu" "daga shi har Wan uwansa da a nutse suke, da yanzu yaushe zan din ga wannan zirga-zirgar?""" "Bilki ta Wan yi ajiyar zuciya ta taSe baki ta ce ""Laifin babarsu ne, da ta bari suka lalace""." "Yayi saurin girgiza kai ya ce ""No, Hajiya na iya ™o™arin ta a kan tarbiyyar yara, dan har ta fiki tsanantawa ma wasu" "lokutan""" "Ta tsuke fuska ta ce ""Eh, nice mai sake da tarbiyya kenan?""" """A'a mai gado ba haka nake nufi ba, ai kin ga matan duk lafiya ™alau, gashi duk sun yi aurensu suna zaune lafiya, su" "Win ne dai, kuma shima na san jarrabawa ce, ba a barin Wan Adam haka""." """Allah ya kyauta, amma nikam ba zan bari auta ya ri™a ba yazo na kasa contrilling Win sa ba, aure zan yi masa yana dawowa""" """To hakan ma yana da kyau, Allah ya zaSa abun da ya fi alkhairi mai gadon zinari"" yayi maganar yana jan hancinta." """Ba wata mai gadon zinari, ka koma wurin dattijuwar matarka""" "Kwashewa yayi da dariya, ya ce ""Bilkisu, hajiyan ce dattijuwa Allah ya sa ta ji ki, ai shekarunta ba sa nunawa, saboda" "gayunta, kuma ni bana ganin girmanta, ba ta fi fifty fihe ba, amma idan ta Waura Wankwali kamar ´ar 30yrs. Ai da yake ni na mayar da ita tsohuwar, ganinta nake kamar ´ar 16 lokacin da na aurota, hajiya ba ta tsufa""" "Wani irin haushi ya kama bilkisu, ta yin™ura za ta tashi ta bar masa wurin, ya ri™eta yana dariya ya ce ""Danne kishin nan kar ki bari ya fito""." "Alhaji Tahir kenan, tsohon Wan boko, kuma babban Wan kasuwa, da yake juya naira yadda yake so." "Mutum ne mai sau™in kai da matu™ar son iyalinsa, mussaman ´a´ansa, dan mutum ne mai biyewa ra'ayin yaransa," "duk abun da suke so muddin bai saSawa addini ba, zai yi musu shi, yana bawa iyalansa ´ancin yin abun da suke so, ba tare da ya takaura musu ba." *** "Rashin wayar hannu, yana daga manyan abubuwan da suka zama barazana ga ummi, a harkar karatunta, gashi ita ba kowa take raSs ba, balle idan an bayar da assignment ko class work tayi, idan assignment ne ta gwammace ta kai yamma a makaranta, ta je Library ta yi." "Gashi farida ta tsiro da sababbun hanyoyin muzguna mata, ta hanyar ™ir™irar mata abun da za ta sanya ta makara, wataran har ma ta rasa lectures baki Waya." "Daga baya ne take iya ro™on Abdul aron wayarsa, tayi assignment da ita." "Abdul ne ya gaya wa dr. Yakamata a saya wa ummi waya, saboda makaranta." "Da ya tashi dawowa ya taho mata da sabuwar waya, mai kyau da tsada, amma farida ta ™wace ta bawa kausar, kuma ya kasa magana a kai." "Ba waya kawai ba, hatta undeas ummi na fuskantar matsala a kan su, sai dai idan ta tara ´an kuWi da ™yar, idan" farida ta aiketa kasuwa ta sai na gwanjo. "Daga baya Abdul ya saya mata wata ´ar ™aramar waya, gionee take amfani da ita." "Makaranta ma da nata irin ™alubalen, domin kuwa ´an ajinsu, akwai yaran masu kuWi, akwai ´an ™arya da yaran talakawa masu jin cewa su wasu ne." "Gani suke ummi ba tsararsu ba ce da za su yi mu'amala da ita, mussaman ganinta babu suturar kirki, kullum cikin" "hijjabi, hijjaban nata da guda biyu ne take zuwa da su, sai takalminta Waya Wan wambai." "Banda masu zunWen halittar ta, ko tambaya za ayi a aji, idan za a tanbayeta, sai malami ya ce dark skin girl." "Ummi ta sanya a ranta babu wani ™alubale, da zai sanya ta kasa ha™uri ta cimma burinta." "Yunwa da tafiyar ™afa a kan karatun nan suka zamewa ummi jiki, ko lissafasu ba ta yi a cikin wahalar rayuwa," "handout kuwa ba kowanne take iya saya ba, wataran idan har zata sayi handout, sai ta yi trecking, domin samun kuWin sayen handout." "Ta wuni a makaranta ba cin abinci, ta koma gida ta ci uban aiki, a ™arshe ba godiya sai zagi da muzantawa." "HOD kuwa ba ™aramin mutunta ummi yake yi ba, saboda idan ta ganshi sai ta kai ™asa take gaishe shi, idan ta ganshi" "da jaka, sai ta bishi ta karSa." "Yana jinjinawa tarbiyyar ta, da bayar da misali da ita, dan shi rabon da yaga Walibi mai biyayyarta tun a zamaninsu," shima zamanin na su ba kowa ba. "Ummi ta dawo daga masallacin makaranta, tana ta sauri ta ™arasa aji, saboda malamin da zai shiga, ko da minti Waya ya rigaka shiga aji, ba zaka shiga ba." Abun da kunnuwanta suka jiyo mata wani Wan ajinsu ya faWa ne ya tayar mata da hankali matu™a. """Kai isha™, ka yi sauri mu tafi kar malamin nan ya rigamu shiga, ga gorillar ajinmu can na ta sauri""." "Kalmar gorilla! Ta daki ™irjin ummi, hakan ya haifar mata da wata irin mutuwar jiki, munin nata har ya kai a kira ta da" gorilla? "Zuciyarta ta din ga bugawa da sauri-sauri, tamkar zata kifa ™asa ta shiga ajinsu tana wani irin kuka, wane irin abu ne" wannan?. "Ishaq ya kalli abokinsa ya ce ""Kai Nura kamar fa ta ji ka""" """Ahha haba dai?""" """Tana kusa fa ka faWa""" "Nura yayi tsaki ya ce ""To sai me?""." "Ishaq ya ce ""A'a nura, zuciya ba ta da ™ashi, cin fuska ba shi da daWi, tuntuni na gaya maka ka daina kamanta ta da" "dabba, yarinyar so silent ba ruwanta da kowa bai kamata ba wallahi""" """Ka ga kar ka isheni, jokes ne""" """Ai gaskiya ce, ba wani jokes wallahi, ko kusa yarinyar nan ba ta yi kama da abun da ka ke misalta ta ba, hidden" "beauty ne da ita, ba™inta da rashin gayu ke hana kyanta fitowa, amma ba ta yi kama da abun da ka ke faWa ba""." "Suka tafi aji, yana ta yi masa faWa, suna shiga aji kuwa, kan ummi a ™asa da alama kuka take yi." "Gaba Waya jikin Ishaq yayi sanyi ya ce ""Ka gani ko? Kuka take wallahi""." "Shigowar malamin ya sa kowa ya nemi wuri ya zauna, ya fara gabatar da abun da ya kawo shi." Sai dai yana lectures yana ganin yadda ummi ke sharSar hawaye. """Ke are you ok? Meyake damunki ne?""" "Ta kasa magana ta tashi tsaye tsam, ta Wauki jakarta cikin kuka ta ce ""Sir dan Allah ka bani iznin tafiya gida""" "Duk da zafin malamin da rashin son wargi, amma kukan da ummi take yi, yana nuna akwai tsantsar damuwa a" zuciyarta. "Kamar yadda ake son malami ya kasance cikin kulawa ya ce ""Babu damuwa, amma zaki iya tafiya? Ko ki na da ™awa" "ta raka ki gidan?"" Ta girgiza masa kai ta ce ""Zan iya tafiya""" """Kin tabbata?"" Ta jinjina masa kai alamar eh." "Ya ce ""To shikenan, ki tafi a hankali ki yi ta Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ta jinjina masa kai ta risuna masa ta yi" masa godiya sannan ta fice ta tafi gida. "Ta daWe ba ta yi kuka mai yawan na yau ba, tun noor tana rarrashinta, har ita ma ta fara kukan." "Ta rarrashi noor, ta aiketa kitchen, ta mayar da ™ofar Wakin ta rufe, ranar ba irin bugun da farida ba ta yi ba, a kan" "ummi ta buWe ta zo ta yi mata aiki, amma mursisi ta™i buWewa abun za ba ta taSa yi ba kenan. Ta san ™arshen abun dai, zagi ne za ta sha shi da cin mutunci a wurin farida." "Tayi shiru tana tunani kala-kala a zuciyarta ""Ko zan ji daWi a rayuwata? Ko zan huta, ko kuma a haka zan cigaba da" "rayuwa, sanin gaibu sai Allah." "Idan ina da rabon hutawa da jin daWi, Allah ka kawo mini su da wuri, ba dan na gajiya da karSar jarrabawar ka ba," "ni'imominka gareni sun ninka jarrabawar, Allah ka shiga lamarina"" tayi maganar a bayyane cikin kuka" "Sai da ta jera kwana biyu ba ta je makarantar nan ba, ranar da ta je, malamin da a period Win sa ta tafi gida, ya kirata" "ofishin HOD, suka din ga tambayar ta meyake damunta, dan malamai da yawa sun fuskanci kamar tana da social fear." "Kukan da ta kasa ri™ewa a gaban su, ya tabbattar musu da tana da damuwa sosai da sosai." "Duk yadda suka matsa ta, ba ta gaya musu abubuwan da suke damunta ba, duk da tana da abubuwa da dama a" "ranta, da take son tattauna shi da wani, amma ta kasa samun wanda zuciyarta za ta nutsu da shi, su tattauna sosai, ko ba ayi mata maganin damuwar ba, atleast ta furta abun da yake damunta." "Suka nemi zasu zauna da mahaifinta, amma ta din ga yi musu magiya, a kan kar su yi hakan, dan a ganinta idan aka" "yi hakan tamkar ™ure babanta kawu yahaya ne, domin kuwa yana iya ™o™arin sa a kanta." "Nasiha suka din ga yi wa ummi, tare da bata ™warin gwiwa, a kan muhimmancin mayar da hankali a kan karatunta, da shanye ™alubale, wanda ba ™aramin jin daWin nasihar ta su yi ba." "A ™arshe HOD ya cigaba da tsokanar ta, da cewar ba ta da visa ba™ar balarabiya ce ta shigo musu ™asa." "Šaya malamin yake ce mata, tun da ´ar jarida ce ita, kuma an san su da neman suna, idan ta mutu yana son idonta" "zai saya da tsada, ta shiga kundin tarihi." "HOD ya ce ""Allah ya kiyaye, wannan idon na larabawa ne a Nigeria Masha Allah, in dai wannan tarihin ne mun yafe," "ko Salma""" Ummi ta sunkuyar da kai tana murmushi. "Ummi ta ji daWin mutuntawar da malaman da take wa kallon iyaye suka yi mata, da nuna damuwarta kamar ta su," "nasihohin su, sun shige ta sosai da sosai." "HOD yaje ajin su ummi, ya yi musu jirwaye mai kamar wanka, ta hanyar gugar zana a kan wula™anta Wan Adam, da muhimmancin girmama Wan Adam." Ta samu sassauci daga jin wani abu mai nauyi da yake damun zuciyar ta. "Sai dai ta kasa manta kalmar gorilla, noor da Abdul suna falo suna kallon film Win king Kong, ummi har ta wuce ta" "dawo, ta ce ""Yaya Abdul""" "Ya Waga kai ya ce ""Na'am yaya ummi""" """Dan Allah wai ina kama da gorilla?""" "Wani irin banzan kallo yayi mata ya ce ""Wace irin magana ce wannan?""" "Cikin son Soye abun da ya faru ta ce ""Amm, dama kawai na tambaya ne, dan na ji ana cewa ni mummuna ce""" """Kuma sai ki haWa kanki da biri, haba ummi, ke tsakani da Allah idan aka ce ke mummuna ce sai ki yarda? Ki ™arewa" "kanki kallo, a kan me zaki yadda ke mummuna ce? A halittar Allah babu mummuna, duk wanda ya ce miki mummuna ki ce ubansa ya sassa™o kamar ki""" "Noor ta ce ""Maama kenan za a gayawa, itama tana cewa yaya ummi mummuna, kuma fa yaya ummi gashinta har" "nan, tafi fa maama gashi""" """Tashi ki bar nan wurin kan na tatsileki, baba suda"" yayi maganar yana kallon noor." "Ummi kuma ta ce ""To shikenan yaya Abdul, na gode sosai """ """Dan Allah kar ki kuma faWar haka """ """Ba zan sake ba in sha Allah"" sai dai a ranta tana jin har ta mutu ba zata manta da Nura ba, ya shiga cikin jerin" mutanen da take yi wa wani irin kallo a zuciyarta. "ŗan ajinsu ummi ba su tashi mamaki ba, sai da result ya fito na first semester, ummi ta ja magana, GPA Win ta 4, wanda kaf ajin babu mai wannan grade Win." "Kasancewar Wabi'a ce ta Wan adam, mu'amala domin cikar muradi, ya sanya suka fara lallaSowa, domin shiga jikin" "ummi, amma fafur ta™i ta cigaba da rayuwar kaWaici." *** "Gidan Idris kuwa, kamar masu zaman bariki, saboda faWa zagi yana zagin hindu tana ramawa, tana kiran sunan" "uwarsa da ubansa tana zagi, idan yayi gangancin dukanta kuwa, ta dinga wawurar abubuwa tana kwaWa masa kenan, dambe da zage-zage har ™ofar gida kamar dabbobi, ma™wabta suna raba su." "Sulhu kuwa an yi musu shi babu adadi, amma abu ya ci tura." "Sam ba ta ganinsa da mutunci, shi ma kuma haka, taje gidansu ta gaida Iyayensa kuwa ba ta wannan, saboda ta ce ba zata je gaida tsohuwar banza ba, ta ji labarin zaman da yayi da matarsa ´ar uwassa, ita ba zata lamunci cin zarafi ba." "Ya gaji da iskancinta, ya kamata yayi mata tulus da duka, ashe tana da juna biyu, ta yanke jiki ta faWi, ™arshe dai sai" "da iyayenta suka rufe Idris a police station, aka wula™anta shi aka kai ruwa rana kafin a sake shi, banda kuWin magani da aka saka ya biya." "Kwana biyu da dawowar sa daga hannun ´an sanda, ya je ya samu hashim a kan ya bashi shawara, so yake a lallaSa" "kawu yahaya da ummi, a dawo da auren su." "Hashim ya ce ""Haba Idris, lokacin da na din ga ankarar da kai ai kasa ganewa kayi, ummi tafi ™arfin ka yanzu, wace" "irin azaba ce ba ka yi mata ba, tun tana ™aramar yarinya. Yanzu ta sauke Alqur'ani har sau biyu, ta shiga jami'a tana karatu, ka ce ta dawo, to tayi maka me? Kai da ko kwalin sakandare baka da shi""." "Idris ya waro ido ya ce ""Ummin ce a jami'a, kai waye ya gaya maka?""." "Hashim ya ce ""Muna waya da ita, bautar ™asa nake son na gama, idan Allah ya sa na samu aiki, zan nemi auren ummi""." "Idiris yayi masa wani mugun kallo ya ce ""Amma dai ka ci kai, matar da na saki zaka aura? Bazawara ce fa kai kuma" "baka taSa aure ba. Haryanzu bana son ummi, ban taSa jin ™aunarta a raina ba, amma ina da muradi a kanta, idan har ba ta dawo mini ba, idan ina raye baka isa ka aureta ba""." "Hashim ya yi murmushi ya ce ""Zamu gani ai"" Idris ya tashi fuuuu ya tafi." "Idris yayi shiru yana tunani, tun da mahaifinsu ya takura masa da maganar aure, ya gaya masa ga ™udurinsa, Iya ta" "ce bai isa ba, ba zai auri bazawar da ™aninsa ya saki ba, kuma ta riga ta cire ummi daga jikokinta tun da ta ™i yarda a rufawa Idiris asiri!." "Babansa kuma ya ce Idan ya sake Waga maganar nan, zai yi masa abun da bai taSa tsammani ba." "Duk son ummi da islamiyya, haka ta ha™ura, saboda yanayin makaranta, ta samu wata makarantar, a nan" "unguwarsu, take zuwa asabar da lahadi Waukar karatu." "Sai dai ganin ummi tana da ilimin addini dai-dai gwargwado, idan aka yi mata ™arin nata karatun, sai a haWata da aji" tayi musu ™arin Alqur'ani da wasu litatafan. "Duk da ayyuka sun ™ara yi mata yawa, hakan yayi mata, saboda tana zama busy sosai, tana hana zuciyarta tunane-" tunane da sukan jefata cikin damuwa. "Ga bikin Intee ya matso kusa, sai gori take sha a gidan nan, wai ta zama guzuma, babu mashinshini a haka za ta" dauwwama wanke-wanke da shara. "Kawu yahaya yayi rawar gani, ya yi wa inteesar kaya na kece raini, ya so ace ta fara makaranta kan yayi mata aure," "amma ta dage soyayya ta rufe mata ido, ta ce ita fa aure take so, dan haka ba yadda ya iya ya ™yale ta." "Sagir ya dan™aro mata uban kayan lefe, kaya ba na wasa ba, ya ciko akwatuna da kaya, sai iyayi take tana rawar kai." "Albarkacin auren inteesar, a wannan karon da kawu yahaya ya yi mata Winki, farida ba ta ™wace ba, har da sabon" "takalmi, farida kuma ta bata tsohon mayafi, kalar kayan." "Ranar party, farida ta ce ta zauna a gida, ta kula da ba™i masu shige da fice, kuma ta tsaya a kan girke-girken da za ayi." "Ummi ta zage ana can ana party, tana gida suna aikin girki, dan ita ta jagoranci aikin abincin bikin." "Ranar wuni ya kama ranar da za'ayi Waurin aure, dan haka da wuri motoci suka kawo ´an gagarawa." "Su Idris da babarsa, su magaji kafatanin ahalin Iya." "Lokacin ummi ba ta gidan, suna can tana ta hidima da ™awayen inteesar, ana yi wa inteesar kwalliya." "Ummi ta yi wanka, ta yi wa noor, ta saka kayan ankonta da ita da noor." "Sai da inteesar ta kalli ummi ganinta babu mayafi, dan zata iya ™irga rabonta da ta ga ummi babu hijjabi." "Tayi ture ka ga tsiya, ta kanannaWe gashinta a ™eyarta, Waurin ya zauna cas a kanta, ga Winkin ma dai-dai jikinta." "Ta shafa man leSe, ta yafa mayafinta a kanta, ta rufe jikinta sosai, ta kama hannun noor, suka fice." "Wani irin farinciki ya kama ummi, ganin ´an gida gaba Waya sun zo, dan rabonta da su tun da ta baro gagarawa." "Duk bin ummi suka yi da kallo, yadda ta girma ta zama budurwa." "Cikin su ummi ta shiga tana gaishe su, Iya sai wani hura hanci take yi." "Ta ce ""Ina yaya magaji?""" "Sa'adatu ta ce ""Sun tafi wurin Waurin aure""." "Ummi ta karrama su da abinci, dan matar gidan ba ta ta su take yi ba, ta kai su Wakinta, ta yi ta Wawainiya da su." "Bayan azahar su Hashim suka dawo daga wurin Waurin aure, ummi baki ya™i rufuwa saboda duk ´an uwan mahaifinta sun zo." "Šaya bayan Waya ta din ga gaishe su, suna mamakin yadda ta girma, ta zama cikakkiyar mace, sai dai ko kusa bata kalli in da Idris yake ba." "Farida sai bin ummi take yi da kallo, dan ba ta taSa tsayawa ta kalli ummi sosai cikakken kallo ba sai yau, rashin gyara" "ne ke ™ara munanta ummi, idan ka kalleta sau Waya sai ka sake kallonta, mussaman yadda take kokowa da mayafin, kasancewar ita ba ma'abociyar ta'amalli da shi ba ne ba." "kasancewar hashim shi ne mutumin ummi, can harabar gidan suka koma, suna ta hira." "Ya dubeta ya ce ""Ummi, kawu yayi miki magana kuwa a kan batun nemo mamanki?""" "Cikin sauri ta ce ""A'a, ya ake ciki?""" """Subhanallah, ya ce dai kar na kuskura na gaya miki saboda wani dalilinsa, amma dai idan bai ganta ba yana daf""." """Ya salam, bai gaya mini ba, ko maganar zan yi masa?""" """A'a, dan ya yi mini kashedin kar na gaya miki, ki kwantar da hankalinki duk abu zai haWaku""." "Cikin karaya ta ce ""Yaushe hankalina zai kwanta, tana raye amma rabona da ita kusan shekara goma sha, ina son" "ganinta""." "Idiris kuwa wani abu ne ya din ga yi masa zillo a ma™ogwaronsa, ganin ummi tare da Hashim, gashi ta gayar da" "kowa, amma ko sashin in da yake ba ta kalla ba, balle ta gaishe shi. Kasa daurewa yayi, ya nufi in da suke zaune." "Sai dai ummi na hango shi, ta mi™e tsaye ba tare da ta gama maganar da take yi da Hashim ba." "Cikin zafin nama ya sha gabanta, ya kalleta ya ce ""Ina zaki je? Saboda wula™anci ki ka gaida kowa baki iya gaisheni" "ba, kuma na taho da ki ka ga nan zan zo, shine ki ka tashi""." "Cikin ™wayar idon Idris ta kalla, wani abu mai kama da wuta yana zafi a ™irjinta." "Tuni idanunta suka tara hawaye ta ce ""Cikin abun da bana ™aunar sake gani a nan duniya har da lahira, har da" "fuskarka, ka matsa ka bani hanya, ko kuma in yi maka abun da baka taSa zato ba!""" Whats app only please Ayshercool. 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P21 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 21 "Mamaki ne ya cika shi, har sai da ya bayyana a kan fuskarsa, bai taSa tunanin ummi za ta iya furta abun da ta gaya masa ba, saboda tun fil azal tamkar sokuwa take ba ta da wani karsashi balle ta yi faWa." "Bai gama nazarin ba, ta angije shi tayi wucewarta tana tsaki, abubuwan da suka faru a baya, suna sake dawo mata" tamkar yanzu suke faruwa. "˜arshen cin mutunci da tozarci yayi mata a garin nan, wanda yana daga dalilan da ya sanya ba ta ™aunar sake zuwa" "gagarawa, haryanzu ba™in ciki da mugun tabon da take da shi a garin, yana damunta." "Dan har cikin zuciyarta tana fatan a gidan duniya, Allah ya yi wa Idiris abun da ya yi mata kafin ya koma ga Allah, ba" "ta sani ba ko a gaba ta iya yafe masa, amma har zuwa wannan lokacin, ba ta ji alamar manta abun da yayi mata ba, balle ta yafe masa." "Ranar da ya fara kwana a Wakinta, ya korota waje, ta kwana cir a tsaye ruwa yana dukanta, saboda mugunta da" zalunci. "Tayi iya ™o™arin ta wurin danne hawayen da ke ta ™o™arin zubo mata, ana ta hotuna, angon inteesar sagir, da kansa" ya ce ummi ta zo ayi musu hotuna. "Idiris ya jinjina kai, tare da tabattarwa da kansa zaman birni, da kuma zuwa jami'a ne ya sanya ummi lalacewa," domin kuwa an ce dama ´an matan jami'a ba su da mutunci lalacewa suke yi. "Duk in da ummi tayi sai ya bita da kallo, tamkar wani shashasha, hindu da yake yi wa kallon wayayyiya kyakykyawa," "yanzu duk ta tararraSe, haihuwa uku tayi, har da waccan mai sunan Iyan, ™irjints da yake Waukar hankalinsa, duk sun zube, kullum daga ciki sai shayarwa." "Amma yanzu ummi komai nata a tsaye kyam, dai-dai da jikinta, duk da tana ta rufe jikin nata da mayafi." "Bayan la'asar suka ce zasu yafi, dan ba su zo da niyyar kwana ba dama, saboda sanin halin farida." "Duk lalacewar naka naka ne, ummi ta ji daWin zuwansu sosai da sosai, tayi ta yi musu fatan alkhairi har suka tafi." "Idiris kuwa kamar maye, saboda azabar kallo, har suka Wauki hanya suka tafi." "Kallo Waya zaka yi wa rahama da yaronta, ka san ba a kwanciyar hankali take ba, ga dai kuWi miji yana da shi, amma" "yarkace-yarkace hak take, dan hatta kayan sawa wasu lokutan farida ke bata ko ta sayawa Wan, duk wannan ™afafar da ikon babu shi, duk ta zama so silent." "Taro ya watse, aka kai amarya, ummi kuma ta sake cin uban aikin gyaran gida, ranar monday kuma ta tafi" makaranta. "Gaba Waya jikinta a mace yake, da ™yar take tafiya ma duk jikinta ciwo, saboda azabar aikin da ta sha, ba ta samu" "damar hutawa ba, a haka a tafe har gajiyar ta ware." "Karatun ummi yayi nisa, kuma haryanzu ba a samu wanda ya doke point Win ta ba, duk da ba ta fasa fuskantar" ™alubale ba. Dan haryanzu farida da kausar ke cin ™aniyarta. *** "Tana zaune ta du™ufa tana ta aikin shirin dutse, Wanlami yayi masa jagora har cikin Wakin da take zaune." "Šakin tsaf da shi, sai ™amshin turare yake yi, kai ba ka ce mara lafiya ce a Wakin ba." "Ta Waga kai ta kalleshi, ta sunkuyar da kanta ta cigaba da aikin gabanta." "Ya Wan ™are mata kallo, shekaru sun Wan ja, ta girma yanzu, amma tsaf da ita, tana samun kyakywar kulawa." "Ya dubi Wanlami ya ce ""Šan uwa, kuma a haka ba ta da lafiya?""" "Yaya Wanlami ya ce ""Babu lafiya, wasu lokutan dai hankakin yana dawowa, wasu lokutan kuma sai ciwon ya dawo" "tayi ta shirme. Amma a hakan nan da take, za ta yi wanka, tayi shara tayi kwalliya ga shirin dutse nan ma gashi ka ganta tana yi, likita ne ya ce a samo mata abun da zai din ga Webe mata kewa." "Ka ga yanzu tafi sati ba ta yi magana ba, ba ta duka ba ta zagi, kaga daga mutuwar mijinta, ga rabata da ummi, ta zo ta haihu Wan ba rai, tayi jijjiga depression yakamata sai kuma dai ta samu matsala gaba Waya." "Ban taSa tunanin wani daga dangin baban ummi zai biyomu ba, dan mun yi al™awarin ba zamu sake zuwa ba, irin jafa'i da mugun bakin da mahaifiyar ku tayi wa ´ar uwarmu, ya sanya muka ce gara mu yanke ala™a da ku kawai""." "Dr. Yayi ajiyar zuciya ya ce ""Tun da na Wauki yarinyar nan, nake fafutukar neman ina ku ke, ni ban san garin nan ba," "ainihin in da kuka zauna aka aureta, mun je aka ce ba kwa nan, abubuwa dai duk ba su yi daWi ba, sai fatan Allah ya kyauta""." "Mama da yaya maryam da suke gefe suka amsa da amin, dan maryam ta zo gida yau, babu tsammani suka ga kawu" yahaya. "Maryam ta ce ""To ya ummin take? Ba ka zo mana da ita ba?""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ba yanzu ba, ummi na nan a jami'a""." "Yaya maryam ta ce ""Dan girman Allah, ummin?""" "Yayi murmushi ya tashi ya ™arasa gaban ta ya zauna yana kallonta, ba tare da ta Wago ba tayi murmushi ta ce ""Baban ummi""" "Ya ce ""Na'am""." """Jigidata da ka tsinka mini nake gyarawa""" "Sunkuyar da kai suka yi cike da jin kunyar abun da ta faWa, dan tafi sati ma ba magana." "Yayi murmushi ya Webi dutsen da take ta shiryawa ya ce ""Gaskiya ban kyauta ba, ki haWa wata maza""." "Ta sake yin murmushi ta ce ""Da na san zaka dawo, ai da na yi kitso, an yi mini lalle, kaina ba kitso, bana son kitso tun" "da ka tafi bana son kitso"" tayi maganar tana cire hular kanta, gashin kanta ba™i wuluk ya bayyana." "Yaya maryam zata yi magana, ya Waga mata hannu tare da girgiza mata kai, ya ce ""To tun da na dawo yanzu sai ayi" "ko?""." """Ba zan yi ba, tun da ka tafi ka bar ni, ka ™i ka dawo, Iya ta ™wace mini ummi, Wa na ya mutu ka ™i ka zo ka ganni" "kuma bani da lafiya"" tayi maganar tana kuka wiwi." "Ya ce ""To ki yi ha™uri, ki yi ha™uri ba zan sake tafiya na™i dawowa ba""" "Ta ri™o hannunsa ta na cigaba da kuka ta kwantar da kanta a hannunsa ta ce ""Baban ummi""" "Ya amsa mata da ""Na'am""" "Ta Waga kanta ta kalleshi ta ce ""Ka je ka karSo mini ummina, Iya ba zata din ga yi mata wanka ba, ko idan yamma ta yi" "ta saka mata kayan sanyi, ba ta son ummi, dan Allah baban ummi ka karSo mini ummi, kaga katifata ta ishemu ni da ita, idan ka sai mana gida sai in dawo gagarawa ko?""" "˜ura mata ido yayi, cike da matsanancin tausayinta, lallai yana daga horon da za ka yi wa uwa, ka rabata da Wan ta," "duk da tana cikin hauka, amma ba ta manta da ´ar ta ba." "Yayi ajiyar zuciya ya ce ""To shikenan, ki daina kukan ya isa haka, mayar da hularki, kiyi ha™uri"" ta Wauki hularta ta" saka. Ta ja bakinta ta sake yin shiru. """Zan kawo miki ummi in sha Allah, amma ba yanzu ba""." "Yaya maryam ta ce ""Saboda me? Abun da ta daWe tana jira kenan, ka taimaka""." "Ya ce ""Ina da dalilina, kuyi ha™uri dan Allah""" """To amma mu ai ka bari muje in da take""." "Kawu yahaya ya ce ""Da ina da ™udurin rabaku da ummi, da ba zan neme ku ba, ina da hujja mai ™arfi sosai. Zan cigaba da shiga lamarin nemawa mariya magani in sha Allah, komai zai daidaita kuma zai wuce""." "Ba haka suka so ba, amma ba su san takamaimai menene dalilinsa na ™in haWa su da ummi ba." *** "Hangen dala ba shiga birni ba, domin kuwa inteesar tayi zaton soyayyar da suka sha da sagir a waje, ita za aje a cigaba da yi a gidan, sai abun da take so shi zai din ga yi mata, amma ina." "Ya nuna mata shi namiji ne, mage mai kwanciyar Waukar rai, a gida ta saba ba abun da take yi, ummi ce take komai. Yanzu kuma ya ce shi ba zai Wauki ´ar aiki ba." "Dan haka sai komai ya din ga bata wahala, asubar fari zata tashi ta haWa masa breakfast, gashi su yi ta faWa dan abincin nata ba daWi, ga almubazzaranci kamar ba mace ba." "Ga rashin kunya da rashin iya magana, gashi Wan uwan mata, yana da tarin yayye da ™anne mata, ga uwarsa mai shegen sanya ido. Sai ™annensa su zo gidan su fi sati, gasu manya duk sun girmeta, su yi ta yi mata rashin mutunci, idan tayi magana su ce za su yi mata dukan tsiya." "Abun duniya ya damu inteesar, ta dawo gida tana kuka, ta gayawa mamanta." "Farida a zatonta zata iya maganin abun, ta kira Sagir tana masifar dan me ba zai tsawatarwa ™annensa ba? Ya ce mata ba zai iya ba, baya son ya saSawa mahaifiyarsa." "Abu kamar wasa aka fara jamb, kawu yahaya ya turawa inteesar kuWi, ya ce taje tayi jamb, a nema mata admission." "Amma sagir ya ce ba yanzu ba, sai ta haihu, domin kuwa a lokacin ma laulayi take yi." "Kawu yahaya bai matsa ba, farida ta din ga masifar dan me ba zai dage sai inteesar ta fara makarantar yanzu ba?" "Ya bata amsa da ""Yanzu ya fi ni iko da ita, shiyasa tun tana ™ar™ashin ikona, na so ta fara makarantar, yadda bai isa ya hana ba, amma ku ka dage, dan haka ni ba abun da zan ce""." *** BAYAN WANI LOKACI!. "Kasancewar tsakiyar damuna ne, an Wan kwana biyu ba a yi ruwan sama ba, dan haka ana tafka zafi, ga uwar rana da" ake ™walawa. "Tamkar ba ita ranar ke duka ba, haka take tafiya sannu a hankali, tana ratsa layukan unguwar, sannu a hankali take" "tafiyar, tamkar tana tausayin ™asa, kamar mai rangji haka take tafiyar kamar tana tausayin ™asa." "Ta cikin ni™abinta take kallon dogon layin, tare da lissafa sauran tafiyar da ta rage mata, ta isa in take fatan zuwan." "Layin shiru, sai lokaci lokaci, ababen hawa ke giftawa, manyan gidajen layin ko ina a rufe." "˜arar babur ta ji, kasancewar gefen hanya take bi, ya sanya ko a jikinta, dan ko waiwaya wa ba ta yi ba, ashe layin da" yake gabanta yake ™o™arin shiga. "A Wan fusace ya ce ""Ke, kurma ce ne? Sai mutum ya tureku, ace bai kyauta ba, ba ki ji ina horn bane?""" "Ta tsaya cak, ta Wan ja wasu seconds, sannan ta juyo ta kalleshi ta cikin ni™ab, sai dai ba ta ce komai ba." "Maimakon ya wuce ya tsaya ya ji me za ta ce, idan rashin kunya za ta yi masa, ya ™are mata ta tas." "A hankali ta ce ""Sorry, ga hanya wuce"" tayi maganar tana Wan ja baya ta bashi hanya." "Fuskar ta a rufe da ni™abi, amma muryarta ce ta saka shi ™ara kallonta." """Malama idan zaki ware murya ki ware, da na bugeki ai ba zaki ma™ale murya ba""." "Ta ce ""Ikon Allah, me muryata kuma tayi maka, ai na ce ka yi ha™uri ka wuce""" "Tsaki yayi ya ja babur Win sa ™irar lifan, ya yi gaba." "Ita kuma ta yi ajiyar zuciya, ta cigaba da tafiya." "A ™ofar ™aton gate Win gidan ta tsaya, mutum biyu ta tarar sanye da uniform na security, suka dubeta suka ce ""Gurin" "wa zaki je?""" "Ta ce ""Habu baka gane ni ba?""" "Jin muryarta ya sanya shi cewa ""Ahha wata sabon gani, ke dama kina duniyar nan?""" "Ta ce ""Ina nan mana, ya aiki ya kwana biyu?""." """Alhamdilillah, gaba Waya tun da ™awarki ta bar gidan nan muka daina ganinki""" """To ai gashi na zo wanke laifina yau, ina fatan mami na nan?""." "Ya ce ""Eh tana ciki""" "Ta ce ""Yauwwa na gode"" ya buWe mata ™aramar ™ofar gate Win, ta shiga ciki." "Šayan ya kalleshi ya ce ""Ka barta ta shiga? Baka kira hajiya bilkin ba, kuma ba ta Waga ni™abinta ba""." "Habu ya ce ""Ai ´ar gida ce, ™awar maryam ce, tun da tayi aure ne ta daina zuwa""." "Ya ce ""Ok, na so ta Waga ni™abin naga fuskarta, muryarta tayi mini daWi""." """Ji Wan wahala, ka sani ko yanzu tayi aure, ka shiga hankalinka""." "Ummi kuwa sashin mami ta nufa, fasalin gidan yana nan yadda yake, amma yanayin fentin da aka sassauya masa da" wasu abubuwan zaka san arziki ya fi na da. "A falo ta tarar da mai aiki, duk da ´ar bata san ´ar aikin ba, suka gaisa sannan ta tanbayeta ko mami tana nan." "Mai aikin ta ce ""Eh, tana falon sama""" """Ki ce mata ummi ce ta zo"" mai aikin ta jinjina kai ta nufi ™afar benen ummi kuma ta zauna." "Bai kai mintuna biyar ba, mai aikin ta saukko, ta ce wa ummi ta shiga." Ummi ta tashi ta bi bayan ´ar aikin. "Da sallama ummi ta shiga, mami ta waiwayo tana cewa ""muryar wa nake ji ne haka? Gaskiya koma nayi fushi""" """Tuba nake mami""" "Sai dai tana zagayowa, ta tarar da na kan babur da ya kusa tureta da lifan, yana zaune ya barbaje ™afa a kan centre" "table, sai yanzu ta gane a in da san shi." Sai da ya Wan sake Waga kai ya kalleta shi ma. "Nan suka gaisa da mami, mami nata mitar ummi ta Wauke ™afa ta daina zuwa tunda maryam ta bar gidan." "Ummi ta kalleshi ta ce ""Ina wuni?""" "Ya basar ya ce ""Lafiya ™alau""" "Mami ta ce ""Laaa ka amsa kuwa? Kema meyasa ki ka gaishe shi? ˜aninku ne fa, ™anin maryam ne Raihan ne. Kai kuma ka amsa kamata yayi fa ka gaisheta"" ya wani basar." "Ummi ta ce ""˜yaleshi mami, ai dama su Allah ya bawa girman"" tayi maganar tana Waga ni™abin fuskarta." "Sai yanzu shima ya ganeta, ranar saukarsu da maryam a makaranta." "Mami ta ce ""Ya wani je ya tara gemu, yafi kowa girma kai ka ce wani babba ne, ni wannan gemun ina tantama idan" "ba mai ya shafa ya fito ba, dan ga gemun nan dai, amma hankali da saura""." "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Girma ya riga hankali kenan"" sai da ya Wan buWe baki jin abun da ummin ta faWa." "Mami ta ce ""Eh mana, ya makaranta ummi?""." "Ummi ta ce ""Mami makaranta muna jiran result""" """Masha Allah, lokaci ba wahala har kin gama ummi, Ubangiji Allah ya sanya alkhairi, to ya batun aure kuma? Ko" "invitation ki ka kawo mini?""." "Ummi ta sunkuyar da kai, tayi murmushin ya™e ta ce ""Tukuna dai mami""" "Mami ta ce ""Ya salam, Allah ya kawo nagari ummi, yanzu fa maryam kusan shekarar ta bakwai da aure, ke kuma" "shiru duk ´an islamiyyar ku sun yi aure, saura ke, amma kar ki damu komai lokaci ne""" "Ummi ta ce ""To mami, bari na yi alwala dan Allah""" "Mami ta ce ""To shikenan ba damuwa, je ki yi""" "Ummi na tashi raihan ya kalli mami ya ce ""Dan Allah mami fisabilillahi meye na tambayar invitation ta kawo miki? Da" "shi ta kawo miki ai ba sai kin tambaya ba, kin ce shekarar maryam bakwai da aure ita ba ta yi ba, kin dawo kin ce tayi ha™uri lokaci ne, kamar fa kin mari mutum ne kina sane sannan ki ce yayi ha™uri""." "Mami ta ce ""To uban tsari, ai da tausayi yakamata ace ita ma ta tashi haka, in da take tana shan wahala, matar yayan" "babanta ke wahalar da ita, shiyasa nake tambayarta ko auren ne ya zo, ta huta""." """Matsalarku kenan mata, kune ma™iyan kanku, ladan ake rubutawa mace idan ta azabtar da Wan wani? Kuma duk" "tausaya matan da ki ke, tun da dai ba ki samo mata mijin nan ba, ai sai ki yi mata addu'a, is like an insult at times, ka tambayi mace maganar aure, ni idan mace ne faWa za ayi da ni""" "Mami ta ce ""Kai,tashi ka je mini aike na uban tsari""." """To Waukko kayan, ki haWo da kuWin shan mai""." """Duk kuWin da babanka yake baka, sai ka damfareni dan zan aikeka, to ba zan bayar ba""." "Ya kashingiWa ya ce ""Mami idan kina son aiken nan a kan lokaci, ki bayar da cin hanci "" tashi mamin tayi tana" hararsa. "Hakan yayi dai-dai da fitowar ummi, fuskarta a ji™e da ruwa, gaban gashinta duk a kwance, gashin girarta ma tamkar" za su haWe. Fararen idanuwanta suka bawa brown Win ™wayar idonta fitowa sosai da sosai. "˜wayar idonta yake son kalla, domin tabattar da kalarta, sai dai bata bashi damar hakan ba, dan mayar da ni™abin ta rufe fuskarta, ta tayar da salla." "Mami ta dawo falon da ATM Winta, tana yi wa Raihan kashedin ya je ya dawo da wuri." "Ya karSi ATM Win ya™i tashi, ummi ta idar da sallar, tayi Addu'a ta cewa mami za ta tafi, tashi yayi ya riga ummi fita." "Mami ta ce sai ta tsaya ta ci abinci, amma ummi ta ce sauri take yi." Ta ajiye wa mami kyautar kwalbar turaren humra. "KuWin motar da ta bawa ummi ma, ™in karSa ta yi, kuma da ganinta ka san tana bu™ata amma mursisi ta™i karSa ta tafi." "A babban falo ta tarar da shi, yana taje sumar kansa." "Har zata fita ya ce ""Ki tsaya mu tafi tare na ajiyeki ko a titi ne""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a na gode sosai, zan ™arasa"" bai kuma ce mata komai ba ta fito daga falon." "Ta fita harabar gidan, hakan yayi dai-dai da fitowar wata babbar mace, ta sha ado da lace blue, hannunta da" wuyanta duk gold. "Wani matashi yana biye da ita, kai da ganinsa ka ga Wan shaye-shaye." "Da sauri ummi ta ™arasa in da matar take, ta Waga ni™abinta ta dur™usa ta gaisheta." "Matar ta faWaWaWa murmushinta ta ce ""Ummi yau kece a gidan, ba dan Allah yasa na fito ba tafiya zaki yi bamu gaisa" "ba?""" """Ba haka bane hajiya, a gurguje na shigo ne, kusan kullum ta hanyar nan nake bi, shiyasa na ce yau dai bari na shigo""" """Eh amma zaki tafi bamu gaisa ba ummi, ya gida ya makaranta?""" Ummi ta amsa da Alhamdilillah. "Hajiya ita ce uwar gidan mami, tun lokacin maryam na nan, tana son mu'amala da ummi saboda nutsuwarta, amma" "ummi ta janye jikinta ta daina zuwa gidan ma, saboda ba a ga maciji, tsakanin mami da Hajiya." "Ummi ta gaida Salim da suke tare da hajiya, ya amsa mata sama-sama." "Hajiya ta ce ""Ummi kin yi aure ne?"" Ummi ta girgiza mata kai." """Ai da kin yi aure ban sani ba, sai mun yi faWa""." "Kamar an jefo shi, ya dafo kafaWar hajiya yayi ™asa da murya ya ce ""Ku daina yi wa mutum irin wannan tambayar" "babu daWi""" "Hajiya ta yi murmushi ta ce ""To babban mutum""." """Biki zaki je kenan?""" "Ta ce ""Eh, ´ar set Winmu ke auran Wa""" "Raihan ya ce ""Shiyasa ki ka sha kwalliya, kamar ™awar amarya mu ga jakar"" ya karSi jakar hajiya ya zuge." "Ya girgiza kai ya ce ""Allah sarki Alhaji, an Webi kuWinsa za aje ayi li™i, to nima bari na Webi rabona"" ya zura hannunsa" ya Webo kuWi ya zura a aljihunsa. """Raihan abun har da gori, sai ka gayawa duniya kuWin babanka ne""" "Yayi dariya, ya ce ""A dawo lafiya""" "Ummi ma ta ce ""Hajiya bari na tafi, a dawo lafiya """ "Hajiya ta ce ""A'a ummi, shigo mu fara aniyeki, sai mu ™arasa wurin bikin""" "Ummi ba za ta iya jayayya da hajiya ba, dan haka ta ce ""To na gode""" "Har ummi ta juya zata bi su ya ce ""Eh ba shakka, ba zaki hau babur ba sai mota shikenan ai""." "Lokacin suna Islamiyya, Maryam bata da aiki sai bayar da labarin Muhammad Raihan, barkwancinsa da kuma" "tsokana, tsokanar ma irin mai cika cikin nan." "Dan haka ummi ba ta waiwayo ba, tayi murmushi ta bi bayan su Hajiya." Ayshercool 08081012143 Whats app only please *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P22 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu Abduljalal" Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA" "ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 22 "Raihan ya nufi in da babur Win sa yake, ya Wauka ya fita daga gidan." "Suna tafe suna taSa hira da ita da Hajiya, duk da ta kasa sakin jiki da hajiyar sosai, saboda yadda take matu™ar jin" nauyinta. "Har kan layinsu suka kai ta, ummi ta yi ta musu godiya, sannan ta sauka ta nufi gida." A harabar gidan ta tarar da Abdul hannunsa ri™e da waya. Yana ganinta ya tsaya yana jiran ™arasowarta. """Yaya ummi ina ki ka shiga ne?""." """Na Wan biya wani wuri ne, meyafaru?""" "Maama sai faWa take yi, intee ce aka dawo da ita, wai ta kuma yin Sari, zasu tafi asibiti zata bar miki sallahu baki" dawo ba. "Ummi a ranta ta ce 'Ga kausar a gidan, ita ba za a bar mata sallahun ba'" "A zahiri ta ce ""Subhanallah, ubangiji Allah ya bata lafiya""." "Ya amsa da ""Amin, Allah ya taimake ki sun tafi, yanzu na dawo daga kaisu, kafin su dawo na san ta huce ba za ta yi" "miki faWa ba""." "Ummi ta ce ""Haka ne, bari na yi sauri na shiga ciki""" "Ta ™arasa Wakinta, ta yi wanka a gurguje, ta canza kaya ta saka hijjabinta na zaman gida, ta nufi kitchen." Ta tarar da noor tana wanke-wanke a kitchen. """Mama aiki ki ke yi haka?""" "Noor ta ce ""Eh, rage miki aikin nake yi, na san a gajiye zaki dawo, na Soye miki abincinki a ™ar™ashin dining, kar a cinye ba ki ci ba"" tayi maganar cikin iyayi." "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Na gode sosai mama, bari na je na ci abincin, in zo mu Wora abincin dare""" "Noor ta ce ""Kije ki yi bacci ma ki huta, zan yi miki greating kayan miya, na yi miki mopping""" "Murmushi ummi kawai take tana kallon noor, soyayyarta da noor gamon jini ce." "Bayan magariba Rayhan ya dawo yana zaune a falon mami, yana ta bawa ™annensa umarni, duk barkwancinsa idan" yana nan basa wani sakewa saboda akwai dealing. "Mami na zaune a gefe tana cin abinci, tana kallon citruss." "Ya kalleta ya ce ""Mami kin san ina ta yi wa ba™uwar Wazu kallon sani, sai daga baya na tuna a wurin saukar su" "Maryam na san muryarta, dan ban ga fuskarta ba ranar""" "Mami ta ce ""Auu wai ummi, yarinyar kirki""." "Ya ce ""Tana da tarbiyya sosai tun ranar da na ganta a wurin saukar nan, tubarkallah idonta mai kyau, ban taSa ganin" "irin idonta ba""." "Mami tayi dariya ta ce ""Kaga iskancin da su maryam suka din ga yi mata suna Islamiyya, saboda fatarta da idonta," "duk in da maryam ta zauna sai ta bayar da labarin ba™in ummi. Gashi uwar ri™onta na azabtar da ita, ai ainihin ™awancensu ma, maryam ce ta ture ta, ta faWi ashe ™onuwa ce a cikin ta, ta dinga zubar da jini, uwar ri™on ta ™onata da dutsen guga a ciki, shima da ™yar ta gayawa malaman ™unar duk ta jagwale""" "A razane raihan ya tashi zaune, ya ce ""Ta ™onata da dutsen guga fa ki ka ce?""" """Wallahi kuwa, maryam ta ce kusan kullum cikin kuka ummin take, kuma bata magana sai ta ga dama, duk yadda za" "ayi da ita, ba zata faWi ga abun da yake damunta ba, sai kuka""." "Ya murza goshinsa a hankali ya ce ""Mami kuma babu wani abu da ki ka yi, ki taimaka mata a wannan lokacin?""" """Rufa mini asiri, ai yanzu ba a wannan shishshigin, na so dai na din ga taimaka mata financially, amma yarinyar nan" "ba a bata kyauta ta karSa, halint sai ita""" "Ya dinga kaWa ™afarsa a hankali yana tunani, gaba Waya kalar ummi ba mai hayaniya bace, hasali ma fuskarta kalar" tausayi ce. "To wani laifi za ta yi wa mutum, har a ™onata da iron a ciki, ita kuwa wannan wace irin azzaluma ce." "Labarin da mami ta bashi tana dariya, bai ga abun dariya ba a ciki, na cewa yara na tsokanarta saboda tana da duhu" "da kuma ™wayar idonta, meye a ba™ar fata duk halittar Allah ce, kuma idanunta meye aibunsu, ai abun a hukunta su ne a wancan lokacin, ga child abuse a gida, makaranta ga takura daga abokan karatunta, Allah ka Wai ya san the hardship she goes through." "Dan bai manta yadda Maryam ke bashi labarin abun da ake yi wa ummi ba, da yadda take kwatanta masa ba™inta, sai duk iya ™o™arin sa wurin gano muninta shi bai gani ba." "Fuskarta kawai yake hangowa, ko Wazu da suka yi faWa kan ya shigo bashi da gaskiya, amma ta bashi ha™uri, komai" nata simple ne. "Ya mi™e tsaye ya ce ""Mami sai da safe, bacci nake ji"" yana gama maganar ya fita." *** "Ko da farida ta dawo sai da ta ci wa ummi mutunci, duk da ta san ummin wurin aiki take zuwa, domin kuwa bautar" "™asa take a lokacin a wani gidan jarida, daily news." """Maama dan Allah ki daina yi wa anty ummi faWa, ba gashi nan duk mun gama yi miki aikin gidan ba""." "Cikin tsawa ta ce ""Idan ina magana ki na saka mini baki sai na yi ball dake"" tayi maganar tana nuna noor da yatsa." "Ta mayar da idonta kan ummi ta ce ""Dan kan ki, gaba Waya kin mayar mini da yarinya fitsararriya mara Wa'a kamar ke," "zaki haifa ne kema. Sakwara zaki daka, da jar miya, kije Abdul ya kai ki asibiti ki kai wa inteesar ki kwana da ita asibiti, kausar ta dawo gida""." "Daga auren inteesar zuwa yanzu, tayi Sari ba adadi, dan kamar har mijin nata ya fara ™osawa da hakan." "Ummi ta je kwana da ita, ta tarar ana yi mata ™arin jini, duk ta rame, ™annen mijin suna zazzaune, suna ta hirarsu ko" "a jikinsu da halin da take ciki, kausar ce a kusa da ita a zaune, ita ma kuma danna wayarta take yi." "Ko da ta ga ummi ta wani haWe rai ta yatsine fuska ta ce ""Dan wula™anci, tun kan mu taho asibitin nan ake jiranki, amma ki ka ™i dawowa kin bar mutane da yunwa, kuma kin san dai ba iya cin abincin sayarwa muke ba""" "Ummi ta ja wuri ta zauna ba tare da ta kulata ba, suka gaisa da ™annen mijin inteesar." "Babu kunya suka ja kwanon sakwarar nan suka buWe, suka ci abin su, suka gama suka ™ara gaba." "Sai da inteesar ta yi sati a asibiti, ummi ce ke sintirin kai abinci da Wawainiyar kwana da ita, amma duk basa gani sai rashin mutunci da hantara, gashi idan ta kwana kan wani yazo daga gida ta koma ta shirya ta tafi in da take SIWES," sai ta makara sosai da sosai. "Idan ta je wurin aiki, shima ayi ta yi mata faWa a kan makara." "Farida ta cewa sageer ya bata inteesar su tafi gida, ta Wan kwana biyu ta huta." "Inteesar ta ji daWin hakan, dan kuwa azabar ™annen mijinta sun isheta, mijin suna zaune lafiya sai abun da ba a rasa ba, amma fa ™annensa ba sa laifi, dan akan su har zaginta yake yi, ya ci mata mutunci tayi ta musu bauta." *** "A ™alla ummi ta shafe mintuna goma sha biyar a tsaye a bakin titi, tana ™o™arin tsallakawa, amma ta kasa saboda" "tarin ababen hawa da ke kaiwa suna komowa. Ga rana gashi ta gaji matu™a, ta gaji da tsayuwa." """Tsallaka titin ma sai kin yi masa yanga Yaya?"" Sai da gabanta ya faWi, dan kuwa ta tsorata sosai." A hankali ta waiwaya tana kallon fuskar sa. "Idon da yake son gani ya samu yana kallo, dan yau ba ni™ab ta saka ba, facemask ne." "Sai dai bai kalla yadda yake so ba ta janye idonta, tana ajiyar zuciya." """Na tsorata ki ne?""" "Ta ce ""Na tsorata ne, ina wuni?""" "Ya dawo gefenta ya tsaya ya ce ""Yini yana gidan biki, Ai mami ta ce ki daina gaisheni, ni ™aninki ne, dama kin ce" "girma ya riga hankali zuwa""" "Murmushi ta yi ta sake cewa ""Ya mamin da kowa da kowa?""" "Raihan ya ce ""Suna nan ™alau, ke na hango na tsaya a tsallake, morethan 20minutes, kin kasa tsallaka titi ki na yanga""" "A Wan marairaice ta ce ""Eyya ba yanga nake yi ba, kasa tsallakawa na yi ne""" "Ya jinjina kai ya ce ""I see""" "Ya ce ""Taho mu tsallaka"" Gaba ya fara yi, tabi bayansa a hankali, sai da suka je tsakiyar titi, ta juya zata koma da gudu" "saboda motar da ta taho da gudu. Hanata hakan yayi, ta hanyar dan™o hannunta yayi suka yi gaba suka tsallaka." "˜o™arin cire hannunta take daga nasa, amma ya ri™e gam ya ce ""Ke haka ki ke tsallaka titi? Gaba Waya kin tsorata kanki? Nutsuwa ake yi idan za a tsallaka titi""" "Ta sunkuyar da kai, tana cigaba da ™o™arin cire hannunta daga nasa." "Ya kalli hannayensu nasa fari tas, na ummi mai duhu, sai dai nata hannun yafi nasa kyau sosai da sosai, nasa da gani" "kaga hannun namiji, duk a murWe ga uban jijiyoyi, nata kuma Wan madaidaici, Wauke da dogayen yatsu, tafin hannunta fari tas, haka faratanta farare ™al dogwaye gwanin sha'awa, ga hannunta tamkar auduga dan taushi." "Ya zare nasa ya basar ya ce ""Mu je na ajiye ki a gida""" "Ta ce ""A'a kar ka damu, wannan ma na gode sosai da sosai, Allah ya saka da alkhairi""" "Raihan ya ce ""Ai ba babur bane, yau mota ce, tun da ba kya hawa babur sai mota""." """A'a ba haka bane wallahi, kar ka damu, yanzu zan tafi na gode sosai""." "Sai ka ce ubanta haka ya haWe rai, ya ce ""Mu je in sauke ki, bana satar mutane ai, ki daina haka""" "Haka nan ummi tayi tsuru-tsuru, dan da ya haWe rai sai yayi mata kwarjini, ya nufi tsaleliyar motar da yayi parking" "Win ta a gefen titi, glasanta ba™a™e wuluk, sai she™i yake, da gani ka san ba a daWe da fara hawanta ba." "Ya buWe wa ummi gaban motar, gaba Waya ji tayi kamar zata aikata zunubi, ko da wasa bata taSa hawa motar wani ba, idan ba ta kawu yahaya ba." Wani sanyi ne haWe da ™amshi mai daWin gaske ya ba™unceta a cikin motar. "Ya zagaya ya zauna, ya rufe motar, ya Waukko robar ruwa da lemo, ya mi™a mata ya ce ""Ga ruwa ki sha, kin daWe a" "rana""." "Fuskar sa ta kalla, ta karSa ta ajiye a kan cinyarta." """Ina zaki yi ne?""" """Gida""" """Gida ina?"" Ta kwatanta masa, ya ja motar ya fara tafiya." "Ta gefen idonsa yake kallon yadda duk tayi tsuru-tsuru kamar ba ta da gaskiya, gaba Waya a takure take, kamar" wadda ke zaune a kan ™aya. "Tunani yake ta yi a zuciyarsa, this innocent looking lady, ace an azabtar da ita har haka, to wane irin laifi zata yi, da" zai saka ayi maka haka?. "Šan satar kallon sa tayi, kamar ba shi ta gani wancan lokacin ba, yana barkwanci da wasa da dariya ba." "Ya Waukko wayarsa ya nemo lambar Maryam, ya saka a hansfree." """Ke yane?""" "Ta amsa da ""Normal, ya aka yi?""" """Guess what?""" "Ta ce ""I have no idea, menene?""" """Na sake haWuwa da ™awar nan taki, da na ce miki tazo gida gaida mami""" "Ta ce ""Allah sarki, ummi?""" """Eh ita""" """Wallahi bani da numbernta, ban sani ba ko tana da waya ma?""" """Baki da kirki, maybe tun da ki ka yi aure baki sake neman ta ba""." """To a ina zan ganta, ban son zuwa gidansu, antynta ba ta da mutunci""" "Ya ce ""Ai shikenan, a gaida yaran""" """Za su ji in sha Allah""." "Ya ajiye wayar, ya mayar da hankali sosai a kan tu™insa." """In da na Wauko ki aiki ki ke ne a wurin?""." "Ummi ta ce ""SIWES""" """Me ki ke karanta ne?""" "Ummi ta ce ""Mass communication""" """Mass communication, ai karatun masu baki ne, ke kuma kamar ba kya magana ma""" Ita dai tayi shiru ba ta ce masa komai ba. "Ya bata wayarsa ya ce ""Saka mini lambar ki, sai na turawa maryam, ku dinga gaisawa, zumunci abu ne mai kyau""." "Wayar ta sa zu™e™iya mai kyan gaske, ta saka masa lambar ta mi™a masa." "Ya ce ""Masha Allah, to nima za a din ga zumuncin da ni? Tun da ™aninki ne ni?""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""To""" """To yaya ummi na gode sosai, sunana Muhammad Raihan""" "Ta ce ""Ai na sani""" """Ai tuna miki na sake yi, ranar da muka haWu mun kusa yin faWa, ashe kin sanni nine ban gane ki ba""" Tayi murmushi tana sake gyara zaman facemask Win ta. """Ki rage saka ni™abin nan da facemask, idan ba haka tayaya mutum zai gane ki, you are lucky ina da saurin gane" "mutane ma, da mask Win na gane ki""" "Ummi dai ba baki, dan dama can ba mai hayaniya ba ce, sai murmushi da take yi." A bakin titi ta ce masa zata sauka. "Ganin ya takura mata, ya sanya ya ™yaleta, ta buWe motar ta waiwayo ta kalle shi ta ce ""Na gode sosai""" """Nima na gode ki gaida gida"" yana kallonta cikin dabara ta ajiye masa ruwa da lemon da ya bata ta fice." "Raihan ya taimaketa da ya Waukkota, ba dan haka ba, sai ta ci uwa tafiya, kafin ta hau mota, dan kuWin motarta ba" yawa a jakar. "Har ta shiga gida, jikinta ™amshin turaren raihan yake yi, kasancewar gaba Waya motar ma ™amshin turaren take yi." "Yana zaune a motar ya kira lambar ummi, tana sauri zata shiga gida, wayarta ta fara ringing, ta ciro wayar ta Waga tana hello." "Kashewa yayi jin muryarta ce, yayi saving number da brown eyes." Ummi ta shiga gida tana fatan Allah ya sa ba wanda ya ganta ta sauka daga motar raihan. "Bayan sallar isha'i maryam ta kira ummi a waya, tare da yi mata ciwon bakin bata nemanta." "Sosai suka fara hira da ummi, sai dai hirar ta daina yi wa ummi daWi, lokacin da maryam ta fara yi mata zancen ita" yaushe za ta yi aure? Ummi ta ™ar™are hirar suka yi sallama. *** GAGARAWA "Masifa da bala'i a gidan idris, kamar karnuka tun ma™wabta na shiga cikin lamarin, ana ™o™arin sasant al'amura, abu ya gagar a gaban yaran suke faWa, suyi ta zage-zage da ashar kamar maguzawa." "Yarinyar sa ga fari kuwa, tun da aka je da ita family house, aka yi mata gori, Hindu ta wanke ™afa taje har gidan tayi musu tijara da rashin mutunci." "Babu wanda hindu take saurarawa a dangin Idris, tun daga kan Iya har sauran mutanen gidan." "Dan haka Idris ya fara tunanin ™ara wani auren, ko ya samu sassaka daga masifa da bala'in hindu, gashi kamar tayi masa asiri, duk tijara da bala'in da zata yi masa ba zai iya sakinta ba." "Hashim kuwa ya kasa samun nutsuwar samun matar aure, saboda gaba Waya hankalinsa a kan ummi yake, sai dai iya" "tayi masa kandagarki, dan ta riga ta ce ba ta lamunce ba, dan haka ya san ko giyar wake ya sha, tun da iya ta furta ba ta so, babu mai goya masa baya." *** "˜arfe kusan goma na dare, Ummi ta yi wanka tana shirin kwanciya bacci, dan washegari asabar ce, za ta je islamiyya da safe ta koyar da yara, dan haka da wuri take son kwanciya dan ta kammala aikinta da wuri ta tafi da safe." "Kallon ba™uwar lambar take yi, sannan ta Waga tayi sallama." "Ba ta Wau muryarsa ba da farko, dan haka gabanta ya faWi, ko bisa tsautsayin wrong number, wani namiji bai taSa" kiranta ba. "Sai da ya ce ""Yaya ummi"" sannan ta Wau muryar." "Ta ce ""Au babban mutum, yanzu na Wau muryarka ai""." """Ke, Alhajinmu ne fa kawai yake faWar sunan da ki ka faWa, sai Hajiya, waye ya gaya miki wannan sunan?""." "Ummi ta yi murmushi ta ce ""A bakin maryam na ji, kuma ai sunanka babbane, ba a faWarsa anyhow""" """To sai ki ce Raihan ai""" """To shikenan, ya mami da su Hajiya?""." """Suna lafiya, ta kira ki kuwa?""" """Eh mun yi waya da ita, ka kyauta ai""." "Ya ce ""To Allah ya haWamu a ladan baki Waya""" "Ta amsa da ""Amin ya haiyyu ya ™aiyyum""" """Ya aikin?""" """Aiki Alhamdilillah""" "Ya ce ""Masha Allah, kiranki nayi na kwashi gaisuwa kawai, tun da mun yarda mu yi zumunci, tun da maryam ba ta" "nan, sai mu mu din ga yin zumuncin. Dama bani da abokai na yi ™awa, ™awar yayata ta zama ™awata""." "Ummi ta girgiza kai ta ce ""Mace da namiji ba sa ™awance ai, ™anina ne kai""." "Yana daga kwance ya tashi zaune ya ce ""To shikenan, muje a haka yaya ummi""" "Tayi murmushi ta ce ""Sai da safe""." "Ya ce ""Allah ya tashemu lafiya yaya, sweet dreams""." "Ummi ta ajiye wayar tana cigaba da murmushi. Ta bi wayar da kallo, ™anne suna da daWi, ta so ta rungumi su intee" "kamar ™anneta, amma suka nuna mata ba haka ba, shima Abdul ala™arsu farida ta saka musu ido, da ta gansu tare sai zagi da cin mutunci." "angaren Raihan ma, wayarsa ya bi da kallo, yana kallon lambar ummi da ya sakawa brown eyes, sanyin halinta ya" "burgeshi, abun da mami ta gaya masa game da ita, ya sanya masa tausayinta, dan haka yake jin ko na ™an™anin lokaci ne, zai shiga rayuwarta ya fahimci ta ina zai taimaketa, kuma zai yi mata addu'ar samun miji nagari mai ™aunarta." "A rayuwarsa ummi ce mace ta farko da ya ji yana son shiga rayuwarta, idan ba iyayensa ba sai ´an uwansa mata, ba" "ruwansa da shiga harkar kowacce yarinya, duk da suna yi masa shishshigi, saboda Raihan kyakykyawa ne kamar maryam, kamar sa Waya da mahaifinsu." "Washegari tana makarantar islamiyya, tana fama da Walibai, kusan ™arfe goma da rabi, ta sake ganin kiran Raihan." """Ina kwana yaya""" """Lafiya ™alau, ka tashi lafiya?""" """Lafiya ™alau, ya nake jin hayaniya kina ina ne?""." """Na je islamiyya, ne ina tare da Walibai"" ." "Ya ce ""Ok, ashe sayyada ce, mu yi waya idan kun tashi, dama kira na yi idan kina lafiya""" "Ta ce ""To godiya nake, Allah yayi albarka""" "Yayi murmushi ya ce ""Dan Allah ki saki muryarki ki daina iyayi""" "Dariya ce ta kamata, ta ce ""Ka cuci iyayi kuwa""" """Am serious, na yi recording wayar nan, zan tura miki ta what's app ki ji yadda ki ke magana, sai anjima take care""" yayi maganar a hankali. Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P23 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 08081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 23 "Murmushi ummi ta yi ta sauke wayar, tana sake gazgata maryam da take yawan faWar Raihan rigiamamme ne." A Sangaren sa shima ajiye wayar yayi yana murmushi. "Ya sauka daga kan gadon sa, ya shiga banWaki ya yi wanka yayi brush, ya sanya kayansa ya fita." "Sashin mami ya nufa, duk ba su tashi ba, ya duba kan dining an ajiye masa kayan breakfast da masu aiki suka girka." "Ya buWe foodflask, ya tarar da doya ce da ™wai, sai kayan tea, doyar ta ja mai sosai da sosai." "Yayi guntun tsaki, ya fice ya nufi sashin Hajiya, sai dai kai tsaye Sangaren mahaifinsu ya wuce." "Yana zaune yana shan tea, gefen sa ™aton tray ne, Wauke da kayan marmari yana kallon labarai." "Ya Waga kai ya kalli raihan ya ce ""Dama kana gidan nan?""" "Raihan ya ™arasa kusa da shi ya risuna ya ce ""Barka da safiya""" """Yauuwa barka babban mutum, ka tashi lafiya?""" "Alhamdilillah, ya amsa yana zama a kusa da Alhajin." "Ya ce ""Alhajin Allah kana sararawa, ka bar mu a nan ka je ka huta ka dawo, ka ™ara fresh sosai""" "Sanin halin raihan, na zolaya ya sanya shi yin murmushi ya ce ""Ina wani hutu Raihan? Ina can ma aiki nake yi," "haryanzu ban huta ba, zuwa yanzu yakamata ace ku kuke kula da komai, amma sai dai nayi da kaina, yayyenka sun fi mayar da hankali a kan shashashanci""." "Cikin kulawa raihan ya ce ""Ka yi ha™uri, ka daina damun kanka, kai ka ce ™uruciya ce take damunsu, za su daina""." """Zuwa yaushe kenan? Idan ™uruciya ce kai meyasa ba ka yi?""" "Raihan ya ce ""Haka ne, amma dai kayi ha™uri ka kwantar da hankalinka, abun da su Yaya Salim suke yi, ka Wauka" jarabta ce daga Allah. "Kalli shekarunka sun ja, ba hawan jini, ba ciwon suga, ga mu Allah ya baka, ga tarin dukiya da al'umma suke amfana ga Hajiya ga mami dukkan mu naka ne, idan ka duba wannan ni'imomin sai ka ga abun da suke yi bakomai bane ba, dan Allah kar ka saka damuwa a ranka wani ciwon ya kama mana kai""." "Kallon Raihan yake yi, cikin tsananin soyayya da kulawa, ya tsiyayo tea cup, ya bawa raihan sannan ya ce ""Madalla" "da yaron kirki, nasiharka na ratsa mini zuciya, in sha Allah zan cigaba da yi musu Addu'a""" "Raihan ya ce ""Yauwwa father like no other, we are proud of you, ka cigaba da yi musu addu'a in sha Allah zai zama" "labari""" "Alhaji Tahir ya ce ""Mahaifiyarka na ganin kamar laifin Hajiya ne ya sanya su lalacewa, amma kamar hajiya na iya" "™o™arin ta a kan tarbiyya""." """Haba Alhaji, kar ka Worawa kowa laifi, Hajiya ba ta da sakaci ko kaWan""." """Haka ne, ina son na ro™eka wata alfarma ne""." "Raihan ya gyara zamansa ya ce ""To Alhaji, Allah ya bani ikon yi""." "Ya ce ""Yauwwa, lissafin da muke yi na shekara shekara da manager, da kai nake so ku yi, a fitar da zakka, a fitar da" "wanda za a biyawa umara, harajinmu na nan gida da sauran ™asashe, da duk wasu gyare-gyare da zamu yi, idan ku ka gama sai ka kawo mini na duba""" "Raihan ya Wan yi shiru yana nazari, ""Ya dai na ji ka yi shiru?""" "Raihan ya Wago ya ce ""Babu damuwa in sha Allah za ayi, zan je na same shi""." "Alhaji Tahir yayi murmushi ya ce Yauwwa ""Babban mutum, ka ga atleast na sake na huta sosai da sosai""" "Raihan yayi murmushi yana cigaba da zu™ar shayi, nauyi ne mai girman gaske Alhajin ya haWa shi da shi, dan aiki ne" ba ™arami ba. "Ya shanye shayin, ya mi™e tsaye ya ce ""Bari na ™arasa wurin Hajiya mu gaisa""" """To shikenan babu laifi""" "A sanyaye Raihan ya tashi ya nufi sashin hajiya, ba zai iya cewa mahaifinsu a'a ba ne ba, amma wannan aikin kamar" "yayi masa yawa, ba zai iya jajircewa ya yi shi, kamar yadda shi Alhajin zai yi ba." """Babban mutum ya dai, na ga kana tafiya a hankali, ko yunwa ka ke ji ne?""" "Ya zauna yana faWin ""Eh, ina Wan jin yunwa ma, me ku ka yi?""." """Ka san halinsu, kowa dafe-dafensa yayi, ni kuma tuwo na saka a Wumama mini na sha da tea""" """To ni ma zan ci tuwon""" "Ta ce ""To bari a kawo, har da man shanu kuwa da yajin daddawa, mai Wan karen daWi""" "Yayi murmushi ya ce ""Hajiya kenan, ina su Yaya Sagir?""" "Ta Wan rausayar da kai ta ce ""Ba su tashi ba""." "Ya jinjina kai sannan ya ce ""Yauwwa Hajiya, kin tuna yarinyar nan ummi? ˜awar maryam?""" "Ta ce ""Eh, ya aka yi?""." """Yauwwa Alhamdilillah, dan Allah me ki ka sani a kanta?""" "Hajiya ta Wan yi shiru tana nazarin sa, sannan ta ce ""Meyafaru da ita? Me ka ke son sani a kanta?""." """Ba wani abu bane ba, mami ta fara faWa mini abubuwa a kan ta, so ina son sanin if their is way, we can help her, like" "she's not socially ok""" """To ai kaga ™awar maryam ce, ni kuma ba wani son shiga harkata suke yi ba, amma dai ina ganinsu tare da maryam, yarinya ce mai matu™ar ha™uri da biyayya, kamar babanta ne ko babarta ce Waya daga ciki ya rasu, yayan babanta" "yake ri™onta, matarsa take maltreating Win ta, gaskiya i don't know much about her. Na so ace a cikin yaran nan akwai nutsatstse, ai da na haWa su aure, tarbiyyar ta na burge ni sosai da sosai""" """Kin san meya ja hankalina, har na tambayeki?""" """A'a sai ka faWa""." """Yadda maryam take yawan bani labarinta, da irin abubuwan da suka din ga yi mata na wula™anci suna makaranta," "gidansu an yi maltreating Win ta, makaranta yara sun yi maltreating Win ta, wai wasu lokutan har da malamai, abun bai yi mini daWi ba wallahi Hajiya""" "Hajiya ta ce ""Shiyasa nake yinka babban mutum, akwai hangen nesa da zurfafa tunani""." "Cikin damuwa ya ce ""Hajiya, kowace halitta da Allah yayi, tana da muhimmanci da kuma amfani, sosai nake jin zafi" "idan na tuna abun da maryam ke faWa a kan ta, gaba Waya yanayin ta kamar a tsorace take da mutane ma, kuma ni banga muninta ba, ba™a ce kawai, meye abun aibata mutum a kan abun da baka da ikon yin sa?""" """Babu kam""" """Amma Hajiya kina ganin zan iya taimaka mata?""" """Me zai hana? Idan har da Sangaren da zaka iya supporting Win ta, go ahead nima zan yi farinciki da hakan""" "Raihan ya sake gyara zaman sa ya ce ""Wallahi na so maganarki ta farko ta tabbata, ina ma akwai nutsatstse a cikin su" "yaya salim, da Waya daga cikin su, ko shi ko yaya sagir da wani ya aureta""" "Cikin damuwa ta ce ""To ya zan yi, sun ™i karatu, sun ™i kasuwa sai shirme, sai addu'a kawai""" """Kar ki damu Hajiyarmu, lokaci ne, zasu daina ne in sha Allah, ayi tayi mana Addu'a""" "Hajiya ta Wora hannunta kan na Raihan ta ce ""Addu'a kullum cikin yi muku ita ake ai, ubangiji Allah ya tsare mana ku""" Ya amsa da Amin. "Sai da ya ci ya cika cikinsa, sannan ya tashi ya fita." "Har ummi ta koma gida, Raihan bai sake nemanta ba, tayi ta duba wayar amma bai kira ba." "Dr. Yan gari, yana ta ™o™ari a kan kausar ta samu admission ita ma, domin kuwa a wannan karon, Farida ta ce ba zata" "sake aurar da ´a ba, sai ta fara makaranta, saboda kar a sake kwata irin yadda aka yi a kan inteesar." "Suna falo suna kallo, dr. Ya ce lallai ummi ta fito falon ita ma, dan baya son duk suna tare a falo, amma ta din ga" ware kanta ita kaWai a Waki. "Ummi dai ta zo gefen kujeru ta zauna a ™asa, tana kallon, wanda a son ranta tafi son zaman kaWaicin a Wakinta." "Noor ta hana su yin kallon, sai tsalle take a tsakar falon, tana karanta ayar Allahu nooro samawati wal ardi." "Abdul ya ce ""Noor, dan girman Allah ki zauna wuri Waya ki yi karatun nan a nutse""." Sai ta koma hawa kan kujera tana dirowa. """Ke dan ubanki ki nutsu"" Kausar tayi mata tsawa." "Noor ta ce ""Babanmu Waya""" "Dr. Ya ce ""Lafiya ce wannan tsalle-tsallen da take yi." "Farida ta ce ""Duk ta bi ta ishi mutane da karaWin tsiya""." "Noor ta koma kusa da dr. Ta zauna ta ce ""Dr.""" "Ya ce ""Na'am shalelena, yau kuma a dr. Na nake""" """Ka san me? Wata a ajinmu, babansu ya auro kishiya, yanzu mamanta biyu kenan""." "Yayi dariya ya ce ""Masha Allah, to Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lafiya""." "Ta gyara zama ta ce ""To Abba ni bani da wata maman sai maama, ita kuma ba ta so na""" """Tana sonki mana""." """Abba dan Allah muma ka auro mana kishiya, nima mamana ta zama guda biyu""" "Ashar Win da farida ta yi mata sai da duk suka razana, ta zaburo zata make noor, amma noor ta tashi da gudu, tana" "murguWa kwankwasonta tana dariya, ta tsaya daga can ™arshen falon ta ce ""Wallahi Maama idan ki ka kuma dukana, sai na ce Allah ya sa Abba ya auro kishiya""" "Farida ta dafe kai ta ce ""Na shiga uku da wannan yarinyar, anya nikaWai aka yi wa tiyata a Wakin nan ba ayi mini" "musanye ba, anya yarinyar nan tawa ce? Gaba Waya ´a ba ta da mutunci sai iskanci da rashin mutunci. Kodayake ba" "laifinta bane ba, tun da aka saka mata sunan bare da babu dangin iya babu na baba, kuma ana koya mata yadda zata" "wula™anta ni""." "Tsam ummi ta mi™e, dan ta san ™arshe faWan kanta zai dawo." "Ta tarar da noor a Wakinta, ta haye wa ummi kan katifa, ta yaye mata zanin da ta shimfiWa." """Mama"" ta kirata kamar yadda take kiranta." Noor ta Wago ta kalleta. """Meyasa ba kya jin magana ne?""" """Me nayi?"" Tayi maganar cikin tura baki." """Ban hanaki yi wa maama rashin kunya ba?""" "Noor ta ce ""Ba kya nan jiya ta dakeni, tayi ta zagina""." "Ummi ta ce ""To ai ke Win ce ba kya ji mama""" """Ina ji mana, ai in dai ta dake ni, cewa zan din ga yi Allah ya sa Abba ya auro kishiya""" """Au ba ki ji faWan da nayi miki ba ko? Zaki ga a auro muku kishiya, idan aka auro wadda zata din ga hanaki abinci," "tashi ki bar mini Waki tunda ba kya ji""" "Noor ta Wan marairaice ta ce ""Dan Allah ki yi ha™uri, na daina""" "Can falo kuwa, ganin farida ta ha™i™ance tana ta bala'i, ya sanya dr. Bar mata falon shi ma." "Ya rufe ™ofar Wakinsa, ya zauna ya ciro wayarsa, ya danna wata lamba, ya kara a kunnensa." "Amsa sallamar ya yi, sannan ya ce ""Barka da yamma, kuna lafiya?""." "Yaya maryam ta ce ""Lafiya ™alau ya iyali?""" "Ya amsa da ""Lafiya lau Alhamdilillah, ya mai jikin kuma?""" """Jikinta da sau™i Alhamdilillah, zasu sallame mu ma yau, ta warware zazzaSin ma babu""" "Ya amsa da masha Allah ""Ranar monday ne appointment Win ta na ganin psychiatric doctor Win nan ko?""" """Eh in sha Allah""" """To, ko zaku bari ta ™ara warwarewa daga zazzaSin, kafin ku je ganin likitan""" """To shikenan, ana samun cigaba sosai da sosai, domin kuwa shekranjiya take cewa ita fa kamar ka zo, kamar ta" "ganka ko mafarki take yi""." "Dr. Yayi murmushi ya ce ""Masha Allah, da haka da haka, in sha Allah zata warware gaba Waya, a cikin watan nan zan shigo in ga jikin nata in Allah ya yarda""." "Yaya maryam ta ce ""Ubangiji Allah ya kawo ka lafiya, muna ta godiya Ubangiji Allah ya saka da alkhairi, ya ji™an" "magabata""." Ya amsa da Amin. "Yana ajiye wayar farida na shigowa, ta cigaba da yi masa bala'in idan ma yana da burin ™ara aure ne, to ya san abun" "da yake ciki, dan taga kamar ya Wau maganar noor serious." "Gaba Waya ma dariya ta bashi, dan haka ya shareta ta cigaba da banbaminta" *** "Haka nan ummi ta Wan damu, kwana biyu shiru ba Raihan babu labarin sa, ya daina nemanta a wayar ma, kamar za ta damu, kuma ta basar ta manta, ta cigaba da sabgoginta." """Hi dear"" taga message ta what's app Win ta, what's app Win da ta fi ™arfin sati uku ba ta buWe shi ba saboda rashin" "data, sai yau da ta samu ta saka Wari biyu." "Ba™uwar lamba ce, ba ta san waye ba, dan haka tayi replying da Assalamu alaikum." "Ta tsaya ta ™urawa message Win ido, hi dear, dear kalma ce da ake iya gaya wa kowa, amma mussman wanda yake da muhimmanci." "To ita akwai wani wanda take da muhimmanci a gare shi, da har zai ce dear." "Tayi guntun tsaki da ta tuna, akwai mutanen banza a what's app, wanda ba su sanka ba, amma su yi maka maganar" banza. "Ta cigaba da shirinta na tafiya wurin aiki, ba ta taso ba sai ™arfe huWu da rabi, a hankali take tafiya, sai dai wata mota" "ta cika mata kunne da horn. Ta matsa gefe amma ya cigaba da yi mata horn. Gefe ta koma ta bar wa motar hanyar, ta cigaba da tafiyarta." """A wannan yangar da iyayin naki, sai kin fusata mutum ya ture ki"" cak ta tsaya, ta waiwayo da mamaki ta ce ""Laa" "raihan, yi ha™uri ban san kai ne ba""." """Eh shi ne ki ka bar mini hanyar, wato na ci kaina, ban isheki kallo ba""" "Ummi ta ce ""Eyya ba haka bane ba, ban san kai bane"" tayi maganar tana kallon sa, idonsa yayi ja, kamar daga wani" wurin yake. """Wucewa na zo yi, na san sai yamma ki ke tashi, na tsaya ki fito mu tafi""." "Šan shiru ta yi tana kallon sa, ba ta son shiga motar nan tasa, kar a fara zargin wani abu." "Ya Wan marairaice ya ce ""Nayi awa a wurin nan ina jiranki, dan Allah kar ki ce a'a""." "Ta ce ""To"" tabi bayansa, suka nufi motarsa." "Suna tafe a hanya, har lumshe ido take yi, saboda gajiya." """Yaya ummi kwana biyu ko ki neme ni, anya za ayi zumuncin nan da ni kuwa? Na yi busy sosai kwana biyun nan, ko" "waya bamu yi ba, kuma baki nemi in da ™anin naki yake ba""." """Yi ha™uri ba haka bane ba, zan din ga kiranka in sha Allah""." """Allah ya sa, ya karatu ya Walibai?""" "Ta amsa da""lafiya ™alau Alhamdilillah""" """Masha Allah, nima kwana biyu Alhaji ne ya sakani aiki, ya ga ina sararawa bana aikin komai, ina ga gani yayi" "sharholiya ta yi mini yawa, ya sani aiki ko cikakken lokaci bani da shi, duk na rame na zama ba™i""" "Ummi ta Wan yi murmushin ya™e, cikin fargabar abun da ka iya biyo bayan maganar sa, wata™ila cin zarafin kalar" fatarta. "Bai damu ba ya cigaba da maganar sa, ""Ni fa yunwa ma nake ji, ko mu tsaya mu ci abinci?""" "Tayi farat ta ce ""A'a, na ™oshi ma ai, a ™oshe nake ai""" """Yaya ummi kenan, da abinci ki ke zuwa kenan? Tun safe fa kina wurin nan, to idan kin zo da abincin ki din ga ci kina" "rage mini, dan ni yau tun da aka kirsheni a wuri Waya tun ina ganewa har na daina, bari na yo takeaway a wannan wurin abincin"". Ta ce ""To""." "Ta kai mintuna sha biyar a motar, sannan ya dawo da manyan ledoji, ya tarar ta sauke facemask Win ta." """Sannu na bar ki kina jira ko? Tuwo na so in samu, babu sai shinkafa ni kuma damuna take yi""" "Tayi murmushi ta ce ""Kana cin tuwo kenan? Abdul Win gidanmu baya son tuwo""" """Haba dai, ai yaya tuwo abun so ne, ni a bauchi na saba, Alhajin Bauchi da shi yake karyawa, ga kwanonsa ga nawa," "amma shima fa tuwon bana jera kwanaki ina ci yake isata""" "Tayi dariya ta ce ""Ka fi son dai a din ga ccacanzawa""" """Yauwwa, ba kullum abu Waya ba""" "Yau dai yayi sa'a, ta Wan saki jiki kaWan, dan yau har da dariya." "Ya ™arewa hijjabinta kallo, duk yayi fari takalmin ™afarta ma ya tsufa." """Ummi""" "Ta ce ""Na'am""" """Me ya fi burgeki a rayuwa? Wanda yin sa yake yi miki daWi, ko samunsa, abun da dai yake saka ki farinciki?""" "Tayi shiru tana tunani, oho, ita akwai wani abu da take jiran samuwar sa ya sanyata farinciki ne? Duk abun da ya zo" "mata a rayuwa kawai, karSa take yi." """Babu""" """Ban gane babu ba? Kawai haka ki ke rayuwa ba farinciki?""" Ta sunkuyar da kai ta yi shiru. """No dole akwai, ki tuna sai ki gaya mini""" """Babu"" ta sake bashi amsa." "Bai sake ce mata komai ba suka cigaba da tafiya, in da ya ajiyeta wancan karon, ta sake cewa ya ajiyeta." "Ya yi parking sannan ya kalleta ya ce ""A nan zaki sauke, ba zaki bari na ga gidan ba?"" Ta hau wasa da yatsun" hannunta bata ta kula shi ba. """Bayan ´an uwa let's be true friends ummi, ki tuna abun da yake saki farinciki ki gaya mini, mu zama ´an uwa kuma" "abokai saboda Allah""" """To in sha Allah""" "Yayi murmushi ya Wauki leda Waya, ya ce ""Ungo naki"" ta kalleshi zata yi magana, ya Wora yatsansa a kan laSSansa ya" "ce ""Shhh""." """Idan zan wuce gobe in Allah ya kaimu zan jira ki mu tafi tare"" ta jinjina kai, ta fice daga motar." "Addu'a take yi, tana fatan Allah ya sa kar wani ya ganta, cikin ikon Allah babu wanda ya ganta, har security gidan" "yana banWaki, ta wuce ta shiga har Wakinta ba ta haWu da kowa ba." "Ta sauya kaya ta fito, ta dudduba gidan babu kowa, ta koma Wakin ta duba ledar da Raihan ya bata." "Rabin kaza ce guda a cikin ™atuwar roba, sai shinkafa da salad." "Jikin ummi har rawa yake, duk wannan kazar ita kaWai?." "Sai kuma ta yi shiru tana tunani, anya ba ta zura jiki ba? Kasa ci tayi ta tashi ta shiga aikin gida." "Abdul ne ya shigo yana waya, ya kammala ya tsaya yana mita." "Ummi ta ce ""Yaya Abdul kana nan dama?""" """A'a yanzu na shigo, wani Wan rainin hankali ne ya kirani, wai babansu ne ya buWe shago a tal'udu, suna neman" "casheir, wanda zai din ga zauna musu da safe zuwa azahar, ko azahar zuwa magariba""." "Ummi ta ce ""Dan Allah yaya Abdul zan yi, ina so""" "Ya kalleta ya ce ""Zaman jiran shagon, shagon furnitures ne fa da kayan kitchen""" """Eh yaya Abdul dan Allah, dama na gama SIWES, kawai dai sun bu™aci na cigaba da zuwa ne, dan Allah zan yi""" "Abdul ya Wan yi shiru sannan ya ce ""Zan yi magana da Abba, idan ya yarda shikenan""." """Yauwwa zai yadda ma in sha Allah"" tayi maganar tana addu'ar Allah ya sa Abba ya amince, ita ko kuWin babu yawa" "tana so, atleast ta din ga samun na sayen wasu abubuwan da take bu™ata." "Ta kasa zaune ta kasa tsaye da kazar nan a Waki, dr. Gidansa ba ya rabo da nama da kaji, amma tsaf ummi za ta yi" "aikinsu, farida ta karSe idan ta ga dama ta sanmata idan ba ta ga dama ba, sai ummi ta zo wanke-wanke ta Wan tsinci sauran hanta, da diddiga ta lasa abun ka da zuciya." "Hankalinta bai kwanta ba, sai da ta saka noor a gaba, ta gaya mata yadda aka yi, kamar sa'arta." "Noor ta din ga murna ta ce ""Yaya ummi kar ki gaya wa kowa mu cinye abunmu""." "Ummi da noor suka cinye takeaway tare, suna ta murna, dan kuwa ummi ba ta taSa cin kaza mai yawan haka ba." Masu nema daga farko dan Allah ku duba a watpad Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P23 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da ™amshi." "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 23 "Murmushi ummi ta yi ta sauke wayar, tana sake gazgata maryam da take yawan faWar Raihan rigiamamme ne." A Sangaren sa shima ajiye wayar yayi yana murmushi. "Ya sauka daga kan gadon sa, ya shiga banWaki ya yi wanka yayi brush, ya sanya kayansa ya fita." "Sashin mami ya nufa, duk ba su tashi ba, ya duba kan dining an ajiye masa kayan breakfast da masu aiki suka girka." "Ya buWe foodflask, ya tarar da doya ce da ™wai, sai kayan tea, doyar ta ja mai sosai da sosai." "Yayi guntun tsaki, ya fice ya nufi sashin Hajiya, sai dai kai tsaye Sangaren mahaifinsu ya wuce." "Yana zaune yana shan tea, gefen sa ™aton tray ne, Wauke da kayan marmari yana kallon labarai." "Ya Waga kai ya kalli raihan ya ce ""Dama kana gidan nan?""" "Raihan ya ™arasa kusa da shi ya risuna ya ce ""Barka da safiya""" """Yauuwa barka babban mutum, ka tashi lafiya?""" "Alhamdilillah, ya amsa yana zama a kusa da Alhajin." "Ya ce ""Alhajin Allah kana sararawa, ka bar mu a nan ka je ka huta ka dawo, ka ™ara fresh sosai""" "Sanin halin raihan, na zolaya ya sanya shi yin murmushi ya ce ""Ina wani hutu Raihan? Ina can ma aiki nake yi," "haryanzu ban huta ba, zuwa yanzu yakamata ace ku kuke kula da komai, amma sai dai nayi da kaina, yayyenka sun fi mayar da hankali a kan shashashanci""." "Cikin kulawa raihan ya ce ""Ka yi ha™uri, ka daina damun kanka, kai ka ce ™uruciya ce take damunsu, za su daina""." """Zuwa yaushe kenan? Idan ™uruciya ce kai meyasa ba ka yi?""" "Raihan ya ce ""Haka ne, amma dai kayi ha™uri ka kwantar da hankalinka, abun da su Yaya Salim suke yi, ka Wauka" jarabta ce daga Allah. "Kalli shekarunka sun ja, ba hawan jini, ba ciwon suga, ga mu Allah ya baka, ga tarin dukiya da al'umma suke amfana" "ga Hajiya ga mami dukkan mu naka ne, idan ka duba wannan ni'imomin sai ka ga abun da suke yi bakomai bane ba, dan Allah kar ka saka damuwa a ranka wani ciwon ya kama mana kai""." "Kallon Raihan yake yi, cikin tsananin soyayya da kulawa, ya tsiyayo tea cup, ya bawa raihan sannan ya ce ""Madalla" "da yaron kirki, nasiharka na ratsa mini zuciya, in sha Allah zan cigaba da yi musu Addu'a""" "Raihan ya ce ""Yauwwa father like no other, we are proud of you, ka cigaba da yi musu addu'a in sha Allah zai zama" "labari""" "Alhaji Tahir ya ce ""Mahaifiyarka na ganin kamar laifin Hajiya ne ya sanya su lalacewa, amma kamar hajiya na iya" "™o™arin ta a kan tarbiyya""." """Haba Alhaji, kar ka Worawa kowa laifi, Hajiya ba ta da sakaci ko kaWan""." """Haka ne, ina son na ro™eka wata alfarma ne""." "Raihan ya gyara zamansa ya ce ""To Alhaji, Allah ya bani ikon yi""." "Ya ce ""Yauwwa, lissafin da muke yi na shekara shekara da manager, da kai nake so ku yi, a fitar da zakka, a fitar da" "wanda za a biyawa umara, harajinmu na nan gida da sauran ™asashe, da duk wasu gyare-gyare da zamu yi, idan ku ka gama sai ka kawo mini na duba""" "Raihan ya Wan yi shiru yana nazari, ""Ya dai na ji ka yi shiru?""" "Raihan ya Wago ya ce ""Babu damuwa in sha Allah za ayi, zan je na same shi""." "Alhaji Tahir yayi murmushi ya ce Yauwwa ""Babban mutum, ka ga atleast na sake na huta sosai da sosai""" "Raihan yayi murmushi yana cigaba da zu™ar shayi, nauyi ne mai girman gaske Alhajin ya haWa shi da shi, dan aiki ne" ba ™arami ba. "Ya shanye shayin, ya mi™e tsaye ya ce ""Bari na ™arasa wurin Hajiya mu gaisa""" """To shikenan babu laifi""" "A sanyaye Raihan ya tashi ya nufi sashin hajiya, ba zai iya cewa mahaifinsu a'a ba ne ba, amma wannan aikin kamar" "yayi masa yawa, ba zai iya jajircewa ya yi shi, kamar yadda shi Alhajin zai yi ba." """Babban mutum ya dai, na ga kana tafiya a hankali, ko yunwa ka ke ji ne?""" "Ya zauna yana faWin ""Eh, ina Wan jin yunwa ma, me ku ka yi?""." """Ka san halinsu, kowa dafe-dafensa yayi, ni kuma tuwo na saka a Wumama mini na sha da tea""" """To ni ma zan ci tuwon""" "Ta ce ""To bari a kawo, har da man shanu kuwa da yajin daddawa, mai Wan karen daWi""" "Yayi murmushi ya ce ""Hajiya kenan, ina su Yaya Sagir?""" "Ta Wan rausayar da kai ta ce ""Ba su tashi ba""." "Ya jinjina kai sannan ya ce ""Yauwwa Hajiya, kin tuna yarinyar nan ummi? ˜awar maryam?""" "Ta ce ""Eh, ya aka yi?""." """Yauwwa Alhamdilillah, dan Allah me ki ka sani a kanta?""" "Hajiya ta Wan yi shiru tana nazarin sa, sannan ta ce ""Meyafaru da ita? Me ka ke son sani a kanta?""." """Ba wani abu bane ba, mami ta fara faWa mini abubuwa a kan ta, so ina son sanin if their is way, we can help her, like" "she's not socially ok""" """To ai kaga ™awar maryam ce, ni kuma ba wani son shiga harkata suke yi ba, amma dai ina ganinsu tare da maryam," "yarinya ce mai matu™ar ha™uri da biyayya, kamar babanta ne ko babarta ce Waya daga ciki ya rasu, yayan babanta yake ri™onta, matarsa take maltreating Win ta, gaskiya i don't know much about her. Na so ace a cikin yaran nan akwai nutsatstse, ai da na haWa su aure, tarbiyyar ta na burge ni sosai da sosai""" """Kin san meya ja hankalina, har na tambayeki?""" """A'a sai ka faWa""." """Yadda maryam take yawan bani labarinta, da irin abubuwan da suka din ga yi mata na wula™anci suna makaranta," "gidansu an yi maltreating Win ta, makaranta yara sun yi maltreating Win ta, wai wasu lokutan har da malamai, abun bai yi mini daWi ba wallahi Hajiya""" "Hajiya ta ce ""Shiyasa nake yinka babban mutum, akwai hangen nesa da zurfafa tunani""." "Cikin damuwa ya ce ""Hajiya, kowace halitta da Allah yayi, tana da muhimmanci da kuma amfani, sosai nake jin zafi" "idan na tuna abun da maryam ke faWa a kan ta, gaba Waya yanayin ta kamar a tsorace take da mutane ma, kuma ni banga muninta ba, ba™a ce kawai, meye abun aibata mutum a kan abun da baka da ikon yin sa?""" """Babu kam""" """Amma Hajiya kina ganin zan iya taimaka mata?""" """Me zai hana? Idan har da Sangaren da zaka iya supporting Win ta, go ahead nima zan yi farinciki da hakan""" "Raihan ya sake gyara zaman sa ya ce ""Wallahi na so maganarki ta farko ta tabbata, ina ma akwai nutsatstse a cikin su" "yaya salim, da Waya daga cikin su, ko shi ko yaya sagir da wani ya aureta""" "Cikin damuwa ta ce ""To ya zan yi, sun ™i karatu, sun ™i kasuwa sai shirme, sai addu'a kawai""" """Kar ki damu Hajiyarmu, lokaci ne, zasu daina ne in sha Allah, ayi tayi mana Addu'a""" "Hajiya ta Wora hannunta kan na Raihan ta ce ""Addu'a kullum cikin yi muku ita ake ai, ubangiji Allah ya tsare mana ku""" Ya amsa da Amin. "Sai da ya ci ya cika cikinsa, sannan ya tashi ya fita." "Har ummi ta koma gida, Raihan bai sake nemanta ba, tayi ta duba wayar amma bai kira ba." "Dr. Yan gari, yana ta ™o™ari a kan kausar ta samu admission ita ma, domin kuwa a wannan karon, Farida ta ce ba zata" "sake aurar da ´a ba, sai ta fara makaranta, saboda kar a sake kwata irin yadda aka yi a kan inteesar." "Suna falo suna kallo, dr. Ya ce lallai ummi ta fito falon ita ma, dan baya son duk suna tare a falo, amma ta din ga" ware kanta ita kaWai a Waki. "Ummi dai ta zo gefen kujeru ta zauna a ™asa, tana kallon, wanda a son ranta tafi son zaman kaWaicin a Wakinta." "Noor ta hana su yin kallon, sai tsalle take a tsakar falon, tana karanta ayar Allahu nooro samawati wal ardi." "Abdul ya ce ""Noor, dan girman Allah ki zauna wuri Waya ki yi karatun nan a nutse""." Sai ta koma hawa kan kujera tana dirowa. """Ke dan ubanki ki nutsu"" Kausar tayi mata tsawa." "Noor ta ce ""Babanmu Waya""" "Dr. Ya ce ""Lafiya ce wannan tsalle-tsallen da take yi." "Farida ta ce ""Duk ta bi ta ishi mutane da karaWin tsiya""." "Noor ta koma kusa da dr. Ta zauna ta ce ""Dr.""" "Ya ce ""Na'am shalelena, yau kuma a dr. Na nake""" """Ka san me? Wata a ajinmu, babansu ya auro kishiya, yanzu mamanta biyu kenan""." "Yayi dariya ya ce ""Masha Allah, to Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lafiya""." "Ta gyara zama ta ce ""To Abba ni bani da wata maman sai maama, ita kuma ba ta so na""" """Tana sonki mana""." """Abba dan Allah muma ka auro mana kishiya, nima mamana ta zama guda biyu""" "Ashar Win da farida ta yi mata sai da duk suka razana, ta zaburo zata make noor, amma noor ta tashi da gudu, tana" "murguWa kwankwasonta tana dariya, ta tsaya daga can ™arshen falon ta ce ""Wallahi Maama idan ki ka kuma dukana, sai na ce Allah ya sa Abba ya auro kishiya""" "Farida ta dafe kai ta ce ""Na shiga uku da wannan yarinyar, anya nikaWai aka yi wa tiyata a Wakin nan ba ayi mini" "musanye ba, anya yarinyar nan tawa ce? Gaba Waya ´a ba ta da mutunci sai iskanci da rashin mutunci. Kodayake ba laifinta bane ba, tun da aka saka mata sunan bare da babu dangin iya babu na baba, kuma ana koya mata yadda zata wula™anta ni""." "Tsam ummi ta mi™e, dan ta san ™arshe faWan kanta zai dawo." "Ta tarar da noor a Wakinta, ta haye wa ummi kan katifa, ta yaye mata zanin da ta shimfiWa." """Mama"" ta kirata kamar yadda take kiranta." Noor ta Wago ta kalleta. """Meyasa ba kya jin magana ne?""" """Me nayi?"" Tayi maganar cikin tura baki." """Ban hanaki yi wa maama rashin kunya ba?""" "Noor ta ce ""Ba kya nan jiya ta dakeni, tayi ta zagina""." "Ummi ta ce ""To ai ke Win ce ba kya ji mama""" """Ina ji mana, ai in dai ta dake ni, cewa zan din ga yi Allah ya sa Abba ya auro kishiya""" """Au ba ki ji faWan da nayi miki ba ko? Zaki ga a auro muku kishiya, idan aka auro wadda zata din ga hanaki abinci," "tashi ki bar mini Waki tunda ba kya ji""" "Noor ta Wan marairaice ta ce ""Dan Allah ki yi ha™uri, na daina""" "Can falo kuwa, ganin farida ta ha™i™ance tana ta bala'i, ya sanya dr. Bar mata falon shi ma." "Ya rufe ™ofar Wakinsa, ya zauna ya ciro wayarsa, ya danna wata lamba, ya kara a kunnensa." "Amsa sallamar ya yi, sannan ya ce ""Barka da yamma, kuna lafiya?""." "Yaya maryam ta ce ""Lafiya ™alau ya iyali?""" "Ya amsa da ""Lafiya lau Alhamdilillah, ya mai jikin kuma?""" """Jikinta da sau™i Alhamdilillah, zasu sallame mu ma yau, ta warware zazzaSin ma babu""" "Ya amsa da masha Allah ""Ranar monday ne appointment Win ta na ganin psychiatric doctor Win nan ko?""" """Eh in sha Allah""" """To, ko zaku bari ta ™ara warwarewa daga zazzaSin, kafin ku je ganin likitan""" """To shikenan, ana samun cigaba sosai da sosai, domin kuwa shekranjiya take cewa ita fa kamar ka zo, kamar ta" "ganka ko mafarki take yi""." "Dr. Yayi murmushi ya ce ""Masha Allah, da haka da haka, in sha Allah zata warware gaba Waya, a cikin watan nan zan" "shigo in ga jikin nata in Allah ya yarda""." "Yaya maryam ta ce ""Ubangiji Allah ya kawo ka lafiya, muna ta godiya Ubangiji Allah ya saka da alkhairi, ya ji™an" "magabata""." Ya amsa da Amin. "Yana ajiye wayar farida na shigowa, ta cigaba da yi masa bala'in idan ma yana da burin ™ara aure ne, to ya san abun da yake ciki, dan taga kamar ya Wau maganar noor serious." "Gaba Waya ma dariya ta bashi, dan haka ya shareta ta cigaba da banbaminta" *** "Haka nan ummi ta Wan damu, kwana biyu shiru ba Raihan babu labarin sa, ya daina nemanta a wayar ma, kamar za ta damu, kuma ta basar ta manta, ta cigaba da sabgoginta." """Hi dear"" taga message ta what's app Win ta, what's app Win da ta fi ™arfin sati uku ba ta buWe shi ba saboda rashin" "data, sai yau da ta samu ta saka Wari biyu." "Ba™uwar lamba ce, ba ta san waye ba, dan haka tayi replying da Assalamu alaikum." "Ta tsaya ta ™urawa message Win ido, hi dear, dear kalma ce da ake iya gaya wa kowa, amma mussman wanda yake da" muhimmanci. "To ita akwai wani wanda take da muhimmanci a gare shi, da har zai ce dear." "Tayi guntun tsaki da ta tuna, akwai mutanen banza a what's app, wanda ba su sanka ba, amma su yi maka maganar" banza. "Ta cigaba da shirinta na tafiya wurin aiki, ba ta taso ba sai ™arfe huWu da rabi, a hankali take tafiya, sai dai wata mota" "ta cika mata kunne da horn. Ta matsa gefe amma ya cigaba da yi mata horn. Gefe ta koma ta bar wa motar hanyar, ta cigaba da tafiyarta." """A wannan yangar da iyayin naki, sai kin fusata mutum ya ture ki"" cak ta tsaya, ta waiwayo da mamaki ta ce ""Laa" "raihan, yi ha™uri ban san kai ne ba""." """Eh shi ne ki ka bar mini hanyar, wato na ci kaina, ban isheki kallo ba""" "Ummi ta ce ""Eyya ba haka bane ba, ban san kai bane"" tayi maganar tana kallon sa, idonsa yayi ja, kamar daga wani" wurin yake. """Wucewa na zo yi, na san sai yamma ki ke tashi, na tsaya ki fito mu tafi""." "Šan shiru ta yi tana kallon sa, ba ta son shiga motar nan tasa, kar a fara zargin wani abu." "Ya Wan marairaice ya ce ""Nayi awa a wurin nan ina jiranki, dan Allah kar ki ce a'a""." "Ta ce ""To"" tabi bayansa, suka nufi motarsa." "Suna tafe a hanya, har lumshe ido take yi, saboda gajiya." """Yaya ummi kwana biyu ko ki neme ni, anya za ayi zumuncin nan da ni kuwa? Na yi busy sosai kwana biyun nan, ko" "waya bamu yi ba, kuma baki nemi in da ™anin naki yake ba""." """Yi ha™uri ba haka bane ba, zan din ga kiranka in sha Allah""." """Allah ya sa, ya karatu ya Walibai?""" "Ta amsa da""lafiya ™alau Alhamdilillah""" """Masha Allah, nima kwana biyu Alhaji ne ya sakani aiki, ya ga ina sararawa bana aikin komai, ina ga gani yayi" "sharholiya ta yi mini yawa, ya sani aiki ko cikakken lokaci bani da shi, duk na rame na zama ba™i""" "Ummi ta Wan yi murmushin ya™e, cikin fargabar abun da ka iya biyo bayan maganar sa, wata™ila cin zarafin kalar fatarta." "Bai damu ba ya cigaba da maganar sa, ""Ni fa yunwa ma nake ji, ko mu tsaya mu ci abinci?""" "Tayi farat ta ce ""A'a, na ™oshi ma ai, a ™oshe nake ai""" """Yaya ummi kenan, da abinci ki ke zuwa kenan? Tun safe fa kina wurin nan, to idan kin zo da abincin ki din ga ci kina" "rage mini, dan ni yau tun da aka kirsheni a wuri Waya tun ina ganewa har na daina, bari na yo takeaway a wannan wurin abincin"". Ta ce ""To""." "Ta kai mintuna sha biyar a motar, sannan ya dawo da manyan ledoji, ya tarar ta sauke facemask Win ta." """Sannu na bar ki kina jira ko? Tuwo na so in samu, babu sai shinkafa ni kuma damuna take yi""" "Tayi murmushi ta ce ""Kana cin tuwo kenan? Abdul Win gidanmu baya son tuwo""" """Haba dai, ai yaya tuwo abun so ne, ni a bauchi na saba, Alhajin Bauchi da shi yake karyawa, ga kwanonsa ga nawa," "amma shima fa tuwon bana jera kwanaki ina ci yake isata""" "Tayi dariya ta ce ""Ka fi son dai a din ga ccacanzawa""" """Yauwwa, ba kullum abu Waya ba""" "Yau dai yayi sa'a, ta Wan saki jiki kaWan, dan yau har da dariya." "Ya ™arewa hijjabinta kallo, duk yayi fari takalmin ™afarta ma ya tsufa." """Ummi""" "Ta ce ""Na'am""" """Me ya fi burgeki a rayuwa? Wanda yin sa yake yi miki daWi, ko samunsa, abun da dai yake saka ki farinciki?""" "Tayi shiru tana tunani, oho, ita akwai wani abu da take jiran samuwar sa ya sanyata farinciki ne? Duk abun da ya zo" "mata a rayuwa kawai, karSa take yi." """Babu""" """Ban gane babu ba? Kawai haka ki ke rayuwa ba farinciki?""" Ta sunkuyar da kai ta yi shiru. """No dole akwai, ki tuna sai ki gaya mini""" """Babu"" ta sake bashi amsa." "Bai sake ce mata komai ba suka cigaba da tafiya, in da ya ajiyeta wancan karon, ta sake cewa ya ajiyeta." "Ya yi parking sannan ya kalleta ya ce ""A nan zaki sauke, ba zaki bari na ga gidan ba?"" Ta hau wasa da yatsun" hannunta bata ta kula shi ba. """Bayan ´an uwa let's be true friends ummi, ki tuna abun da yake saki farinciki ki gaya mini, mu zama ´an uwa kuma" "abokai saboda Allah""" """To in sha Allah""" "Yayi murmushi ya Wauki leda Waya, ya ce ""Ungo naki"" ta kalleshi zata yi magana, ya Wora yatsansa a kan laSSansa ya" "ce ""Shhh""." """Idan zan wuce gobe in Allah ya kaimu zan jira ki mu tafi tare"" ta jinjina kai, ta fice daga motar." "Addu'a take yi, tana fatan Allah ya sa kar wani ya ganta, cikin ikon Allah babu wanda ya ganta, har security gidan" "yana banWaki, ta wuce ta shiga har Wakinta ba ta haWu da kowa ba." "Ta sauya kaya ta fito, ta dudduba gidan babu kowa, ta koma Wakin ta duba ledar da Raihan ya bata." "Rabin kaza ce guda a cikin ™atuwar roba, sai shinkafa da salad." "Jikin ummi har rawa yake, duk wannan kazar ita kaWai?." "Sai kuma ta yi shiru tana tunani, anya ba ta zura jiki ba? Kasa ci tayi ta tashi ta shiga aikin gida." "Abdul ne ya shigo yana waya, ya kammala ya tsaya yana mita." "Ummi ta ce ""Yaya Abdul kana nan dama?""" """A'a yanzu na shigo, wani Wan rainin hankali ne ya kirani, wai babansu ne ya buWe shago a tal'udu, suna neman" "casheir, wanda zai din ga zauna musu da safe zuwa azahar, ko azahar zuwa magariba""." "Ummi ta ce ""Dan Allah yaya Abdul zan yi, ina so""" "Ya kalleta ya ce ""Zaman jiran shagon, shagon furnitures ne fa da kayan kitchen""" """Eh yaya Abdul dan Allah, dama na gama SIWES, kawai dai sun bu™aci na cigaba da zuwa ne, dan Allah zan yi""" "Abdul ya Wan yi shiru sannan ya ce ""Zan yi magana da Abba, idan ya yarda shikenan""." """Yauwwa zai yadda ma in sha Allah"" tayi maganar tana addu'ar Allah ya sa Abba ya amince, ita ko kuWin babu yawa" "tana so, atleast ta din ga samun na sayen wasu abubuwan da take bu™ata." "Ta kasa zaune ta kasa tsaye da kazar nan a Waki, dr. Gidansa ba ya rabo da nama da kaji, amma tsaf ummi za ta yi" "aikinsu, farida ta karSe idan ta ga dama ta sanmata idan ba ta ga dama ba, sai ummi ta zo wanke-wanke ta Wan tsinci sauran hanta, da diddiga ta lasa abun ka da zuciya." "Hankalinta bai kwanta ba, sai da ta saka noor a gaba, ta gaya mata yadda aka yi, kamar sa'arta." "Noor ta din ga murna ta ce ""Yaya ummi kar ki gaya wa kowa mu cinye abunmu""." "Ummi da noor suka cinye takeaway tare, suna ta murna, dan kuwa ummi ba ta taSa cin kaza mai yawan haka ba." Masu nema daga farko dan Allah ku duba a watpad Ayshercool 08081012143 *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P24 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu Abduljalal" Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 08081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 24 "Ummi ta kalli noor ta ce ""Dan Allah noor kar ki gayawa kowa kin ji""" "Noor ta ce ""Yaya ummi ina da wayona fa, ba wanda zan gayawa wallahi, kazar nan tayi daWi sosai""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Yauwwa maman""." "Raihan kuwa tun da yaje gida, Wakinsa ya wuce ya samu ya kwanta ya huta, ana kiran magariba ya fice, da aka idar" "da sallar isha'i, ya tafi gym domin motsa jikinsa." "Bai sake komawa gida ba sai wajen ™arfe goma, ya shiga sashin mami." """Wai yau ina ka shiga ne, tun safe ban sake saka ka a idona ba?""" """Kasuwa na je"" ya bata amsa tare da Soye mata aikin da Alhajinsu ya sanya shi." """Aikuwa ka kyautawa kanka, Allah ya taimaka"" ya amsa mata da ""Amin""" "Washegari da sassafe, raihan ko karyawa bai yi ba, ya Wauki mota ya fita, dan yaje ya Wauki ummi kar ta makara," dama yau zai zauna da cheif accountant na mahaifinsu su cigaba da aikin da ya saka shi. "˜arfe bakwai da rabi, ummi ta ga kiran raihan." Ta Waga wayar tare da yin sallama. "Ya amsa mata ya ce ""Ina waje, idan kin shirya ki fito mu tafi""" "Ummi ta ce ""Eyya, sai takwas da rabi nake fita ai, kayi tafiyarka wallahi bakomai, na gode sosai """ "Raihan ya ce ""No, ina jiranki, idan kin kammala sai mu tafi, na zaci da wuri ki ke fita sosai, shiyasa ko karyawa ban yi" "ba na fito""." """Amma ai zaka gaji""." """Bakomai take your time""" "A gurguje ummi ta kammala duk abun da zata yi, saboda kar ta bar shi yana jira, ta juyo abincin breakfast Win ta, a" "flask, lokacin farida ko tashi ba ta yi ba, ta ri™o ni™ab Win ta a hannu ta fice." "Yana zaune a cikin mota, ya kashingiWa yana danna wayarsa, ta buWe ta shiga ta zauna." """Raihan, ka yi ha™uri dan Allah, na barka kana jira, na ce ka yi tafiyarka ka ™i""." "Ya gyara zamansa ya ce ""Ai na ce ki yi a hankali ki shirya a tsanake, shi ne ki ka fito a haka kamar an koro ki?""" """Ai bana son in barka kana jira ne, jira babu daWi, ina kwana ya su mami?""." """Lafiya ™alau, duk suna lafiya, ya gida?""." """Alhamdilillah"" tayi maganar tana ™ara kintsawa, ya kalli jakarta data buWe, kamar jakar wanzamai, duk ta tsufa," "daga ´ar ™aramar robar Vaseline sai turare Wan Wuri, da tarkacen kuWin da idan ka tattare su ba su fi naira Wari da hamsin ba." """Me ma ki ka ce sunana?""" "Ta ce ""Raihan""" """Ba rayyan sunana ba fa, raihan""" "A Wan marairaice ta ce ""Ai haka na ce""" "Ya ce ""Sake faWa to""" "Ta ce ""Raihan""" """Idan na ce iyayi yayi miki yawa ki ce ba haka ba, Kamar rain kamar rayyan ki ke cewa fa""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Ni dai bana wani iyayi""." """To sake cewa raihan in ji""" """Ba zan faWa ba"" tayi maganar tana dariya, har dimples Win ta suka lotsa." "Ya sanya seat belt yana murmushi, ya ce ""Meye a cikin flask Win nan ne, ™amshinsa ya cika mini hanci?""" "Ta Wago idonta ta ce ""Kai na zubowa abinci ka ce baka karya ba, kunun alkama ne da ™osai, ban sani ba ko zaka iya" "ci?""" """Saboda me ba zan iya ci ba?""" """Abincin gargajiya ne, na ´an ™auye zaka iya ci?""" "Juyowa yayi yana kallon idonta, ""Ke ´ar ™auyen ce da ki ke iya ci?""." """Eh mana, ni ´ar ™auyen gagarawa ce jihar jigawa""." """Ban ga alama ba, na gode sosai, dan aikin nan ko cikakken abinci bana iya ci, na kasa nutsuwa sai mun kammala," "Alhaji ya ga sharholiya tayi mini yawa ya haWani da aiki, ashe aikin ja ne ba ™arami ba""." """Allah sarki, Allah ya baka ikon yi, ni ko a mintuna goma da zan sake ganinsa ya sakani aikin da na so, sai dai ba zan" "sake ganin baba ba, Allah yayi masa rahama""" "Cikin kulawa raihan ya ce ""Eyya, Amin ya Allah, Allah ya ji™ansa""" Ta amsa da amin na gode. """To mama fa, tana raye?"" Ta ce ""Ina ga tana raye""" """Kamar yaya kina ga? Tana ina ita?""." """Rabona da ita tun ina shekara bakwai da baba ya rasu, ban ™ara ganinta ba""." """Amma meyasa?""." """Bakomai"" ta faWa tare da ™o™arin haWiye wani abu mai Waci a ™irjinta." Ta Waga hannunta tana ™o™arin sanya ni™ab Win ta. """Wai shi wannan ni™ab Win meye amfanin saka shi, kullum ke ko gajiya ba kya yi ne?""" "Ummi ta ce ""Ai saboda idona""." """Meye da idon naki?""." """Bana son mutane su din ga tanka mini ido, ko fatata, shiyasa idan na saka shikenan ba wanda ya gani, ana cewa" "idona irin na akuya, ko na mage, duk bana so shiyasa bana son a din ga gani"" tayi maganar a Wan shagwaSe da take" "Wabi'arta, wanda ita a zahiri cikin damuwa ta yi maganar." """Ummi""" """Na'am""" """Meyasa zaki bari surutun mutane ya yi tasiri a zuciyarki? Ke ki ka yi kanki, duk wanda ya tanka ki, kice masa" "tubarkallah idan yana da dama ya sauya abun da Allah ya yi miki. Idanunki me kyau ne masha Allah, meye da kalar fatar ta ki, dan Allah idan dan haka ki ke saka ni™ab Win nan ki daina""." "Murmushi kawai ta yi, irin ba zaka gane Win nan ba, hakan yayi dai-dai da ™arasowarsu ™ofar gate Win wurin aikin su" ummi. "Ummi ta ajiye masa kayan abincin, ta ce ""Na gode sosai, sai anjima""" """Idan an tashi ki jirani, saura ki tafi"" ba ta ce komai ba, ta buWe ta fita." "Ya daWe yana nazarin, ta ina zai taimakawa ummi, babanta ya rasu, ba ta san in da mamanta take ba how? Kuma yau" "ta Wan sake da shi fiye da da, lallai idan ya cigaba da lallaSata har ya ™ara saninta sosai da sosai, dan ya fuskanci akwai abubuwa na damuwa sosai da sosai a cikin rayuwarta." "Kiran wayar accountant ne ya dawo da shi hayacinsa, ya ja motarsa ya tafi." "A motar ya gama karyawa, sannan ya tafi babban office Win su, in da suke aikin lissafin." "Aiki raihan suke yi, suna ta aikin lissafi, amma rabin hanakalin raihan yana kan ummi." "Da suka tashi ma daga aikin, a waje ta tarar da shi, ya zo yana jiranta ya Wauke ta ya mayar da ita gida." "Washegari da safe ummi na ta Wawainiyar sallamar kowa, masu tafiya makaranta su tafi, ta gama abun da take yi, ita ma ta fara nata shirin, Abdul ya sameta a kitchen hannunsa ri™e da waya." "Ya ™arasa ya mi™a mata wayar, ta karSa ta kara a kunnenta." "Muryar dr. Ta ji ya ce ""Mamana""" """Na'am kawu ina kwana?""" """Lafiya ™alau, ina ta kiran wayarki baki Waga ba""" """Caji take yi ina kitchen ne""" "Ya ce ""Ok babu laifi, mamana Abdul ya zo mini da wani batu, wai kina son aikin jiran shago, me zaki yi da wani aikin" "zaman shago ummi, idan kina da wata bu™ata ai gara ki gaya mini, amma zaman shago ba mutuncin ki bane a matsayin ki na mace""" "Jiki a sanyaye ta ce ""To kawu""" """Dan Allah ayi ha™uri da maganar nan""" """To, in sha Allah an barta""" "Abdul ya karSe wayar ya ce ""Hello Abba""." """Na'am Abdul""" """Abba ka san ummi ba za ta ce maka a'a a kan hukuncin da ka yanke ba, amma wallahi tana so, ta gama SIWES," "amma sanin ba ta da wurin zuwa ya sanya ta cigab da zuwa, wataran ko kuWin mota sai na bata, zamanta a gidan nan ba abun da zai ™ara mata sai damuwa da rigima da maama, dan Allah Abba ka ™yaleta tayi. Kuma ba wani abun fa zata din ga yi ba, tana zaune a wuri Waya, dan Allah ka bar ta tayi. Kaga ba ta iya zuwa ta ce na yi mata wani abu""." "Abba ya ce ""Haka ne, to Ubangiji Allah ya yi jagora, na amince amma ka je wurin ka tabattar babu wata matsala, dan" "nima zan je da kaina na ga wurin, a satin nan zan shigo kanon""." """To shikenan Allah ya kawo ka, Abbanmu maganin kukanmu""" "Ya kashe wayar ya kalli ummi da jikinta yayi sanyi, ya ce ""Abba ya amince, zan je na ga wurin, na ce musu zaki yi, sai" "mu je tare ki ga wurin kema""" "Ummi ta ce ""Alhamdilillah ala kulli halin, na gode yaya Abdul, Allah ya saka da alkhairi""" """Bakomai, Ubangiji Allah ya kawo miki babban rabo na alkhairi"" tayi murmushi tana sake hamdala." "Gaba Waya ranar sallar daren da tayi, Allah take yi wa godiya, tare da ro™onsa ya kawar mata da duk wani abun ™i a" lamarin. "Washegari Saturday ce, dan haka ba su haWu da raihan ba sai waya." Da yamma Abdul ya Wauketa a motar da dr. Ya saya ya ajiye musu saboda zuwa makaranta ko unguwa. "Katafaren shago ne, na kayan kitchen da furnitures, manager wurin ya yi wa ummi tambayoyi, Abdul ya sanar masa" "ummi degree ne da ita, yanzu suna jiran result ne ma." Manager yayi murna ganin tayi kalar ha™uri sosai da sosai. "Ya ce mata wurin sabon buWewa ne, dan haka salarynta dubu goma sha biyar ne." "Abdul ya raina dubu sha biyar, ya ce za su je su yi shawara, suna tafe yana mita, ya ce ""Yaya ummi ki yi ha™uri, zan samo miki wani wurin in sha Allah, amma wane irin 15k kamar wasan yara""" """Dan Allah yaya Abdul ka barni ina so, ko dubu biyar ce zan yi""" "Ya kalleta ya ce ""Haba ummi, you are degree holder fa, kuma a cikin 15k har ki yi kuWin mota da bu™atu?""" """Eh zan yi in sha Allah, Allah ya sanya mata albarka""" "Yayi ajiyar zuciya ya ce ""Amin, bari sai na kira su na gaya musu, na ji yaushe zaki fara zuwa""" """Yauwwa yaya Abdul, na gode sosai da sosai""" "Yayi murmushi ya ce ""Sai ka ce na baki kyautar wani abun, Allah ya taimaka""." "Suka je gida tana ta tunanin da wa zata yi sharing wannan abun farincikin, na samun aiki, ita ba ™awaye ba, kuma ba" "abokin hira ba, tayi tunanin ko ta gaya wa raihan, amma sai ta ga hakan kamar ta za™e, dan haka ta share shi bata gaya masa ba." "Ranar litinin, ta ga kiran wayar raihan ya zo su tafi, wanda ranar zata je ta yi sallama da ´an wurin aikinsu, ta fara" zuwa wancan kanti na furnitures. "Tun da ta nufo motar yake kallonta, sannu a hankali, tafiyar ma cikin nutsuwa da yanga take yin ta." "Maimakon ta shiga ta zagaya ta in da yake zaune ta ce ""Ina kwana?""" """Lafiya ™alau, ina shirin aikin?""" """Sai 9 zan je idan Allah ya kaimu, zan yi musu sallama, na samu aiki a wani sabon shago, MIKIYA GALLERY, can zan" "koma zuwa""" "Yayi shiru yana kallon ta, ya Wan rausayar da kai ya ce ""Rashin muhimmancin nawa har ya kai abu ya faru ki ™i gaya" "mini?""." """A'a ba haka bane ba, abun ne bai tabatta da wuri ba""" """Shikenan na gode, Allah ya taimaka"" yayi maganar ransa a haWe." """Raihan haushi ka ji, walla...." """Shhhh, na fuskanci na fiye shishshigi, am sorry"" yayi maganar yana kunna motar." "Ummi ta yi saroro ta kasa magana, ba ta son ace tayi laifi a rayuwarta, mussaman raihan da yake ta Wawainiya da ita," ba ta zaci za ji haushi ba. """Matsa zan ja motata""" "A hankali ta ja da baya, ya ja motar, yana kallonta ta mirror, ta tsaya kamar sokuwa tabi motar da kallo." "A hankali ya furta 'Lets see, if it will works'" Jiki a sanyaye ta din ga gudanar da al'amura ranar. "Ta je sabon wurin aikinta, sai dai hankalinta baya jikinta, ta din ga kiran wayar raihan, amma ya™i Wagawa." "Whats app ta koma, ta yi masa message nan ma bai amsa ba, sai dare sannan ya kirata." """Raihan dan Allah ka yi ha™uri, ban san zaka ji haushi ba, ka yi ha™uri mana""." """Yaya ummi ba sai kin bani ha™uri ba, laifina ne da nake yi miki shishshigi, duk da yanayinki na rashin son mutane""." """A'a ba shishshigi ka ke yi mini ba, ka yi ha™uri mana""" "Ya wani hura hanci ya ce ""Ok, Allah ya taimaka""." "Ta ce ""Yauwwa na gode, zan din ga gaya maka abu idan ya faru""" "Ya ce ""Promise?""" """In sha Allah """ """To shikenan, abu na daWi ko akasin haka, kar mu Soyewa juna""" "Ummi ta ce ""To""" """Good dear, gobe in Allah ya kaimu zan zo na ga wurin""" "Tayi murmushi ta ce ""To Allah ya kawo ka""" """Amin, goodnight"" suka yi sallama tana jinjina daru irin na raihan." "Status take kallo, ta kai kan status Win raihan, yana tsaye a gym, ya tsaya a jikin mudubi yayi hoto, daga shi sai" "gajeren wando, ya Waga wani ™arfe jijiyoyin jikinsa duk sun Waga, ga cikinsa ya rabu kashi shida (six packs) ga ™irjinsa kwance da gashi har saman cikin sa." "Tayi reply da ""Babban mutum meye haka?""" """A ina?""" """Ka saka hotonka babu kaya, ba mutunci a haka, dan Allah ka cire""" "Ya amsa mata da ""Ai ni ba mace bane""" """Duk da haka, manya ba sa haka, a cire dan Allah """ "Yana daga kwance yake murmushi, ya ce ""To shikenan, an gama babbar yaya, in sha Allah ba zan sake sakawa ba""." """Yauwwa babban mutum, Allah ya yi albarka ya kula da rayuwarka""" """Amin ya rabb yayata, godiya nake Allah ya kula mini da ke""" """Amin tare da kai"" ta ajiye wayar tana murmushi." "Washegari har shagon ya je ya tarar da ummi, sai dai ya ji daWin ganinta a kauwwame a wuri Waya, ba wani aiki take" na wahala ba. "Ya samu wuri ya zauna suka gaisa da manager, ya hau yi wa ummi hira." "Da farko a Wan tsorace take, ko manager zai ce tayi laifi, amma yaga bai ce musu komai ba, har lokacin tasinta yayi," yana wurin. "Da suka fito ya kalleta ya ce ""Wai nawa zasu din ga biyanki ne?""" "Cikin murna ta ce ""Dubu sha biyar duk wata""" """Me?""yayi maganar yana yatsune fuska." """Dubu sha biyar"" ta maimaita masa." """Share-share zaki din ga yi ne? Ki zo ki wuni a dubu sha biyar, duk girman shagon nan dan son kai""." "Ummi ta waiwaya ta ga babu wanda yake jin su ta ce ""Kayi a hankali, dubu sha biyar ina laifi, da waye ya bani?""." """Degree holder da aikin dubu sha biyar a wata, me 15k zata yi miki a wata, mussman ku mata masu tsarabe-tsarabe," "ni fa a wata data da katin waya na dubu ashirin nake sawa zuwa sama"" Ummi ta buWe baki tana kallon sa, saboda abun ya Waure mata kai, har ya kaita gida mita yake yi, yana nanata dubu sha biyar ta yi kaWan, tayi masa shiru ta™i kula shi. Dan in dai shariya ce ummi ta ™ware a wannan fannin." """Ni ki ka share ko, wato idan na gaji na yi shiru?"" gyara zamanta tayi tana cigaba da kallon window." "A hankali ya ce ""Miskili ka fi mahaukaci ban haushi""." *** "Misalin ™arfe goma sha biyu da rabi na dare, raihan da mahaifinsu, chief accountant da sauran accountants mutum biyu, lawyoyin Alhaji Tahir su biyu, sai kuma manajojinsa, zaune a wani katafaren office, ko ina fitilu kamar rana, kowa gabansa da ruwa da lemo, gefe ga flask na shayi, gaba Wayansu raihan ne kawai yaro a cikinsu." Šaya bayan Waya kowa ya din ga gabatar da bayaninsa n shekara a kan Sangaren da yake jagoranta. "Suka kammala tsaf, sannan raihan ya tashi, ya yi connecting system Win sa da projector, ya fara bayanin abubuwan" "da ya tattara daga bayanan su, ribar da suka samu a shekarar, ya tabbattar wa da mahaifinsu duk sun bibiyi shige da ficen kuWi na shekarar, kuma sun yi dai-dai da bayanan da abun da kowane accountant yayi presenting." "Ya ware harajin da zasu biya, na ciki da wajen Nigeria, ya ware kuWin zakka, kuWin abun da ake rabawa ma'aikata na riba bayan albashinsu, abubuwan da suke bu™ata, kuWin duk wani abu da ya shafi sadaka da makamantansu, da kuma kuWin umara na mutum goma, kamar dai yadda Alhajin ya umarce shi." "Tafa masa Alhaji Tahir ya hau yi, ya ce ""˜araminsu babbansu, am so much proud of you, ban zaci zaka iya ™o™ari" "haka ba, saboda na san aikin ba ™arami bane""." "Chief accountant ya ce ""Ni kaina ya bani mamaki, yayi ™o™ari sosai da sosai, na bi duk abubuwan da yayi, kamar dai yadda ka saba ne, yayi iya yin sa, kuma da alama zai kamanta adalci kamar dai kai, sai dai rigimamme ne""" "Alhaji Tahir ya yi murmushi ya ce ""Ai na san halin kayana"" suka yi dariya baki Waya." "Suka ™arasa tattaunawa, da bibiyar abubuwan da Raihan ya gabatar, daga bisani Alhaji Tahir ya ce kowane Sangare" "su rubuto abun da suke bu™ata, na gyara ko makamancin haka, raihan zai duba, shi zai je hutun ta™aitaccen lokaci." "Duk suka gamsu da abubuwan da aka tattauna, tare da yi wa Alhaji Tahir addu'a saboda mutum ne mai farantawa" "ma'aikatansa, dan ya ce abokan nemansa ne, bayan iyalansa ba shi da sama da su." "Dirver ya Wauke su zuwa gida, a hanya raihan ya ce ""Alhaji""" """Na'am babban mutum""" """Tsakani da Allah aikin nan da wahala, kuma ko murmurewa ban yi ba, ka ce a kawo mini duba wani abu, ni fa ban" "san komai ba, dan Allah a kaiwa su yaya sagir, gaba Waya ´an kwanakin nan saboda aikin nan, ko bacci bana yi sosai"" ran™washin da Alhajin yayi masa ne ya sa shi yin shiru yana kallon sa." """Kana da nasibi a kan harkar kasuwanci raihan, amma wasa da shiririta sun yi maka yawa, da aikin kashe-kashen" "kuWi, office zan baka a head branch, a din ga baka salary""" "Cikin sangarta ya ce ""A'a dan Allah, shagona fa da nake ta processing, ka fa bani jari rance, ka manta, kayana sun" "kusa zuwa fa""." """Na sani raihan, akwai abun da nake targeting ne""" "Raihan ya ce ""To, Allah ya taimaka, amma ba sai na sake duba wani abun ba ko? Kuma ba sai na yi maka aikin ba" "ko?""." """Sai fa ka yi, gara ma ka shirya""" "Raihan ya kifa kansa ya ce ""Wayyo mami, dama ban dawo kano ba""" "Alhaji Tahir yayi dariya ya ce ""Ko ina ka tafi, i know how to deals with you, Munnir ya sangarta ka, kashe kuWi kawai" "ka iya, baka iya nema ba"" yayi maganar yana murWe masa kunne." "Raihan ya Wago da sauri ya ce ""Ka tambayeshi ka ji, na sayar da agoguna, na sayar da takalma, kuma na tara kuWi""" "Alhaji Tahir dariya kawai yake yi wa raihan, so yake dole sai ya zame, kuma ya san dalilin sa na yin haka, dan raihan" "akwai biyayya in dai abu zai faranta masa rai zai yi, da mamansa ne ma suke faWa wasu lokutan ba su fiye shiri ba, idan ta zo da abu na son zuciya, ya ce ba zai yi ba." "Duk da ummi ta Wan girmewa Raihan, sannu a hankali ya nuna mata shi namiji ne, domin kuwa yafi ummi wayo nesa" "ba kusa ba, dan bata ankara ba, suka yi wani irin mugun sabo da ita da shi, duk Wari-Warinta da shi, ta sake jiki da shi, dan barkwancinsa kawai nishaWi yake saka ta." "Kullum a wurinta yake karyawa, da safe sai ta tafi masa da abinci, kuma cikin ikon Allah babu wanda ya sanya mata" ido ya lura da shige da ficenta. "Shi kansa raihan a tarayyarsa da ummi, ya san tana da baki dan tana magana tana tsoron yi ne, saboda yanayi na" yadda al'umma suke karSar ta. "Idan suna hira, wasu lokutan manager sai ya kalleta ya ce ""Wai ummi dama kina da baki haka?"" Sai ta yi shiru ta" daina maganar cikin jin kunya. "Gaba Waya ta daina jin nauyin raihan, haka kurum sai ya zame daga office, ya taho wurin aikinta, manager har" "tambayarsa yake ""Wai kai Raihan baka sana'a ne? Kullum kana li™e a wurin ummi?""." "Kasancewar manager matashi ne, da kaWan zai girmewa ummi, ™anin mai shagon ne, dan haka Raihan ya ce ""Eh ni" "bani da sana'a, zaman banza nake a yanzu, shiyasa kullum muke tare da ita""." """Ta ce Abdul yayanta ne, kai kuma ™aninta, anya ba ka girmeta ba kuwa? Ka yi ta mata wayo, ta zo da Wan abincinta," "ta ajiye maka ka zo ka cinye, ka hanata sakat da surutu, ka zo in baka aiki kaima""." "Raihan ya ce ""Allah ya kiyaye in yi aiki ku biyani dubu sha biyar, dan wayo, dan kun ganta saliha, ai ta kusa daina" "aikin nan""." "Manager ya ce ""Ai tawakalli ta fika, shiyasa take aikin, kai ka raina sana'a, kullum kana li™e da ita, ka cinye mata abinci, kuma kana jiran a biyata ka karSe mata kuWi""." "Raihan ya ce ""Wai manager abincin nan daga gidanka ake kawo wa ne? Ina ruwanka ne ka dameni fa""" "Idan suna abun su shi da manager, sai dai tayi ta dariya, kamar sako da sako manager komai sai yayi magana," shikuma raihan ba™ar magana da neman tsokana. "Ummi na jin daWin aikinta a wurin nan, ko albashin farko ba a bata ba, amma manager yana daga cikin mutanen da" "suke mutuntata, bai taSa nuna mata ™yama ba, kuma tana iya ™o™arin ta wurin kula da coustomers Win su, idan ta je da wuri ba ruwanta, har share-share yi take yi tayi mopping gaba Waya ba ta da damuwa." Zamanta a wurin yana rage mata damuwoyi da yawa. "Yanzu ma tana ta bawa raihan labarin rigimar noor, ba ta da wata hira sai ta noor." "Cikin nishaWi take hirar, Raihan yana kallonta, ya ce ""Ya aka yi ha™orinki Waya ya Salle ne? Ko dai da kina yarinya kin" "yi rashin ji ne?""" "Ta yi murmushi tana dariyar ya™e, da tuna yadda aka yi ha™orin ya Salle ranar salla ta ce ""A ™addara bana jin" "magana ne, na taho da gudu ranar salla, na faWa cikin kwanuka na buge baki da tukunya, ha™orin ya Salle"" tayi maganar tana tuna yadda idiris yayi ball da ita ranar." "Raihan yayi dariya ya ce ""Ai da alama, kuma fa da ya Salle Win yafi kyau, amma dai mijinki sai ya rage sadaki, saboda" "Sallewar ha™orin nan, duk da ta wani fannin sai ya ™ara, tun da kina cikin matan da malaman fi™hu suka ce a ™arawa sadaki""." "Basar da zancen tayi, saboda jin zai Waukko wani babban karatu mai nauyin gaske, ita ina ta ga ko saurayi balle ayi" "zancen ™ari ko ragin sadaki, ita da tun da take, ba wanda ya taSa cewa yana sonta?." "Raihan yayi mugun sabo da abincin ummi, kusan kullum a wurinta yake karyawa, ba tare da ya san abincinta take" sadaukarwa ta bashi ba. "Suna tafe a hanya ta ce ""Raihan, manager ya ce a satin nan fa za a biya salary""" """Dubu sha biyar Win ki ke wa wannan washe bakin?""" """Eh mana, idan Allah ya saka mata albarka zaka sha mamaki""." "Ya ce ""Oho dai, amma dubu sha biyar ya fi kuWin mayukan da zaki shafa a sata"" ta ware ido ta ce ""Ni Win? To wallahi vaselin nake shafawa ko man kaWanya""" "Yayi murmushi ya ce ""Amma zaki kai ™aninki shopping ko? Muje ki yi mini sayayya""" """Me ka ke so in saya maka?""" "Raihan ya ce ""Sai mun je sai in zaSi abun da nake so""" "Ta ce ""To shikenan, in sha Allah idan aka biya sai mu je, nima na je shopping ban taSa zuwa ba fa, to ina zamu je?""" """Ki yi tunanin in da ki ke so mu je"" ta jinjina masa kai tana ta murmushi, wai duk saboda dubu sha biyar take" wannan farincikin. """Yauwwa, ya ake ciki da aikin Alhaji kuwa?""" "Ya ce ""Hmm kin san ya kuma haWa ni da wani, alhakin fitar da zakka, da mutanen da zai biyawa umara da aikin hajji""" "Ummi ta Wan yi shiru ta ce ""Masha Allah, sai ka tsaya ka ji tsoron Allah, kar ka bari son rai ya shiga lamarin, wata™ila ya yi hakan ne dan ya gwadaka, ka bawa wanda suke bu™ata kayi adalci""" """Haka ne ya sayyada, shiyasa ban so ya sakani ba, kin san ina da yayye, kamar ba zasu ji daWi ba tun da su ne manya," "tunda ki ka ce ina ma zaki sake ganin baba ya saki aiki, zaki yi farinciki, sai na sha jinin jikina, komai lokaci ne, wataran da kuWi nima zan nemi na ganshi ya sakani aiki, ba zan ganshi ba""" "Ummi ta ce ""Wannan haka yake, Allah ya ™ara masa lafiya da nisan kwana, ya yalwata arzikinsa""" """Amin ya Allah sayyada""" *** "Kamar kullum sai da ya mayar da ita gida, sannan ya koma office ya cigaba da ayyukan sa, bayan la'asar ya koma gida." "Mami na ganinsa ta hau murmushi, wanda har hakan ya bashi mamaki, ya ce ""Mami na ga kina ta fara'a""" "Ta ce ""Ashe kai Alhaji ya saka duba mutanen da za a bawa zakka, da wanda za a kai umara bana, har da aikin hajji" "mutum uku?""" "Ya kalli mami ya ce ""In ji wa?""." """In ji ubanka, da baka gaya mini ba, ai ni mijina ne ya gaya mini""" "Ya Wan yi mi™a ya ce ""To shikenan tun da ya gaya miki""" "Mami ta ce ""Ohh, Allah dai ya cika mini burina, to su wa ka zaSa? Dan ina da vacancies""." "Ya dubi mami ya ce ""Vacancies kuma, na me?""" """Ahh wanda za a bawa zakka mana da wanda za a kai umara har ma da aikin hajji""." "Raihan ya Wan yi shiru sannan ya ce ""Amma ni mami, duk a gidanku su Anty Saude, ba wanda ba a kai aikin hajji ba" "wasu umara, ™awayenki kuma duk suna da rufin asiri, to wa kuma za a baki? Ai gara a kai waje wasu ma su amfana""" "Ta ce ""Kai dalla yi mini shiru, nima na san waWanda suke da bu™ata, ka bani vacancies, da kuma kuWin da zan bayar" "nima, duk shekara Alhaji yana bani, maganar ma na yi masa ya ce kai ya bawa wannan damar""." "Raihan ya Wan Sata fuska ya ce ""Haba mami, dan Allah me zaki yi da kuWi? Zan baku vacancies huWu, ke biyu Hajiya biyu shikenan, kuWin zakka kuma gaskiya ba zan iya baki ba, an ware percentage Win share ku fa, a ribar da aka fitar" "ta shekara za a baku""" "Mami ta shiga tafa hannu, ta ce ""Raihan, wai tsaya ni da hajiyar nan muka yi na™udarka, da komai sai ka daidaitani" "da ita, kuWin mijina ka ce ba zaka bani ba Raihan, shikenan ba zan kyauta ko sadaka ba nima?""" "Ya mi™e yana zumSura baki ya ce ""Dan Allah mami kiyi ha™uri, nifa ba haka muka yi da Alhaji ba, what if gwadani yake yi, wallahi kin fi Hajiya yawan ci masa kuWi ma, haba mami dan Allah"" sai ta kasa magana ta bi shi da kallo," "gashi dai ita ta haife shi, amma idan ya botsare, wasu lokutan kasa magana take yi, dan bata san dalilin da ya sa yake yi mata kwarjini ba wasu lokutan, idan ta yi ba dai-dai ba Saro-Saro yake gaya mata." "Manager ya kira ummi a waya, ya ce ta turo account number zai tura mata kuWinta na albashi." "Bata da account number, dan haka ta kira raihan jikinta yana rawa dan farinciki ta ce ""Raihan, manager ya ce na tura" "account number, zai turo mini salaryna, amma bani da account, ka bani naka na bashi""" "Yayi dariya ya ce ""Gaskiya banki za su rufe mini account Wina idan aka saka dubu sha biyar, ni kuWi idan bai kai dubu" "Wari ba, basa shiga account Wina""." "Ta ce ""To ko kawai in bari sai da safe idan Allah ya kaimu, idan na je sai ya bani a hannu kawai ko?""." """Ina da lambarsa zan tura masa, amma dan Allah kar ki kasa bacci saboda dubu goma sha biyar, kuma kar ki manta" "kin yi mini al™awarin zaki kai ni shopping""." Ayshercool 08081012143 What's app only please *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P25 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 25 "Cikin murna ummi ta ce ""Ban manta ba, in sha Allah zamu je, nima ina son mu je""." """To kin zaSi in da zaki kai ni Win?""." """A'a ai ni ban san wuraren ba, ko ina ne ma kawai sai mu je""" "Yayi dariya ya ce ""To shikenan, amma dai dan Allah ki kwantar da hankalinki, ki yi bacci a nutse kar ki kasa bacci" "saboda 15k, you are not Wangote yet, kar ki kasa bacci saboda 15k dan Allah""" "Ummi cikin halinta na yanga da ita ba ta gani ta ce ""Kar ka dameni fa, ce maka aka yi ba zan iya bacci ba, kuma ko" "naira goma ce tunda ita ce gumina ai ita ce arzikina dole na yi murna""" """Ahaaf, ai na san ba iya bacci zaki yi ba saboda dubu sha biyar, to dai ki nutsu da ´ar 15k Winki kin kasa rufe baki""." """Ai kuma sai ka yi, ba kula ka zan cigaba da yi ba""" "Sosai yake yi mata dariya, noor ce ta shigo Wakin ta ™ure ummi da take dariya da ido." "Cikin diriricewa ta ce ""Raihan sai da safe""." """Akwai matsala ne?""" "Ta ce ""A'a zan yi wani abu ne"" ta katse wayar tana kallon noor." "Noor ta ™arasa ta zauna ta ce ""Yaya ummi da wa ki ke waya ne?""" "Ummi ta ce ""Amm Wan ajinmu ne""" "Noor ta waro ido ta ce ""Ke fa ki ka ce ´an ajinku ba sa kulaki, kuma ba kin daina zuwa makarantar """ """Kai maman ™arya nake yi kenan?""" "Noor ta ce ""A'a, to amma me ku ke cewa na ga kina dariya, ban taSa ganin kina waya kina dariya haka ba, ko kema" "saurayin ki ka yi?"" Da sauri ummi ta girgiza mata kai alamar a'a." """To me ku ka ce a wayar""" "Ummi ta ce ""Noor kin fa isheni, magana muke za a bani salary ne, shi ne nake dariya, ai kiwa yana son kuWi, ko ke ba" "kya so?""" "Noor ta ce ""Ina so mana, zamu ci daWi ashe""" """Sosai ma"" ummi ta yi maganar tana murmushi." """Kin san me yaya ummi?""" "Ummi ta ce ""Sai kin faWa maman""" """Inteesar ce ta zo fa yanzu"" ummi ta Wan waro ido, ta kalli agogon wayarta ™arfe goma da rabi na dare." "Ta basar ta ce ""Inteesar kawai ko? Ba na hanaki ba, ba zaki ce mata anty inteesar ba?""" """Kema ai ummi take ce miki, kamar fa kuka take yi, sun shige Waki ita da maama, na je in ji meyafaru wai in fita har" "da ce mini munafuka""." "Ummi ta kwantar da noor ta ce ""Shhh maza yi bacci, kar in sake jin bakinki, hakan gulma kenan kuma haramun ne" "babu kyau""" "Noor zata sake magana, ummi ta ri™e mata baki, tayi murmushi ta lumshe idonta kamar zata yi baccin." "Ummi ta kashe musu fitila, ita ma ta kwanta, amma noor ta tashi ta lallaSa kunnen ummi ta ce ""Wai mijinta ne zai" "auro mata kishiya, uncle sagir"" ta sauka daga kan katifar ummi ta fita da gudu." "Sai da gaban ummi ya faWi, ta san akwai tashin hankali kenan, tun da aka ce za a yi wa ´ar gwal kishiya, tayi saurin" kawar da tunanin daga ranta dan ba huruminta bane ba. "Maganar raihan ta tuna, wai kar ta kasa bacci, saboda dubu goma sha biyar." "Dariya abun ya bata, ta gyara kwanciyarta ta shiga karanto addu'oin kwanciya bacci." "Aikuwa da safe da ta tashi, ta ga inteesar a gida, idanuwanta sun kumbura alamar ta sha kuka, kuma ba ta samu" isasshen bacci ba. "Ummi ta gaisheta, ta amsa mata sama-sama." "Daga haka ummi ba ta sake shiga sabgarsu ba, dan ta ga alamar ™iris suke jira tayi wani abu, su huce a kanta, dan" "haka ta kama kanta, ko sallama ba ta yi musu ba ta fice." Šan halak yana in da suka saba haWuwa yana jiranta. """Ina kwana"" ta gaishe shi, sai dai maimakon ya amsa ya ce ""Inye ka ga attajirar garin nan, ke fa yau jin kanki ki ke yi" "daidai da kowa, saboda kina da 15K""" "Ummi ta ce ""Ka cigaba, tuwo ne yau a cikin flask Win nan, wannan kuma kunun tsamiya, ka cigaba da tsokanata ba zan baka ba""" "Ya kwashe da dariya ya ce ""Aikuwa sai na ci abincin nan, kuma ba zan daina tsokanar ki ba""" """Sai ka ci in gani ai""" "Raihan ya kunna motar ya ce ""Girmata fa ki ka yi, ba fin ™arfina ki ka yi ba, ™wace abincin nan ba wahala zai bani" "ba""." "Ummi ta ce ""Idan ya zube shikenan ba""." """Kar dai ki manta kuWinki account Wina za a tura su, attajirar duk duniya""." Ummi tayi dariya tana kallon window. "Suna zuwa wurin aikin ummi, raihan ya ce a wurin zai ci abincin, idan ya tafi da shi ba zai ™oshi ba." "Suna shiga wurin bayan sun gaisa manager ya ce ""Ummi, an saka miki kuWin nan fa""" "Raihan ya ce ""Eh, sun shigo sai ka ce wasu kuWin kirki, gaskiya manager a ™ara kuWin nan, haba 15k yafi ta sai man" "shafawa da cingam""." "Ummi ta kalli raihan ta girgiza masa kai ta ce ""Manager na gode sosai da sosai, Allah ya ™aro mana coustomers, dan" "Allah kar ka damu da abun da raihan yake faWa, Allah ya sanya musu albarka ka san yaro ne, sai a hankali"" tayi maganar tana kawar da kanta gefe tana dariya." "Manager ya kwashe da dariya ya ce ""Ai shiyasa bana biye masa, ba™inciki yake yi miki, shi yana zaman banza," "wallahi ko kati kar ki saka masa""." "Kallon ummi raihan yayi ya ce ""Me ki ka ce mini yanzu?""" "Juyawa ta yi tana dariya, ta nufi wurin da take zama, tayi aiki." "Aikuwa ya bi bayanta, yana sake cewa ""Maimaita me ki ka ce mini yanzu?""" "Ta ce ""Na yi magana ne?""" "Ya Wan tsuke fuska ya ce ""Ki maimaita""." "Ummi ta kalli raihan ta ce ""Yaro, ko ba yaron bane?"" ta sake maganar tana yi masa dariya." "Kyau ya ga tayi masa dariyar da take yi, ha™oran nan sun haska fuskarta sosai, ga laSSanta pink shar, dimples hagu" da dama a kumatunta. "Yadda ya tsaya yana kallonta, ya sanya ta zata, ko haushin yaron da ta ce ya ji, dan haka ta sake cewa ""Lokacin da ka" "ke tsokanata, daWi ka ke ji ai, nima yanzu is my turn""." "Yayi wani irin murmushi ya ce ""Wai shekara nawa ki ka bani ne? Na san dai maryam ta girmeki""." """Ba za a lissafa ba, koma dai yane kawai na girmi mutum, kuma idan kana son ka yi albarka ka din ga yi mini biyayya" "ka daina tsokanata""" "Ya ja kujera ya zauna, har cikin ransa yake jin daWi idan ya ga ummi ta sake da shi tana dariya, saSanin da da kullum" "kamar a tsorace take da mutane, da farkon haWuwarsu ne, ko haWa ido ba za ta iya yi da shi ba, amma yanzu da confidence take gaya masa abu." "A ransa ya ce 'Irin wannan confidence Win nake son ki samu, a cikin mutane""" "Manager ya ce ""Kai raihan, ka wani je ka gurfana a gabanta, zaka kalallame ta ka cinye mata kuWi, to ahir Winka""" "Raihan ya ce ""Manager, idan na waiwayo kanka ba zaka ji daWi ba, yau ka sa an kirani da yaro, duk girman nan nawa," "the whole me aka ce mini yaro, ke kuma ai shikenan ban abincina in ci, shima dan ba zan iya fushi da abincinki ba, da yasin ba zan ci ba"" yayi maganar cikin sigar shagwaSa." "Ummi ta yi ™asa da murya tana kallonsa ta ce ""Haba kar aji kanmu ayi mana dariya, ci abincinka ko manager kar ka yi" "wa bisimillah""" """Dama shi ya isa?""" "Ummi ta tashi tana ta Wawainiya da coustomers, raihan yana cin abinci, suna yi suna faWa da manager." "A hanya ummi take yi masa faWa kuma ta haWe rai kamar wata babarsa ""Raihan, ka ce Alhaji ya baka aiki, amma sai" "ka zo wurina ka yi zamanka ka ™i yi masa aikin, ko office Win fa baka zuwa, meyasa?""." """Haka aka ce miki bana zuwa?""" """To yau ka je ne? Zama fa kawai ka yi a wurin aikina, yakamata ka kammala yi masa aikin nan on time, sai shiririta ka" "ke yi""" "Raihan ya ce ""Nifa ba shiririta nake yi ba""" """To aikin ka ke yi? Banda surutun ™wallo, me ku ka yi kai da manager? Gobe in Allah ya kaimu ka je office ka yi aiki," "idan ba haka ba, ni da kai ne, ba zan kai ka shopping Win ba, kuma na daina bin ka mu tafi aikin tare""" "Raihan ya ce ""Gidanmu dai ni ne autan maza, kuka zan tayi miki, kuma ke da Alhajinmu kin saka babban mutum" "kuka""" "Ummi ta ce ""Ai bulala zan samu, na zaneka ka yi kukan da dalili, Alhaji ba zai ce komai ba""" """Wallahi ummi ina iya ™o™arina, Alhaji ashe aiki yake tu™uru ba kaWan ba, dare nake bi in yi, bana son zaman office" "Win ne saboda kowa sai ya kawo mini abun da suke bu™ata, na son zuciya, na rasa yadda zan yi musu, ni ba Alhaji bane cewa nake ba zan yi ba, kuma sai su zagaye su kai ™arata." "Sai wahalar da ni ake yi, wallaahi ji nake kamar na lallaSa na gudu bauchi, amma kawai mun riga mun wani saba, ba zan iya tafiya na bar ki ba, ba zan din ga cin irin abincinki ba""" "˜uri ummi ta yi da ido tana kallonsa, wai yau ita ce a rayuwa wani zai ce yayi sabo da ita, da ba zai iya nesa saboda ita ba, babu dangin iya babu na baba, Allah sarki." """Ki ke kallona ki bani shawara mana""" "Tayi ajiyar zuciya ta ce ""Kamar yadda na gaya maka a baya, kar ka nuna wa Alhaji gazawarka, ka yi ha™uri ka daure," "da haka zaka san zafin nema, kuma kar ka kuskura ka yi zalunci dan ka farantawa wani rai, ka yi abun da ka ke ganin ya dace, amma dan Allah ka janye maganar guduwa bauchin nan""" """Saboda me?""" "Ta ce ""Kawai, Alhaji ba zai ji daWi ba""" """Shikenan, ranar da ki ka tashi da wuri, zaki rakani zagaya ™ananan branches Win mu, daga nan sai mu je sayayyar, kamar jibi in Allah ya kaimu ko gobe yayi?""" "Ta ce ""Eh, Allah ya kaimu, amma dan Allah a cikin kuWin ka bani ko dubu Waya ce idan ban takura maka ba, na sai" "kayan miya da kaina in yi wa kawu girki, yau zai dawo na saya wa mama noor chocolate, idan ya so ranar da muka je sayayyar sai in siya wa kawu wani abun, da ´an gidanmu ko?""" """Eh har da gori zaki yi mini, saboda kina da 15k, dan kuWinki yana wurina, bari a samu POS na baki kuWinki kan ki tara" "mini jama'a""." """Ni ba haka nake nufi ba fa, to yi ha™uri, sonake kawai na farantawa kawu""" """Albashin naki har nawa ne da zaki yi ta rabo? Daga kawu sai noor da ni zaki sayawa abu, idan aka kuma biya sai ki" "sayawa sauran, kuma ni duk wata sai kin saya mini abu""." "Ba musu ta ce ""To""" """Me zaki dafa wa Kawun ne?""." """Haryanzu ban gama tsarawa ba, amma ina ga alkubus zan yi masa, da miyar ganye yana so sosai""." """To nima zan ci""." """To shikenan, idan na gama zan kiraka a waya, amma kar ka ™araso gida ka kira ni a waya, sai na kawo maka""." """Meyasa ba zan ™araso gidan ba?""" """Amm, saboda kar a ganka ace wani abun""" "Raihan ya ce ""Saboda ni ciwo ne?""" "Ummi ta ce ""A'a ba haka bane ba""" """Salma"" ya kira sunanta kai tsaye abun da bai taSa yi ba"" wani yarrr ta ji a jikinta yadda ya faWi sunan." "Ta waro ido ta ce ""Salma kuma?""" """Ba sunanki ba ne?""" """Kuma sai ka faWa gatsal, ina yayan ni ka daina kirana haka, yaya ummi zaka ce""" "Yayi dariya ya ce ""Eh to sannu uwar son girma, ba za a faWa Win ba""." """To ba zan yi alkubus Win da kai ba""." """KuWinki kuma suna wurina ba, in sai data da kuWinki""" """To ai ba damuwa zan yi ba idan ka yi hakan""." """A'a kar ki zo kina yi mini kuka""." "Sai kuma ya ce ""Amma ummi kamar akwai matsala yanayin zamanki a gidanku ko?"" Bata amsa masa ba ta kalleshi." """Ba sonake na ji sirrinki ba, mun wuce wannan zuwa yanzu, yadda wasu abubuwan suke gudana, duk da ni yaro ne" "ina fuskanta, dan Allah duk wani abu da zan yi idan zan janyo miki matsala ki gaya mini, kar a Sata miki rai saboda ni ba zan ji daWi ba""" "Bai jira amsarta ba, ya canza hirar har ta ware." "Suna tafe suna hira suna dariya, suka tsaya wurin masu kayan miya, ta sayi abubuwan da take bu™ata ya biya, a tunaninta a cikin kuWinta ne." "Tana zuwa gida ta tarar da kawun a gida, ummi ta ce ""Kawu, na Wauka sai yamma fa zaka dawo, na yi cefane zan yi" "maka abincin dare""" "Yayi murmushi ya ce ""Mamana ta kaina, dawowa ce ta kamani da wuri""." "Ummi ta risuna ta ce ""Kawu an biyani salary, shi ne na yi cefanen alkubus""" """Allah dai yayi miki albarka, amma cefane nawa ne ummi, ki ri™e kuWinki ki yi bu™atunki kar ki ce zaki din ga kashewa" "a gidan nan""." """Kawu ka sanya albarka"" tayi maganar tana murmushi tana jin ™warin gwiwar yin magana kamar tana tare da raihan." "Dr. Ya ce ""Allah ya yi albarka""" """Amin na gode sosai "" ta mi™e ta nufi kitchen, farida kuma sai kwaSe fuska take yi tana hararar ummi babu dalili." "Bayan sallar magariba ta gama girkin da ta yi wa dr., Ta zubawa raihan na sa a flask, ta buWe data ta yi masa message" "ya zo ya karSa, za ta bawa maigadinsu, da ya zo ya ce masa shi ne raihan, zai bashi." """Sai ka ce wani me ma zance ne? Idan ba ke zaki fito ki bani ba, na ™oshi""." """Haba raihan, ba lallai a barni na fita, kuma zan iya samun matsala, wai kai idan ba ka yi rikici da gangan ba ba ka jin" "daWi?""" "Ya ce ""Soryy don't cry Salamatu, zan zo in karSa in sha Allah""" """Salamatu ko?"" Ya katse wayar yana dariya" "Shima bai samu zuwan ba, direba ya aika, ya karSo masa, babu ™arya raihan yana sarawa ummi wurin iya girki, dan" "sosai ya saba da abincinta ya rage yawon restaurant cin abinci, dan cewa yake ´an aikin gidansu jagwalgwalo suke yi." Yana cin alkubus Win ya kirata yana ta zuba mata santi yana koWata. "Da safe ummi ta ji abun da ba ta taSa tunani ba, dr. Ya kan yi faWa wasu lokutan, duk da yana da kawaici amma yau" ya Wau zafi da yawa. "Farida yake zazzagawa bala'i, a kan lallai inteesar ta koma Wakinta." """Wai dan Allah dr. Meyasa ka ke haka? Ba zaka tsaya ka ™wato wa yarinya ´ancinta ba? Ai ba haihuwa ne ba ta yi ba," "Sari take yi bayan ya hanata karatu, ga wula™ancin danginsa kuma yanzu ace an bashi ´a zai ™ara aure haka ake yi?""" """Shut up farida, ki daina cusa mata wannan banzar a™idar taki, bai hanata ci da sha da muhallin zama ba, a kan" "useless excuse Winku, ba zan kira yaron nan muna musayar yawu mutuncina ya zube ba, karatu kume ku ka janyowa kanku, dan haka dole inteesar ta koma Wakinta a yau ba sai gobe ba, ke kuma"" yayi maganar yana nuna kausar da yatsa." """Abun da ki ka aikata a makaranta kin kyauta mini kenan, kuma kin kyautawa kanki? Carryover shida a courses goma" "sha Waya, uban me ki ke yi a makarantar? Duk uban kuWin da na kashe? Kuma baku gaya mini ba HOD Win su ne ya kirani ya gaya mini, haka ki ka ga ummi tayi ko Abdul? carryover shida fa, courses shida ki ka faWi a sha biyu, ba ma Waya ko biyu ba balle ace tsautsayi ne, me hakan yake nufi? In cigaba da asarar kuWina? Idan auren ki ke so kema sai ki yi mini bayani ki fidda miji""" """Kaga duk ba a kai ga wannan maganar ba, tsautsayi ne bai kuma wuce kan kowa ba, ita ummin kana da tabbacin" "™o™arinta ne ba satar amsa""" """Ki yi mini shiru farida kan na yi miki rashin mutunci, ´a ta tafi ™arfin ta yi satar amsa, dan haka zaSi biyu zan baku," "ko dai in ga canji next semester ko kuma ta fitar da miji, in yi mata aure ta bar mini gida, ta daina tara mini ™arti a" "™ofar gida tun da hankalinta a kan su yake ba karatun ba""." "A harzu™e farida ta ce ""Waccan guzumar yakamata ka bawa wannan zaSin ba kausar ba? Da ta gaji da balaga ta ri™e" "a gida ta™i fitar da miji, ita ma sai a saka mata wannan dokar, ai an yi na Allah, an ri™eta tayi karatu, ko ta fitar da mijin aure ko a san yadda za ayi da ita, dan wallahi nima sai ta bar mini gida ba zan cigaba da zama da zabgegiyar mace a cikin gida ba, kuma kana sakawa ´a´ana doka ba, wallahi ita ma sai ta bar gidan nan """ "Ganin da ya yi idan ya yi magana komai na iya faruwa, ya sanya ya Wauki mukullin motarsa ya fice, ummi tana jin" "abun da yake faruwa ta dake, ta fito daga kitchen ta Waukko takalminta tana gogewa za ta fita." """Ke ummi! Da ke nake na san kin ji komai ai"" ummi ta yi shiru ta sunkuyar da kanta ™asa." """Na gaji da zama da ke a gidana, ina bu™atar space nima, tun da komai ke ce ki ka iya, ´a´ansa ba su iya ba, duk in" "da miji yake ki nemo shi, sai kin bar mini gida ko kuma wallahi ki koma ™auye in da ki ka fito""" "Kausar da take kuka ta ce ""Wallahi maama ta bar mana gida, banza mummuna ko kuma koma waye a aura mata, ta" "rabamu da ubanmu ji yadda ya ci mini mutunci""" "Inteesar ma ta fito falon tana faWin ""Ai wallahi maama ki tarka mata tsummokaranta baya nan, ta bar mana gida," "tuntuni ki ke cewa sai ta bar gidan nan, idan ki ka cigaba da zama da ita wannan dai ba auruwa za ta yi ba, idan ba sadakarta za ayi ba, sadakin ma shi Abba ya biya ba, ko a mayar da ita can ™auyen ta samu dai-dai da ita""." "Ummi ta saka takalmanta, ta tashi zata tafi, farida ta zabga mata wata irin ashar ta ce ""Dawo nan ina magana zaki" "wuce, sai na tsinke ki da mari tukuna, ´ar ™auyen banza daga zuwa cin arzki kin za™e, baya ganin kowa da gashi sai ke, zan yi maganinki, in dai ina numfashi wallahi sai kin bar mini gida. Ya kai ki duk in da zai kai ki, tun da su dangin mahaifiyarki da ´an ™auyen naku ba su da hankali, da ma neman maraba suke yi da ke""." "Ummi ta dan™e wayarta da take vibrating na kiran raihan, zuciyarta na wani irin zafi, idanunta suka cika da hawaye," "yanzu meye laifinta a saSanin da suka samu yau Win, da har aka huce a kanta haka da cin mutunci." "Sai da farida ta gama, sannan ta juya ta kamar hanyar fita, ta goge hawayen da suke shirin zuba, saboda kar raihan" "ya gane, ya matsa mata da tambayoyi." "Kallo Waya ya yi mata ya kawar da kai, dan ko gaishe shi ba ta yi ba, kawai ta zauna, tana ta murza yatsunta." "Ya kunna motar sannan ya ce ""Yau kin shanya ni fa, ga kuma kulolinki na abinci na gode sosai, Allah ya ™ara za™in" "miya""." """Amin"" ta faWa a hankali." "Tsit har suka kusa zuwa ya gaji da shirun yana ta son ya tsokane ta, amma gaba Waya ko in da yake ta™i kallo, waje take kallo, tana fargabar kar Allah ya jarrabeta da abun da zai mayar da ita gagarawa." "Unexpected taga har sun je tana can tana tunani, ta kalli gefe ta ce masa thank you." "Ta fara ™o™arin buWe motar, amma ta ga ya saka lock, ta waiwayo ta sanya idonta cikin nasa, bai ce komai ba ya zuba" mata ido. "Idonta fal hawaye ta ce ""Zan sauka""" """Are you ready to tell me?"" Yayi maganar very serious." "Ta Wan sake yin shiru, tare da sunkuyar da kanta ™asa." """Salma"" ta saci kallonsa sannan ta sauke idonta, tana ta kokowa da hawaye kar su zubo." """Yanayinki ya bayyana komai, kuma kin saka ni a damuwa nima, dan Allah gaya mini, idan ba haka ba zan yi ta" "kokwanto""." "Kawai hawaye ya fara gangarowa daga fararen idanuwanta, wani na bin wani." "Tun tana yi a hankali, har sautin kunkan nata ya fara fita sosai da sosai, ta sanya tafukan hannayenta, tana wata irin" sheshshe™ar kuka mai ™ona zuciya. "Ji ya din ga yi ina ma kowace irin damuwa ce, ya Wauke mata ita duka, idan ba zai iya ba su raba damuwar biyu." "Ya saka hannayensa ya sauke nata, ya zira hannu a aljihunsa ya Waukki handkerchief, ya saka mata a hannunta ya ce" """Ya isa haka, goge hawayenki""" "Ya kira manager a waya, ya ce masa ummi ba ta da lafiya, ba zata shiga shago ba yau." "Ummi ta kalleshi, ya ce ""Mu je yau ki tayani aiki a namu office Win yau""" "Za ta yi magana ya ce ""Mata shhh"" ya ja motar ya bar wurin." "Ta Wan yi shiru tana kallon hanya, ta rasa dalilin da ya sa ba ta iya yi wa Raihan musu." """Mu je ki ga wurin aikina, sai mu je shopping Win, daga nan zaki gaya mini meyasaki kukan?""" "Tayi ajiyar zuciya tana kallon fuskar sa, ""Ko haryanzu ban kai in san damuwarki ba?"" Ta girgiza kai alamar a'a." """To idan kin huce, sai ki gaya mini""" "Suna tafe yana ta Wan jan ta da hira, ta fara sakewa." "Ummi ta sha mamakin ganin wurin aikin su raihan, kuma nan kawai babban office ne na gudanar da ayyukan" "kasuwanci, ba wurin da suke gudanar da kasuwanci ba." "Yadda raihan ya wani maze, ake ta girmama shi, har mamaki ya bata, kamar ba raihan Win da suke hira da wasa da" "dariya ba, ya wani maze." """Raihan wai me ku ke sayarwa ne?""" """Mutane, da masu kukan banza, da matsorata, da ragwaye, sai kuma mun kai sai kawunan mutane mu sayar, kin ga" "kamar ke Win nan, na ajiye ´an china zan sayar musu da idonki ne, da ™afafuwan ki a cire a saka mini"" handkerchief" "Winsa da yake hannunta ta kwaWa masa, yayi gaba yana dariya." "Sagir suka tarar a cikin office Win a zaune, yana jiran zuwan Raihan." "Ummi ta gaishe shi ya amsa, raihan ya ce ""Yaya ya na ganka a nan kuma, lafiya dai ko?""" """Kai haka ka ke yi sai ka ga dama zuwa wuri kake zuwa? Ka shanya mutane suna jiranka?"" Ya jefa masa takarda ya ce" """Signing zaka yi mini""" "Raihan ya ™arewa takardar kallo ya ce ""Wannan Alhaji yakamata ka bawa yayi maka""." """Shi ya turo ni wurinka""" """Amma yaya meyasa zan yi Signing ka fitar da wannan kuWin haka? Me zaka yi da su?""" "Abun ka da mai shaye-shaye a kusa, ya daki tebur ya kalli raihan ya ce ""Wai kuWin nan nake ne? Ina ruwanka ne, ya" "gani ya ce in zo ka saka mini hannu, business zan fara, kar ka Sata mini lokaci""" "Raihan ya juya takardar ya ce ""Sana'ar me?""" """Ban sani ba"" ya bashi amsa." """Ba zan saka hannu a wannan takardar ba yaya ka yi ha™uri, sai dai ka zo mu yi aiki tare a din ga biyan mu, sai ka tara" "kuWin da ka ke bu™ata, amma yana shan wahalar tara dukiyarsa bai kamata a din ga yi masa Sarna ba""." "Kan kace kwabo, sagir ya sha™e raihan, yana zazzaga masa bala'i." "Nan da nan ummi ta rikice, saboda ba ta son faWa ko tashin hankali, take ta fara kuka, tana basu ha™uri." "Yin™uri Waya Raihan yayi, ya hankaWa Sagir, sai da ya kai ™asa." "Ya Wauki takardar ya yayyaga, ya watsa masa cikin kurari da zafin rai ya ce masa ""Get out"" ya Waga murya ya ce ""Idan" "da wani a waje, ku kirawo mini security su fita da shi""." "Ummi ta ce ""Raihan yayanka ne fa, ya zaka yi masa haka?"" Kallon da ya yi wa ummi ne ya sanya ta jan bakinta ta" "tsuke, dan gaba Waya tsoro ya bata jikinsa har tsuma yake yi, kamar wani zaki." "*Khadija ´ar gatan mama, ina gaisuwa Autar manya tamu ta gargajiya, Allah ya bar zumunci, Waukacin jama'a" masoya littafin CUTARWA! ubangiji Allah ya bar ™auna* Ayshercool 8081012143. *CUTARWA!* 26 *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN" "KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN" NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*. "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 26 "Sagir ya mi™e cikin zafin rai ya ce ""Ni ka yi wa haka raihan?""" """Na yi maka Win, da na lallaSaka meyasa ka kai ni bango? Ai sai ka bari na kammala masa aikinsa na bar office Win, sai ka sake rubuta masa wata takardar shi ya sanya hannu ba ni ba""." "Cikin zafin rai Sagir ya nuna kansa da yatsa, yau shi raihan ™anin ™aninsa ya yi wa wannan cin mutuncin." """Zaka ga abun da zan yi maka, komai ya faru ka kuka da kanka""" "Raihan ya ce ""Get out from here, ko na sanya security su fitar da kai""." "Ummi ta ce ""Dan Allah raihan kar ka yi haka, zaku zubarwa da mahaifinku mutunci a gaban ma'aikatansa, kuma kar" "hakan ya shafi zumunci da mutuncinku""" "Sagir ya fice daga office Win rai a Sace, Raihan ma rufa masa baya ya yi, ummi ta bishi da sauri za ta yi magana, ya ce" """Ki jira ni a nan"" ya fice shi ma." "Zama ta yi zuciyarta babu daWi, tana ta tunani, yanzu ace ´an gida Waya ciki Waya suna wannan abubuwan, abun da mamaki." "Sai kuma ta tuna ba abun mamaki bane ba, duba da yanayin na su familyn suma." "Ummi har ta fara gajiya da jiran raihan, ta kira shi a waya, amma ta ga wayar ta sa a office Win tana ringing." "Ta sauke hannunta a hankali, tana cigaba da kallon hanya, Raihan ya dawo office Win, hannunsa Wauke da leda, ya" "ajiye a kan table ya kalleta ya yi murmushi ya ce ""Afuwan na bar ki kina ta jira, bari mu ci wani abun""" "Mi™ewa ummi ta yi ta ce ""Tafiya zan yi, ka rakani na samu abun hawa na tafi""" "Cikin mamaki ya kalleta ya ce ""Meyasa?""" """Au tambayata ma ka ke yi? kamar ba yanzu ka gama hantarata ba, daga gaya maka gaskiya, dama ina cikin wata" "damuwar ka ™ara mini wata"" tayi maganar a shagwaSe tana kai hannunta fuskarta, ya zata da wasa take yi, kawai ya ga ta fara zubar da hawaye." "Da sauri ya ™arasa gaban ta, ya kai hannu zai sauke mata hannunta yana faWin ""Am sorry please, let me explain.." "Ta ja da baya ta ce ""Kar ka sake taSa ni, ni tafiya zan yi""" """To shikenan, na yi kuskure amma dan Allah ki yi ha™uri""." "Ummi ta sauke hannunta ta ce ""Na ji, amma ka mayar da ni""" "Raihan ya ce ""Dan Allah ki zauna ummi, mu yi magana ki yi ha™uri Please """ "Yadda yake ta marairaicewa ne ya sanya ta ga idan ta cigaba da yi masa musu, ba ta kyauta ba, dan haka ta zauna," shima ya ja kujera ya zauna. "Ya kalleta ya ce ""Am sorry ummi, this is the raihan you don't know, ina da ha™uri amma idan aka ™ure ni bani da" "kyau, mutum ne ni mai zafin zuciya da fushi, amma da wuri nake sauka." "Yaya Sagir da Salim, su ne manya, kuma mahaifinmu yayi iya ™o™arin sa a kan inganta rayuwarmu, sai dai sun ™i" "makaranta, sun ™i sana'a kullum sai Sarnar kuWi a kan mata da shaye-shaye." "Ban taSa tunanin haka mahaifinmu ke shan wahala a kan dukiyarsa ba sai yanzu, a haka ma fa aikin da ya sakani iya" "gida Nigeria ne, yadda yake zirga-zirga sai kin tausaya masa." "Sana'arsa ba Waya ba ce ba, mutum ne mai nasibi a harkar kasuwanci, muna shigo da kayan gini daga ™asashen ™etare, ana bamu kwangilar kayan gini, na ofisoshi, manyan ma'aikatu na gwamanti da na ´an kasuwa, kuma muna" rarraba wa kamfanoni da yawa kayanmu a Nigeria da ™asashen ma™wabta. "Ya kunna system Win gabansa, ya shiga nuna mata kayayyakin da suke sayarwa, kama daga ™ofofi, furnitures, kayan banWaki, da sauran kayan alfarma na ™awata gini." """angare guda, mahaifinmu babban dealer ne na shige da ficen kayan masarufi, sai dai an fi saninsa da harkar" "kayan gine-gine, iya kano muna da shaguna sun kai goma sha biyu a wurare daban daban ban da sauran garuruwa. Mahaifinmu duk shi yake kula da ayyukan kasuwancin sa, sai ma'aikatansa wasu lokutan a cuce shi a karkatar da kuWaWen sa, babu mai taimakonsa a cikinmu sai dai ya nemo mu kashe." "Wannan shi ne babban ofishinmu na ™asa, duk da ya ce zai mayar da shi Abuja, duk da haka mukan tafka asara wasu" "lokutan, amma hakan ba ya sanya mahaifinmu shiga hakkin ma'aikatansa, idan an samu riba da yawa kuma, ya kan ™ara musu domin farincikin su da mu baki Waya, to kuma duk da wannan abun sai azo da son zuciya mu ´a´a cikinsa mu din ga cutarsa duk ™o™arin da yake yi mana?""" "Ummi ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Raihan, na ji duk abubuwan da ka faWa, ka na da gaskiya, amma still ka yi kuskure, ba" dan Allah ya fi sonka ya sanya ka zama shiryayye ba har Alhaji yake janka cikin al'amuransa ba. "Yayyenka na bu™atar kulawarka da tausayawa, a wannan halin suna sama da kai, amma ace sai ka yarje musu yin" "wani abu, ka yi tunanin yaya za su ji? Ka na da gaskiya, amma kamata yayi ace ka yi ™o™arin dannewa kun rabu lafiya, abun da ka yi masa bai kyautu ba gaba Waya." "Raihan komai lokaci ne, ina sake jaddada maka, ranar da ba sa doron duniya sai ka din ga ina ma ace, ni ba gani ba," "sha'awa ku ke bani, mahaifina ya rasu, mahaifiyata ban san in da take ba, bani da wa, ba ni da ™ani, haka nan kawai dai rayuwa nake yi. Duk da ka ce yayyenka basa ji, but they are blessing to you idan ka kallesu ´an uwanka ne, ban ce ka ™yale su su yi abun da bai kamata ba, amma gaba suke da kai, su yakamata ace a wannan position Win, amma Allah ya ™addara kai ne ba su ba, haba Raihan, why are you kind to me, amma brother's Win ka ka yi musu haka?""" "Gaba Waya jikin raihan yayi sanyi ya ce ""Haka ne, na yi kuskure kuma na fahimce ki, in sha Allah zan kiyaye gaba ba zan sake ba, raina ne ya Saci sosai, kuma na yi ™o™arin dannewa amma yayi pressing Win na""" """Yauwwa dan Allah ka daina, ba ka ' sanin muhimmancin wasu abubuwan a rayuwa, sai ranar da ka rasa su, wani" "rashin idan ka yi sai ya tafi ya barka da rauni mai raWaWin da har ka koma ga Allah ba zai goge ba, kamar dai ni da na rasa babban masoyina babana, da barinsa duniya ya yi wa rayuwata giSi"" tayi maganar hawaye na kwararowa daga idonta, har jijiyar goshinta ta tashi." "Raihan ya matsa kusa da ita ya ce ""Ummi, dan Allah ki daina koke-koken nan haka, Addu'a ita ce abun da mahaifinki" "ya fi bu™atar mu yi masa""." "Ta jinjina masa kai tana share hawayen ta, ya ce ""Ga lemo na sayo mana, na san is hardly idan kin karya, yau ba ki zo" "mana da abinci ba""" """Na ™oshi, ba zan iya cin komai ba""" "Cikin damuwa raihan ya ce ""Ni gaya mini menene ya saka ki kuka ma tun farko, kin ce zaki gaya mini""" "Ta Wan yi shiru sannan ta ce ""A bar wannan zancen kawai""" """Ba za a bar shi ba, sai mun yi shi, ai al™awari ki ka yi mini""" """Ai ba zaka gane ba""." "Raihan ya ce ""Zan gane, ko ta ina ne yi mini bayani, ina cin maths a aji ai"" yayi maganar yana Wan murmushi." "Ta Wan tsura masa ido, har cikin zuciyarta take jin yardar da ta yi wa raihan, ba ™arama ba ce ba, saboda sosai take" "jin sa a ranta, mutumin da yake ta ™o™arin fuskantar matsalolin ta." """Ina ™arama mahaifina ya rasu, kakata ta karSi ri™ona daga hannun babata, nikaWai kuma suka haifa, mama ta koma" "garinsu, ´an uwanta suka yi ta zuwa a basu ni, amma kakata ta hanasu ni, aka ce mamana ta haihu Wan babu rai, ga damuwar rabamu, ta samu larurar ™wa™walwa, amma aka hana su ni, har ´an uwan mama suka yi fushi, basu sake zuwa sun ce a basu ni ba." "Abubuwa suka Wan faffaru, har kawu yahaya, ya Waukkoni daga gagarawa ya dawo da ni nan, tun da ya kawo ni, ake ta samun issues da family Win sa, Allah dai yayi sai na zauna a gidan, yanzu ma dai wata rigimar ce ta taso, matar kawuna ta ce zan bar gidan na koma ™auye, ni kuma bana son komawa garin nan wallahi, mamana nake son gani, wallahi ko ba ta warke ba ko bola take bi, zan bita bolar mu rayu tare da dai in koma wannan garin da ko sunansa bana son ji, Raihan a™alla na kai shekaru goma sha takwas rabona da mama, kuma ban ji labarin ta rasu ba, kowa ya™i gaya mini sunan garinsu abun da na sani kawai a Maiduguri take." "Ba wanda yake kulani, duk wanda na raSa sai ya tsangwameni, an ce mini mummuna, an ce mini mayya, an aibata ni, to wai ya zan yi nema? zuciyata ta kusa fara ciwo, ban ma san ina na dosa a rayuwata ba, tun a kan cinyar mama nake ganin bala'i da tashin hankali, raihan tafiya kawai nake yi amma na san zuciyata na ciwo, ™wa™walwa ta kuma kamar na haukace nima, abubuwa suna damuna, ba wanda yake zama na gaya masa ya zan yi?"" Wata irin karkarwa ummi take yi, tana magana ba comma babu full stop, wani Soyayyen abu ne da yake cin zuciyarta da ba ta taSa zama ta faWe shi ba, once in her life, yau ta samu chance." "Babu tsammani ta dur™ushe a ™asa daga kan kujerar, tana kuka mai sautin gaske." "Raihan bai san lokacin da ya dur™usa, duk da dauriya da dakiya irin ta raihan, yau da aka zo gaSar da yake jira a zo," "ya ji wacece ummi, ya ji sai dai zuciyarsa ta gaza Wauka, zuciyarsa ta karye, ashe da ba tausayinta yake ji ba, kallonta kawai yake yi bai san meye a ™unshe a zuciyarta ba, a hakan ma ba wai buWa masa rayuwar ta tayi ba." "Shekara sha takwas, ba ta sanya mahaifiyarta a idonta ba, alhalin duk suna raye, bama ta san in da take ba." "Ya sanya hannun sa cikin tattausan hannunta, yana murzawa a hankali amma ya kasa magana, sai saurara sautin" "kukanta, da yake ™ara bugun zuciyarsa." "Dan™e hannunsa tayi sosai a cikin nata, tana ™ara pressure kukanta." """Is ok salma, ya isa haka"" ta girgiza masa kai ta ce ""Allow me, idan na yi kuka ina jin sau™i""." "Ya Wora hannunsa Waya a kafaWarta, amma ya kasa magana." "Ganin kukan nata ba mai ™arewa bane, ya Wago fuskarta yana share mata hawayen da suke ta kwarara ya Wan tura" "baki ya ce ""Nima kin sani kuka, ya isa haka please"" yayi maganar yana cigaba da goge mata hawayen." "Kallon raihan take yi, da girmanta ko Abdul bai taSa kai hannu jikinta haka ba, tana da taka tsantsan da kanta, wa ma" "ya damu da ita balle yayi yin™urin kai hannunsa jikinta? Amma rarrashin nan da Raihan yake yi mata, ji take yi kamar" Wan uwanta da suke ciki Waya ne yake yi mata. """Waye ya ce ke mummuna ce?""" "Ta Wan ja numfashi ta ce ""Mutane"" tayi maganar cikin tura baki" "Hannunsa a kan fuskarta, yana goge mata hawayen ya ce ""Kuma kin yarda?""" Ta jinjina masa kai alamar eh. "Ya girgiza mata kai ya ce ""Kar ki sake sakawa kanki cewa ke mummuna ce, i understand that you are traumatized by" "what people are saying about you, this is common among us. Ke fa malama ce ummi, kin fi kowa sanin Ubangiji gwani ne, kuma ba ya kuskure. Kin manta cikin suratul mu'iminun, aya ta goma sha huWu, bayan Allah ya yi bayanin yadda yake tsara halittar Wan Adam da kansa ya yabi kansa ya ce fatabarakallahu ahsanul kali™in? Ubangiji da ya yi ki ya yabi kansa, kuma sai ki sawa ranki cewa ba haka ba saboda surutun banza na mutane, as from today duk wanda ya ce miki mummuna, ki tabattar kin gaya masa maganar da gobe ba zai ™ara ba, fight for yourself ke ba mummuna ba ce""." """Har gorilla fa wani Wan ajinmu ya ce mini"" tayi maganar wasu hawayen na fitowa daga idonta." "Wani abu mai zafi ya soki zuciyar raihan, banda tsabar rashin mutunci ya za a haWa mutum da biri?." "Amma ya maze ya ce ""Sai kuma ki ka din ga kuka ko?""" "Kamar mara wayo, ta jinjina masa kai." "Raihan ya ce ""Meyasa baki tsinka masa mari ba""" "Ummi ta zare ido ta ce ""Haka kurum ya dake ni, ni bana faWa""" """Ai shiyasa mutane suka rainaki ai, da kin guara masa mari, gaba ba zai ™ara ba ai""" "Ta girgiza kai ta ce ""Ni ban kula shi ba, muna level 3 ma aka kore shi daga makaranta ya yi satar amsa, duk abun da" "zan yi mutane ba za su daina ce mini mummuna ba"" tayi maganar a raunane." """Sun gano weak point Win ki ne, shiyasa suke amfani da hakan suna ya™arki. Ki kwantar da hankalinki na san kawu ba" "zai taSa bari ki koma ™auye ba, and ki ™ara tuntuSawa ko zaki samu wani information a kan in da mama take, zan yi iya ™o™arina na gano miki ita""." "Ummi ta zabura ta ce ""Dan Allah raihan da gaske?""" """I promise you salma, wannan kukan nake son na daina gani sai farinciki a fuskar ki""" """Nifa abubuwan da suke sakani kuka da yawa, ka san alfarmar da nake so ka yi mini?""" """Sai kin faWa""." """Dan Allah ka manta na taSa baka labarin nan, ban taSa yin irin wannan hirar da wani ba, kai ne mutum na farko da" "na ji na nutsu da kai, na yi maka kuka, na rage abun da nake ji a raina, dan Allah kawai ka manta da labarin babu wani abu mai daWi na tunawa a rayuwata, amma for now ka manta da shi, na gaya maka ne saboda na yi maka al™awarin gaya maka abun da ya sani kuka""" "Idanuwanta yake bi da kallo, ya kasa amsa mata maganar, muninta kawai yake so ya gani, amma har ga Allah ya" "kasa, kawai dai ba™a ce, kuma ba™i dai ba muni bane ba." """Kayi magana mana"" tayi maganar a Wan shagwaSe." """Zan yi, amma ba yanzu ba, mu karya ko, zuwa azahar mu yi salla sai mu je siyayyarmu ko?""" "Ummi ta Wan Sata fuska ta ce ""Ko kawai mu canza rana, kaga yau duk sai godiyar Allah""." "Ya jingina da jikin tebur, ya ce ""Kin sani kuka ba, marainiyar Allah, Allah ya ™ara kulawa da ke""." """Amin amma ba na ce ka manta ba""." "Ya shafa sumar sa ya ce ""Kema dai kin faWa ne kawai, tashi in nuna miki aikin da zan kai wa Alhaji na gama""" "Ta mi™e suka koma kan kujera, yadda ya rarraba bayar da zakka, da kujerun umara da na hajji da zasu bayar, da ™arin da za a yi a Wan bawa ma'aikatan na riba da sauransu." "Ummi a ranta ta jinjina dukiya tana nan a in da take, kuma yadda raihan ke gudanar da lamarinsa, ba zaka ce Wan" "mai kuWi ne haka ba, Maryam ce ma dai uwar jin kai, da jin ita wata ce." "Sai da suka yi sallar azahar, sannan suka nufi tafiya, a mota take tambayarsa ina za su je, ya ce mata zata gani." "Ya ja Wan guntun tsaki ya ce ha™ar™arinsa a ri™e yake, zai fara koya mata mota, ya gaji da aikin direba ba a biyansa." """Ai ba ni na Wauke ka aikin ba, kai ka Wauki kanka, amma ba faWuwa ka yi ba ka ke ciwon ha™ar™ari?""" """Ina fa, coach Wina ne na gym, ya sakani Waga wani ™arfe, ha™ar™arina ya amsa""." "Ta kalleshi ta ce ""Wai sai ka ji wa kanka ciwo tukuna, meye na zuwa gym kai ba ™iba ba?""" "Ya rausyar da kai ya ce ""Waye ya ce dan a rame ake motsa jiki, bari na nuna miki ™arfen da na Waga a Instagram"" ya buWe mata wayarsa ya bata." "Suna tafe tana mitar ™arfen yayi girma, daga bisani ta cigaba da yi masa taSe-taSe a wayar." "Suka shiga go slow, yana jiran a basu hannu, ya Wan le™a wayar, ya ga ta nutsu, kallon dogwayen riguna kawai take yi" "tana liking Win su, da takalma da jakunkuna." "Ya Wan yi murmushi, aka basu hannu suka tafi." "Katafaren kantin saye da sayarwa, suka shiga, ummi kamar ´ar ™auye, sai kalle-kalle take yi." """Ta ina zamu fara?""" "Ummi ta ce ""Ko ta ina ne ma""." "Sannu a hankali suke zagayawa, suka fara zuwa wurin turarruka, ya saka hannu ya Wauki wani, ya jefa a cikin trolley." "Ummi ta waro ido ta ce ""Raihan, dubu sha takwas fa aka rubuta, ka manta kuWin dubu sha biyar ne?"" Ya kashe mata ido Waya ya cigaba da Waukar kaya." "Tayi ta magana, amma yayi mata shiru, suka je wurin kayan kwalliya ya kalleta ya ce ""Me ki ke so a nan?""" """To ai kuWin sun ™are""" """Ke ina ruwanki ne, Wauki abun da ki ke so kawai""" "Comb ta Wauka sai ribbon da coacoa butter, dan man yana burgeta ta ce sun isa." """Wai ke ba kya kwalliya ne, ga su hoda da kayan mata""" """Ni bana wata kwalliya"" ta bashi amsa tana Wan kalle-kalle." "Ya Waukko Waya wayar ta sa, yana dube-dube, ya Waukko wasu mayuka ya koma kan mayukan gyaran gashi, suma ya" Wauka. """Wannan me zaka yi da su?""." """Budurwata zan saiwa lefe zan fara tarawa""." "Ummi ta yi dariya ta ce ""Riga malam masallaci, za ta kwashi kayan shiririta""" """Ni ne ma shiriritar ko? Son kowa ™in wanda ya rasa da ni Win nan, Wan kyakkyawan matashi mai gemu, kin san maza" "masu gemu muna da tsada""." """Ai mami ta ce mai ka shafa ya fito""" """Wallahi ban shafa mai ba, girma na yi gemu ya fito""" """Muyi sauri kar na makara komawa gida""" "Ita dai ummi ta zuba wa sarautar Allah ido, ta san dai abubuwan da raihan ya Wauka, sun fi ™arfin kuWinta nesa ba kusa ba." "A wurin biyan kuWi aka yi billing Win sa kuWi masu yawa, ya basu ATM suka cire." "Gaba Waya ummi ta manta da damuwar da ta baro a gida, jin zuciyarta take fes, yau ta faWi abun da yake ci mata" "zuciya tsawon shekaru, kuma ta samu ta yi kuka, an saurareta." """Raihan"" ya Wago ya kalleta ""Na gode sosai da lokacinka, Allah ya saka da alkhairi, ya ja kwanan Alhaji da mami""" "Ya ce ""Da kuma Hajiya"" tayi murmushi ta ce ""Amin, kuma dan Allah da ka je gida, ka yi ha™uri ka danne zuciyarka, ka" "bawa yaya Sagir ha™uri dan Allah""" """Zan yi in sha Allah""" """Allah ya yi maka albarka""" "Kasa amsa mata yayi sai murmushi, ™asan zuciyarsa na hango masa ita tana kuka Wazu." "Suka isa bayan layin su ummi, ta buWe motar ta sauka har ta fara tafiya ya ce ""Ke wannan alkunyar taki tayi yawa," "maimakon ki ce ""Malam bani kayana, ko kin bar mini dubu sha biyar Win taki?"" Ta waiwayo ta jinjina masa kai alamar eh." "Ya fito daga motar, ya Waukko kayan yabi bayanta, ta tsaya cak ta waiwayo ta ce ""Ina zaka ne?""" """Gidan zan biki na kai miki kayan""" "A rikice ta ce ""A'a dan Allah""" """To karSi kayanki""" """To ya zan yi da su, idan aka tambayeni...." """Ki ce da salarynki ki ka saya, ba wasu kaya ne masu yawa ba fa, ya kamo hannunta ya dan™a mata ledar ya ce ""Zan" "je gida na cika al™awarin da na yi miki"" ya juya ya koma motarsa ya tafi." "Cikin mamki ummi take kallon kayan, wai duk wannan nata ne? Amma uban kuWin da raihan ya kashe, dubu Wari da" "sha takwas, kayan mai turare da ciye-ciye." "Cikin matsananciyar fargaba ta shiga gidan, kasancewar Wakinta ne a farko, ba ya cikin main safe contain na gidan, shiyasa ba sa sanin shige da ficenta." "Ta kalli agogo ta san noor tana makarantar islamiyya, da ta kirata ta gani." "Tayi alwala ta yi sallar la'asar, ta zauna ta din ga kallon kayan, wannan mayuka masu uban tsada, ita za ta shafa a" fatarta. "Wai har da hoda, to ita mai za ta shafawa hoda ma? Ta Wau turaren tana sha™ar ™amshinsa mai sanyi da daWin gaske. Ga roll on, kusan kala huWu, wanda kullum cikin dabaru take na haWa alumun, ko ta ji™a gishiri bayan yi wanka ta shafe jikinta, saboda kar ta yi wari." "Wata envelope ta gani a cikin kayan, wadda ba ta san da ita ba, ta Wauka ta buWe taga kuWi a ciki sai takarda." """Assalamu alaikum, brown eyes, this is your first salary, given to you 15th April, spend it well, ga additional na 15k" "making 30k, ki lallaSa na ji daWi na kuma gode da shopping, Allah ya ™ara arziki ummita. Raihan"" galala take bin takardar da kallo, Raihan ya mayar da ita sakarya ma." "Wurin Alhaji ya fara zuwa, ya tarar da mami, da kuma Hajiya tare da Alhajin." "Cikin damuwa mami ta ce ""Raihan sannu da zuwa, ba abun da ya sameka dai ko?""" "Ya ce ""A ina?""" """An ce mini Sagir yaje har office, ya yi yin™urin dukanka, na kira wayarka baka Wauka ba, na zo in ji ba'asi""." "Raihan ya haWe rai ya ce ""In ji wani munafukin ne ya faWa?""." "Alhaji ya ce ""Bai yi maka komai ba dai ko?""" """To aini Alhaji ban gane yayi mini wani abu ba?""" "Sagir yayi sallama, suka amsa banda mami da take sababi tana faWin ""Wallahi dole ka Wau mataki Alhaji, kar a" "kassara mini Wa a cuceni""" "Cikin dakiya Hajiya ta mi™e ta ce ""Sagir, uban meye ya kai ka wurin raihan, ka yi yin™urin dukansa?"" Yayi shiru yana" kallon Hajiyan. "Alhaji ya ce ""Yi masa a hankali, ni na tura shi wurinsa, ban san kuma haka zata faru ba, zo ka yi mini bayanin" "meyafaru?""" "Cikin fusata hajiya ta ri™o rigar Sagir ta ce ""Ba magana nake yi maka ba? Zuwa ka yi kayi rashin mutunci a gaban" "mutane ko sagir? Idan baku yi abun da za a ce baku kyauta ba ba kwa jin daWi ko?""" "Raihan ya cire hannun Hajiya daga jikin Sagir ya ce ""Duk fa baku fuskanta ba, ya zaku Wauki zafi a kan abun da ba a" "gabanku aka yi ba? Ni ne mai laifi abun da na yi wa yaya Sagir yana gaba da ni ban kyauta ba, kuma da niyyar ba shi ha™uri na dawo, bai kamata ba yadda na yi treating Win sa, dan Allah ka yi ha™uri yaya Sagir"" wani irin mugun kallo Sagir yayi masa, tare da tunanin wata shiryayyiyar ce Raihan da babarsa suka shirya, kawai ya juya zai tafi, Hajiya ta bishi a zafafe, Raihan ya ri™eta ya girgiza mata kai, kawai ta fashe da kuka zuciyarta na yi mata zafi." """Jarrabawa ce mai bu™atar juriya Hajiya, ki daina yi masa kuka"" raihan ya faWa da sigar rarrashi." "Mami kuma sai rashin mutunci take yi, tana yaSawa Hajiya magana, Raihan ya dafa kafaWarta ya ja ta suka bar falon" yana rarrashinta. """Gaskiya Alhaji ka saka baki, yaranta ba za su lalace kuma ta din ga nema ta ™wace mini Wa ba, alhalin yaranta na barazana ga rayuwar Raihan ba." "Ummi ta yi ta kiran raihan a waya, amma sai ta ji busy, bama ta shiga gaba Waya, haka ta ha™ura ta ajiye ta tafi" kitchen dan yin sanwar dare. "Farida ta daka mata tsawa, ta ce kar ta kuskura ta shigar mata kitchen, ba ta bu™ata, domin kuwa barin gidan za ta" yi. "A karo na farko da ummi ta ji ko a jikinta, yau ta samu hutu." "Alhaji Tahir ya kira meeting na gaggawa na iyalansa, da manyan manajojinsa da lawyoyinsa gidansa, bayan sallar" isha'i. "Suka din ga mamakin hakan, dan kuwa ba su san dalilin hakan ba, dan bai taSa yi ba." "Raihan yana ma™ale da Hajiya, dan tun Wazu da suka bar falon, sashinta ya koma ya tare yana rarrashinta." """Bakomai ne ya sanya na taraku a halin yanzu ba, sai dan gabatar da wani hukunci da na yanke, wanda na daWe ina" nazarinsa kafin yanke shi. "Daga yanzu Raihan zai ri™e office Wina, na tsawon shekara guda, ni kuma zan koma gefe ina monitoring Win ayyukan" "sa, duk hukuncin da ya zartar kamar ni na yi ne, duk mai bu™atar wani abu, zai yi a rubuce ya kai masa, yana da damar sallama ko Waukar ma'aikata, kar wanda ya zo ya sameni ya sani in yi masa wani abu, wurinsa za aje. Aikinka tu™uru shi zai tabattar da kai a kan wannan kujera mai nauyi, Allah ya tayaka ri™o Muhammad Raihan sabon MD na Tahir and Son's Limited." "Wata irin razana raihan yayi yana kallon mahaifinsu, yayin da Mami ta rangaWa guWa tana faWin ""˜araminsu" "babbansu, ka ga Wan ™aramin sauro mai hana giwa bacci""" "Hajiya da yake zaune kusa da ita ta yi murmushi ta shafa sumar Raihan ta ce ""Allah ya tayaka ri™o babana, Allah ya tsare mana kai""" "Raihan kuwa mi™ewa yayi ya bar falon, zuciyarsa babu daWi ko kaWan Allah ya gani baya so, kuma ya ™udirci a watse ya samu Alhaji." Ayshercool 0808012143 What's app only please *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P27 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da ™amshi." "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 27 "Mami har ta yin™ura za ta bi bayansa, amma Alhaji ya hanata, mami tamkar ta taka rawa, tana kallon fuskar Hajiya," ko zata ga damuwa ko Sacin rai a fuskarta. "Amma sam bata ga hakan ba, sai ma fatan alkhairi da take ta yi wa raihan Win, su kansu su Salim ko a jikinsu, sai dai" "Salim ya Sata fuska ya kalli Alhaji ya ce ""Yanzu idan muna bu™atar wani abun sai mun je wannan yaron ™anin bayanmu ya yarje mana, ni bani da matsala da koma me ka bashi, amma wallahi ba zan je wurinsa neman abu ba, a nemi wani abun kawai""" "Sagir ya ce ""Balle kuma ni, da yayi niyyar dukana, sai dai ace na daina morar komai a gidan nan, da dai ace in je in" "sake neman wani abu a wurinsa wallahi""" """Sagir...." """Shhhh"" ita ma Alhaji ya hanata yi masa magana, duk ya ce su rabu da su." "Raihan wuri ya samu yayi zamansa, gaba Waya ransa babu daWi, saboda sam bai yi farinciki da wannan al'amarin ba." "Har kusan sha Wayan dare, babu wanda ya san in da raihan ya yi, Alhaji kuma yana falo yana jiransa, dan ya san a" daren dole zai dawo ya neme shi. "Aikuwa sai ga shi yayi sallama ya dawo, da ya tabattar kowa ya watse." "Alhaji bai Wago ya kalli raihan ba, har ya zo gabansa ya zauna, a hankali ya ce ""Alhaji""" """Ka dawo ka ce mini ba zaka yi aikin bane ko? Ba ka so na nemi wani, kaima da nake jin daWinka zaka fara bujure mini""" "Jiki a sanyaye raihan ya girgiza kai ya ce ""Ba haka bane ba Alhaji, yayi mini nauyi da yawa, ba zan iya ba wallaahi" "kaima ka san na yi ™an™anta da wannan al'amarin, kuma nine ™arami kar yayyena su ji babu daWi a kan hakan""" """Raihan""" """Na'am""." """Ba lokaci Waya kuma kai tsaye na yi assigning Win ka a kan wannan matsayin ba, na yi addu'a, kuma na jarrabaka ta kowane Sangare, kai Win ne dai zaka iya, yara nawa Allah yake Waukakawa wanda suka kai ka, da wanda basu kai ka" "ba ma? Wani a waje bare ka ke so na Waukko na dan™a masa ragamar dukiyata da kula mini da ku? Ko kuma wannan yayyen naka da ba su san ciwon kansu ba? Ka sani ko takaicin abun da na yi musun, ya sanya su shiryu? Hajiya ce ta bani wannan shawarar, kuma na ga hakan ne ya dace""" "Raihan ya kalleshi da sauri, ya ce ""Hajiya ce ta ce ka bani ragamar kula da harkokinka?""" "Alhaji ya jinjina masa kai, raihan ya yi shiru yana tunani, ya san da mami ce sai dai ayi mutuwar kasko kowa ya rasa," da dai ta yarda ko ta bayar da irin wannan shawarar. "Maganar Alhaji ce ta dawo da shi daga tunanin da ya tafi ""Babban mutum, kar ina yabonka salla ka kasa alwala" "mana, kar ka watsa mini ™asa a ido, i will always be by your side, duk abun da ba ka gane ba, ko abun da ka ke bu™ata i will assist you like a ghost"" yayi maganar yana dariya, wanda raihan ma yayi murmushi." """Alhaji ka Waureni da jijiyoyin jikina, kana faWar maganar nan na ji kamar ka sakani a kurkuku""." "Yayi dariya ya ce ""Ba wata kurkuku, ka san babban abun da ya burgeni? Da ka yi offending Wan uwanka, ka dawo ka" "bashi ha™uri, ka hana abun da ya faru yin tasiri a cikin gidan nan, da kuma tsakanin iyayenku mata""." "Raihan ya jinjina kai ya ce ""Ummi ce ta bani shawarar yin hakan ai, ba idea ta ba ce""." "Alhaji ya sake dubansa ya ce ""Wace ummi kuma?""" """Baka santa ba, ™awata ce bari ne je na kwanta Alhaji, idan na yi bacci wata™ila kaina ya daina ciwon""." """To Allah ya bamu alkhairi, zan saka ranar yi maka walima tare da abokan hulWarmu da ma'aikata, da gabatar da kai" "a matsayin sabon MD""." """Alhaji ri™on ™warya fa ka ce, ko dai wayo ka yi mini?""" """Tashi ka tafi sai da safe"" kamar soko raihan ya tashi ya bar Wakin ya nufi Wakinsa." "Wayarsa ce ta fara ringing, ya tsaya ya Waga." """˜araso sashina ina son ganinka"" ya sauke hannunsa shi ko son yin wata maganar baya yi." "Ya koma ya nufi sashin mami, tana falo tana jiransa, ""Mami, baki yi bacci ba?""" """Ya za ayi na yi bacci, zaka yi mana sagegeduwa, ai bacci bai kama ni ba, dole na din ga bacci da ido Waya. Uban me" "ka je ka cewa Alhaji?""." "Kai tsaye raihan ya ce ""Ce masa na yi ya taimaka ya saukeni daga mu™amin nan""." """Saboda ba ka da hankali ko? Allah ya ™waci abun ya baka, sai ka ce ba ka so saboda shashasha ne kai raihan?""" "Bin mami kawai yake yi da kallo, ta ha™i™ance ta din ga yi masa faWa, shi dai yayi shiru bai ce mata komai ba, babban" "abun da ya bashi mamaki, irin huWubar tsiyar da ta din ga yi masa, har ta yi ta gama bai ce mata komai ba, ya tashi ya tafi, yana mamakin halin mami da tunanin yaushe zata sauya." "Ta kafa wa Hajiya ™ahon zu™a, gashi dai hajiya ta tarar a gidan, amma tun tasowarsu mami ta kanainaye komai, gashi kishi take da hajiya kamar abokiyar gabarta, ta haWe kai da yaranta mata duk sun saka Hajiya a gaba, dan ma duk an" "yi musu aure saura Nihal da ke karatu a ABU zariya, ba ta fiye zama a gidan ba, shikaWai ne a ´an Wakinsu suke shiri" "da hajiya, dan shi har ga Allah bai ga aibun matar ba." "Ummi kuwa daga ita sai noor suka san da kayan nan, ummi ta Soye su a cikin kayanta, tuni ta yi wanka ta fara" "shafawa, sai dai fa kayan kwalliyar ne ba sa gabanta, ita turarukan da mayukan sun fi Waukar hankalinta." "Tayi ta kiran Raihan, daga baya tana ta shiga amma baya Wagawa, tayi wankanta ta shafa mayukanta da turare, tana" sake kiran wayarsa farida ta shigo Wakin. "Gabanta ne ya Wan faWi, ummin na zaune a kan katifa, babu hijjabin nata na gado, ta saka skirt kawai da vest ga hijjabin a gefe, fatarta tana ta ™yallin man da ta shafa, ga ™amshi da Wakin yake yi, ta saki gashin kanta ta sunkuyar" da kai tana danna waya. """Ke!"" Ta daka mata tsawa, ummi ta Wago da sauri, ta ja hijjabi ta saka." """Dalla ki tashi ki wuce ki Wora mana abincin dare"" kallonta ummi take da mamaki, Wazu taje tayi girkin ta koreta ta ce" "ba ta bu™ata, yanzu kuma ta ce wai sai ta taso ta yi." "Da ""To"" ta amsa, ta tashi ta tafi kitchen." "Ga alamar an yi girki, amma duk an jibgeshi an ™i ci, ta duba tukunya wata jallof aka yi ta shinkafa ta yi jagab kamar da shinkafar tuwo aka yi ta, ta kai bakinta ta WanWana, da sauri ta fuzar an zabga uban gishiri da attaruhu, ga mai" male-male a kai. "Hakan ba aikin kowa bane sai kausar, dan farida ta ce ummi ba zata sake shigar mata kitchen ba, ta ™uduri aniyar" "™untata mata, kausar ta yi girki ya ™i ciyuwa." "A daren ta tu™a tuwon semovita, ta sallami kowa sannan ta koma Waki." "Missed calls Win raihan ta tarar, da message ""Call me when you are available""" "Ba Sata lokaci ta kira shi, ya Waga da sallama, ta amsa masa sannan ta ce ""Ka kyauta raihan""." """Da na yi me?""" """Ka fi kowa sanin me ka yi mini ai, sannan ka kashe wayarka, daga baya ka ™i Waga wayata, mun yi da kai muje mu yi sayayya, in saya maka abu sai ka sai abun da ya fi ™arfin kuWina, kuma ka dawo mini da kuWina har da ™ari, kafi ™arfin" "abun hannuna ko?""" """A'a ba haka bane ba, dan Allah kar ki yi mini wata fassara daban""." """Haka ne mana, ni bani da abun da zan baka ko? To ka zo ka karSi kuWin nan and am serious""" "Ya gyara kwanciyarsa ya ce ""Ni fa a cikin damuwa nake, kaina har ciwo yake yi, zaki ™ara mini damuwa""" "Sai kuma ta nutsu ""Wace irin damuwa kuma?""" """Ba maganar waya bace ummi, zan zo in sameki""" "Ummi ta ce ""Amma dai komai lafiya ko? Kar ka sa hankalina ya tashi fa, ka fara gaya mini""" """A'a ba abun tashin hankali bane ba, ki kwantar da hankalinki gobe in sha Allah zan zo""" """To Allah ya kawo ka lafiya, ko menene ka fawwala wa Allah ka ji?""." """In sha Allah, sai da safe"" suka yi sallama, ta gyara shimfiWarta, ta kwanta tana jin ta kamar wata ta daban, ™amshin" da yake tashi a jikinta sai nishaWi take yi. *** """Anty Rakiya, ai in gaya miki da ™yar na yi barci daren jiya, tun da Alhaji ya faWi wannan sanarwar da ™yar na yi barci saboda murna, shi Wan naki da yake ba kan gado ya cika ba, ya je ya samu uban wai ba ya so""" "Rakiya ta ce ""Kin ga raihan da rigima, Allah ya kawo dama yayi fatali da ita, kar ki kuskura ki yarda, ai ke lalacewar" "´a´an can gaba ta kai ki Bilki""." "Mami ta ce ""Can gaba ma, kuma ™o™ari zan yi duk mai yiwuwa in saka masa ido, dan tun a jiyan na kirawo shi na" "™are masa ta tas, yanzu abun da ya rage zan yi, dole in jajirce kar ruWin kuWi ya sanya shima ya fara biye-biye in yi biyu babu, shima ya lalace aure zan yi masa yaya, ai zai iya ri™ewa""" "Yaya rakiya ta ce ""Ke bilki""" """Wallahi yaya rakiya, kar in je ya lalace mini in shiga uku, idan na yi masa aure, sai ma yafi mayar da hankali a kan" "kasuwancin uban, ya san yana da nauyi a kansa, duk da ba ma'abocin kula mata bane ba, amma kin san kuWi, yadda ya samu wannan babban matsayin yakamata ace yana da cikar kamala ta aure kuma""" """Wannan gaskiya ne, to da mai zai hana ki haWa shi da Safiyya, ayi ´ar gida kawai""" "Mami ta ce ""Wallahi kuwa, tuwona naina sai dai kin san shi, ba a iya masa, zan tuntuSe shi da zancen idan har ya" "amince bani da matsala, amma dolensa yayi aure, hakan zai ™ara sanya ma'aikatan su girmama shi""" "Suka cigaba da hira, Anty rakiya na ™ara ziga mami, da yadda za ta Sullowa lamarin hajiya, ta kankane komai, da" "kuma muhimmancin aurar da raihan, mussman idan suka haWa shi da Safiyya, dan ™arafafa zumunci." *** "˜urii raihan ya yi wa ummi da ido, yadda take ta yi masa dariya." """Ni ko? Ni zan gaya miki damuwata ki saka ni a gaba kina dariya, wasu abubuwan duk shawararki na bi, ™arshe na" "rufta kuma kin zo kina dariya""" """To ai kai Win ne, yadda duk ka tashi hankalinka dole ka bawa mutum dariya. Ni da na zata wani abun da ba a so ne, da farko dai congratulations mai girma MD"" hararta yayi yana kallon wayarsa." """Attention"" tayi maganar tana kallon sa." "Ya juyo yana kallonta shi ma ""Ka saurareni, mu ajiye wasa da komai a gefe, zan yi magana a matsayina na yayarka" "ne"" ya haWa hannyensa biyu ya yi tagumi ya zuba mata ido." "Ummi ta ce ""Ba bakina zaka kalla ba, ka saurareni da kyau, a matsyinka na mutum mai muhimmanci da ba zan" "manta da shi ba, ina fatan Allah ya haWa ni da kai a aljanna a majalisar Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam, kuma duk mai son ya tashi da annabi Sallallahu alaihi Wasallam sai ya kiyaye cin hakkin mutane." "Kai mutumin kirki ne raihan, kar ka bari kuWi da shugabanci su yi wasa da imaninka, ka ji tsoron Allah, ka ji tsoron Allah ka ri™e gaskiya da amana, kar ka cuci kowa kar ka ™as™antar da kowa, yayyenka ™annenka ma'aikatanka da duk wani na ™ar™shinka, ka kula da su bisa amana, kar ka yi son zuciya, kuma kar ka saka a ranka lallai sai kowa ya soka, kawai ka yi dan Allah." "Abu na gaba, dole ka rage wannan jin kaWe-kaWen, ka mayar da hankali a kan azkar, da addu'a Ubangiji ya dafa maka yayi maka jagora, ya rabaka da dukkanin abun ™i." "Sannan idan Allah ya sa ka tashi yin aure, a yanzu ko a gaba, ka samo mace ta gari, wadda abun da ka ke da shi, ba zai rufe mata ido, ta ja ka ga hallaka ba, danmu mata mutane ne masu kanmu da yawa, tsaf sai wata ta yi yin™urin" "mallakarka da dukiyarka ta rabaka da kowa, kar ka auri mace dan kai kana sonta kawai, ka duba makomar zuriyarka" "da ahalinka, kai mutumin kirki ne zaka iya babban mutum, ka yawaita saurara tarihin salihan bayi da yadda suka gudanar da rayuwarsu mussaman ta fuskar shugabanci, hakan zai ™ara sanya maka tsoron Allah, Allah ya tayaka ri™o Muhammad Raihan""" "Jikinsa gaba Waya yayi sanyi, kalaman ummi maimakon su kwantar masa da hankali, tayar masa da hankali suka sake yi, tare da jin tamkar ta sake Waure shi da jijiyoyin jikinsa." """Ummi wallahi an scared, ba zan iya ba, jagoranci abu ne mai wahala""" """Haba madubina, kai kake ™o™arin koya mini jajircewa, kai kuma in ga gazawarka? A'a kar ka watsawa Alhaji ™asa a" "ido, zaka iya ka ji""" Yayi shiru bai ce komai ba. "Ta ce ""Ka ce to mana""" """Ba zaki gane a yanayin da nake ba ne""." "Ummi ta ce ""Eh ba zan gane ba kam, karSi kuWinka"" tayi maganar tana ajiye masa envelope Win da ya saka mata kuWi" a kan tebur. """Šauke tun kan ki fusata ni, na yi miki rashin mutunci a gaban mutane""" "Da mamaki ta kalleshi ta ce ""Amma raihan idan ka yi mini haka ba ka kyauta mini ba, kuma ba zan ji daWi ba"" tayi maganar muryarta na rawa, dan tuno shi tayi ranar da suka je office Win su, da ya burkice sai da ya bata tsoro." "Ya tashi tsaye ya ce ""Bari na ™arasa office, idan na samu kaina zan zo mu tafi gida, idan kuma aiki yayi mini yawa zamu yi waya"" ko amsarta bai jira ba, yayi waje ya barta da kuWin." "Sai da ya fita manager ya ce ""Ummi, me aka yi wa mutumin ne na ga yana cika yana batsewa?""" "Ummi ta ce ""Rigima kawai yake ji""" """Ai nima na ga alama, shiyasa ban kula shi ba""." "Abu kamar wasa, aka yi ta shirin yi wa raihan liyafa, ya so ummi ta je, amma ta ce ba zata ba." "Abokan hulWar Alhaji Tahir wasu sun ga wautarsa, na bawa raihan jagoranci babban business irin wannan, matashi mai shekaru 23 dan ma yana da siffar kwarjini da girman jiki, amma kallo Waya zaka yi masa ka san yaro ne." "Sai dai ko a kalamansa na godiya, da na kama aiki, sun tabattar wa da mutane ™araminsu babbansu ne, kamar yadda Alhaji Tahir yake faWa, wanda wasu maganganun ummi ce ta gaya masa abun da zai ce, dan Alhaji Tahir ya sanar masa ya shirya kalaman da zai faWa ranar liyafa." "Aka yi taro aka watse, ya turawa ummi hotunan abun da aka yi, ta Wauki hotonsa guda Waya ya sha coat, ™uruciyarsa" "ta fito sosai, sai dai ya tsare gida babu fara'a, ta saka shi a status da caption na ""Allah ya tayaka ri™o ™anina, MD Muhammad Raihan""" "Ta kai awanni biyu da yin status Win, da ta buWe what's app ta tarar da sa™onni, na tambayar waye shi, ciki har da" "yaya magaji, babban wanda ya fi bata mamaki shi ne message Win maryam, tun da raihan ya haWa su, suka yi magana maryam ba ta sake kulata ba, idan ta yi mata magana ma, sai ta ga tana shareta, dan haka ita ma ta daina kulata, sai yanzu taga message Win ta, wai ya aka yi ki ka sani?." "Ummi ta yi mata reply da ""Shi ya gaya mini""." "Maryam ta ce ""A ina ku ka haWu ya gaya miki?""" """Muna gaisawa idan zai wuce ta wurin da muke aiki ne""." "Ta yi reply da ""Dan Allah ki cire shi, ba kowa ya sani ba, kar azo hakan ya bashi matsala"" Ummi ta daWe tana jujjuya" "message Win, ita mutum nawa ne ma a what's app Win nata. Ta ga ita kanta maryam Win, ta saka hotunan sun fi goma, kodayeke wata kusan ta fi wata, dan haka ummi ta goge." "Tamkar jira yake ta goge, ya ce ""Meyasa ki ka goge status Winki?""" """Bakomai""." """Akwai dalili mana, saboda Maryam ko?""." "Abun ya bata mamaki, kan ta yi magana ya sake turo wani sa™on ya ce ""Muna tare take nuna wa mami status Win" "naki ai, ita take saka miki data da zata ce ki cire abu kuma ki cire? Ina ruwanta, ko haifarki tayi da zata bani umarni ki bi? Akwai mutane a wurin ne ya san na ™yale maganar, ™arewa gobe in Allah ya kaimu hira za ayi da ni a wani gidan jarida. Dan Allah ki daina bari ana raina mini ke bana so""" "Karanta sa™on nasa ta din ga yi, tana ™o™arin bawa sa™on damar yin tasiri a zuciyarta, amma ta kasa." """Dan Allah ki sake duba wani hoton, ki Wora ni ki yi mini addu'a, tun da ba ki je taron ba Please""." """Yanzu ka gama cewa a daina sani abu in yi, ai ba kai ka saka mini data ba"" ta tura masa tana dariya." "Emojin dariya ya tura mata ya ce ""Ta kaina zaki fara kenan? Ni ki ka raina ko?""" """Kai ka mayar da ni haka ai, ina salihata ka koya mini surutu""." """Dama can kin iya abinki""" """To na ji, sai da safe bacci nake ji""" """ ya kaimu"" ya rufe data ya ajiye wayar, ya lumshe ido yana tuno moments Win su tare, ba zaka taSa cewa ummi na" "magana ba, dama ce kawai ba ta samu ba, amma tana da baki sosai""." *** "Alhaji Tahir kallon mami yake yi, bayan ta gama kora masa bayanin abun da take so." "Ta kalleshi ta ce ""Wai ya ka yi shiru kana kallona ne?""" """To ai abun ne na ji shi banbarakwai, guda nawa raihan Win nawa yake zaki ce ayi masa aure yanzu? Daga Wora masa" "wannan Wawainiyar sai kuma ki ce ayi masa aure?""." """To ai shine cikar kamalarsa, ya samu matsayi ya zamana yana da iyali, dole zai nutsu ya mayar da hankalinsa, ko so" "ka ke na saki jiki shima ya lalace? Ni dai dan Allah ka taimaka ka amince""" "Alhaji ya ce ""Ai ni bani da damuwa, in dai ya amince yana so shikenan, Allah ya sanya alkhairi""" """Yauwwa, dan Allah ka tayani shawo kansa, ka san ko budurwa ba shi da ita, ko zancen na yi masa sai ya sha kunu," "dan Allah ka tayani lallaSa shi, ko da Safiyyar Anty rakiya a haWa shi""" "Ya kashingiWa ya ce ""Wannan ba hurumina bane, kin san takura wa Wa ba ya cikin tsarina, ku tattauna kawai""" Tayi ajiyar zuciya ta jinjina kai. "Mami ta din ga fargabar tunkarar raihan da maganar, haka nan ta dake da safe ya shiga gaisheta zai fita office, ta" "Waukko masa zancen, aikuwa ya haWe rai, ya ce ""Dan mami ki daina wannan zancen, abokaina kowa ba wanda yayi aure sai ni, kawai na tsufa da wuri, kuma matar ma ki rasa wa zaki zaSar mini sai wannan marar kunyar, ni ba zan auri matar da ba zan iya tan™warata ba, yarinyar da bata da kunya, ni bana so""." """Raihan, cikar kamalar mutum iyali, ace kana da wannan matsayin baka da aure, ai sai a rainaka, kuma ganin kai" "baka da ko budurwa ya sanya na zaSa maka, aure yana ™arawa mutum kamala""" "Ya ce ""To mami na ji, amma dan Allah ki ™yaleni, idan lokaci yayi zan yi miki magana zan yi auren, amma ni yanzu" "wallahi ban yi niyyar yin auren ba, kuma da kaina zan samo budurwa da zan aura, ummi ta ce in nutsu in samo mace ta gari""." "Cikin mamaki mami ta ce ""Wacece ummi kuma?""" "Ya mi™e tsaye ya ce ""Kar ki damu mami, ni dai ki bar wannan maganar""" """Wallahi ba zan barta ba, dole ka yi aure dan ba zan zuba ido ka lalace a banza ba, ko wata ta lallaSa ta lalataka ba," "wato ni nake yi maka kallon salihi, har mai baka shawara ce da kai a waje?""." """You should thank God, shawarar kirki take bani, ita ta saita ni a hanyar da na ci jarrabawar Alhaji"" daga haka ya fice" ya bar falon. "Abu kamar wasa, raihan har ba ya son shiga sashin mami, dan ta fara hura masa wuta, shi ko zancen ba ya so." "Yanzu Ummi haWuwa da raihan yana bata wahala, saboda yadda aiki ya saka shi a gaba, ba shi da cikakken lokacin" kansa. "Yau ya kirata a waya ya ce mata zasu fita, zai zo ya Wau excuse a wurin manager." "Da azahar ya zo ya sameta, lokacin ta gama aiki, tana ta tsokanarsa MD, yayi mata shiru yana hararta." "Ta bashi wayarta ta ce ""Raihan, dan Allah ka buWe mini Instagram""" """Me zaki yi da shi?""" "Ta ce ""Kallon abubuwa zan din ga yi""" """Wai wannan wayar taki, da ke da ita waye ya girmi wani? kalli yadda ta ci ™aniyarta""" """To sai ka bani taka ai"" tayi maganar tana hararsa." "Ya ce ""Kin samu, ciro mini layukana ki Wauka""" """Ni da wasa nake yi, ka buWe mini dan Allah na kasa buWewa""." "Raihan ya ce ""Ke Instagram ba zai hau wannan dattijuwar wayar taki ba, ai na ce ki Wau tawa, ba abun da zaki ce na baki na hanaki""" """Da wasa nake yi maka, ka buWe mini"" tayi maganar tana mi™a masa wayar tana Sata fuska kamar ´ar yaye." """Da gaske na bar miki wayata ummi, kawo wayar taki mu yi exchange na layukan""." """So kake ace na fara sata ko? Me nake sayarwa da zan mallaki wannan wayar?""" "Ya ce ""Sai ki ce ke ™awar MD ce""" """A'a nice ma MDn, tun da ba zaka buWe mini ba shikenan"" ya karSi wayar ta ta yana dubawa, ya ce." """Tashi muje mu dawo da wuri""" """Ina zamu je?""" """Budurwata zan sai wa wasu kaya, mu je ki tayani saya, za ta yi ki a jiki, bana son na sai mata wanda zai yi mata" "yawa""." "Ta harare shi ta ce ""Kuma saboda ka raina ni, da ni zaka gwada? Daga baka mu™ami ka fara kule-kule, guda nawa ka" "ke da ka fara yin ´an mata"" wani irin kallo yayi mata, tayi shiru, ta zata maganar da tayi ne, ta Sata masa rai." "Shi kuwa hoton da ya gani ne ya bashi mamaki, hotonta da noor, gashin kanta kamar aljana." "Sai dai yayi tunanin ko sakawa tayi, amma ina ummi take da wata wayewar saka gashi." """Tashi mu je"" ta tashi tabi bayansa, a ranta tana fatan Allah ya sa ba haushi ya ji ba." "Ita kanta mamakin kanta take yi, yadda take bin raihan duk in da ya ce suje, ba tare da musu ba, yanzu ta daina" "fargabar shiga motarsa, kodayeke zuciya na son mai kyautata mata, kuma bai taSa yi mata wani abu na rashin Wa'a ba." "Suna tafe a motar, ta ciro leda a jakarta ta ce ""Gashi, dama ina ta jira mu haWu, kuma saura ka ce baka so, sai ka je" "gida zaka duba""" "Ya amsa mata da ""To babbar yaya""" "Wani ™aton shagon sayar da kayan sawa suka je, suka shiga raihan suka gaisa da matar da ke shagon." "Ya nuna mata ummi ya ce ""Yauwwa hajjaju, ban san size Win da take sakawa ba, amma ga wata mun zo tare da ita, ki" "bata ta gwada, idan dai ta yi mata dai-dai, ita ma za ta yi mata." "Matar ta ce ""Masha Allah, bisimillah, muje to ka zaSa sai ta gwada""." "Tarin abaya ne a wurin da suka je, kala-kala na kece raini." "Ya kalli ummi ya ce ""ZaSo Waya wadda za ta yi mata kyau sosai""." """To ai ban san ya take ba, ko wanda ta fi so ba, fara ce ko ba™a?""" """Ina ruwanki da kalarta? to black beauty ce""" "Ta tsaya ta kalleshi ta ri™e ™ugu ta ce ""Daga baka office, ka fara kashewa ´an mata kuWi ko? Alhaji ya sani?""" "Raihan shima ya ri™e ™ugu ya ce ""Yau nake ganin ikon Allah, ke ina ruwanki ne? Wai ce miki aka yi Wan zaman banza" "ne ni? Šauki muje akwai in da zamu je""." "Wata blueblack ta Waukko mai matu™ar kyau, matar ta nunawa ummi in da zata shiga ta gwada rigar." "Tsayawa ta yi a gaban mudubin Wakin, tana ™arewa kanta kallo sanye da rigar, yau dai sau Waya a tarihin rayuwarta," ta saka doguwar rigar abaya da take matu™ar burgeta. "Ta ri™e Wan kwalin rigar a hannunta, ta zubawa mudubin ido, ta tafi tunani, ta zubawa mudubin ido, tana hango" "rayuwarta ta baya a ciki, cike da tozarci da ™as™anci, da rashin galihu kamar mara amfani, shigowar raihan rayuwarta ya bata lokacinsa, duk hankalinsa saboda kawai ya sakaya farinciki. A ranta take addu'a 'Allah idan ina da rabon yin aure a duniya, Allah ka kawo mini miji na yi aure, kar na yi aure na kasa rabuwa da raihan' saboda sosai take jin sa a jikinta." "Ummi bata san adadin daWewar da ta yi a tsaye ba, saboda gaba Waya ta bar cikin hayyacinta." "Raihan gajiya yayi da zaman jiran ummi, kawai ya ™wan™wasa ™ofar Wakin amma shiru, kawai ya tura ™ofar da sallama." "Kamar gunki ya ganta a tsaye hannunta ri™e da Wan kwalin rigar, hawaye ya wanke mata fuska." "Sandarewa yayi a tsaye, ta saka siririn ribbon ta Waure gashin, ta sake shi har tsakiyar bayanta." "Ganin raihan ta cikin mudubi daf da ita ne, ya sanya ta dawo hayyacinta a razane, kokowar rufe kanta ta fara yi." A hankali ya saka hannu ya Waure zaren rigar ta baya. "Ya saka hannu ya kamo gashin da ya sauka a bayanta, tsigar jikinta ce ta tashi, ta waiwayo da sauri, ™are mata kallo yake yi. Rigar ta yi cif a jikinta, dirarriyar mace ce ta gaske, ba™ar fatarta kawai mutane suke kallo, amma daga" "™irjinta zuwa ™ugunta komai dai-dai jikinta, kasa daina kallonta yayi, karo na farko kuma da yau ta kalli raihan a wani abu daban ba ™aninta da take yawan faWa ba." "(Team a bamu daga farko, ku yi Allah ku din ga dubawa a watpad Please )" Ayshercool 08081012143 What's app only *CUTARWA!* *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P28 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 08081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 28 "Ajiyar zuciya ya sauke, ya sanya hannunsa a aljihunsa, ya ciro wayarsa." Ya shammaceta ya fara Waukar ta hoto ta cikin mudubi. "HaWe rai ta yi ta ce ""Meyasa zaka shigo mini ba izini? Ni ka fita""" """Na yi knocking, na kuma yi sallama, duk baki amsa ba, kin bar ni a tsaye ina ta jiranki, kin shigo kina kuka, idan ma" "dan in bar miki rigir ne ki ke kuka, ba zan baki ba, fito mu tafi""" "Ba tare da ta saki fuska ba, ta ce ""Ni ka fita na cire rigar""" "Ya basar ya ce ""Ki batta a jikinki, ki zo mu tafi""." """Dan Allah ka fita na cire"" tayi maganar a raunane tana Soye jikinta." "A hankali ya taka ya nufi hanyar fita, ya sake waiwayo wa, tana tsaye jiran ya fita ta canza kayan." Ya fita ya koma reception. "Ba ™aramar kunya ce ta kama ta ba, ganin da yayi mata a haka, gashi dai doguwar riga ce, amma ta kasa manta irin kallon da yayi mata, da ya sanya ta shiga wani yanayi da ba ta san menene ba, gaba Waya sai ya canza mata, kamar" ba raihan Win da ta sani ba. "Ta mayar da hijjabinta, ta fito da rigar a hannunta, matar ta kallesu ta ce ""Rigar ta yi?""" "Ya ce ""Eh, bamu wasu kalolin a haWa da wannan, su zama biyar sai takalmi uku da zai shiga da kowacce"" komai da" "ummi aka gwada, kuma ba ta kawo komai a ranta ba." "Šan nazarinta ya din ga yi, ko fushi take yi da shi, amma ya lura kawai ta tsorata ne, ta kasa sakin jiki ma tayi masa" "magana, dan abu ne mawuyaci ka ga ummi ta yi fushi, dan zai iya cewa bai taSa ganin tayi ba, idan ma abu bai yi mata daWi ba, sai dai ta yi shiru." "Suna tafe a hanya ya cigaba da yi mata hira, kamar bai ga komai ba, yana koWa kyan da kayan suka yi." "Sai dai gaba Waya shima jikinsa yayi sanyi, basarwa kawai yake yi." "Wani restaurant suka je, yayi reserving VIP, aka kawo musu abinci kala-kala, amma ummi ta ce ba za ta ci ba, ya" gama kawai su tafi ita hankalinta yayi gida. """Amma mussman saboda baki je walimar nan ba na shirya mana wannan""" """Sai ka ce wani film, ni ka yi sauri mu tafi, kar na je gida na kasa kare kaina""." """Da na san zaki watsa mini ™asa a ido, da ban kashe kuWina ba, i did all this because of you""" "Ta Wan kalleshi ta ce ""Ni ban taSa cin abinci a waje ba, dan Allah ka yi ha™uri""" "Raihan ya ce ""Zan fita na baki wuri ki ci, amma idan ki ka yi mini haka ba zan ji daWi ba""." "˜arshe dan kar ya ji haushi, da ™yar ta cakala ta ci, suka tafi gida." "A hanya yake ta ce mata tayi ™o™arin rarraba CV Win ta, ko Allah zai sanya ta samu wani aikin da ya fi wanda take yi." Ta ce masa zata jarraba yin hakan. "Raihan ya dage sai ya mayar da ummi ´ar gayu, ta hanyar kaita wurare da zasu Webe mata kewa, ba tare da ™etare" iyakar addini ba. "A Wan fitar nan da ummi suke yi, take ganin mata kala-kala, masu dressing kala-kala, ba ta sani ba ko rashin shiga" "cikin mutane ne ya sanya ita duk ba ta iya wannan abubuwan ba, hatta Waurin Wan kwalin da ta kan gani a kan mata yana burgeta, amma ita ba yi take yi ba, daga aikin gida sai makaranta ba ta da wani hope balle tayi tunanin wata kwalliya." "Da Raihan yaje gida ya duba ledar da ummi ta bashi, sabon agogo ne kar, da links sai littafin azkar babba, da carbi" counter. "Ta yi rubutu kamar haka ""Allah ya taya ri™o mai girma MD, wannan ce gudunmuwata, ban san me kake bu™ata ba," "amma ina fatan ba zaka raina kyautar yayarka ba, Ummi""" "Ya yi murmushi a hankali ya ce 'Kin rama kenan, a ta™aice kin dawo mini da kuWina'" "Ya kirata a waya, sai dai wayar a kashe." "Ya kashingiWa yana tuno ummin, mussaman Wazu da ta saka doguwar rigar abaya, tayi wani irin kwwarjini da kyau," "daga cikin abun da ya Wau hankalinsa dogon gashin ta har tsakiyar bayanta, ya fara tunanin anya ummi ba ta haWa dangi da wani ahali na yankin ™asashen ™etare ba? Idonta da gashinta, sun nuna hakan." """You are beautiful fa ummi"" ya faWa a fili ba tare da ya shirya yin hakan ba." "Dubu talatin Win nan da ya bata, dubu biyu ce tayi saura, dan sai da ta saya wa kawunta turare, ta saya wa Abdul, sai" "´ar Wakinta wato noor, har da su farida, amma kausar ta yatsuna fuska ta ce Allah ya kiyaye ta shafa wannan abun kamar ´ar bori, suka bar ta da abun ta." "Duk da abun da suka yi mata, ummi ta ji daWin murna da addu'a da dr. Yayi mata, hakazalika Abdul ma yayi mata" "addu'a sosai, mutuniyarta kuwa kasa zama wuri Waya tayi, dan ´ar tsana ta saya mata." "Ummi ta yi mamakin yadda aka yi kuWin ma suka isheta, ba ta taSa tunanin haka yi wa mutum kyauta yake da daWi" "ba, ayi ta yi maka addu'a." "Kwanaki biyu da fitar su ita da raihan, tana Wakinta tana tilawa Abdul yayi sallama, ta kaste karatun tare da amsa masa." "Ya mi™a mata ledar hannunsa, ta karSa tana kallonsa bakinta fal tambaya." "Kan tayi masa tambayar ya ce ""Wani guy ne muka haWu a waje ya ce na baki, wani Wan dogo mai haske"" gaban ummi ya faWi, ta san ba wani bane face raihan." "Abdul bai sake yi mata wani bayanin ba, ya fita daga Wakin." "Jikinta na rawa ta hau duba kayan, dogwayen riguna nan ne da suka sayo, har takalman da komai." "Da sauri ta tashi ta le™a ™ofar Wakin, ta tabattar babu kowa, me raihan yake nufi ne? Wannan kayan idan aka" tanbayeta ta ce a ina ta samu? "Layinsa ta fara kira, ya Waga a nutsensa tare da amsa sallamar da tayi masa." """Raihan, shine ka bawa Yaya Abdul wannan kayan ya kawo mini, idan aka tuhume ni a ina na samu me zance? Kar ka" "janyo mini matsala fa""" """Kar ki ji komai ki ce ni na saya miki, saboda na fuskanci kina so, budurwa ce ke ba tsohuwa ba, dan haka mace sai" "da kwalliya, ni ina da yayye da ™anne mata, duk in da mace take tana bu™atar kulawa, a kan bu™atunta na yau da kullum, kar ki ji komai yayata, ki yi kwalliyarki dai-dai da addinin musulunci, Allah ya kawo mana abokin rayuwa na gari"" maganar sa ta ™arshe, da yayi addu'ar sai ya ji wani abu mara daWi a ™asan zuciyarsa." "Ya kashe wayarsa, ummi ta bi kayan da kallo, ina ma zata iya amfani da kayan nan, ta tashi ta kulle ™ofar Wakin, ta" "Wauki kayan tana gwadawa Waya bayan Waya, karo na farko da ta Wauki jambakin da yasa mata wancan karon, ta ™ara tisa shi a kan jajayen laSSanta, ta saka kwalli a idonta." "Ta ™urawa kanta ido a gaban mudubin, ta din ga juyi a tsakiyar Wakin, wai yau ita ce ta saka wannan kayan masu" "tsada, ta kalli takalmin ™afarta mai tsini, ta din ga kaiwa tana komowa a Wakin." """Allah ya ™aro maka arziki mara yankewa, ya yalwata maka duniya da lahira"" hakanan ta ji ina ma ya ga kayan a" "jikinta, har da janbaki ta saka yau, abun da yake so ya mayar da ita ´ar gayu." *** "Gaba Waya farida ta kasa sukuni, tun da mijin inteesar ya ce zai ™ara aure, suke yawon neman asiri, amma babu abun" "da ya sauya, ga azabar takura daga dangin miji, da gori na cewa ita juya ce." "Da ya ce kan ya ™ara auren zai canza mata gida da furnitures, amma babarsa ta ce bata yadda ba, da wanne zai ji, kuWin da zai kashe yayi wani auren, ko kuma wanda zai kashewa juya, da ma tana haihuwa ne da sau™i." "Gefe ga kausar dr. Ya ™ara hura mata wuta, a kan lallai ko tayi karatu, ko sai ta fitar da miji." "Farida kuma ta yi alwashin, sai ummi ta koma ™auye ta bar mata gida, ko kuma ta fitar da miji itama, dan ba zai yiwu ya takura wa ´ar ta ita kaWai ba." "Ga noor wani irin rashin ji take yi, ba ta shakkar farida ko kaWan, tsagera ce ta gaske, ummi ce kawai sai dr. Suke iya tan™warata, dan ko Abdul sai ta ga dama take jin maganar sa, dan ta ce faridan ba ta sonta, su inteesar kawai take" "so, ita kanta ummi tsagerancin da noor take yi da ™anan shekarun nan, yana bata tsoro, amma babu yadda ta iya, tana yi mata addu'a, tare da yi mata fatan shiriya." "Gashi farida ta Wora laifin hakan a kan ummi, wai ita take zigata, take hurewa ´ar ta kunne." "Kamar a baya da duk abun da za ayi ummin ba magana take yi ba, haka yanzun ma, ba wani abun take cewa ba, duk" abun da za ayi sai dai tayi shiru. "Babban abun da ya Waga mata hankali, bai wuce kawu Yahaya da ya je gagarawa, ya dawo da katin bikin Yaya magaji" "ba, kuma ya tabbatar mata da ita za su je bikin nan, kuma a yadda yayi maganar umarni ne kawai ba wai neman yardarta ba." "Ta amsa masa da to, amma ™asan zuciyarta wani irin lugude take yi da fargaba, da fatan Allah yasa ba da sun je za a" "baro ta a can ba, dan kuwa farida ta ™ara matsa lamba sosai da sosai, ta addabi ummi da gorin rashin aure da kuma" ™ara tabattar mata da barin gidan. "Gefe guda kuma, abokin shawarar ta ta, ya zama very busy, wataran sai su wuni ma basu yi waya ba, ga tafiye-tafiye" "da suka sako shi a gaba, saboda importing na kayansu, nan da nan kuwa ya fara rama, duk ranar da zai dawo gari, sai ya yi wa ummi waya tayi masa abinci, ya aika a karSo masa ba zai ci na gida ba." "Alhaji Tahir ya sha suka da caccaka, a kan yadda ya Wauki ragamar babban kasuwanci kamar wannan, ya dan™awa raiha, a matsayinsa na ™aramin yaro, Alhaji Tahir ya toshe kunnensa, dan kuwa bai ji zai canza ra'ayi ba." "Abunka da mata da miji, mami tayi ta lallaSa Alhaji, har ya amince da maganarta a kan raihan yayi aure, amma ya ce" "ba ruwansa da zaSa wa raihan Win matar aure, balle auren ya™i daWi ace laifinsa ne." "Shima Alhajin yayi iya ™o™arin sa wurin fahimtar da raihan muhimmancin ace yana da iyali yanzu, tun da ya samu" matsayi. "Raihan ya ce ""Wai Alhaji da wanne zan ji?, tsufa zan yi da wuri, ka manta nauyin da ka Wora mini?""" "Alhaji ya ce ""Ni meyasa ban tsufa da wurin ba?akwai riba a cikin yin aure da wurin babban mutum, aure ba takura" "bane ba, kwanciyar hankali ne da nutsuwar zuciya ka yi tunani a kai""." "Raihan ya ce ""To Alhaji zan yi, zan yi shawara da hajiya""" "Alhaji ya ce ""Ba maminka ba?""." """A'a Hajiya""" """Šan gidan Hajiya, ni ba zan bayar da shawara ba sai Hajiya kenan? Ai shikenan babban mutum""." "Gidansu ummi kuwa yau gaba Waya jikinta babu daWi, ta gaji sosai da sosai, dan farida ba™i tayi, kan ummi sai ciwo" "yake yi, kamar za ta yi zazzaSi da ™yar ta lallaSa ta yi aikace-aikace." "Sai da ta jera kwana biyu ba ta zuwa aiki, ta sanarwa manager ba ta da lafiya ne, haka islamiyya ma, kwana biyu" zazzaSi ya sakata a gaba da matsanancin ciwon kai da na ciki. "Dama Ummi ba ta saka ran wani ya bata kulawa ba, ita da noor kawai suke jinyar, noor ta yi wanke-wanke da abun" "da zata iya, a daddafe ummi take aikin gidan, farida ta lura da hakan, amma ko a jikinta dama da dr. Yana nan ne ya fuskanta zai kaita asibiti." "Raihan kuma ba sa iya waya, sai ta what's app, dan kuwa baya ™asar gaba Waya, dan haka bai san halin da take ciki" ba. "Tun ™arfe shida ummi ta ga farida sun Wauki mota da ita da kausar sun fice, Abdul kuwa aiki ya™i samuwa, dan haka a wani kamfanin sarrafa taki, dr. Ya samar masa aiki, shima farida ta din ga kushewa, da nuna Wanta ya fi ™arfin" "wannan, amma Abdul ya ce yana so zai yi." "Ganin da noor tayi ummi babu lafiya sosai, ya sanya ta karya da buredi ta tafi tahfeez, ummi ta din ga burgima a" "Wakin ta, ga amai kuma cikin ta babu komai." "Wayarta tayi vibrating ya fi sau shida, da ™yar ta Waga ta yi sallama." """Baccin safe ki ke yau kenan, ko islamiyyar baki je ba? Na shigo gari jiya da daddare, abincinki nake son ci, kuma in" "ganki""." "Cikin ™arfin hali ta ce ""Dan Allah ka yi ha™uri, bana jin daWi amma zuwa yamma in sha Allah idan na gama zan kira" "ka""." "Bai san lokacin da ya tashi tsaye ba ya ce ""Ummi kamar fa haki ki ke yi, kina Asibiti ne?""." """A'a ina gida ne, zan warware in sha Allah"" tayi maganar da ™yar kanta na sarawa." """Bani 20minutes gani nan"" kan ta sake magana ya kaste kiran, ya fita da sauri." "Ummi ba ta sake sanin in da kanta yake ba ma, sai da ta ji ana buga ™ofar Wakinta." "A hankali ta ce ""Waye?""." """Mai gadi ne, kin yi ba™o ne, yana sallama""" "Ummi ta ce ""To"" maimakon ta tashi, sai ta cigaba da bacci na rashin lafiya, a ™alla maigadin ya zo sau uku, kan ta iya" fitowa. "Hankalin raihan ba ™aramin tashi yayi ba, da ya ga ummi, idanuwanta duk sun yi waje." "Tana ™arasawa ta nemi wuri zata zauna a ™asa, ya hanata hakan ya saka ta shiga motar." "Tun da ya ja motar yake faWa a kan wasa da lafiyarta, oho ba ta ma san takamaiman zahiri ne ko mafarki ba saboda zafin zazzaSi." "Ba a samo kan ummi ba, sai bayan ta sha ruwa roba biyu, sai dai a halin da take ciki, hankalinta yana gida, kar wani" ya dawo a tarar ba ta yi girkin rana ba. "Likita ya din ga yi mata tambayoyi cikin harshen Ingilishi, dan ba ya jin hausa, da ™yar take iya amsawa saboda ciwo," kuma hankalinta yayi gida. "Ya ce ""Akwai ciki ne?"" Sai da ummi ta kalli likitan, amma ta kasa magana." "Raihan ya ce ""Babu""." """Ka tabattar? When last ta yi period?""" "Maimakon raihan ya ce ba ta da aure, sai ya kalleta ya ce ""Yana tambayar ki""." "Likitan ya ce ""Kai baka sani ba ne? Are you not couples? Na ji ka ce babu ciki""" "Raihan ya wani gyara tsayuwa ya ce ""Ai da yake bana gari, shiyasa ban ri™e ba, ummi ki gaya masa"" ta sunkuyar da" "kai ta yi shiru, kamar ta buWe ido ta ga ta Sace, raihan ya gama da ita gaba Waya." "Raihan ya ce ""She can't recall, but she's not pregnant""" "Aka yi wa ummi teses, malaria da typhoid sun yi mata mummunan kamu." "Likita ya ce a bari ta kwana Waya a asibitin, ummi ta ce ba ta san zance ba, ta sha faWa a wurin raihan kan rashin kula" "da lafiyar ta, tare da yi mata kashedin saura ta je gidan a sakata aiki tayi. Ji yake tamkar ya samu wani kauwamammen wuri, ya ajiye ummi ya din ga kula da ita, kulawa ta musamman." "Ta so ace zata iya abun da raihan ya ce, ta™i yin aikin gidan, dan a galabaice take, amma da cin mutuncin da za ayi" "mata, gara aikin gidan." "Tayi ta yi wa Allah godiya, har suka dawo bayan azahar su farida ba su dawo ba, dama noor sai la'asar zata dawo." "Haka ta lallaSa take aikin, lokaci-lokaci sai raihan ya kira ummi, ya tambaye ta ya take ji a jikinta, gaba Waya ya kasa" "nutsuwa hankalinsa ya ™i kwanciya, dan babban fatansa ace a kwance take ko ruwa za ta sha, a Waukko a bata." "Babban abun da ya bawa ummi mamaki, bai wuce yadda headmastern makarantar islamiyyar su ya zo dubata ba," "har da kawo kayan dubiya, headmaster yana daga cikin mutanen da su kan hantari ummi, mussman idan ta je a makare, gashi ita kuWin makaranta take biya, wurin Waukar nata karatun, ita kuma koyarwar da take yi, ko sisi basa bata, dan raihan har mita yake yi, a kan hakan ya ce yakamata ko ba yawa a din ga biyanta." "Amma ga mamakinta sai ga headmastern ya zo dubata, ba ta kawo komai a ranta ba, tayi masa godiya ya tafi." "Saboda rigimar raihan, ummi ta lallaSa ta koma aiki, dan kuwa idan ba ta yi wasa ba, a sintirin da yake yi, sai an san" "da ala™arsu, ala™ar da ba ta san ta yaya za ta yi bayaninta ba." "Har wurin aikin yake bin ta, ya tabbattar ta ci abinci ta sha magani." "Ta sanar masa da batun zuwa gagarawa, da yadda take cikin damuwar hakan, kar idan ta je a ri™eta a can." "Raihan ya ce ""Ki kwantar da hankalinki, babu abun da zai faru sai ikon Allah, kuma babu wanda zai rabaki da garin" "nan, abun da nake so da ke, ki yi iya ™o™arinki ki sake samo information a kan mama idan kin je, zan san ™o™arin da zan yi a kan hakan, da wallahi suka ri™e ki a garin nan, ba abun da zai hana ni binki""" "Šan buWe baki ta yi tana kallon sa, da gaske har cikin zuciyarsa yayi maganar." """Raihan wai ranar da na yi aure, yaya zaka yi ne?""" """Yaya zamu yi dai? A ´an uwanmu zan samo miki miji nagari, ni kin san kuwa mami ta sakani a gaba, wai tun da" "Alhaji ya bani ragamar kasuwancin nan, wai sai na yi aure""" "Ummi tayi dariya ta ce ""DaWina da mami hangen nesa, wallahi kuma da gaskiyarta""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ba zaki gane bane yanzu haka kawai ganina ki ke yi, bana son yawan takura miki, amma sai kin" "tayani da addu'a, akwai ™alubale sosai a harkar kasuwancin nan, kuma kamar yadda ki ka faWa, akwai bu™atar yadda ki ka gaya mini, ina bu™atar mace ta gari to assist me, wallahi ummi ban taSa budurwa ba, kuma bana son auren haWi, ni ba zan auri matar da bana so ba""" "Ummi ta yi dariya ta ce ""Za a sha ™iriniya, amaryar ka za ta sha fama da ™uruciya""" "Kallonta yayi ya ce ""Kin rainani da yawa fa, idan na fita kin ga yadda nake tsare gida kuwa a waje, a man of 24yrs, ki" "ke cewa za a sha ™uruciya""" "Ummi ta waro masa idanunta ta ce ""24 kuma, ka ji tsoron Allah raihan, yaushe ka kai 24yrs kuma?""" "Ya ce ""Wallahi na cika 24yrs""" "Da suka yi lissafi, watanni goma sha huWu ummi ta bashi." "Ya ce ""Da na san ba wani girmata ki ka yi ba, ba zan bari ki raina ni ba, ashe ma sa'ata ce na ma fa fiki girma ummi," "daga yanzu ma ni ne yayanki yaya zaki din ga ce mini""" "Ummi ta ce ""To meye a ciki Han? Ai duk in da namiji yake jagora ne, mai girma MD, sai dai ba a canzawa tuwo suna," "ni yayarka ce""" "Yayi dariya yana shafa sajensa, ya na bin ta da kallo, ya kasa gane a wane bugire ma ya ajiye ummin ne a yanzu." """Me ka ke kallo ne?""" """Your eyes, masha Allah i like them, ina son idanunki""" "Ummi ta rausayar da kai ta ce ""Idan ka faWi haka kana tuna mini da babana, idan na ce masa baba wai idona irin na" "akuya ne da mage? Sai ya ce A'a, idonki mai kyau ne, ina son idonki ummina""" "Raihan ya ce ""Allah sarki, Allah ya ji™an baba da rahama""" """Amin Yaya Han, ina godiya sosai da sosai""" "Yayi murmushi ya ce ""Han sai ka ce sunan ´an china, amma duk yadda ki ka faWa zan amsa, ki kula da kanki sosai a" "garin idan kin je, zamu din ga waya har ku dawo""" "Ummi ta ce ""To, in sha Allah""" "Ummi na son nunawa raihan hotunan da ta yi da rigunan nan a wayarta, amma ta kasa, shi kuma bai takurata da" tambayar bai taSa ganin ta saka kayan da ya bata ba. "Ummi ta lura kamar babu jituwa tsakanin dr. Da farida tun wancan karon da ya koma aiki, har wannan dawowar" "tasa, sai dai kasancewar ummi ba huruminta bane ba, ya sanya ta cigaba da sabgoginta." "Ranar tafiyarsu gagarawa na ™aratowa, adadin tashin hankalinta, da fargaba na ™aruwa, sai dai ta na ta addu'a a kan" Allah ya kare faruwar dukkan wani abun ™i. "Ta Wauki Waya daga cikin dogwayen rigunan wurin raihan, da abun da ba a rasa ba, ta haWa kayan da zata yi tafiyar da su." "Dr. Ya ce har da noor zasu tafi, noor ta din ga murna, tana jin daWi." "Suna tafe a hanya, adadin fargaba da tashin hankalinta, yana ™aruwa, tana tuna irin azabar da ta sha a gagarawa, ta" "din ga fatan ina ma har ta je ta dawo, ba zata haWu da wasu mutanen ba, dan ko ambatar sunansu na sanyata cikin damuwa." "Kwantsin yaran gidan ne suka firfito, suna shelar ga kawu Yahaya ya zo, yaran da galibi duk ba ta san su ba, dan da" yawansu bayan ta baro garin aka haife su. "Kallon gidan ummi take, zata iya cewa wannan gidan shi ne kurku mafi azaba a tarihin rayuwarta." "Da yawa yaran basu san ummi ba, dan haka suka din ga bin ta da kallo." "A tsakar gida sashen iya, mata nata hada-hadar shirin biki, sallamarta ce ta janyo hankalin matan." "Wanda suka santa, suka din ga zuzuta girman da tayi, ta Waga kai ta kalli Wakinsu, Wakin mai Wauke da Wumbin tarihi, alamu ya nuna akwai mutane a Wakin, amma ba ta san suwaye a Wakin ba." "Šakin Iya ta nufa, ta tarar da Iya zaune a tsakar Wakin ta, tana ta bayar da umarni." "Saroro ta bi ummi da kallo, cikin ™arfin hali ummi tayi murmushi tana gaida Iya." """Yau Allah ya kawo ki wurin mayu kenan, wanda za su cinyeki?"" Ummi ta yi shiru tana sunkuyar da kai." Noor dai ta kame tana kallon kowa Waya bayan Waya. "Dr. Ya shigo shima yana ta gaisawa da mutane, da ya isa Wakin iya, ko gaisawa ba su yi ba, ta fara masifar ya bar ummi ta balage ba aure, kodayeke dama ya za ayi ta auru, ai dama tun da tun farko ta™i amincewa da rufin asirin" "aure, ya goya mata baya, haka zata ri™e a gida ba aure." "Aikuwa kawu yahaya ya haWe rai ya ce ""Iya dan Allah ya isa haka, haba ummin guda nawa take? Ke ba ki yi farincikin ganinta tayi ilimi, a nutse a kame ba, ni na zaci wannan abubuwan duk sun wuce tun a baya?""." "Ummi ta sha mamakin yadda Iya ba ta canza ba, tsawon wannan lokacin." "Tun a daren yaya magaji ya zo wurin ummi, sun daWe suna hira, tare da murnar ganin sauyin da ummi ta samu, ya" din ga gaya mata irin yadda abubuwa suke ta kwaSewa a cikin dangin nasu. "Abubuwan duk babu daWin ji, mussaman gidan Idris, yarinyar su ta gaba da alfatiha, ™alubalen da take fuskanta ya" sanya ta fara fanWarewa ita ma. "Al'amarin bai yi wa ummi daWi ba, wanda jahilci ke taka muhimmiyar rawa a rayuwar mutanen gidan." "Washegari Waurin aure, bayan ummi da noor sun yi wanka sun shirya, ta ja noor suka fita gidansu na'ima, amma ta" "tarar maman na'ima ta rasu, ™annenta duk sun yi aure." "Doguwar riga ummi ta saka ta wurin raihan, sai dai tana jin ta kamar ba ita ba, saboda jin ta take a takure a cikin" "kayan, dan ma rigar isashiya ce, sai dai fa ta zama a bar kallo a cikin gidan, duk in da tabi sai a kalleta." "Iya ta din ga nuna wa mutane ummi, ga ´ar wurin bashir, da Idiris ya aura ta™i zama, ta bi kawu yahaya gashi" haryanzu ta gama balagewa ta ri™a ba aure shi yanzu yana da yara biyar. "Idiris kuwa tun da ya ga ummi kamar maye, saboda azabar kallo, sai dai ga mamakinsa ummi tayi masa kwarjinin da" "ko magana ya kasa yi mata, gashi dai ba wani abun ta canza ba, kamaninta suna nan, sai dai ta girma ta cika, kai ba ka ce tana fuskantar ™alubale a in da take ba." "Ko in da Idris yake bata kalla ba, balle ya sanya ran za ta gaishe shi." "Su Alhassan ma duk sun girma, da su auwwalu, sai dai babu wani cigaba su ma, dan kuwa auwwalu ma ya zama Wan shaye-shaye sosai da sosai, dan har prison yayi, babu sana'ar kirki ya zama criminal." "Alhassan ma babu sana'ar kirki, sai kamasho da ´an buge-buge." "Raihan kuwa yana ta kiran ummi a waya, da jin ko komai lafiya ™alau." "Ana dawowa daga Waurin aure, kawu yahaya ya ce zasu koma gida, sai dai ummi ta sha surutun mutanen gidan na" rashin aure. "Suna tafe kawu yahaya yana yi wa ummi nasiha, a kan ta kwantar da hankalinta a kan rashin aure, saboda lokaci ne," shi aure ba gaggawa ba samun nagartaccen miji da gidan aure mai cike da farinciki shi ne abun fata. Ita dai ummi ganin sun taho daga gagarawa ya fi komai faranta mata rai. "Tashin hankali ba a saka masa rana, bayan su ummi sun sauka a kano gida, ummi ta tarar da Wakinta a gar™ame an saka masa mukulli." "Falo ummi ta tafi, ta samu Farida ta ce ""Anty ke ki ka kulle Wakina?""" """Eh ni na kulle, saboda ba gidan ubanki bane ba? Dan mun riga mun yi da shi ba zaki dawo mini gida ba""" "Saroro ummi ta yi tana kallon fareeda, dr. Ya fito yana faWin ""Wai farida bamu gama wannan maganar ba? To wallahi idan ki ka cigaba da matsawa, sai dai ke ki bar gidan, kema ki koma naku gidan""" "Farida ta duba wajen dining, ta Waukko kaya ta watso su tsakar falon ta ce ""Sai ka tambayeta a ina ta samu wannan" "kayan? Wallahi dole ta bar mini gida, kan ta lalace ta lalata mini yara""" "Ummi tabi kayan da kallo, kayan mayukanta ne, na wurin raihan da kayan sawa." """Wannan kayan sun fi ™arfin na dubu Wari, sai ka tuhumeta a ina ta samu, kuma gidanka ba zan bar shi ba, dan na ci gida""....." Ayshercool 08081012143 "[4/20, 7:20 PM] Authoresses: *CUTARWA!*" *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* P29 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." 29 "Wata irin tsuma jikin ummi ya fara yi, dan ba ta san ta ina zata fara bayani ba, bata taSa tunanin farida za ta shiga" "Wakinta, tayi mata bincike ba." Dr. Ya bi kayan Waya bayan Waya da kallo. "Cikin ha™ilo farida ta ce ""Sai ta yi maka bayanin in da take samun wannan kayan, idan ba wani mugun abun take" "aikatawa na rashin gaskiya ba""" "Tsulum noor ta tsoma baki ta ce ""Kai, yaya raihan ne fa ya saya ya bata, ko yaya ummi?""" "Kamar gunki ummi ta sake sandarewa, dan ba ta san ta aka yi noor ta ri™e sunan raihan haka ba ma." "Dr. Ya dur™usa ya tsince kayan, ya mayar cikin ledarsu, ya mi™e tsaye ya kalli farida ya ce ""Bani mukullin da ki ka rufe" "mata Waki""" """Ban gane ba, me ka ke nufi?""" """Abun da ki ka gani, ba budurwa ba ce ba? Ke abubuwan da ake kawowa kausar cikin gidan nan zama ki ke ki" "tuhume ta?""" """Amma tsakani da Allah ka taSa ganin wani yayi sallama da ita da sunan yana sonta, da zai saya mata wannan kayan" "masu tsada?""" "Ya wuce Wakin farida, tabi bayansa tana cigaba da masifa, ya Waukko mukullaye, ya dubi ummi ya ce ""Mu je""" "Tabi bayansa hawaye na zuba daga idonta, ya buWe Wakin nata, duk an hargitsa shi." "Ya ajiye mata kayan, ya kalleta ya ce ""Mamana, na yarda da ke Wari bisa Wari, na san ba zaki aikata wani abu na Allah" "wadai ko a bayan idona ba, goya miki baya baya nufin, ki aikata abun da bai dace ba, ba zan matsaki a kan lallai sai na san me ki ke ciki ba, ni uba ne, kuma malamin makaranta, na san yadda zan tafiyar da tarbiyar yarana." "Kin mai munzalin da bin diddigin rayuwarki, ba shi ne mafita ba, amma dai ina sake yi miki tuni, da ki ji tsoron Allah, ki kuma kare mutuncinki, amma har ga Allah ni bana zargin ki, ki goge hawayenki ki samu ki huta, ni ban gaji da zamanki da mu a gidan nan ba, saniya ba ta taSa gazawa da ™ahonta, dan haka ki kwantar da hankalinki komai mai wucewa ne, kuma in sha Allah zaki sha mamakin abokin rayuwar da Allah zai zaSa miki, ke dai ki cigaba da tsare mutuncinki""" "Ummi ta jinjina masa kai, ya fita daga Wakin, ta zauna a hankali tana kallon kayan, tayi shiru tana nazari, idan har" "zargi zai shiga zuciyar dr. Game da ita, gara ta nemi duk mai yiwuwa ta rabu da raihan. Tabbas kaya ne masu tsada da ta cancanci a tuhumeta a kansu, da kawu ya matsa ta ina zata fara yi masa bayanin wannan ala™ar ta su, da ba kowane mai hankali ne zai sanyata a gurbi mai ma'ana ba." "Ya zama dole ta nesanta kanta da raihan, duk da abu ne mai wahala a wurinta, daga haWuwarsu zuwa yanzu, ya gina wani tarihi da ba zai rushe ba a rayuwarta, raihan na daga cikin mutane masu muhimmanci da ba zata taSa" "mantawa da su ba, zuciyarta ta saba sa shi, ta sha™u da shi, ya bata ™arfin gwiwa daban-daban, ya sanya ta jin ita cikakkiyar mace ce Wan Adam da zata iya gogayya da kowa, tabbas raihan ya cancanci a kira shi ™araminsu babbansu, domin kuwa a manyan ba kowa ne za a samu da irin qualities Win sa ba." "A hankali ta tattare kayan, ta gyara Wakinta, ta rama sallolin da suka tsere mata, ta cigaba da tunani." "Ta Waukko wayarta ta duba, missed call Win sa duk a wayar, har da sa™o yana tambayarta meyafaru ba ta Waga" wayarsa?. "Ta kashe wayar gaba Waya ta ajiye, tana son fara koyawa kanta janye wa raihan." "Ta yin™ura ta fito daga Wakinta, amma ta jiyo hayaniyar kawu da farida, kuma duk a kanta, jiki a sanyaye ta koma" "Wakinta, da tana da wurin zuwa da zata bar wa farida gidanta, ko kawu ya samu sassauci daga wula™ancin da farida ke yi masa." *** "Anty Rakiya ta cigaba da matsa lamba, da ™arfafa mami, a kan lallai a haWa auren nan na zumunci, ita kuma mami ta cigaba da matsawa raihan, tare da ziga Alhaji a kan lallai a takura raihan yayi aure." "Abun ya fara damun raihan, dan haka ya samu hajiya da maganar, Hajiya ta ce ""Babban mutum, menene a ciki dan" "ka yi aure, gaskiyar maminka ne shi ne cikar kamalarka ai""." """To hajiya sai in yi aure su yaya ba su yi ba, kuma nema ake fa a sakani na auri wadda ba na so, ni bana son yarinyar" "nan""" """Raihan, dan ka riga su Salim aure babu laifi a ciki, bujirewa umarnin mahaifiyarka ba shi da fa'ida, ko ba ka auri" "wadda take so ba, ka yi ™o™ari kai ka kawo musu wadda ka ke so""" "Yayi shiru yana nazari, sannan ya kalli hajiya ya ce ""Shikenan hajiya na gode sosai da sosai""" "Ya tashi ya fita, yana nazarin maganar Hajiya." "Gefe guda kuma yana mamakin kasa samun ummi a waya, har ta what's app, ya fara tunanin ko dai wani abun ya" sameta ne. "Yaje wurin aikinsu Ummi, ya tambayi mai yi musu shara, ya ce masa ba ta je ba." "Ita ma ummi a lokacin da take ™o™arin ™auracewa kiran raihan, headmastern su ya kunno kai, sai ya din ga kiranta a" "waya, wai su gaisa, wannan satin har da bata dubu biyu wai ta hau mota, saboda Wawainiya da take yi da Walibansu." "Hankalinta ba a kan wannan yake ba, kamar ta fi raihan azabtuwa da ™auracewar da ta yi masa, gashi pressure cikin gidansu, ta ™ara yawa, dan kuwa farida kullum cikin masifa da tashin hankali take a cikin gidan nan." "Babu tsammani dr. Ya samu ummi ya ce mata ""Mamana, wani mutum ya zo wurina, ya ce mini yana sonki, kuma" "babu daWewa yake son ayi auren, na bashi damar ya zo ku gana, sai dai ba ina nufin lallai sai kin aure shi bane ba, bana son yi masa karambani, ganin babban mutum ne, amma duk yadda ku ka yi sai ki gaya mini""" "Ummi ta amsa masa da to ne, amma ta shiga cikin fargaba da zullumi, tare da tunanin, waye wannan? Kai tsaye ya" tafi wurin dr.? "Abun yayi ta bata mamaki, sai dai sam ba ta Wokin abun, domin kuwa bayan saka wayarta a flight mode, sai ta koma" tana duba messages Win raihan. "Gaba Waya ummi ta manta da dr. Ya ce za ta yi ba™o, sa™on raihan na ™arshe ya tsaye mata a rai." """Ummi na bincika kina lafiya, amma you are avoiding me, ban sani ba ko nayi miki laifi ne, idan na yi miki laifi ne dan" "Allah ki yi ha™uri ki yafe mini, ina cikin damuwa sosai wallaahi, ban zaci sha™uwarmu ta kai in shiga damuwa haka ba, dan Allah ki yi mini reply ummi, zan tafi italy gobe in Allah ya kaimu da asuba, dan Allah ki yi mini magana""" "Ajiye wayar ummi tayi, idonta na cika da hawaye, ""Ban kyauta maka ba raihan, amma yanzu ko na yi maka bayani ba zaka gane ba, buyagi zaka yi mini"" tayi maganar a hankali, tana sake kallon wayarta." """Yaya ummi, wai ba™onki ya zo"" noor tayi maganar ba tare da ko sallama ta yi ba." "Ummi ta jinjina mata kai, tare da jin matsananciyar faWuwar gaba, dan wannan ne karon farko da zata tsaya tayi zance da wani, da sunan yana sonta, gashi alamu sun nuna da gaske yake, tunda ya biyo ta wurin dr., Duk da abun" "da take ta addu'a a kai kenan, idan tana da rabon aure, Allah ya kawo mata miji nagari, sai dai gaba Waya ba ta murna da lamarin a yanzu, kuma ta rasa dalili." "Sai dai ta tsinke da al'amarin, ganin headmastern su a gareji, wai shi ya zo wurinta, kenan shi ne ba™on?" "Suka gaisa suka zauna a kan fararen kujeru, tana bin sa da ido, dan ba ta gama yadda da shine ba™on ba." "Yayi gyaran murya ya ce ""Wato ummi na san zaki yi mamakin ganina, da dalilin zuwana, duk da nasan mahaifinki" yayi miki bayani. "To ni dai ummi ba wani abu ne ya kawo ni wurinki ba face alkhairi, na daWe ina sonki, tun ranar da na ga kin cire hijjabi kina alwala, watannin baya baki ganni ba ke amma, to a lokacin gidana mata huWu ne, amma yanzu Alhamdilillah mun rabu da ta ukun, dan haka akwai gurbin mutum Waya, ya sanya na ce tun da naga alamar babu tsayayye bari ni na tsaya, mu dai-daita mu rufawa juna asiri, dan yanzu kin san maza tsada muke yi"" yayi maganar yana murmushi yana kallonta." "Ummi dai sama-sama take jin sa, ™asan zuciyarta lissafi take yi, ta yi wa raihan reply ko ta ™yale shi, ta san duk" daWewa idan ya dawo sai ya nemeta. Dan haka sama-sama take jin maganganun headmastern. """Ba zan takuraki yanzu ba, amma dai ki yi tunani, dan kuwa da wuri nake son ayi auren nan, bana son Sata lokaci, kuma za ayi abu ne dai-dai talaka da tsarin addini, ba wani Sarnar bidi'a, in kawo abun da Allah ya yassare ayi""" "Ummi ta yi ajiyar zuciya ta ce ""To malam, idan na yi tunanin sai mu yi magana""" "Ya ce ""Yauwwa ummi, Allah ya wuce mana gaba "" ta amsa da Amin, ya tashi ya tafi, ita kuma ta dasa sabon zama" tana nazari da tunani. "Sai da ta ji sauron wurin na neman halakata, sannan ta tashi ta koma cikin gida." "Kitchen ta nufa ta zubo abinci, zata fito farida ta tare ta ta ce ""Ubanki ne ya kawo abincin?"" Ummi ta girgiza kai." """To ajiye ki fita, mayya mara zuciya, ai si ki je wurin waWanda ki ke bi ku watse su saya miki kaya, su saya miki" "abincin, wallahi takura da masifa yanzu ki ka fara ganinta, sai ranar da ki ka bar mini gida, ko ki yi aure, ko ki koma in da ki ka fito ko ki bi duniya """ "Salin alin ummi ta ajiye abinci, ta bar kitchen Win." "'Tabbas! Tura ta kai bango, yakamata na yi wani abu na matsa daga gidan nan, na fuskanci ™alubalen da ke gaba, zaman gidan nan yana neman fin ™arfina"" tayi maganar a zuciyarta." "Abokin kukan nata ga ™o™arin da take yi a kansa, ta nesanta kanta da shi." "Abubuwa suka cigaba da Waukar zafi, dan da kawu zai koma aiki, sai da ya gindawa farida sharaWi, a kan muddin ya" "dawo ya tarar ummi ba ta nan, sai ya saketa." "Farida har mamaki take yi, yanzu asirin ya daina kama dr. Al'amari in dai ya shafi ummi, ba ya saurarawa." "Ummi ta din ga sallar dare tana kai wa Allah kukanta, amma a ™asan zuciyarta ta ji ta amince da auren headmaster," "no matter what wahala ba yanzu ta fara shigar ta ba, tarwatsewar gidan dr., Da kuma al™arsu da raihan su ne manyan barazanar ta a yanzu, idan ta yi aure ta san ta rage kaso mafi yawa daga matsalolinta." "Raihan ya sha mamakin burus da ummi ta yi da shi, ba dan ba ta ganin sa™onninsa ba." "Gajeren sa™o ta tura masa ""Baka yi mini komai ba raihan, tarayyarmu na barazana ga kwanciyar hankalina, da jefa" "zargi a zuciyar mari™ana, ka yi ha™uri da hukuncin da na yanke""" "Message Win ya nuna blue tick, alamar ya ga sa™on amma ya™i reply, tun ummi na jiran yayi reply, har ta sare, sai" "kuma abun ya dame ta ta rasa sukuni, ga headmaster ya matsa mata kamar maye, ita har mamaki take yi, duk lokacin da suka shafe, bai ji yana son ta ba, sai watannin baya da ya ganta tana alwala, mata huWu sun rabu da Waya zai aureta, kodayeke wannan duk bai dameta ba, wutar gabanta take ™o™arin kashewa, dan haka ta ce masa ta amince." "Tamkar ya goya ummi, saboda murna da nishaWi, ta amince da aurensa, ya ce mata zai zo wurin kawu su yi maganar kawo kuWin aure, ta ce masa baya nan sai ya dawo." "Ya fara yi wa ummi huWubar shi talaka ne, dan haka kuWin sadaki, da na lefe da na aure, zai bayar dubu Wari, dan" "Allah ta ce ta yarda a haka, ko da babanta zai ce ba yadda ba." "Ummi ta amsa masa da to, dan ba ta da burin da ya wuce ta Waga daga gidan nan, ita ma tana burin ta ganta a" "Wakinta, ko ta samu sau™in gorin da take sha." "Kullum cikin duba wayarta take, taga raihan yayi mata reply na message Win da tayi masa, amma ya™i yin reply, wasu" "lokutan tana kallon sa online, amma bai yi responding ba." "Tunani ta din ga yi hanyar da ta bi tana neman maraba da raihan tayi musu tsauri daga ita har shi, amma ta san idan" "tayi masa bayani, ba zai taSa tsayawa ya fuskanceta ba, dan akwai shi da kafiya wasu lokutan." "Noor tana ta gyara wa ummi kan mudubin ta, tana jera mata mayukanta tana faWin ""Ai yaya ummi ba sai kin cigaba da Soyewa ba, kawai ki jera abun ki, dama na san dr. Ba zai yi miki faWa ba"" ta lura hankalin ummi baya kanta, dan" "haka ta ce ""Wai yaya ummi me ki ke jira a wayar ne, ko salary ki ke jira ne?""" """Noor raihan ya daina kulani""" "Noor ta Wan waro ido ta ce ""FaWa ku ka yi? Innalillahi yaya raihan Win namu?""" "Ummi ta ce ""Ni na fara daina kula shi, noor bana son zargi ya shiga ran kawu a kaina ne, kuma aure nake son yi," "bana son na yi aure mu kasa rabuwa""." """To yaushe zaki auren?""" """Malam ya ce idan kawu ya dawo zai zo su yi magana ya kawo kuWin aure, sonake ya kawo kan raihan ya dawo""" "Noor ta kwaSe bakk ta ce ""Wai wani malam, ni fa bana son malam Win nan, Astagfirullah bari dai na yi shiru, amma" "dan Allah kar ki auri wani malam, ki auri raihan mana"" ummi ta zare ido ta ce ""Ke ™anina ne fa, kamar Wan uwa yake a wurina, malam ya ce zai bayar da dubu Wari kuWin komai da komai, kar a wuce wata uku, amma ban san yadda za su yi da kawu ba""." "Kamar shashasha noor ta kalli ummi ta ce ""Wai ke yaya ummi, ni na rasa me zance, shikenan ke ba za a kawo miki" "lefe ba? Matansa fa uku, gashi tsoho, to kina son sa ne?""" """Mama ™yaleni, surutun nan naki ma ya fara damuna""." """Hmm, Yaya raihan yayi fushi da ke fa, har makarantarmu ya je, bayan mun dawo daga gagarawa, ya tambayeni idan" "tare muka dawo kuma lafiyarki ™alau, na ce masa eh. Ya jinjina kai ya tafi""" "Cikin tsananin mamaki ta ce ""Ya aka yi ya san makarantar ku har ya je? Sau biyu fa kawai kuka taSa haWuwa, Kin ga dalilin da yasa nake son mu rabu, raihan ya iya rigima fa""" "Noor ta ce ""Eh amma yana da kirki sosai ai, tun da ya taSa bani kuWi, wannan malam Win gaskiya talaka ne, ko kuma" "wayo, dubu Wari fa ba ta da yawa sosai, shikenan ke ba za a kawo miki akwatuna masu yawa ba, kamar na inteesar""" Ummi kawai ta kwana ta yi wa noor shiru. "Ta cigaba da kallon wayar, a ranta ta ce 'Haba babban mutum, manyan ba sa haka fa' ta cigaba da duba chats Win su na baya." "Headmaster ya kira dr. A waya, yana tambayarsa yaushe zai dawo, so yake da ya dawo, ya kawo kuWin, dr. Ya ce masa" baya son gaggawa ya jira shi tukuna. "Wasa-wasa kusan sati uku kenan, raihan da ummi ba su yi magana ba, ba kuma dan hakan yana yi wa kowanensu" daWi ba. "Ummi ta kira direban da yake aikowa ya karSar masa abinci, ta tambaye shi ko raihan ya dawo, ya ce mata a'a." "Yanayin sintiri da nacin da headmaster yake yi mata, abun har mamaki yake bata, kamar ya Wauketa ya kaita gidansa" ya ajiye. "In da Allah ya rufawa ummi asiri, aikin nan nata, tana Wan samun salary, idan tayi girki ta gama farida sai ta hanata" "abinci, tayi ta janyo mata masifa da bala'i da miyagun alkaba'i, tare da fatan ta sha wahala a rayuwa kamar yadda ta wahalar da ita a gidan aurenta." "Ummi a ranta ta ce 'Wahala waccece ban sha ta ba, kuma ban cutar da ke ba a zamanmu ke ki ka cutar da ni!""" "Tun da dr. Ya zo gida, headmaster yake sintiri, a kan zai kawo kuWin, dr. Ya ce ya Wan ba shi lokaci tukuna." "Hatta wurin aiki manager ya lura yanayin ummi ya sauya, kamar wani abu na damunta, amma dai yayi shiru bai ce" mata komai ba. "Dr. Ya kira ummi ya tambayeta ko tana son malam Isa, ummi ta ce eh." """Ummi, kar takura ko damuwa ta sanya ki kai kanki ga halaka, rauwar aure ba rayuwar gida ba ce da babu nauyin" "kowa a kanki, kar ki kai kanki in da zaki yi dana sani, mutumin nan babban mutum ne, kar ki zo daga baya azo a samu matsala, ki dai je ki sake tunani"" ummi ta amsa masa da to, ba dan ta so ba, ita fatanta kawai dr. Ya amince." "Kasancewar yau babu coustomers, ummi ta bar reception ta koma in da take zuwa ta yi salla ta ci abinci ta kwanta," tana cigaba da duba chat's Win su da raihan. "˜amshin turaren raihan ne ya fara yi mata sallama, ta zaci hallucinating kawai take yi, sai dai ba ta gama tunanin ba," ta ganshi a tsaye a kanta. "A zabure ta tashi zaune, tana bin sa da kallo." "Wani irin kwarjini ta gani a tare da shi, wanda ba ta taSa gani a tare da shi ba, fuskarsa a matu™ar haWe, kamar ba ya" dariya. """Raihan"" ta kira sunansa a hankali." "Ya nemi wuri ya zauna, ya ™ura mata ido sannan ya ce ""Salma wannan shi ne tukuicina daga gareki ko? Ko rabuwa ki" "ke son mu yi, yanke ala™a da ni kai tsaye ba tare da wani dalili ba kina ganin shi ne mafita? Bafa a rana Waya muka gina ala™ar nan ba, ummi dama zaki iya wula™anta Wan Adam har haka kamar yadda ki ka yi mini?""" "Cikin rauni ta ce ""A'a raihan, ba haka bane ba, dan Allah ka fahimce ni"" nan ta gaya masa bayan dawowarta gida" "abun da ya faru, yadda farida tayi mata bincike ta nuna wa dr." """Raihan wula™anci ba halina bane ba, ina ma naga ™arfin gwiwar da zan iya wula™anta wani? Raihan ba kowa zan yi wa bayanin ala™armu ya kalli abun da idon basira ala™ar ta yi masa ma'ana ba, bana son zargi ya shiga ran dr. Duk da" "ya goya mini baya, amma ban san ta yaya zan wanke kaina ba, kafi ™arfin wula™anci a wurina raihan, ban yi haka dan wula™anta ka ba""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ban yadda ba ummi, duk a ™o™arinki na guje mini, ki ke shirin kai kan ki ga halaka, zaki auri" "shugaban makarantar ku ko? Malam isa""" "A zabure ta kalli raihan, ya aka yi ya san wannan maganar?" """Mamaki ki ke yi ma? Ni zaki juya baya rana tsaka ummi, har ki yi shirin aure ban sani ba? Ina bibiyar rahuwarki fiye" "da yadda ki ke tunani, gani nake ko yaya na kawar da kai a kanki wani abu zai faru da ke, rabuwa da ni ba mafita bane""" """Raihan haka ne kawai mafita a wurina, matar gidanmu ta matsa mini da yawa, ™alubale ko ta ko ina, ba zaka gane a" mawuyacin halin da nake ba... "Ya katseta da cewa ""Kuma sai ki kai kan ki ga halaka, mutumin da ya saki mata sun kai biyar, ya saki wata ke ma zai" "aureki ya biya bu™atar sa ya sake ki, ba irin wannan mijin nake ro™a miki ba""" "Ta ce ""Raihan alkhairi nake fata""" """Yi mini shiru"" yayi maganar a hasale, galala take bin sa da kallo." """Yakamata mu daina yaudarar junanmu, daga ni har ke, idan saboda ki rabu da ni ne, ki ke ™o™arin yin wannan" "auren, kin riga kin makara, ba za ayi shi ba. Ban damu da koma me wani zai yi zargi ba, ba zaki iya rabuwa da ni ba, kin riga kin makara. Ke banda rashin lissafi ma me zaki yi da wannan dattijon, shekarunsa nawa ke naki nawa? Me zai tsinana miki, ko ke ba kya wannan lissafin, ko an ce miki ci da sha ne kawai aure? Kodayeke ai kin san me nake nufi"" kai ka ce gunki haka ummi ta koma, yau raihan ya zama wani abu na daban." """Salma, ki yi ha™uri ba zan iya barin wani ya aureki ba, saboda ni nake sonki""" "Tamkar ya jona mata shocking ta zabura ta ja da baya tana kallon fuskar raihan, yadda farar fatarsa ta koma ja, da" "irin kallon da yake yi mata, ya sanya ta tabattar da ba ™arya yake yi ba." """Ummi ki yi tunani, wace irin ala™a ce a tsakani na da ke?""" "Kamar zata fashe da kuka ta ce ""Raihan, ni fa ™anina na Wauke ka, ™anin ™awata ce kai, mutum ne kai mai" "muhimmanci ne a gareni, amma ba irin wannan ala™ar ba""." "Tashi yayi ya taka, ya je gabanta ya dur™usa, ya Wan tsura mata ido ya ce ""Bamu haWa ala™a da ke ba, ta uwa ko ta" "uba ba, kuma tarayyar mu da muka yi da ke ta wuce yadda ki ke tunani, ta kuma wuce gurbin da ki ka ajiyeta. Salma son juna muke yi. Lokacin nan da muka Wauka ba ma tare, ki ka yanke ala™armu, kin sani a mummunan yanayin da yakamata ki ce na yafe miki, na shiga matsananciyar damuwa""" "Da sauri ta girgiza kai ta ce ""A'a Raihan, ina ganin mutuncinka, babu wannan maganar a tsakanin mu dan Allah a" "barta, kar ka sake yin ta bana so""" "Ya shafi gefen fuskarsa, yana jin zafi a zuciyarsa, ya kalli ummi ya ce ""Na gode Salma"" ya tashi ya fice daga wurin." Ummi ta takure tana ajiyar zuciya. """Salma, ki yi ha™uri ba zan iya barin wani ya aureki ba, saboda ni nake sonki"" shi ne abun da ya din ga yi mata kai" kawo a zuciyarta. "Manager ne ya biyota yana tambayarta me ta yi wa ™aninsa ya ga ya fita rai a Sace, ummi ta ce masa babu komai." "Kwanaki biyu a tsakani, headmaster ya daina kiranta a waya gaba Waya, messages Win ma da yake tura mata ya" daina. "Sai dai ko a jikinta, tunanin ya raihan yake yafi tsaya mata a rai." "Gashi ya ce halin da ta saka shi a ciki, yakamata ta nemi yafiyarsa." "Ganin ba ta da mafita, ya sanya ta neme shi a waya, amma shiru ba ya Wagawa." "Tana cikin jimamin lamarin, dr. Yayi sallama a ™ofar Wakinta, ta amsa sannan ya shiga." "Ya nemi wuri ya tsaya, sannan ya dube ta ya ce ""Ummi, baya fa ta haihu, mutumin nan malam Isa ya kirani a waya," "ya ce mini ya janye maganar aurenku, kuma hakan yayi mini dai-dai, dan kuwa ko bai janye ba, ba zan bashi aurenki ba, binciken da na yi a kansa bai yi mini daWi ba, dan haka ki cigaba da addu'a, Allah ya kawo mafi alkhairi"" har kawu yahaya ya fita, ummi na tunanin me raihan ya yi wa headmaster ya fasa aurenta, kenan da gaske yake yi sonta yake, ba zai bari kowa ya aureta ba!?" "Gabanta ya faWi tare da tabattarwa da kanta ba ta ga ta zama ba, idan ba raihan da rigima ba, ai ya san zaren ba" "kalar yadin bane ba, ina shi ina ita? Kyakkyawan matashi kamarsa me zai yi da ita, ga uwa uba ta girme shi, dole ta lallaSa shi su rabu lafiya." "Sanin baya Waga wayarta, ya sanya washegari da ta shirya, ta tafi office Win su raihan." "Sai dai ba a bari ta shiga ba, sakataren shi yayi mata sannu da zuwa, tare da tambayarta raihan ya san da zuwanta?." "Ta ce ""A'a, amma ace masa ummi ce""" "Sakataren ya tashi ya shiga cikin office Win raihan, ya dawo ya ce mata ta jira, zai neme ta." "A ™alla ta shafe awanni biyu tana jira, bai fito ba, ba kuma dan yana abun da ya fi ganinta muhimmanci ba, sai dan" ya sanya ta yarda da ala™arsu soyayya ce. "Yana office Win sa, ya kira waya ya saka aka kai mata ruwa da lemo da snacks." "Ya koma ta window ya tsaya yana kallonta in da take zaune, fuskarta duk ta faWa, tana ta wasa da yatsun hannunta." "Ji yayi ya kasa jurewa, ya nufi ™ofa ya fita, tana hango shi ta tashi ta tsaye, sakataren ya fara yi masa bayanin ita ce ba™uwar da take son ganinsa, ta daWe a wurin. BuWar bakin raihan sai cewa ya yi ta rubuta a rubuce tana son" "ganinsa, idan yayi approving ya bata date da time ya fice ya bar ummi." Ayshercool. 08081012143 "[4/20, 7:21 PM] Authoresses: *CUTARWA*" *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. 31 "Har raihan ya bar harabar gidan bayansa ummi take kallo, ko sau Waya bai waiwayo ba, ita kuma ba ta daina zubar da" "hawaye ba, gani take kamar kallon ™arshe take yi masa, ba zai sake dawowa rayuwarta da sunan yana son ta ba." "Ta tashi jiki babu ™wari, ta tafi Wakinta, ta rufe Wakin ta saka sakata, saboda kar noor ta zo ta isheta da surutu." "Ta zauna ta din ga kuka, ta ma rasa kukan me take yi." "Ta yi shiru tana tuno irin rayuwar auren da ta yi a gidan idiris, ta kasa manta irin wula™antar da ta yi a gidan idiris," "irin tozarcin da ya yi mata, tamkar ya auri mushen dabba ba Wan Adam ba, kuma Wan Adam Win ma ´ar uwarsa." "Ta tuna yadda abokansa suke zunWensa da angon WoWWoya, ba zata manta tonon asiri da wula™antarwar da Idiris" yayi mata ba. "'To idan kuma haryanzu ban warke ba fa'?"" Ta tambayi kanta." "Ta dafe ™irjinta tana zancen zuci, ita dai tun da Allah ya sa kawu yahaya Waukkota, yayi ta ™o™arin saya mata" "magunguna, cikin ikon Allah ba ta sake jin wannan matsalar ba, ko ma™iyinta ba ta fatan Allah ya haWa shi da bala'in da yake cikin larurar sanyi." "Tun da farida ta dawo daga gidan inteesar, tamkar ita za ayi wa kishiya, kamar za ta yi hauka, domin kuwa da ita da" "wasu daga ™annenta suka dawo gidan, suna ta bata ha™uri, a kan sai ta daure ita ma, idan ba haka ba inteesar ba zata kwantar hankalinta ba." "Sun cika falo suna mayar da yadda aka yi, noor kuma na ta kokowa da remote tana ™ara volume Win tv." """Wai ke noor baki da hankali ne? Ba ni san meya samu yayarki Inteesar ba ne?""" "Noor ta juyo ta kalli mai maganar ta ce ""Mutuwa ta yi ne?""" """Wane irin mutuwa, ke ko gidan nata ma baki je ba, balle a haWu a rarrasheta da ke, kina kallon mahaifiyarku" "hankalinta a tashe, ita ma can muka baro ta tana kuka, amma ke kina nan kina ™ure wa mutane kunne da ™arar tv""" "Noor ta taSe baki ta ce ""To tun da dai ba mutuwa tayi ba ai barkanta, wanda ba shi da kunya ai dole ayi masa" "kishiya, haka wata malama ta ce rannan a tv, na ce ashe saura maama""" """Ke uwar taki ki ke cewa ayi wa kishiya?""" "Kausar ta ce ""Mama hadiza, ki ™yale yarinyar nan kar ta saka hawan jininki ya tashi, ba isasshen kai ne da ita ba," "yanzu sai ta yi miki rashin kunya, kuma ba kowa ne ke zigata yana koya mata wannan iskancin ba, ban da ummi, idan ba haka ba ta yaya Wa zai yi fatan a yi wa uwarsa kishiya, banda shashasha mara hankali""" """Ni dai ban saka da da™i™i a maganata ba, mutum ya bari ya fara gane karatu"" kausar ta ja bakinta tayi shiru, idan ta" "cigaba da tankawa noor, sai noor ta kunyata ta a gaban mutane." "Nan kuma akalar hirar ta koma kan ci wa ummi mutunci, da ziga farida a kan lallai yakamata ummi ta bar mata gida," tun da ta tsofe a gidan babu aure. "Suka gama soko burutsunsu, suka bar gidan." "Ummi kusan kwanan zaune tayi, tayi ta salloli tana kaiwa Allah kukanta, wayarta kuwa ta dubata babu adadi, amma" babu sa™on raihan Waya da ya sake shigowa cikin wayarta. ˜asan zuciyarta ya shiga tabattar mata da sun rabu da raihan kenan. "Bayan ta idar da sallar asuba, message ya shigo wayarta, wani website da raihan ya saka ta shiga, ta yi submitting" "cv Win ta, an kira su screening ciki har da ita, wani sabon gidan talabijin da ba a daWe da fara shirye-shirye a cikin sa ba." "Yau da safe aka ce su je wurin, ba ta ga sa™on ba sai yanzu, cikin sauri ta tashi ta haWa credentials Win ta, agogo ta" "kalla, muddin ta ce za ta jira ta yi musu girki, to fa zata makara, dan haka ta dudduba jakunkunanta, ta samu kuWi ta fito, ta turawa Abdul message na in da ta tafi." "Ko da ta je wurin ta tarar da mutane da yawa, haka nan ta fara bin layi ita ma, ta din ga duba wayarta tana tunanin" "raihan, shi ne mutum na farko da yakamata ta kira, ta sanar masa da an kirata screening, sai dai ba ta da wannan damar a yanzu." """Dama na sani, babu lallai ka dawo gareni raihan, amma duk da haka ba zan ga laifinka ba, ina yi maka fatan alkhairi" "a duk in da ka ke""." "Farida tamkar ita aka yi wa kishiyar, ko bacci gagararta yayi, ta taso da nufin ta tarar da abincin safe, Abdul ya shigo" "ya sanar da ita sa™on ummi, tana fara zage-zagenta, ya fice ya bar mata falon." "Raihan yana zaune yana ta juyi a kan kujera a office Win sa, ya kasa taSuka komai, ya juya kai nan ya juya kai can, in" aka jima sai ya ciro wayarsa ya duba ya mayar ya ajiye. "Ya kifa kansa a kan teburin gabansa, yana jin yadda kansa yake masa wani irin zafi." "Jin motsin an buWe ™ofa ya sanya shi Waga kai ya ga me shigowar, babu tsammani ya ga safiyya, tana sanye da doguwar riga straight gown, sai mayafinta a kafaWa da jakarta, ta shigo bakinta Wauke da sallama." Ya amsa mata tare da mayar da kansa ya kifa. """Yaya raihan, barka da rana?""" """Yauwwa sannu""" "Ta nemi wuri ta zauna ta ce ""Gidan su wata ™awata na je, a nan tsukin ne, na ce bari na biyo mu gaisa""" Yayi shiru bai ce mata komai ba. """Are you ok?"" Tayi maganar tana kai hannu goshinsa, ganin yana gumi duk da akwai sanyi a office Win." "Rau ta ji goshin nasa ya Wau zafi, ta ce ""Subhanallah, yaya raihan baka da lafiya ne? Jikinka zafi""" "Ya Wago a hankali ya ce ""Safiya, ki tafi gida Please, ki ™yale ni""" """Amma ya zan tafi na barka a wannan halin?""" "Kallonta yake yi, yana tunanin dama ummi ce a zaune a gabansa take yi masa magana yanzu." """Ki tafi na ce"" yayi maganar a Wan hasale, tare da jin haushin yadda ya ta tsare shi da ido, saSanin ummi da ba ta iya" "™ura masa ido haka, sai tana yi tana kawar da kai." "Safiyya ba ta fi shekaru goma sha tara ba, ummi ta girmeta sosai, sai dai shegen iyayi da rawar kai, duk in da ta" "zauna ba ta da aiki sai hira da samari a waya, ga shegiyar kwalliya kamar ´ar tsana." "Ta razana da tsawar da yayi mata, ta tashi da sauri, har ta kusa fita ya ce ""Kar ki sake biyo ni office, office wurin" "aikina ne ba shirme ba"" tayi sauri ta fice tana waiwayensa." "Ummi kuwa ta galabaita a ranar, dan bayan screening, aka ce su jira aka tura musu waWanda suka yi nasara a waya," "ciki har da ita, aka ce su jira ayi musu interview." "KuWin hannun ummi ba zasu kai ta ci abinci ba, ga yunwa ta isheta, haka nan suka cigaba da jira." "Ba a zo kan ummi ba, sai kusan biyar na yamma, da farko bayan shigarta studion aka fara yi mata interview, a Wan" "tsorace take, ga yunwa tana ji, Waya daga cikin masu interview yana cewa masha Allah muryarta mai daWi." "Šayan ya ce ""Jin ta ya fi ganinta, wannan da radio ce irin su ne masu sauraro ke Wokin gani""" "Shugaban wurin ne ya shigo, ma'aikatan suka din ga gaishe shi, yana hura hanci, ya dubi ummi ya ce ""Wannan fa?""" """Sir tana cikin wanda suka tsallake screening, interview ake yi mata""" """Wannan Win?""" """Eh sir""" """Dan Allah ku zaSo wanda za su yi attracting Win mutane, ba wanda sai mun yi ta faman sanya filter muna fafutuka" "kan mu haska su ba, wannan shirin talabijin ne, ba na gidan rediyo ba!""" "Tsit mutanen wurin suka yi, ba wannan ne karo na farko ba, amma a duk lokacin da aka yi mata, jin abun take kamar" "sabo, sum-sum, ta tattara kayanta, tayi waje, duk suka tsaya suna kallon ummi, shi kuma ko a jikinsa ya cigaba da maganar sa." "Ita ba ta san ma yadda aka yi ta isa gida ba, abubuwa daban-daban cunkus a ranta, ta Waukko gajiya da ba™in ciki, tana zuwa gida farida ta dira mata nata tashin hankalin." """Raihan ka gani ko?, ka kori wanda zai aureni, kaima ka tafi ka bar ni, komai yayi mini zafi""" "Tayi kuka-kuka iya yin ta, har ta gaji tayi shiru." "Ta wuni da yunwa, haka ta kwana da wata." "Kwanaki huWu rabon raihan da ummi, yayi ™o™arin sanya abun da ta gaya masa a matsayin hujjar da za ta rabu da" "shi, amma shi sam bai ji hakan a matsayin hujja ba, dan damuwa yake ™ara shiga na rashin ta, ya zuba mata ido ya ga iya gudun ruwan ta, ko za ta neme shi, amma ya ji shiru." "Hakan ya sanya ya fara zargin anya ba da gaske take ba ta son sa ba, tun da ta iya gaya masa cewar su rabu, kwanaki" "huWu amma ba ta sake nemansa ba, dan haka tsoro ya sake shiga zuciyar sa, ummi ba ta son sa." "˜asan zuciyarsa yana mamakin yadda ta ce masa ta taSa aure, shi ba auren ta ne ya dame shi ba, meya kashe" auren? A yadda ummi take har ace namiji ya sake ta?. "Daurewa yayi, ya sake bawa ummi kwana Waya, ya zamana kwanaki biyar, amma shiru ba ta neme shi ba." "Kwana na biyar, da yamma ya koma gidansu ummi, sai dai ya kira wayarta amma ba ta shiga." "Yana tsaye sai ga motar dr. Raihan ya risuna ya gaishe shi, dr. Ya amsa masa, yayi parking a waje, ya shiga cikin gida." "Raihan ya dudduba, mai gadin gidan ma baya nan, yayi ta kiran lambarta amma shiru ba ta shiga." "Ya samu wuri ya zauna a ™ofar gidan, yana cigaba da dannan wayarsa." "Dr. Ya sake fitowa, ya ga raihan, ya kalli raihan ya ce ""Yarona wa ka ke nema ne? Ko wurin Abdul ka zo?""" "Raihan ya ce ""A'a Abba, wurin Ummi na zo""" "Dr. Ya ce ""Too, ummi kuma lafiya dai ko?""" """Eh lafiya ™alau, wurinta dai na zo, na kira wayarta ba ta shiga ne""" """Amma wani abun tayi maka ne?""" "Ya girgiza kai ya ce ""A'a, ba ta yi mini komai ba""" "Dr. Ya jinjina kai ya ce ""Yaron kirki, ai babu lallai ummi ta tsaya ta saurareka, a yanzu mijin aure ne ya dace ya zo" "wurinta, ba wanda za a yi soyayya ba kawai, wannan idan ba ku yi sa'anni ba, ba zaka girmeta da yawa ba. Ka yi ha™uri ka ji Wana." "Cikin girmamawa raihan ya ce ""Abba ummi ta sanni, akwai ala™a tsakani na da ita, wallahi abba ba Sata mata lokaci" "zan yi ba, aurenta zai yi, ina son ta wallahi""." "Dr. Yayi shiru yana kallonsa, sannan ya yi murmushi ya ce ""Meye matakin karatunka?""" """Na yi degree a Sangaren Business administration, a ATBU""" """Idan da gaske ka ke zaka aureta, ranar lahadi ka turo mini mahaifinka mu yi magana da shi""" "Raihan ya washe baki ya ce ""To Abba, in sha Allah zan gaya masa, na gode sosai da sosai""" "Dr. Yayi murmushi yayi gaba, a tunaninsa yayi maganin raihan, dan ya zata irin yaran nan ne marasa ji, amma duk da" haka nutsuwa da kamalar raihan Win. "Raihan tafiya yayi yana murmushi, yana ganin abun kamar a mafarki, yau ya tsinci dami a kala, abun kamar a shirin" "film, wai ya tura Alhajinsa a nema masa aure? Kai tsaye gida ya tafi." "Sai dai ™asan zuciyarsa yana tunanin, ummi za ta amince ko kuwa za ta cigaba da gardama ne? Dan ya ga kamar ta" "raina shi ne a matsayin mijin aure, yayi mata ™an™anta." "Yana zuwa ya tafi sashin Alhaji, dan kwanakin nan kusan kullum Alhajin yana gida, ya daki sa'a shikaWai ya tarar a sashin nasa." "Alhaji Tahir ya gyara zaman tabaran sa, ya ce ""Ya aka yi ne? Yanayin farinciki haWe da damuwa a fuskar babban" "mutum""" "Raihan ya je ya zauna a kusa da shi, ya ce ""Kowanne akwai Alhaji""" """Bani labari""" "Ya ciro wayarsa, ya nemo hoton ummi da yayi mata, lokacin da suka sayo dogwayen riguna, ya ce ""Alhaji ka ga" "wannan""" "Alhaji ya karSi wayar, ya ™are wa hoton kallo ya ce ""Na gani, meyafaru?""" """Alhaji tana da kyau?""" "Ya ce ""Masha Allah, very beautiful kuwa, da gani kuma tana da kunya""" """Ita nake son aura Alhaji, zaka nema mini aurenta?""" "Alhaji Tahir ya kalli raihan yayi murmushi ya ce ""Babban mutum wannan ai matar manyan ce, anya ba ka yi tsaurin" "ido ba kuwa?""" """A'a Alhaji, ai nima babban mutum ne, dan Allah tayi? Wallahi mutuniyar kirki ce""" "Alhaji ya yi shiru ya ce ""Ai ni kallon sani nake yi mata ma""" "Raihan ya ce ""Eh, ™awar maryam ce, amma ita ba ta girme ni ba, shekrunmu Waya da ita, kuma mutuniyar kirki ce ka tambayi Hajiya ma ka ji""" "Alhaji Tahir ya dafa kafaWar raihan ya ce ""Easy my dear, in dai kana son ta tayi mini, za a nemi aurenta in dai za a" "bamu""" "Raihan ya washe baki ya ce ""Babanta ya ce ranar Sunday wai ka je ku yi magana, gani yake yi kamar ba aurenta zan" "yi ba, Alhaji tana bani shawarari masu kyau, tana da kirki sosai""" """Allah ya kaimu lahadin, zan je in sha Allah, ko a lokacin suka ce sai a Waura, Ubangiji Allah ya sa abokiyar zama ta" "gari ce""" "Raihan ya sosa kai ya ce ""Alhaji saura abu Waya""" """Ok to ina jinka""" "Raihan ya ce ""Dan Allah kar ka gaya wa mami sai maganar ta faWa, ban san yadda za ta karSi maganar ba." "I really have to marry her, Alhaji rayuwar ummi akwai ™alubale da ban tausayi, dan Allah ka tsaya mini""" "Alhaji Tahir ya jinjina kai ya ce ""In dai ni ne ka san baka da matsala da ni, ko tsohuwa ka ce kana so, zan wuce maka" "gaba in dai tana da tarbiyya, kuma ko a hoto, ni yarinyar ban ga aibunta ba, ko ta girmeka in dai kana son ta shikenan, ai soyayya ba ™arya ba ce raihan, mune muke barin al'ada na rage mana jin daWin abun da addini ya halatta mana. Allah ya sanya alkhairi ango""" "Raihan ya sunkuyar da kai yana murmushi, wani irin farinciki na ratsa zuciyarsa." "Dr. Ya manta da batun haWuwarsa da raihan, dan ko ummi ma bai nema da maganar ba, sai dai ya rage ganin gilmawarta ko a gidan, ya bar hakan a wata™ila takurar farida ce ta saka ta ™ara takura kanta." "Washegari raihan ya tafi wurin aikin Ummi, amma manager ya ce ""Ai ummi yau kusan kwana uku ba ta zo ba, ni ban" "sani ba, ba ta da lafiya ne ko ya aka yi ban sani ba, kawai ta ce mini za ta je screening, tun ranar ba ta sake zuwa ba, na zata ma ko ba ta gama ba ne ba""." "Raihan ya yi shiru ya ce ""kira ta a waya ka ce ko ta dawo aiki, ko zaka koreta""." "Manager ya zare ido ya ce ""Yayarta ka za a kora? Idan ban koreta ba ni ai yayana ya kore ni, ka san yadda yake" "yabawa ™o™arin ta, da yabawa amanarta""" "Raihan ya ce ""Dan Allah ka bar wannan maganar, kawai ni dai taimakon da zaka yi mini kenan, ka ce lallai ta dawo" aiki. """Ba zan yi ba, ba kun fi kusa ba""" "Raihan ya sassauta murya ya ce ""Haba manager, dan Allah ka taimaka Please""" """Da ka ce ba ka ji? Zan yi mata magana, amma ba dan halinka ba, kuma ba zan ce zan wani koreta ba, zan dai yi" "™o™arin ta dawo Win""" "Raihan yayi dariya ya ce ""Allah ya bar mini manager""" "Manager kawai yayi murmushi, ya cigaba da aikin da yakamata ace ummi ce ta yi." "Sai dai manager bai kai ga yin hakan ba, washegari sai ga ummin ta zo aiki, sai dai ta rame sosai, kallo Waya zaka yi" mata ka san akwai tashin hankali a fuskar ta. "Manager ya kira raihan a waya, ya gaya masa ummi ta zo." "Bai ja dogon lokaci ba, ya daidaici lokacin tashin ta ya kusa, sannan ya tafi." "Ta fito daga wurin aikin, yana nesa kaWan da ita yana kallonta, tana tafe a hankali kamar mara lafiya." "Zuwa yayi ya sha gabanta da motar, ta tsaya tana kallon motar, ya sauke glass Win motar suka haWa ido, sai da ta Wan" "razana, ya buWe mata motar ba tare da ya ce mata uffan ba." "Jikin ummi ya yi sanyi sosai da ganin raihan, dan ba ta taSa tsammani ba, kamar mai jin tsoro haka ta Wosana ta" shiga motar. """Ta tabatta dai ba kya so na ko ummi? Kina iya rabuwa da ni, baki damu da halin da zan shiga ba, kin ce mu rabu, ko" "nema na baki sake yi ba, rashin muhimmancina har ya kai haka kenan ko Salma?"" Ta girgiza masa kai alamar a'a." """Shikenan, ni gashi na sake biyo ki ai, ranar lahadi Alhaji zai zo wurin dr.""" "A razane ta kalleshi, tana ™ifta ido." """Eh, mun haWu da dr. Shekaranjiya, na zo wurinki kin ™i Waga wayata, mun yi magana ya ce Alhaji ya zo su yi magana""" """Wai da gaske aurata zaka yi?"" Tayi maganar cikin matu™ar rauni." """Gashi ina gaya miki, kin zata da wasa nake yi? Na san wata™ila ba ni ne irin mijin da ki ke so ba, na san zaki ga na yi" "miki yarinta da yawa, amma har cikin raina nake jin zan iya aurenki na ri™e ki da kulawa da girmamawa""." """Raihan zaka aureni ina bazawara""" """Kar ki sake kawo mini maganar kin taSa aure, zuciyata zata fashe, ummi kina wasa da son da nake yi miki kina ganin" "kamar wasa ko? Hubban shadidan na kira shi, ban taSa jin damuwa da takura a kan son wani abu ba kamar ke, kawai in ganki a kusa da ni, shi zai kawo mini cikakkiyar nutsuwa""" Tayi shiru tana wasa da zoben hannunta. """Meya rabaku da tsohon mijinki?""" "Tayi ajiyar zuciya ta ce ""Kakarmu ce ta haWa auren, ba ya so na, an kai kuWin aurensa aka fasa, shi ne ya aure ni""" "Ya ce ""Ya yi wa kansa, ni ina so. Ki saka aurenmu a addu'a salma, in sha Allah zai yi albarka, wata nawa ki ke so a saka" "na ji kin ce a matse ki ke ko?""" """Ai wannan maganar dr. Ba tawa ba""" "Ya ce ""Haka ne, nima na matsun ne, in ga kin zama tawa"" ummi dai ta yi shiru tana tunanin ko dai ba da gaske raihan" yake ba. """Na ga gidan tv nan sun kira screening, manager ya ce mini kin je, ya ku ka yi da su?""" "Ta Wan rausayar da kai ta ce ""Kyawawa suke so, ba wanda sai an ta saka musu filter ba""" """Kamar yaya kenan?""" """Haka mai wurin ya ce""" "Kawai ta ga yayi parking Win motar, ya kalli ummi ya ce ""Ke kuma ki ka ce masa me?""" Tayi shiru tana kallon sa. """Magana nake yi miki?""" """Ni ban ce komai ba""" "Raihan ya ce ""Sai ki ka tsaya kina kuka ko? Gwanar kuka""" "Ta ce ""A'a ai ban yi kukan ba""" "Ya dan™o kunnenta ya ce ""Wallahi ummi, duk wanda ya kuma kushe mini ke, ki ka tsaya kina kallonsa, baki Wau wani" "mataki ba, sai na huce a kan ki, kamar na fi ki jin takaici idan aka kushe mini ke. Ke kina da baki, amma ba zaki iya magana ba? Tun da ba aikin zai Wauke ki ba, sai ki wanke shi tas ki bar wurin, atleast ai kya ce masa Allah ya sa kyawawan su dur™usar da tashar, ko ki ce masa ya koma islamiyya a karanta masa Allah ne mahalicci""" "Sosai ya ri™e mata kunne, ta kai hannu ta ri™e hannunsa da ya ri™e mata kunnen cikin muryarta mai cike da iyayi da" "shagwaSa ta ce ""Babba ne fa""" "Ya sakar mata kunnen ya ce ""Babban banza ba, tun da ba shi da hankali""" "Sai kuma ya kwantar da murya ya ce ""My wife""" "Ta ce 'Na shiga uku""" """A'a ko Waya baki shiga ba, ko ba ni ki ke so ba, dan Allah ki yi ha™uri mu karSi ™addara a yadda ta zo mana, bamu" "san dalilin da Allah ya sa ya haWa mu ba, kar taurin kanki yayi delaying zuwan wasu bayin Allah duniya"" tayi burus kamar ba da ita yake magana ba." """A haka kamar saliha, nan kuwa taurin kai a cikin ki kamar me""." "Ranar lahadi gaba Waya dr. Ya manta da batun zai yi ba™i, dan ya faWi maganar ne dan ya kori raihan, ummi ma ta kasa zaune ta kasa tsaye, dan raihan ya tabattar mata da ranar lahadin Alhajinsu zai zo." "˜arfe sha Waya na safe, Abdul ya je ya sanarwa dr. Yayi ba™i." "Ya fita ya ga manyan mutane a manyan motoci, suka gaisa, Alhaji Tahir ya ce ""Ka manta zaka yi ba™i ne? Kodayake" "´an boko sai kun bawa mutum lokaci yake zuwa, Tahir ne baban sirikinka Muhammad da ka ce kana son ganina""." "Dr. Ya ce ""Subhanallah, Allah sarki bisimillah ku shigo"" suka bi bayan dr. Zuwa cikin gida." "Har cikin falo, ya fita da sauri ya samu Abdul ya bashi kuWi, ya ce ya sayo musu ruwa da lemuka." "Sun daWe suna hira da Alhaji Tahir, da wasu mutane su biyu Waya ™aninsa Waya abokinsa." "Dr. Ya sha mamakin jin waye raihan, tare da yi wa ummi fatan, Allah ya sa ™arshen wahalarta ne ya zo." "Nan Alhaji Tahir yake gaya wa dr. Tuni ya saka an gama yi masa bincike a kan ummi, kuma ya ji daWin sakamakon" "binciken, dan haka ko yanzu aka ce su bayar da kuWin aure dr. Ya yanka za su biya, idan kuma shima zai yi bincike a kan su tukuna shikenan." "Dr. Ya ce ""Eh to, ina son a bani damar binciken tukuna, sannan kamar nan da sati biyu zan yi magana, saboda in kira" "wasu daga ´an uwana a karSi kuWin auren""" "Alhaji Tahir ya ce ""Babu laifi, Allah ya kaimu""" "Ba tare da wata alkunya ba, suka ci abin da dr. Ya gabatar musu, suka yi masa godiya suka tafi." "Farida ta din ga bin sa tana tambayarsa suwaye wannan ba™in, amma ya™i gaya mata ko suwaye." "Ummi ta sha mamaki, ba ta zaci da gaske ba, sai da ta ga su Alhaji Tahir sun zo." "Alhaji Tahir ya koma gida, ya kira mami sashinsa, Hajiya na tare da shi, sai dai bai gaya mata ba ita ma, sai da Mami" "ta zo, ta tarar da su ta wani haWe rai tana harare-harare." "Alhaji Tahir ya ce ""To ke fa abun arzki ya same mu, ban sani ba ko mun yi laifi""" "Mami ta ce ""Meyafaru?""" """Babban mutum ya zo mini da magana, ya je zance an ritsa shi an ce in je in gabatar da kaina idan da gaske yake," "dan yau ma daga can nake da ni da su Alhaji Hamza, nan da sati biyu zamu koma mu kai kuWin aure""" """Ikon Allah, kuma shi ne ba a saka ni a maganar ba sai yanzu?""" "Hajiya ta ce ""Masha Allah lallai babban mutum an girma, Ubangiji Allah ya sa abokiyar arziki ce, Alhaji a ina take zan" "yi shishshigi""" "Alhaji Tahir ya ce ""Au kema babbar aminiyar ta sa bai gaya miki ba? Wai wata yarinya amm.. ammi ne sunan nata ne" "ko ummi ne, wai ™awar maryam ce dai""." "Hajiya ta ce ""Laaa ko dai Ummi, Ummi dai da suka yi islamiyya tare?""" "Ya ce ""Yes of course haka ya ce mini""" "Cikin tsananin mamaki da takaici mami ta ce ""What! Wannan kwazgwamar yarinyar ba™a ™irin?""" Ayshercool 08081012143 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu Abduljalal" Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 08081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH." Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. 31 "Har raihan ya bar harabar gidan bayansa ummi take kallo, ko sau Waya bai waiwayo ba, ita kuma ba ta daina zubar da" "hawaye ba, gani take kamar kallon ™arshe take yi masa, ba zai sake dawowa rayuwarta da sunan yana son ta ba." "Ta tashi jiki babu ™wari, ta tafi Wakinta, ta rufe Wakin ta saka sakata, saboda kar noor ta zo ta isheta da surutu." "Ta zauna ta din ga kuka, ta ma rasa kukan me take yi." "Ta yi shiru tana tuno irin rayuwar auren da ta yi a gidan idiris, ta kasa manta irin wula™antar da ta yi a gidan idiris," "irin tozarcin da ya yi mata, tamkar ya auri mushen dabba ba Wan Adam ba, kuma Wan Adam Win ma ´ar uwarsa." "Ta tuna yadda abokansa suke zunWensa da angon WoWWoya, ba zata manta tonon asiri da wula™antarwar da Idiris" yayi mata ba. "'To idan kuma haryanzu ban warke ba fa'?"" Ta tambayi kanta." "Ta dafe ™irjinta tana zancen zuci, ita dai tun da Allah ya sa kawu yahaya Waukkota, yayi ta ™o™arin saya mata" "magunguna, cikin ikon Allah ba ta sake jin wannan matsalar ba, ko ma™iyinta ba ta fatan Allah ya haWa shi da bala'in da yake cikin larurar sanyi." "Tun da farida ta dawo daga gidan inteesar, tamkar ita za ayi wa kishiya, kamar za ta yi hauka, domin kuwa da ita da" "wasu daga ™annenta suka dawo gidan, suna ta bata ha™uri, a kan sai ta daure ita ma, idan ba haka ba inteesar ba zata kwantar hankalinta ba." "Sun cika falo suna mayar da yadda aka yi, noor kuma na ta kokowa da remote tana ™ara volume Win tv." """Wai ke noor baki da hankali ne? Ba ni san meya samu yayarki Inteesar ba ne?""" "Noor ta juyo ta kalli mai maganar ta ce ""Mutuwa ta yi ne?""" """Wane irin mutuwa, ke ko gidan nata ma baki je ba, balle a haWu a rarrasheta da ke, kina kallon mahaifiyarku" "hankalinta a tashe, ita ma can muka baro ta tana kuka, amma ke kina nan kina ™ure wa mutane kunne da ™arar tv""" "Noor ta taSe baki ta ce ""To tun da dai ba mutuwa tayi ba ai barkanta, wanda ba shi da kunya ai dole ayi masa" "kishiya, haka wata malama ta ce rannan a tv, na ce ashe saura maama""" """Ke uwar taki ki ke cewa ayi wa kishiya?""" "Kausar ta ce ""Mama hadiza, ki ™yale yarinyar nan kar ta saka hawan jininki ya tashi, ba isasshen kai ne da ita ba," "yanzu sai ta yi miki rashin kunya, kuma ba kowa ne ke zigata yana koya mata wannan iskancin ba, ban da ummi, idan ba haka ba ta yaya Wa zai yi fatan a yi wa uwarsa kishiya, banda shashasha mara hankali""" """Ni dai ban saka da da™i™i a maganata ba, mutum ya bari ya fara gane karatu"" kausar ta ja bakinta tayi shiru, idan ta" "cigaba da tankawa noor, sai noor ta kunyata ta a gaban mutane." "Nan kuma akalar hirar ta koma kan ci wa ummi mutunci, da ziga farida a kan lallai yakamata ummi ta bar mata gida," tun da ta tsofe a gidan babu aure. "Suka gama soko burutsunsu, suka bar gidan." "Ummi kusan kwanan zaune tayi, tayi ta salloli tana kaiwa Allah kukanta, wayarta kuwa ta dubata babu adadi, amma" babu sa™on raihan Waya da ya sake shigowa cikin wayarta. ˜asan zuciyarta ya shiga tabattar mata da sun rabu da raihan kenan. "Bayan ta idar da sallar asuba, message ya shigo wayarta, wani website da raihan ya saka ta shiga, ta yi submitting" "cv Win ta, an kira su screening ciki har da ita, wani sabon gidan talabijin da ba a daWe da fara shirye-shirye a cikin sa ba." "Yau da safe aka ce su je wurin, ba ta ga sa™on ba sai yanzu, cikin sauri ta tashi ta haWa credentials Win ta, agogo ta" "kalla, muddin ta ce za ta jira ta yi musu girki, to fa zata makara, dan haka ta dudduba jakunkunanta, ta samu kuWi ta fito, ta turawa Abdul message na in da ta tafi." "Ko da ta je wurin ta tarar da mutane da yawa, haka nan ta fara bin layi ita ma, ta din ga duba wayarta tana tunanin" "raihan, shi ne mutum na farko da yakamata ta kira, ta sanar masa da an kirata screening, sai dai ba ta da wannan damar a yanzu." """Dama na sani, babu lallai ka dawo gareni raihan, amma duk da haka ba zan ga laifinka ba, ina yi maka fatan alkhairi" "a duk in da ka ke""." "Farida tamkar ita aka yi wa kishiyar, ko bacci gagararta yayi, ta taso da nufin ta tarar da abincin safe, Abdul ya shigo" "ya sanar da ita sa™on ummi, tana fara zage-zagenta, ya fice ya bar mata falon." "Raihan yana zaune yana ta juyi a kan kujera a office Win sa, ya kasa taSuka komai, ya juya kai nan ya juya kai can, in" aka jima sai ya ciro wayarsa ya duba ya mayar ya ajiye. "Ya kifa kansa a kan teburin gabansa, yana jin yadda kansa yake masa wani irin zafi." "Jin motsin an buWe ™ofa ya sanya shi Waga kai ya ga me shigowar, babu tsammani ya ga safiyya, tana sanye da" "doguwar riga straight gown, sai mayafinta a kafaWa da jakarta, ta shigo bakinta Wauke da sallama." Ya amsa mata tare da mayar da kansa ya kifa. """Yaya raihan, barka da rana?""" """Yauwwa sannu""" "Ta nemi wuri ta zauna ta ce ""Gidan su wata ™awata na je, a nan tsukin ne, na ce bari na biyo mu gaisa""" Yayi shiru bai ce mata komai ba. """Are you ok?"" Tayi maganar tana kai hannu goshinsa, ganin yana gumi duk da akwai sanyi a office Win." "Rau ta ji goshin nasa ya Wau zafi, ta ce ""Subhanallah, yaya raihan baka da lafiya ne? Jikinka zafi""" "Ya Wago a hankali ya ce ""Safiya, ki tafi gida Please, ki ™yale ni""" """Amma ya zan tafi na barka a wannan halin?""" "Kallonta yake yi, yana tunanin dama ummi ce a zaune a gabansa take yi masa magana yanzu." """Ki tafi na ce"" yayi maganar a Wan hasale, tare da jin haushin yadda ya ta tsare shi da ido, saSanin ummi da ba ta iya" "™ura masa ido haka, sai tana yi tana kawar da kai." "Safiyya ba ta fi shekaru goma sha tara ba, ummi ta girmeta sosai, sai dai shegen iyayi da rawar kai, duk in da ta" "zauna ba ta da aiki sai hira da samari a waya, ga shegiyar kwalliya kamar ´ar tsana." "Ta razana da tsawar da yayi mata, ta tashi da sauri, har ta kusa fita ya ce ""Kar ki sake biyo ni office, office wurin" "aikina ne ba shirme ba"" tayi sauri ta fice tana waiwayensa." "Ummi kuwa ta galabaita a ranar, dan bayan screening, aka ce su jira aka tura musu waWanda suka yi nasara a waya," "ciki har da ita, aka ce su jira ayi musu interview." "KuWin hannun ummi ba zasu kai ta ci abinci ba, ga yunwa ta isheta, haka nan suka cigaba da jira." "Ba a zo kan ummi ba, sai kusan biyar na yamma, da farko bayan shigarta studion aka fara yi mata interview, a Wan" "tsorace take, ga yunwa tana ji, Waya daga cikin masu interview yana cewa masha Allah muryarta mai daWi." "Šayan ya ce ""Jin ta ya fi ganinta, wannan da radio ce irin su ne masu sauraro ke Wokin gani""" "Shugaban wurin ne ya shigo, ma'aikatan suka din ga gaishe shi, yana hura hanci, ya dubi ummi ya ce ""Wannan fa?""" """Sir tana cikin wanda suka tsallake screening, interview ake yi mata""" """Wannan Win?""" """Eh sir""" """Dan Allah ku zaSo wanda za su yi attracting Win mutane, ba wanda sai mun yi ta faman sanya filter muna fafutuka" "kan mu haska su ba, wannan shirin talabijin ne, ba na gidan rediyo ba!""" "Tsit mutanen wurin suka yi, ba wannan ne karo na farko ba, amma a duk lokacin da aka yi mata, jin abun take kamar" "sabo, sum-sum, ta tattara kayanta, tayi waje, duk suka tsaya suna kallon ummi, shi kuma ko a jikinsa ya cigaba da maganar sa." "Ita ba ta san ma yadda aka yi ta isa gida ba, abubuwa daban-daban cunkus a ranta, ta Waukko gajiya da ba™in ciki," tana zuwa gida farida ta dira mata nata tashin hankalin. """Raihan ka gani ko?, ka kori wanda zai aureni, kaima ka tafi ka bar ni, komai yayi mini zafi""" "Tayi kuka-kuka iya yin ta, har ta gaji tayi shiru." "Ta wuni da yunwa, haka ta kwana da wata." "Kwanaki huWu rabon raihan da ummi, yayi ™o™arin sanya abun da ta gaya masa a matsayin hujjar da za ta rabu da shi, amma shi sam bai ji hakan a matsayin hujja ba, dan damuwa yake ™ara shiga na rashin ta, ya zuba mata ido ya" "ga iya gudun ruwan ta, ko za ta neme shi, amma ya ji shiru." "Hakan ya sanya ya fara zargin anya ba da gaske take ba ta son sa ba, tun da ta iya gaya masa cewar su rabu, kwanaki" "huWu amma ba ta sake nemansa ba, dan haka tsoro ya sake shiga zuciyar sa, ummi ba ta son sa." "˜asan zuciyarsa yana mamakin yadda ta ce masa ta taSa aure, shi ba auren ta ne ya dame shi ba, meya kashe auren? A yadda ummi take har ace namiji ya sake ta?." "Daurewa yayi, ya sake bawa ummi kwana Waya, ya zamana kwanaki biyar, amma shiru ba ta neme shi ba." "Kwana na biyar, da yamma ya koma gidansu ummi, sai dai ya kira wayarta amma ba ta shiga." "Yana tsaye sai ga motar dr. Raihan ya risuna ya gaishe shi, dr. Ya amsa masa, yayi parking a waje, ya shiga cikin gida." "Raihan ya dudduba, mai gadin gidan ma baya nan, yayi ta kiran lambarta amma shiru ba ta shiga." "Ya samu wuri ya zauna a ™ofar gidan, yana cigaba da dannan wayarsa." "Dr. Ya sake fitowa, ya ga raihan, ya kalli raihan ya ce ""Yarona wa ka ke nema ne? Ko wurin Abdul ka zo?""" "Raihan ya ce ""A'a Abba, wurin Ummi na zo""" "Dr. Ya ce ""Too, ummi kuma lafiya dai ko?""" """Eh lafiya ™alau, wurinta dai na zo, na kira wayarta ba ta shiga ne""" """Amma wani abun tayi maka ne?""" "Ya girgiza kai ya ce ""A'a, ba ta yi mini komai ba""" "Dr. Ya jinjina kai ya ce ""Yaron kirki, ai babu lallai ummi ta tsaya ta saurareka, a yanzu mijin aure ne ya dace ya zo" "wurinta, ba wanda za a yi soyayya ba kawai, wannan idan ba ku yi sa'anni ba, ba zaka girmeta da yawa ba." Ka yi ha™uri ka ji Wana. "Cikin girmamawa raihan ya ce ""Abba ummi ta sanni, akwai ala™a tsakani na da ita, wallahi abba ba Sata mata lokaci zan yi ba, aurenta zai yi, ina son ta wallahi""." "Dr. Yayi shiru yana kallonsa, sannan ya yi murmushi ya ce ""Meye matakin karatunka?""" """Na yi degree a Sangaren Business administration, a ATBU""" """Idan da gaske ka ke zaka aureta, ranar lahadi ka turo mini mahaifinka mu yi magana da shi""" "Raihan ya washe baki ya ce ""To Abba, in sha Allah zan gaya masa, na gode sosai da sosai""" "Dr. Yayi murmushi yayi gaba, a tunaninsa yayi maganin raihan, dan ya zata irin yaran nan ne marasa ji, amma duk da" haka nutsuwa da kamalar raihan Win. "Raihan tafiya yayi yana murmushi, yana ganin abun kamar a mafarki, yau ya tsinci dami a kala, abun kamar a shirin" "film, wai ya tura Alhajinsa a nema masa aure? Kai tsaye gida ya tafi." "Sai dai ™asan zuciyarsa yana tunanin, ummi za ta amince ko kuwa za ta cigaba da gardama ne? Dan ya ga kamar ta" "raina shi ne a matsayin mijin aure, yayi mata ™an™anta." "Yana zuwa ya tafi sashin Alhaji, dan kwanakin nan kusan kullum Alhajin yana gida, ya daki sa'a shikaWai ya tarar a" sashin nasa. "Alhaji Tahir ya gyara zaman tabaran sa, ya ce ""Ya aka yi ne? Yanayin farinciki haWe da damuwa a fuskar babban" "mutum""" "Raihan ya je ya zauna a kusa da shi, ya ce ""Kowanne akwai Alhaji""" """Bani labari""" "Ya ciro wayarsa, ya nemo hoton ummi da yayi mata, lokacin da suka sayo dogwayen riguna, ya ce ""Alhaji ka ga" "wannan""" "Alhaji ya karSi wayar, ya ™are wa hoton kallo ya ce ""Na gani, meyafaru?""" """Alhaji tana da kyau?""" "Ya ce ""Masha Allah, very beautiful kuwa, da gani kuma tana da kunya""" """Ita nake son aura Alhaji, zaka nema mini aurenta?""" "Alhaji Tahir ya kalli raihan yayi murmushi ya ce ""Babban mutum wannan ai matar manyan ce, anya ba ka yi tsaurin" "ido ba kuwa?""" """A'a Alhaji, ai nima babban mutum ne, dan Allah tayi? Wallahi mutuniyar kirki ce""" "Alhaji ya yi shiru ya ce ""Ai ni kallon sani nake yi mata ma""" "Raihan ya ce ""Eh, ™awar maryam ce, amma ita ba ta girme ni ba, shekrunmu Waya da ita, kuma mutuniyar kirki ce ka" "tambayi Hajiya ma ka ji""" "Alhaji Tahir ya dafa kafaWar raihan ya ce ""Easy my dear, in dai kana son ta tayi mini, za a nemi aurenta in dai za a" "bamu""" "Raihan ya washe baki ya ce ""Babanta ya ce ranar Sunday wai ka je ku yi magana, gani yake yi kamar ba aurenta zan" "yi ba, Alhaji tana bani shawarari masu kyau, tana da kirki sosai""" """Allah ya kaimu lahadin, zan je in sha Allah, ko a lokacin suka ce sai a Waura, Ubangiji Allah ya sa abokiyar zama ta" "gari ce""" "Raihan ya sosa kai ya ce ""Alhaji saura abu Waya""" """Ok to ina jinka""" "Raihan ya ce ""Dan Allah kar ka gaya wa mami sai maganar ta faWa, ban san yadda za ta karSi maganar ba." "I really have to marry her, Alhaji rayuwar ummi akwai ™alubale da ban tausayi, dan Allah ka tsaya mini""" "Alhaji Tahir ya jinjina kai ya ce ""In dai ni ne ka san baka da matsala da ni, ko tsohuwa ka ce kana so, zan wuce maka" "gaba in dai tana da tarbiyya, kuma ko a hoto, ni yarinyar ban ga aibunta ba, ko ta girmeka in dai kana son ta shikenan, ai soyayya ba ™arya ba ce raihan, mune muke barin al'ada na rage mana jin daWin abun da addini ya halatta mana. Allah ya sanya alkhairi ango""" "Raihan ya sunkuyar da kai yana murmushi, wani irin farinciki na ratsa zuciyarsa." "Dr. Ya manta da batun haWuwarsa da raihan, dan ko ummi ma bai nema da maganar ba, sai dai ya rage ganin" "gilmawarta ko a gidan, ya bar hakan a wata™ila takurar farida ce ta saka ta ™ara takura kanta." "Washegari raihan ya tafi wurin aikin Ummi, amma manager ya ce ""Ai ummi yau kusan kwana uku ba ta zo ba, ni ban" "sani ba, ba ta da lafiya ne ko ya aka yi ban sani ba, kawai ta ce mini za ta je screening, tun ranar ba ta sake zuwa ba, na zata ma ko ba ta gama ba ne ba""." "Raihan ya yi shiru ya ce ""kira ta a waya ka ce ko ta dawo aiki, ko zaka koreta""." "Manager ya zare ido ya ce ""Yayarta ka za a kora? Idan ban koreta ba ni ai yayana ya kore ni, ka san yadda yake" "yabawa ™o™arin ta, da yabawa amanarta""" "Raihan ya ce ""Dan Allah ka bar wannan maganar, kawai ni dai taimakon da zaka yi mini kenan, ka ce lallai ta dawo" aiki. """Ba zan yi ba, ba kun fi kusa ba""" "Raihan ya sassauta murya ya ce ""Haba manager, dan Allah ka taimaka Please""" """Da ka ce ba ka ji? Zan yi mata magana, amma ba dan halinka ba, kuma ba zan ce zan wani koreta ba, zan dai yi" "™o™arin ta dawo Win""" "Raihan yayi dariya ya ce ""Allah ya bar mini manager""" "Manager kawai yayi murmushi, ya cigaba da aikin da yakamata ace ummi ce ta yi." "Sai dai manager bai kai ga yin hakan ba, washegari sai ga ummin ta zo aiki, sai dai ta rame sosai, kallo Waya zaka yi mata ka san akwai tashin hankali a fuskar ta." "Manager ya kira raihan a waya, ya gaya masa ummi ta zo." "Bai ja dogon lokaci ba, ya daidaici lokacin tashin ta ya kusa, sannan ya tafi." "Ta fito daga wurin aikin, yana nesa kaWan da ita yana kallonta, tana tafe a hankali kamar mara lafiya." "Zuwa yayi ya sha gabanta da motar, ta tsaya tana kallon motar, ya sauke glass Win motar suka haWa ido, sai da ta Wan" "razana, ya buWe mata motar ba tare da ya ce mata uffan ba." "Jikin ummi ya yi sanyi sosai da ganin raihan, dan ba ta taSa tsammani ba, kamar mai jin tsoro haka ta Wosana ta" shiga motar. """Ta tabatta dai ba kya so na ko ummi? Kina iya rabuwa da ni, baki damu da halin da zan shiga ba, kin ce mu rabu, ko" "nema na baki sake yi ba, rashin muhimmancina har ya kai haka kenan ko Salma?"" Ta girgiza masa kai alamar a'a." """Shikenan, ni gashi na sake biyo ki ai, ranar lahadi Alhaji zai zo wurin dr.""" "A razane ta kalleshi, tana ™ifta ido." """Eh, mun haWu da dr. Shekaranjiya, na zo wurinki kin ™i Waga wayata, mun yi magana ya ce Alhaji ya zo su yi magana""" """Wai da gaske aurata zaka yi?"" Tayi maganar cikin matu™ar rauni." """Gashi ina gaya miki, kin zata da wasa nake yi? Na san wata™ila ba ni ne irin mijin da ki ke so ba, na san zaki ga na yi" "miki yarinta da yawa, amma har cikin raina nake jin zan iya aurenki na ri™e ki da kulawa da girmamawa""." """Raihan zaka aureni ina bazawara""" """Kar ki sake kawo mini maganar kin taSa aure, zuciyata zata fashe, ummi kina wasa da son da nake yi miki kina ganin" "kamar wasa ko? Hubban shadidan na kira shi, ban taSa jin damuwa da takura a kan son wani abu ba kamar ke, kawai in ganki a kusa da ni, shi zai kawo mini cikakkiyar nutsuwa""" Tayi shiru tana wasa da zoben hannunta. """Meya rabaku da tsohon mijinki?""" "Tayi ajiyar zuciya ta ce ""Kakarmu ce ta haWa auren, ba ya so na, an kai kuWin aurensa aka fasa, shi ne ya aure ni""" "Ya ce ""Ya yi wa kansa, ni ina so. Ki saka aurenmu a addu'a salma, in sha Allah zai yi albarka, wata nawa ki ke so a saka" "na ji kin ce a matse ki ke ko?""" """Ai wannan maganar dr. Ba tawa ba""" "Ya ce ""Haka ne, nima na matsun ne, in ga kin zama tawa"" ummi dai ta yi shiru tana tunanin ko dai ba da gaske raihan" yake ba. """Na ga gidan tv nan sun kira screening, manager ya ce mini kin je, ya ku ka yi da su?""" "Ta Wan rausayar da kai ta ce ""Kyawawa suke so, ba wanda sai an ta saka musu filter ba""" """Kamar yaya kenan?""" """Haka mai wurin ya ce""" "Kawai ta ga yayi parking Win motar, ya kalli ummi ya ce ""Ke kuma ki ka ce masa me?""" Tayi shiru tana kallon sa. """Magana nake yi miki?""" """Ni ban ce komai ba""" "Raihan ya ce ""Sai ki ka tsaya kina kuka ko? Gwanar kuka""" "Ta ce ""A'a ai ban yi kukan ba""" "Ya dan™o kunnenta ya ce ""Wallahi ummi, duk wanda ya kuma kushe mini ke, ki ka tsaya kina kallonsa, baki Wau wani" "mataki ba, sai na huce a kan ki, kamar na fi ki jin takaici idan aka kushe mini ke. Ke kina da baki, amma ba zaki iya magana ba? Tun da ba aikin zai Wauke ki ba, sai ki wanke shi tas ki bar wurin, atleast ai kya ce masa Allah ya sa kyawawan su dur™usar da tashar, ko ki ce masa ya koma islamiyya a karanta masa Allah ne mahalicci""" "Sosai ya ri™e mata kunne, ta kai hannu ta ri™e hannunsa da ya ri™e mata kunnen cikin muryarta mai cike da iyayi da" "shagwaSa ta ce ""Babba ne fa""" "Ya sakar mata kunnen ya ce ""Babban banza ba, tun da ba shi da hankali""" "Sai kuma ya kwantar da murya ya ce ""My wife""" "Ta ce 'Na shiga uku""" """A'a ko Waya baki shiga ba, ko ba ni ki ke so ba, dan Allah ki yi ha™uri mu karSi ™addara a yadda ta zo mana, bamu san dalilin da Allah ya sa ya haWa mu ba, kar taurin kanki yayi delaying zuwan wasu bayin Allah duniya"" tayi burus" kamar ba da ita yake magana ba. """A haka kamar saliha, nan kuwa taurin kai a cikin ki kamar me""." "Ranar lahadi gaba Waya dr. Ya manta da batun zai yi ba™i, dan ya faWi maganar ne dan ya kori raihan, ummi ma ta" "kasa zaune ta kasa tsaye, dan raihan ya tabattar mata da ranar lahadin Alhajinsu zai zo." "˜arfe sha Waya na safe, Abdul ya je ya sanarwa dr. Yayi ba™i." "Ya fita ya ga manyan mutane a manyan motoci, suka gaisa, Alhaji Tahir ya ce ""Ka manta zaka yi ba™i ne? Kodayake" "´an boko sai kun bawa mutum lokaci yake zuwa, Tahir ne baban sirikinka Muhammad da ka ce kana son ganina""." "Dr. Ya ce ""Subhanallah, Allah sarki bisimillah ku shigo"" suka bi bayan dr. Zuwa cikin gida." "Har cikin falo, ya fita da sauri ya samu Abdul ya bashi kuWi, ya ce ya sayo musu ruwa da lemuka." "Sun daWe suna hira da Alhaji Tahir, da wasu mutane su biyu Waya ™aninsa Waya abokinsa." "Dr. Ya sha mamakin jin waye raihan, tare da yi wa ummi fatan, Allah ya sa ™arshen wahalarta ne ya zo." "Nan Alhaji Tahir yake gaya wa dr. Tuni ya saka an gama yi masa bincike a kan ummi, kuma ya ji daWin sakamakon binciken, dan haka ko yanzu aka ce su bayar da kuWin aure dr. Ya yanka za su biya, idan kuma shima zai yi bincike a" kan su tukuna shikenan. "Dr. Ya ce ""Eh to, ina son a bani damar binciken tukuna, sannan kamar nan da sati biyu zan yi magana, saboda in kira" "wasu daga ´an uwana a karSi kuWin auren""" "Alhaji Tahir ya ce ""Babu laifi, Allah ya kaimu""" "Ba tare da wata alkunya ba, suka ci abin da dr. Ya gabatar musu, suka yi masa godiya suka tafi." "Farida ta din ga bin sa tana tambayarsa suwaye wannan ba™in, amma ya™i gaya mata ko suwaye." "Ummi ta sha mamaki, ba ta zaci da gaske ba, sai da ta ga su Alhaji Tahir sun zo." "Alhaji Tahir ya koma gida, ya kira mami sashinsa, Hajiya na tare da shi, sai dai bai gaya mata ba ita ma, sai da Mami" "ta zo, ta tarar da su ta wani haWe rai tana harare-harare." "Alhaji Tahir ya ce ""To ke fa abun arzki ya same mu, ban sani ba ko mun yi laifi""" "Mami ta ce ""Meyafaru?""" """Babban mutum ya zo mini da magana, ya je zance an ritsa shi an ce in je in gabatar da kaina idan da gaske yake," "dan yau ma daga can nake da ni da su Alhaji Hamza, nan da sati biyu zamu koma mu kai kuWin aure""" """Ikon Allah, kuma shi ne ba a saka ni a maganar ba sai yanzu?""" "Hajiya ta ce ""Masha Allah lallai babban mutum an girma, Ubangiji Allah ya sa abokiyar arziki ce, Alhaji a ina take zan" "yi shishshigi""" "Alhaji Tahir ya ce ""Au kema babbar aminiyar ta sa bai gaya miki ba? Wai wata yarinya amm.. ammi ne sunan nata ne" "ko ummi ne, wai ™awar maryam ce dai""." "Hajiya ta ce ""Laaa ko dai Ummi, Ummi dai da suka yi islamiyya tare?""" "Ya ce ""Yes of course haka ya ce mini""" "Cikin tsananin mamaki da takaici mami ta ce ""What! Wannan kwazgwamar yarinyar ba™a ™irin?""" Ayshercool 08081012143 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. 32 "Alhaji ya ce ""Meye kuma na wata kwazgwamemiya ba™a? Ba mutum ba ce ba?""" """Ban gane ba mutum ba ce, ta girme shi fa ™awar maryam ce?""" "Ya ce ""To shi ne me? Idan har shi zuciyarsa ta nutsu da ita ba shikenan ba, ni na yaba da tarbiyyar gidansu""" """Wallahi da sake, tun wuri ma dole a janye wannan maganar. Na zaSa masa yarinya ya ™i sai ya jajibo wannan mummunar yarinyar? Gidan da take zaune ai ba gidansu bane ba, zaman boranci ta yi a gidan kamar ´ar aiki""" """To kin ga kya samu lada ma, idan ya aureta ya kula da ita""" "Kamar zata kama da wuta dan bala'i ta ce ""Wallaahi ba zan lamunta ba, shi ne dan munafunci ni bai gaya mini ba," "kawai sai yau ka zo mini da wannan zancen, a'a wallahi""" "Alhaji ya ce ""Ni dai in kin ga na fasa zancen auren nan, sai dai in shi ne ya dawo ya ce mini ya janye ya fasa, amma ba" "zan zama mutumin banza ba, shima sai dai in yi masa jagora ya je ya samu ubanta ya ce masa ya fasa""" "Hajiya ta ce ""Banda abun ki, ai ummi yarinyar kirki ce, nutsatsiyar yarinya ce, shi kyau ba shi ne abun dubawa ba," "nagarta ake da cancanta ake dubawa""" """Kin ga malama ki rufa mini baki, ban saka da ke ba, idan nutsatsiya ce, ki haWata da makakkun yaranki mana, sai Wa" "na dama na san wannan duk kitumurmurarki ce, ke ki ka shirya wannan abun aka yi ban sani ba""" "Hajiya ta ce ""Allah ya baki ha™uri, nima ban san zancen ba sai yanzu, kuma su makakkun ´a´a ba laifi na yi wa Allah" "ya bani ba, jarrabawa ce, kuma da da nutsatstse a cikin su na yi sha'awar sanya Waya ya aureta""" "Har mami za ta yi magana, Alhaji ya yi mata wani mugun kallo, hakan ya sanya ta yin shiru tana huci." "Hajiya kuwa tuni hawaye ya cika mata ido, tana jin zafin gori da cin mutunci da mami ke yi mata a kan yaranta, gani" take yi kamar dabarar ta ce ta sanya Allah ya bata shiryayyun yara. "Alhaji ya kalli mami ya ce ""Tun da kin saka mini mata kuka, sai ki bani wuri zan kula da ita""" "Maganar ta sa ba ™aramin fusata mami tayi ba, ta tashi ta ce ""HaWiyeta ™arewar soyayya"" tayi waje fuu rai a Sace." "Ya dubi hajiya da hawayen fuskarta suka fara zubowa, ya rungumota jikinsa a hankali ya ce ""You are brave woman," "kar ki karaya, ki yi ha™uri ke ce fa mai Kwantar mini da hankali da rarrashina, ki yi ha™uri in sha Allah zaki ga tanadin da Allah ya yi miki sakamakon ha™uri""" "Šan ™ara sautin kukan nata tayi, hawayenta ya Sata masa riga, amma bai damu ba ya cigaba da rarrashin ta." "Kira uku raihan ya yi wa ummi sannan ta Waga, tayi masa sallama." """Meyasa baki Waga ba, missed calls uku fa na yi miki""" """Ina aiki ne a kitchen, wayar tana Waki""" "Raihan ya gyara kwanciyarsa ya ce ""To ya ki ke sweetheart"" wata irin kunya ce take kama ummi, idan ya ce" "sweetheart Win nan, wai raihan ke ce mata sweetheart abun da kunya." """Ba zaki amsa ba?""" """Ina lafiya"" ta amsa a ta™aice." """To yaya, su Alhaji sun zo ko? Na ga ya dawo Wazu ina jiran ya kira ni ne""" "A sanyaye ta ce ""Eh sun zo""" """Yauwwa masha Allah, daga nan zuwa kowane lokaci zaki zama matata baby""" "Ummi ta ce ""Dan Allah ka din ga ce mini ummi kawai ko salma""" "Raihan yayi murmushi ya ce ""Ba kya son babyn saboda me? Ba daga bakin yaro kamata ki ke son ji ba ko? Kar ki" "yanke mini hukunci a yanzu, ina da kyakywan tanadi a kanki da rayuwarki ummi, zaki ji daWin zama da ni sosai da sosai ki yi ta yi mana addu'a kin ji my Salma""." "Ta amsa masa da ""To"" amma tunanin yadda za ta yi rayuwar aure da raihan take yi, ita yanzu gaba Waya ma kunya yake bata." "FaWowar mami afujajan Wakin ya sanya shi tashi zaune, ya ce ""Zan kira ki"" sai dai kan ya katse wayar ta ce ""Sannu" "shashasha, ni zaka je ka aurowa wannan mummunar yarinyar?"" Kan ya katse wayar ummi ta ji me mami ta ce." """Mami meyafaru ne?""" """Uwarka da ubanka ne suka faru, in ce maka ga safiyya ka aura amma ka yi burus, ka je ka kwaso wannan yarinyar" "uwar mata ka yi yaya da ita? Ta girmeka ba sa'arka ba kawai saboda baka da hankali ko dan ba ka da mafaWi?""." "Raihan ya ce ""Mami, dan Allah ki kwantar da hankalinki, duk fa ba abun Waga hankali bane ba. Ke ki ka gabatar mini da ita da kyawawan halayenta, na ji ina jin tausayinta. Ki ka kawo mini maganar aure na ga ita ta dace da ra'ayina," "idan kowa ya ce ba zai aureta ba mummuna ce shikena sai ta rayu a haka, ba tausayawa babu kulawa?""" "Rufe mini baki kan na daki bakin naka ya fashe, kai ne Wan sarkin taimako, wani ya taimaketa mana a waje, ta" "girmeka ba sa'arka ba ce ba, ita ba ´ar uban kowa ba, kawai ka jajibo mana ita, to wallahi idan ma wannan matar ce ta zigaka dai-dai nake da ku. Kuma umarni nake ba ba shawara ba, ka je ka samu mahaifinku, ka janye wannan maganar da zancen auren nan da komai, dama ai ni na kawo maganar auren to safiyya na zaSa maka, ita kuma ummin na san yadda zan yi da ita""" "Cikin sauri ya ce ""Dan Allah mami kar ki yi wa ummi komai, ni zaki yi wa ni na ce ina son ta, dan Allah kar ki sakata a" "damuwa, dan Allah mami ki yi ha™uri""" "Galala ta saki baki tana kallon sa, ""Au kar in sakata a damuwa? Har abun naka ya kai haka kenan? Dole na san abun" "yi""" Ta juya ta fita. "Ummi kuwa a hankali ta sauke wayar hannunta, fes abun da ta ji mami ya faWa yake dawo mata, tabbas! Ta san a" "rina ta san zata fuskanci wannan ™alubalen, tayi ta ™o™arin ankarar da raihan, amma bai gano ba, ta san yanayin mami ´ar ™arya ce, mace ce mai iyayi da son nuna isa, ta san dama abu ne mai wuya mamin ta amince." "Dr. Ya yi sallama a ™ofar Wakin ummi, ta amsa masa ya shiga, ya kalleta cikin farinciki da kulawa ya ce ""Ummana, ke" "ashe Wan manya ki ka samo mini siriki, ai ni gatse na yi wa saurayin naki, ganin yayi yarinta da yawa, na ce ya turo mini babansa ni na ma manta, kin ga sai ga su sun zo"" Ummi ta yi shiru ta sunkuyar da kai, tamkar ta ce wa dr. Dan Allah ya warware maganar." """Alhamdilillah, ina jin labarin Alhaji Tahir ashe babban mutum ne, mutumin kirki ne, kamar ba mai kuWi ba, yayi mini" "bayanin komai, na Weba musu sati biyu, zan ne na yi bincike a kansu da yaron, in dai lafiya ™alau nan da sati biyu za su kawo kuWin auren, Ubangiji Allah ya kusa kawo miki ™arshen zaman gidan nan, Allah ya baku zaman lafiya, ya kawar da fitina." "Dama wani jinkirin alkhairi ne, ki kwantar da hankalinki ummi, kar ki ga yaro ne ™arami, ki saka a ranki Allah ne ya duba ki, ya kawo miki miji." "Ita nagarta ba a shekaru take ba ko tarin dukiya, babban fatan Allah ya tabbattar da alkhairi, dama ke mai biyayya ce, dan haka ki ™ara dan sa'anki ne kar ki ce ba zaki bi shi ba, Allah ya sanya muku dukkan alkhairi""" "Ummi a ranta ta ce ""Ji kawu da wata magana, har da nasiha kamar an Waura auren, akwai ™ura fa' sama-sama take" "jin sa, ya gama nasiharsa ya fice." "Farida kuwa har Abdul ta tambaya, ko ya san suwaye ba™in dr., Amma ya ce mata shi ma bai sani ba." Bayanin da Alhaji ya yi wa raihan ne ya rage masa damuwar abubuwan da mami ta yi masa. "Ya Wora da cewa ""Mahaifiyarka ta fara tutsu, a kan ba ta san lamarin, idan har da gaske kana son yarinyar kana son" "tainakonta, ka tsaya a kan hakan, ka cigaba da addu'a, ni dai yarinyar ta yi mini, ban ga aibunta ba, wani muni wani waye hotonta da ka nuna mini ban gani ba, ban sani ba ko dan kana sonta ba ka ga munin bane ya sanya nima ban gani ba." "Ka je ka cigaba da shirye shiryen ka, a duba fili Waya ka gina abun ka yadda ka ke so, ba wata matsala in sha Allah""" "Cikin girmamawa raihan ya ce ""Na gode sosai Alhaji, Allah ya ™ara maka lafiya da nisan kwana""" """Amin babban mutum""" "Hajiya ta yi sallama hannunta Wauke da tray, da kayan shayi a kai." "Tana ganin raihan ta ce ""In fara guWa tun yanzu ne, ko in Wan jira?""" Murmushi raihan ya yi yana sosa ™eya. "Hajiya ta zauna tare da faWin ""To kai raihan daga ganin ummi, har ce maka fa na yi wa ina yi wa yayanka kamu, kawai sai ka lallaSa""" "Ya ce ""Wallaahi hajiya tausayi take bani a lokacin, na din ga damunta har muka fara sabawa. Hajiya ummi na da" "matu™ar kirki da tarbiyya""" "Hajiya ta ce ""Sosai kam, ina fatan Allah ya sanya alkhairi, na yi maka murna raihan, in dai mace ta gari ake nema, aka" samu ummi to a gode Allah. "Sannan shekarun da ke tsakanin ku ba abun damuwa bane, shekaru lambobi ne kawai, ka ri™e ta ka kula da ita, ni dai ina son ta saboda Allah, tun tana zuwa gidan nan lokacin maryam tana nan, akwai Wa'a da ladabi""" "Raihan ya ce ""Kuma wallahi ta iya girki sosai hajiya, ba ki ga yadda take bani abinci ba, ban taSa cin abinci mai daWin" "nata ba""" "Alhaji ya dungure masa kai ya ce ""Sannu ciki muka kawo duniya "" suka yi dariya gaba Waya, gaba Waya sai ya manta da damuwar da yake ciki." "Ummi na zaune na tilawar litattafanta na addini, wayarta ta fara ringing, ba™uwar lamba ce, tayi zaton ko raihan ne," dan akwai canza lambobi. "Sai dai tana kai wayar kunneta, tayi niyyar sallama, ta gimtse sallamar jin uwar ashariyar da aka lailayo mata." """Sannu asararriya ´ar wahala, ba™in kunurci, saboda asara da taSewa kana da rashin kyakykyawar makoma, ummi ki rasa wa zaki ce zaki aura sai ™anina ummi, na yi dana sanin saninki, saboda kin zama guzuma muni yayi miki katutu" "shi ne ki ka yi wa ™anina asiri, saboda zalamar abun duniya, to wallahi ummi ki kuka da kanki, ko ki janye wannan maganar ta auren raihan, ko kuma in ™as™anta ki a idon duniya, in muzantaki kin san zan iya""" "Jikin ummi yayi sanyi matu™a, ta kasa magana, har maryam ta yi tijararta a waya ta gama, ta kashe wayar, kamar" shashasha ummi ta bi wayar da kallo. "*Sweetheart, ki yi bacci cikin aminci da salama, zan so kiranki in ji muryar ki, amma na san wata™ila kin yi bacci, ki" "kula mini da kanki, ina son ki* message Win raihan ya shigo wayarta." "Ta mi™e ta tafi gaban mudubin Wakinta, tana ™arewa kanta kallo." 'to shi raihan ya aka yi baya ganin munina ne? A wajen ina munin nawa yake da yake Suya a idonsa baya gani?'. "Abu kamar wasa, mami ta sako raihan a gaba, ta daina amsa gaisuwar sa, ta daina shiga sabgarsa ta ce lallai sai ya je" ya cewa Alhaji ya fasa auren nan. "Duk taurin kan Wa, fushin uwa masifa ne, hakan ya sake jefa shi cikin damuwa da wasi-wasi, idan ta ce ya rabu da ummi, sai ya ji kamar ta ce ya raba jikinsa da rai." Gefe Hajiya da Alhaji suna ta ™arafafa masa gwiwa a kan auren ummi. "Ga lokacin kai kuWi na cigaba da kusantowa, ga pressure office, ga ummi gaba Waya ta canza ta koma masa kamar" "wata ba™uwa, ta™i sakin jiki da shi, kamar ma ™ara nesanta kanta da shi take yi." "Yanayin aiki ya ™ara takura raihan, dan haka ko wurin aikin bai fiye samun damar binta ba, ga yawan barin ™asar da" yake yi. "Gefe guda maryam ta saka ummi a gaba da cin mutunci da zagi na cin zarafi kala-kala, ban da sa™onni da kuma" "barazana da take yi mata, ummi ta rasa in da za ta saka kanta, daga kuka sai addu'a, dan ta rasa yadda za ta yi da al'amarin gaba Waya." "Duk da mami ba ta shiga harkarsa, hakan ba ya hana shi zuwa in da take, da la'asar bayan ya dawo daga aiki, yayi" "niyyar zuwa yau ya je ya ga ummi, ya nufi sashin mami ya je ya tarar da maryam ta zo gidan." "Sanin halinta ya sanya ya tsuke fuska, dan ya san ba wai zuwan Allah da annabi ba ne ta yi shi haka." """Mami barka da yamma"" banza ta yi masa, daga baya kuma ta ce ""Kar ka sake zuwa gaishe ni, muddin ba ka aiwatar" "da umarnin da na baka ba, bana bu™atar ganinka a sashina ma gaba Waya""" "Maryam ta kalleshi ta ce ""Wallaahi ka bayar da maza raihan, me aka yi aka yi ummi? Meye da ita meye abun" "burgewa a tare da ita? Sannan menene aibun Safiyya, amma na lura kamar ba a hayyacinka ka ke ba, wannan annakiyar ba™in zaka Waukko ka kawo mana mugun iri cikin family, wannan yarinyar da mujiya....." """Dalla malama dakata!"" Ya yi wa maryam tsawa." """Islamiyyar da ki ka yi ba ta amfane ki da komai ba, da baki san daraja karramawar da Ubangiji ya yi wa Wan Adam" "ba, ki tsaya iya matsayinki, idan mami tayi matsayinta ne, ke kuwa ko kusa ko a nesa ba ki da ala™a da aurena, dan haka ki zuba ido idan zaki iya idan ba zaki iya ba ba zan juri cin zarafin matata ba, idan kin yi mata a baya ba ta da bakin ramawa, ni dai-dai nake da ke""" "A tare suke shiga karanto ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un""" "Mami ta ce ""Au raihan har ta zama matarka ma ashe? Yanzu a gabana ka ke gaya wa ´ar uwarka haka saboda" "yarinyar da ba ka aureta ba ma? A wayance kana nuna mini babu gudu ba ja da baya kenan sai ka aureta"" raihan ya yi shiru yana huci." "Maryam ta ce ""TaSWijan, akwai ™ura mami, ita ma munafuka na kirata a waya ta ™i magana, da yake ba ta da gaskiya," "munafuka uwar son abun duniya, sumi-sumi da ita garin yayime-yayime na, na yayimo mana masifa""" "Cewar ta kira ummi ya fi komai Waga masa hankali, ya san dole sai ta yi wa ummi rashin mutunci." "Juyawa yayi da sauri ya fice, ya tafi Wakinsa ya sauya kaya, ya Wau babur Win sa ya fita." "Gidansu ummi ya tafi, ya yi sa'a security yana nan, ya ce masa ya yi masa sallama da ummi." "Jin ana sallama da ita, ya sanya farida kallon ummi da take ta aiki a falo." "Farida ta kwaSe baki, haka ma kausar, kausar ta ce ""Ohh su mujiya an yi abun arziki, kowane mai tsautsayin ne? Na" "ga dai wancan tsohon ya ce ya fasa""" "Farida ta ce ""Oho dai, ni dai ayi a tattara a bar mini gida""" "A gaggauce ummi ta gama, ta je Wakinta ta shirya, ta fito harabar gidan, ya mayar da hankali a kan wayarsa yana dannawa." "˜amshin turaren wurinsa da take yi, ya sanya shi Wagowa, ya zuba mata ido." "Duk ta yi wani iri, alamu sun bayyana ™arara a cikin damuwa take." """Sannu da zuwa"" ta faWa a hankali." """Yauwwa, ya ki ke ya gidan?""" """Lafiya ™alau"" ta amsa tana murza yatsunta." """Kwana biyu ayyuka sun yi mini yawa sosai ban samu na zo na ganki ba, zuciyata duk a takure""" "Ita dai ummi ta yi masa gumm, ta™i magana." """Yaya ummi"" ya kirata da sunan da ya saba a baya." "Ta Wago ta kalleshi, ya ce ""Meyafaru ne? Duk kin canza mini, kamae an canza mini ke, meyafaru ne?""" "Kamar ya soso mata in da yake yi mata ™ai™ayi, ta ce ""Dan Allah, ka taimaki rayuwata ka fasa auren nan raihan, wani" "™alubalen ne yake tinkaro ni, kamar ba zan iya Wauka ba, Astagfirullah idan ka aureni kamar sabon babin ™addara zan buWe, da alama kai kaWai ka ke so na, gidanku ba zasu karSe ni a matsayin sirika ba""" "Ya jinjina kai ya ce ""Eh, thank God tun da ina son ki ni, na san akwai ™alubale, maryam na san ta kira ki, haka zalika" "na san mami kin ji abun da ta ce ranar, amma duk ba matsala ba ne ba. Salma ki canza rayuwarki ki koyi tsayawa a kan ra'ayinki da abun da ki ke so duk tsanani duk ™alubale. Ke kin san ko mata huWu na ce ina so za a bani a garin nan, amma na tsaya kai da fata na ce sai ke, ni meyasa zaki watsa mini ™asa a ido? Ummi ba wasa nake yi ba da nake nanata miki ina son ki, ni kaina fa a cikin ™alubalen nake, amma na ji zan jure saboda ke. Dan Allah ummi kema ki koyi tsayuwa a kan ra'ayinki ba ra'ayin wani ba, ita maryam Win waye ya hanata auren wanda take so, sai ke?" "Dan Allah ki manta da wani ™alubale mu tsara rayuwar mu, jarrabawa ba ta ™arewa a rayuwar mumini. Ai ki na so na ko? Tayi shiru tare da haWe rai." """Ba kya so na saboda na yi miki yarinta ko? Headmaster ki ke so?""" Ta Waga kai alamar eh. """Ko gidan tsohon mijinki ki ke son komawa"" yadda ya ga ta razana ne abun ya bashi mamaki." "Ya kawar da zancen ya ce ""Ni a wani bugiren ki ka ajiye ni?""" "Bai yi tsammanin za ta bashi amsa ba, ya Wora da cewa ""˜anin ki ko, wanda ki ka raina da aure?""" "ZumSura baki ta yi, tana juya ™wayar idonta a hankali." """Ummi wai meyake damunki ne? To mu yi hira ta yaya da ™anwa kamar yadda muka saba""" "Ta ce ""To, ya gida ya office?"" murmushin yayi ya ce ""Ita ce hirar da ki ka fi so take yi miki daWi kenan?""" Ta jinjina kai alamar eh. """Office aiki ya yi yawa ba hutu""" """Ina su Yaya sagir? Kun shirya kuwa?""" "Raihan ya ce ""Mun shirya, amma ba ya kulani""" """To kai ka din ga kula shi mana ai kai ne ™arami""" "Ya Wan shafi sajensa ya ce ""Gayen nan Wan wula™anci ne fiye da tunaninki, yanzu sai ya yarfa ni, har gara Salim wasu" "lokutan""" """Ai gani za su yi kamar idan suka sakar maka fuska zaka raina su, ka cigaba da jan su a jiki, kar ka nuna musu ™yama" "saboda abun da suke yi watarana sai labari, ka gayyace su cikin ayyukan kamfaninku, ko ba ka sakar musu komai ba, ka ja su a jiki sosai""." "Ya Wan yi shiru sannan ya ce ""Gaskiya ne, sai ma kin ga hajiya, ta fi bani tausayi wallahi, tana iya yin ta a kansu," "amma kullum kamar ana tura su dawa, amma zan yi ™o™ari in yi abun da ki ka ce in sha Allah""" """To Allah ya baka iko""" "Ya amsa da amin, ""Bari na je, zani wani wuri zo mu je ki karSi sa™on ki""" "Ya tashi ya yi gaba ta bi bayansa, a jikin babur Win sa suka tsaya, ya kalleta ya ce ""Alhaji ya ce na zo na fara gini, a" "wace unguwar ki ke son mu zauna? Sannan wane irin gida ki ke so, flat ko mai bene?""" """Kowanne ka yi shikenan, Allah ya yassare""" """Salma kenan, haryanzu kina doubting idan ni zan aure ki, kuma ko zan iya ri™e ki, abun da muke shirin yi ba zunubi" "bane ba, hasali ma yana da asali a addinin musulunci, dan haka ki manta da batun al'ada da surutun mutane kin ji sweetheart""" "Ta jinjina masa kai, tana wasa da hannun babur Win." """Salma"" ya kira sunanta a hankali, ta Waga ido ta kalle shi." """Ina sonki sosai saboda Allah"" tsigar jikinta ta tashi, ta kawar da idonta gefe." """Ko sau Waya ki gaya mini wani abu mai daWi da zai bani ™warin gwiwar cigaba da gwagwarmayar neman aurenki," "dan nima ina fuskantar ™alubale""" "Jiki a sanyaye ta ce ""Dan Allah raihan ka yi abun da zaka zo ka cutu daga baya, ka ™ara tunani a kai""." """Ni na riga na ro™i Allah a kan lamarin nan, kuma shi so baya bayar da ™ofar tunani, ba abu ne da yake bamu damar" "yin shawara ba, ki tausaya mini ummi"" jikinta yayi sanyi, wani irin tausayin su ya kama ta." """Ban san me zan ce ba, zan yi mana addu'a iya yi na, Allah ya zaSa mana abun da ya fi alkhairi""" "Ya ce ""Amin ya haiyyu ya ™aiyyum. Gobe in Allah ya kaimu ki yi mini girki dan Allah, zan biyo ta wurinku na ci""" """Me ka ke so"" tayi maganar tana murmushi." """Ke nake so""" "Ta yamutsa fuska ta ce ""Ina nufin me zaka ci?""" "Yayi dariya ya ce ""Abinci mana, ko me ki ka dafa zan ci da yardar Allah"" yayi maganar yana mi™a mata ledar" "hannunsa ya ce ""Ki koma gida ki huta, duk da ban gama ganinki ba, zamu yi waya, dan Allah kar ki kashe waya kin ji baby""" Ta karSi ledar ta juya tana murmushi. "Sabuwar waya dalleliya raihan ya gwangwaje ummi da ita, irin wayar da ba ta taSa zaton zata ri™e irinta ba, bakinta" "ya ™i rufuwa sai da ta kira shi ta yi tayi masa godiya, ya ce shi ba godiya yake so ba, kawai ta ce masa tana son sa shi zai sa ya ji daWi ya tabbatar da ta ji daWin kyautar da yayi mata." "Aikuwa ta yi gumm, ta kasa magana." "Da kuWinta tayi cefane, washegari da safe ta she™a masa girki, bai kira ta a waya ba, sai fita tayi ta ganshi a waje yana" jiranta. "Suna tafe yana yi mata normal hira, tare da nuna mata yadda za ta yi amfani da wayar da ya saya mata." "A mota ya ci abinci, yana ci yana yi mata hira, ta buWe ruwa ta bashi, ta duba jakarta ta Waukko tissue, ta warwro masa ta bashi ya goge hannu." "Yayi murmushi ya ce ""Ka ga mace ta gari, ta fara aikinta tun yanzu""." "Ta haWa kan kwanukan ta ta ce masa ""Sai anjima, Allah ya kiyaye""" """Amin ya rabb, yakamata mu koma ayi siyayya, mayukan nan kamar sun karSe ki, na ga kina ta glowing""" "Da sauri ta ce ""Fari na yi?""" """A'a kyau ki ka ™ara, ban sani ba ko idona ne""" """Kar ka saka mu makara, sai anjima"" ta fice daga motar, ya zuba mata ido, har ta shige shagonsu, sannan ya ja motar" ya tafi. "Duk wata hanya da mami za ta bi, ta rusa maganar auren raihan, abu ya gagara ta kaWa ta raya, amma raihan ya" "dage, ya samu goyon baya Wari." "Dr. Ya sanar da su kawu Ilyasu, zai karSi kuWin auren ummi, dan haka mutum biyu daga cikin su su zo ranar juma'a. Hatta kayan soye-soye da zai karSi ba™i, daga waje ya yi order abun sa, dan sai saura ´an kwanaki, sannan ya gaya" wa farida. "Farida ko a jikinta, tana ganinsa yana ta shige da ficensa shikaWai, ya shirya komai." "Kafin sallar juma'a, su kawu Ilyasu suka zo gidan, bayan sallar juma'a, su Alhaji Tahir suka zo." "Bayan gama tattaunawar da duk yakamata, dr. Ya gabatar da su kawu Ilyasu ga su Alhaji Tahir, tare da gaya musu" "matakin karatun ummi, tare da tabattar musu da binciken da yayi a kan Raihan, bai samu wata matsala ba." Alhaji Tahir ya sake gabatar da kansa ga su kawu Ilyasu. "Sannan ya kalli dr. Ya ce ""Ban sani ba ko kun yanke kuWin aurenta da sadakin?""" "Dr. Ya ce ""A'a, duk abun da Allah ya sa ku ka bayar, zamu karSa fatanmu ubangiji Allah ya sanya alkhairi""" "Alhaji Tahir ya jinjina kai, sannan ciro kuWi a aljihunsa ya ajiye kuWi dami guda a tsakiyar falon, ya ce ""Ga su nan," "dubu Wari biyar ne, mun saka watanni huWu idan Allah ya sa zamu gani, amma idan kuna ganin mun saka da yawa kuna iya ragewa""." "Dr. Yayi murmushi ya ce ""Bamu nemi ™ari ba ma nemi ragi? Allah ya nuna mana""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Amma ranka ya daWe har naira dubu Wari biyar, kun kuwa san yarinyar nan bazawara ce? Kuma" "auren da ba a tsauwwala almubazzaranci ba yafi albarka, bazawara ce ta taSa aure shekarun baya""." Ayshercool 08081012143 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da ™amshi." "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI" ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN "KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* 33 *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. 33 "Tsit suka yi gaba Waya, suna jiran abun da Alhaji Tahir zai ce, dr. tamkar ya nutse saboda takaicin abun da kawu Ilyasu" ya yi. "Alhaji Tahir ya yi murmushi ya ce ""Šan uwa, ita bazawara ba mutum ba ce ba da ba za a kyautata mata ba? Shi ya ga" "yana son ta ai, ni mutum ne mai matu™ar ™aunar ´a´ana duk abun da suke so, sai ya saSa wa addini ne zan ce a'a, amma dan bazawara ce ba shi yake nufin a aureta a wula™ance ba""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Ai dama kar ku ga an rufe ku ne, ku kallemu a matsayin mutanen banza, shiyasa na bayyana" "komai ko ba gaskiya ba? Kar ku zo a saka yaro yayi ta kashe kuWi, tun da an ce shi bai taSa aure ba, kar ya narka" "dukiya a auren bazawara ya zata budurwa ce, amma dubu Wari biyar sun yi yawa a kuWin auren bazawara, kar a cutar" "da shi""" "Alhaji Tahir ya gyara zamansa ya kalli kawu Ilyasu ya ce ""Ka san da wa ka ke magana kuwa? Bana alfahari da fariya," "amma ko yafi haka ya bayar in kawo zan kawo, ba bazawara ba ko da tsohuwa ce kuwa, ka kuwa san wa ´ar ku zata aura ne? Da alama dr. ShikaWai yayi binciken nan yakamata ya faWaWa muku bayanin waye Muhammad Raihan Tahir, zuriyarmu mun gaji yi wa iyali hidima. Ai ni da raihan ya ce mini mahaifiyar ta ´ar maiduguri ce, na yi zaton zaku yanka mana sadaki ne da sisin gwal, dan an ce auren ´a´anku sai jarumi"" yayi maganar cikin barkwanci." "Dr. Da kunya kamar ya nutse ya ce ""Ai kamar yadda na gaya maka, mu ´an jigawa ne gagarawa, mahaifiyarta ce ´ar maiduguri""" """Allah sarki, to ace wa sirikata ina nan ina jiran turaren wuta, dan mutanen barno akwai ™amshi""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Kuma akwai ta'addanci da surkulle ba, ai da yake ma babartata ba wanda ya san a in da take" "yanzu, shekarun baya aka ce mana ta haukace ma""" "Alhaji Tahir ya yi masa banza ya ce ""Yanzu kun amince a kan watanni huWun?""" "Dr. Ya ce ""Ubangiji Allah ya nuna mana, ya sa zamu gani""" "Suka kammala, suka tashi suka tafi, suna tafiya dr. Ya dirar wa Iliyasu da bala'i." """Wane irin mutum ne kai mara mutunci, ka ke tozarta yarinya a gaban sirikanta, wannan ai ba daidai bane ba""" """A'a yaya yahaya, haka shi ne kankaro mutuncinmu da kimar mu, haka kurum su gano daga baya, su ga mun zalunce" "su ai gara mu faWa""" "Kawu Saminu ya ce ""To yanzu da ka faWa Win me ya sauya?""" "Cikin takaici kawu yahaya ya ce ""Auren na ta na fari, ba a gabanku Idiris ya saketa ba, ko kusantarta bai taSa yi ba ya" "ce saboda larurar da take fama, ya tozarta ta da bakinsa ya faWa, da na taho da ummi daga gagarawa na kaita asibiti a kan larurar da take damunta, shi ma da bakinta ta tabattar babu mu'amalar aure a tsakanin ta da idiris ba ta da iddarsa." "Idan ka tona wa ummi asiri meye ribar ka? Sigar yadda ka faWi maganar salon tozarci ne kawai, In da na gode wa Allah mutumin wayayye ne, kuma magana ake ta zunzurutun ilimi, kuma wannan maganar duk mun yi ta da shi, na gaya masa ummi bazawara ce ta taSa yin aure, ya ce mini in dai Wan sa yana son ta, shi ba shi da matsala da ita, kuma Waukakace kuna raye sai ummi ta yi ta, dan yaron manyan mutane ne, in sha Allah sai yarinyar nan ta huta." "Ya ciri dubu hamsin a aljihunsa ya ce ""Ga wannan, ku bawa Iya dubu goma, ku Wau goma-goma sauran ku rabawa" "dangi an saka ranar ummi""" "Kawu Saminu ya ce ""Amma yaya, a bayar da kuWi har dubu Wari biyar amma ka bamu dubu hamsin, a duba lamarin nan mana""" """Da nake raye na yi auren ´a ta nawa ku ka bani gudunmawa? Sai ummi da ba ta da gata sai Allah sai ni, yarinyar da" "ku ka son tozartawa zan baku kuWin aurenta, a kuWina ma na baku dubu hamsin Win nan, kuWin aurenta sisi ba zan taSa ba, kayan Waki zan yi mata na alfarma"" Haka suka rabu baran-baran dutse a hannun riga." "Suna tafe a hanya kawu Saminu ya ce ""Ilyasu meyasa ka yi haka? Kai ina ruwanka?""" "Ilyasu ya yi tsaki ya ce ""A gidanka ko a gidana meyasa ba a samu irin wannan ba, fin ´a´anmu kyau ta yi, kaf" "sirikanmu babu wani mai mai™o, amma kalli ya kawota birni zai aura mata mai kuWi, su haWu su yi ta ci Allah ya isa wallahi""" """To yanzu da wa ka ke Allah ya isan?""" """Kai ba zaka gane ba, yarinyar nan idan ta samu daula, za ta iya aikata rashin mutunci, ina laifin a samo mata miji" "dai-dai ita, wai kuWin aire kawai dubu Wari biyar, wai ya zata sisin gwal za a yanke musu, a'a sisin uwarsa, sai wani baza babbar riga yake wai shi ga attajiri, shi kuma wannan banzan sai ™aryar turanci, ´a´an mu ba su samu haka ba, sai wannan galmashurar yarinyar"" har suka isa gagarawa bakin Ilyasu bai rufu ba yana bala'i." "Su Alhaji Tahir ma suna tafe, abokinsa Alhaji Sabo yake cewa ""Tahir mutumin nan fa da gaskiyar sa, yaya za ayi ka" "bari raihan ya auri bazawara kuma ya kashe mata wannan kuWin haka?""" "Alhaji Tahir ya ce ""Saboda Wa na kowa ne, kuma dukiya Wazu ce, muddin na bari yayi abun da mutuncinmu zai zube" "tun yanzu, to raihan ba zai taSa kima a idonta ba, ina fatan ko bayan raina, nima Allah ya kawo masu kula da bayana, labarin nagartar yarinyar da na ji, ko tsohuwa ce ta kai a bayar da hakan""" "˜anin Alhaji Tahir ya ce ""Gaskiya ne wannan, Allah ya wuce mana gaba, amma daga yadda wannan kawun nata yake" "za™ewa kawai na ji ta bani tausayi, Allah ya sanya musu albarka""" Suka amsa da Amin. "Tsananin Sacin rai da farinciki, ya sanya dr. Gaya wa ummi abun da kawu Ilyasu ya yi, a ™a'ida farida yakamata yayi zancen ya ji sanyi, amma ya san sai ta sake yin wani abun da zai tunzura shi, dan haka ya zaunar da ummi yana gaya" "mata, tare da nuna mata kuWin, ya tambaye ta wani irin kaya take so." "Jiki a sanyaye ta ce ""Duk abun da ka yi mini na gode kawu, Allah ya saka da alkhairi ya ji™an magabata""" "Ya amsa da ""Amin ummana, ki yi ta addu'a kina ha™uri kin ji ko? Nasara ba ta zuwar wa bawa daga kwance babu" "jarrabawa""ta jinjina masa kai ta ce ""In sha Allah""" "Iya tayi mamakin jin abun da kawu Ilya suka ce mata an kai wa ummi, ta ri™e baki ta ce ""Shi kuwa wani asarren ne" "zai kwashi wannan mummunar yarinyar mara fasali, har da kashe mata ma™udan kuWi haka?""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Oho musu, kuma yaron ma wai bai taSa aure ba, amma an cuce shi gaskiya""" """Ai ba zai wuce yahaya shi yake ™u™™ula wannan abubuwan ba, kuma zai zo ya sameni har in da nake""" "Magana ta cika gagarawa, cewar ummi ta samu wani hamsha™in attajiri a kano za ta aura, kuWin aurenta kawai naira" dubu Wari biyar. "Aka din ga surutu da yayata zance, har da masu zuwa yi wa iya Allah ya sanya alkhairi." "Kasancewar Alhaji Sabo da suka kai wa raihan kuWi, matarsa ™awar mami ce sosai da sosai, bayan gama bawa" "matarsa labarin abun da ya faru, ta Wauki waya tana yi wa mami mitar duk ga ´a´an su amma raihan ya tsallaka waje zai auri bazawara." "Mami ba ta gane zancen ba, sai da ta yi mata dalla-dalla, hakan ya ™ara tunzura mami, ta tafi sashin Alhaji kamar za" ta kama da wuta. """Alhaji Tahir"" ta kira sunansa kai tsaye." """Na'am Bilkisu ya aka yi ne?""" """Wallahi raihan ba zai auri bazawara ba, ba zai yiwu ba, wai ka san yarinyar da zai aura bazawara ce?""" """Na sani, ba shi ya ce yana so ba?""" """Kuma ka kwashi kuWi har 500k ku ka kai, to wallahi sai dai ayi wadda za ayi, auren nan ba za ayi shi ba, ban lamunci auren fari ya auri wata bazawara ba, lallai yarinyar nan munafuka ce macuciya, har aure ma ta taSa yi""" """A irin wannan ™adamin, idan Wa namiji yana son abu ba ya ji ba ya gani, ba ya ganin aibun abun, ki bi a sannu kan yaron nan ya fara bujure miki, na so ace matar Alhaji Sabo ba ta yi gaggawar gaya miki ba, da kaina zan gaya miki," "amma tun da ta riga ta gaya miki shikenan """ """Ba wani baka yi niyyar gaya mini ba, to idan shi ba shi da hankali, ni ina da shi""" "Ya girgiza kai ya ce ""Hankalin nan dai ban ga alama ba da saura bilki, baki san rayuwa ba haryanzu """ """Ni ka ke cewa bani da hankali?""" "Ya tashi tsaye ya ri™o hannunta da ™arfi ya ce ""Ni da ke duk musulmai ne, da aka haufa a cikin musulunci gaba da" "baya. Kuma muna koyi da rayuwar annabi sallalahu alaihi Wasallam ne, idan kuwa haka ne, sunna ce mai ™arfi raihan zai yi koyi da ita." "Bilki yaranki Allah ne ya shirya miki su, ba wai dan kina da techniques na yadda ake tarbiyar yaran ba, mutane da yawa na ganin bai dace biye wa yarana da nake yi a kan abun da suke so ba, ina tunatar da ke zamani ya sauya, ka yi wa yaranka tarbiyya dai-dai da zamani sai a zauna lafiya. Wannan balo™o™on da ki ke kamar a zamanin da, ba abun da zai haifar miki, illa bijirewar yaron nan, shawara nake baki kar ki matsa da yawa, dan yana wani stage ne da ba ya ji ba ya gani, cikar muradi kawai yake fata, amma idan kin ™i ji gaki nan ga shi"" kamar ta sha™e Alhaji Tahir haka take ji, tare da jinjina tsantsan rashin hankali da wauta irin na raihan, da ma ba ta ce za ta yi masa aure ba, ta bar shi a haka, kawai daga cewa za ta yi masa aure, ya jajubo wannan ina da munin wai ita zai aura." "Raihan ya fito daga Masallaci sallar la'asar, Ummi ta kira wayarsa, ya samu wuri ya tsaya tare da Wagawa ""Hello my" "love""" "Cikin sassanyar muryarta da yake cewa iyayi ta ce ""Barka da yamma""" """Yauwwa barka, kin wuni lafiya?""" """Lafiya ™alau Alhamdilillah, ya su mami?""" """Duk suna lafiya, ina noor Wina?""" """Tana tahfiz"" ta faWa a hankali." "Ya ce ""Kirana ki ka yi ki ji muryata love?""" "Ta Wan yi murmushi ta ce ""Muryartaka ba gata nan a what's app Wina ba? Su Alhaji sun zo Wazu""" "Yayi murmushi ya ce ""Shiyasa na ji bakin ki ya™i rufuwa, zaki yi wuf da Wan kyakykyawa yaron da ki ka raina""" "Ta ce ""Hmm amma kuWin da su Alhaji suka kawo, har da kayan lefe ko?""" """Yaushe muka yi haka da ke?""" """Ba muyi ba tambayarka kawai na yi, kuWin da yawa ka manta na taSa aure ne?""" """Ke ki ka san kin taSa auren ai, ni ban sani ba, kuma ke ina ruwanki da abun da zan yi, ke da ba kya so na, ina" "ruwanki idan zan yi lefen koma ba zan yi ba""" """Yi ha™uri"" ta faWa a sanyaye." "Ya gyara tsayuwarsa ya ce ""Ummi ke malama ce, annabi Sallallahu alaihi Wasallam, mutum ne mai hidimtawa" "iyalinsa, kuma rayuwarsa ce abun koyi a garemu, haka zalika mahaifina mutum ne mai hidimtawa iyalinsa sosai haka na tashi na ga yana yi, kuma babana mudubina ne, bana cikin maza masu nakasashiyar zuciya duk abun da na kashewa wadda zan aura ribata ce, kin san tsare hakkin iyali yana ™arawa namiji kima da kwarjini a wurin iyalinsa. To balle ni da nake yaro kuma ba a so na, dole sai na yi aiki tu™uru tukuna, dan saya wa kaina kima a wurin matata""" "Ummi ta numfasa ta ce ""In dai kai Allah ya ™addara ka zama mijina, ba ka bu™atar wahalar da kanka, zan yi maka" "biyayya iya yi na, ban yi wayo sosai da mahaifiyata ba, amma mama mace mai matu™ar biyayya ga babana""" "Cikin yanayi na nishaWi ya ce ""Allah ya sakawa iyayenmu da mafificin alkhairi ummi, ya nuna mana auren nan lafiya""" Ummi ta yi shiru ta kasa amsawa. "Hira suka yi sosai, sannan suka yi sallama." "Raihan yana zaune a Wakinsa yana danna system yana shan lemon kwali, Salim ya yi sallama a Wakin." "Raihan ya amsa yana mamakin ganin Yaya salim a Wakin nasa, dan sai ya shafe shekara bai shiga Wakin sa ba." "Kamar wanda yayi ba™o raihan ya tashi yana faWin ""Sannu da zuwa yaya""" "Salim ya jinjina masa kai ya zauna, ya kalleshi ya ce ""Yanzu muke magana da hajiya, ashe yau an yi maka" "engagement? Ubangiji Allah ya sanya alkhairi babban mutum, girma zai ™ara hawa kanka, Allah ya sanya alkhairi""" "Duk in da Wan uwa yake Wan uwa ne, maganganun ummi suka din ga dawo masa, ya dubi Salim ya ce ""Na gode sosai" "da sosai yaya, Allah ya saka da alkhairi, Allah ya sa ayi naka kafin ayi nawa""" "Salim yayi murmushi ya ce ""Sai ka ce wasan yara? Allah ya baku zaman lafiya, ace ina gaisheta"" yayi maganar yana" shafa sumar raihan. "Salim shi ne babba, a™alla ya kai shekaru talatin da huWu, ya fi Sagir sau™in kai, ba shi da magana, sannan mutum ne mai son kaWaici, amma akwai abokan banza, dan su suka koya masa shaye-shaye." "Raihan ya ce ""Za ta ji, amma ita tana yawan cewa a gaishe ku, da kai da Yaya sagir""" "Ya Wan kalli raihan ya ce ""Ta sanni ne?""" """Eh, ummi ce ai ™awar maryam, ta sanku, sannan ina yi mata zancenku""" "Ya ce ""Ohh that dark lady, mai brwon eyes ko? Wow na yi maka murna she's decent and good lady""" """Amm yaya dan Allah da gaske ummi mummuna ce? Mami tana ta complain a kan hakan""" "Salim ya ce ""Ita wannan mamin naka, ra'ayi idan ba nata ba, kowa bai iya ba, just go ahead, ita kuma mamin ka yi ta" "sakata a addu'a, Allah ya kwantar maka da hankalinta shikenan kawai""" "Raihan ya ri™e hannun Salim ya ce ""Na gode sosai Babban yaya, Ubangiji Allah ya baka kujerar MD Tahir and Son's""" "Salim ya ce ""You are not serious, kai dai Allah ya tayaka ri™o, ya sanya maka albarka, take care"" ya fice daga Wakin." "Raihan yayi shiru, babu sha™uwa sosai a tsakaninsu, saboda shi raihan a Bauchi ya ™arasa girma, gidan yayar" "Alhajinsu Hajiya Aisha, mijinta da ita da Alhaji duk cousin's ne, shi kuma su Salim suna nan kano, kuma mami ba ta" "da aiki sai gaya masa yayi a hankali da Hajiya da yaranta ba sa ™aunar su, kuma kar su Sagir su koya masa shaye-" shaye. "Sai dai shi bai ga alamar hakan ba, hasali ma ba sa wani shiga shirgin sa, dan ba sa'aninsa bane ba, har gara Sagir ma" "suna faWa da raihan sosai. Hajiya kuwa kamar Wan da ta haifa haka ta Wauki raihan da ma duk ´a´an mami, amma matan duk mami ta hure musu kunne." "Farida ko a jikinta, jin an kawo kuWin auren Ummi, dan kawai jikinta bai bata ummi wani mutumin kirki za ta aura ba," "dan da an kawo abun arziki da jiki na rawa dr. Zai gaya mata, sai dai yayi mata shiru bai gaya mata me aka kawo ba, kuma wa za ta aura ba." "Noor ta kasa nutsuwa saboda murna, sai tsara yadda bikin zai kasance take yi, har da cewa sai dr. Ya Winka mata" sababbin kaya guda hamsin har da irin na amarya da ango. "Saboda tsokana ta je ta samu kausar tana bata labarin yadda raihan yake, ta koreta amma ta ™i tafiya ta cigaba da" "cewa ""Kin ganshi kuwa? Wallahi duk saurayinki babu mai kyan sa, fari ne fa sosai da sosai, wallahi motarsa ta fi biyar, masu kyau Wan bala'i, idan yana magana yana Wage girarsa guda Waya, me kyau da shi"" kasancewar hankalin kausar ba a kan noor yake ba, ya sanya sam ba ta fahimci me noor Win ke faWa mata ba." "Mami ba ta nemi raihan ba, sai yau da safe ya je karyawa, tayi masa shiru, ya gaisheta ta amsa masa, ya kammala cin" "abinci, ya tashi zai fita, ta janyo hannunsa da ™arfi ta tankaWa shi har Wakinta ta mayar da mukulli ta rufe, ta dawo ta" Wauke shi da mari har kashi biyu. "Sai dai ya tsaya yana kallon mami da mamaki, ba tare da kuma ya yi yin™urin kare marin ba." "Ta Wora da Wura masa ashar, amma ya sunkuyar da kansa ™asa yana kallon tiles." """Ashe ba ka da hankali raihan, ba ka da mutunci ba ka san abun da yake maka ciwo ba, ashe yarinyar nan bazawara" "ce, ka je zaka auri bazawara sauran wani, da ™uruciyarka da komai, ashe baka san me yake yi maka ciwo ba?" "To ai dama ni na ce zan yi maka aure ko? To na janye na fasa, ba zaka yi auren yanzun ba, sai ranar da ka fuskanci kai mutum ne da daraja da girma. Dan haka umarni nake baka ba shawara ba, ka je ka janye maganar auren nan. Saboda hauka tana bazawara ga muni da rashin gata, amma ka Wauki kuWin aure har dubu Wari biyar, ka bayar a kai, to baka isa ba wallahi, idan har ni na haifeka ka ka je ka gaya wa mahaifinka ka fasa auren nan, ba zaka aureta ba dan kai kaWai ne kawai zaka gaya masa haka ya yarda, idan ba haka ba zaka fuskanci abun da baka taSa tununi daga gareni ba, na gaya maka. Ka wuce ka je ka same shi ka ce masa ka fasa yanzu ba anjima ba. Matar da na zaSa maka ita zaka aura, duk matan garin nan masu kyau da aji, ba ka ga kowa ba sai wannan cilakowar?""" "Tuni fuskar raihan ta yi jawur, jijiyoyin kansa suka mimmi™e, saboda tashin hankali da Sacin rai, ya buWe ™ofar ya" "fice, yana gazgata maganar ummi da ta taSa ce masa su mata mutane ne masu masifar son kansu, bai yi mamakin hakan daga mami ba, duba da yanayin halinta kuma gashi jiya ya ga Anty rakiya ta zo gidan, ya san ita zata sake ziga mami, amma ita bazawara ba mutum ba ce?." "Zuciyar sa na wani irin tafasa ya tafi sashin Alhaji, Alhaji tashin sa kenan, yana ta shiri za shi Abuja, ya ga raihan, bai" "yi wa raihan magana ba, Raihan ya ce ""Na fasa auren ummi, na janye, ka karSo kuWin auren, amma idan aka karSo kuWin auren nan an karSo kenan aure sai dai in ga ana yi, babu ´ar da za a sake kaiwa kuWin aure da sunan zan aureta"" yana gama maganar ya juya ya fice." "Alhaji bai yi niyyar dakatar da shi ba, dan ko magana bai yi masa ba, ko raihan bai yi masa bayani ba, ya san bilki ce" "ta kunno shi, dan raihan akwai ladabi, idan ya je bango kuma akwai taurin kai, dan haka Alhaji ya ™yale shi, da nufin idan ya huce sai su yi maganar." "Ummi na wurin aiki tana ta shigar da sabbin price a computer, ta ga raihan ya shigo, fuskar sa babu walwala." "Bai ce mata uffan ba, ya zagaya ya zauna a kujerar kusa da ita." """Baka gaya mini zaka zo ba, ai da na dafo maka wani abun, baka da lafiya ne?""" "Ya girgiza mata kai ya ce ""Bauchi zan tafi daga nan, na zo mu yi sallama ne, babu lallai na dawo nan kusa""" "Da sauri ummi ta ce ""Saboda me?""" "Ya kalleta wani abu mai Waci na kaiwa na komowa a zuciyarsa, ga wani irin tausayin ummi da yake ji, idan ya fasa" aurenta bai yi mata adalci ba sam. """Ka gaya mini mana, menene meyafaru gaba Waya ka yi wani iri, me aka yi maka ne?"" Tayi maganar cikin rauni sosai," saboda ba ta fiye ganinsa a irin wannan yanayin ba. "Kasa magana yayi, ya tashi ba tare da ya ce mata komai ba zai tafi, karo na farko ta ri™o hannunsa a nata ta ce ""Ka" "zauna ka gaya mini menene, ka Waga mini hankali ka gaya mini menene?""" "Ya zauna a hankali ya ce ""Ummi, ban san me yake shirin faruwa ba, daga yanzu zuwa ko yaushe abu mai daWi ko akasin haka ka iya faruwa, dan Allah ko me ye ya faru, ni dai ki saka a ranki ina son ki sosai da sosai ummi, kuma ba" "zan daina sonki ba, ki tsananta yi mana addu'a, ko da ke ba kya so na, ni ina sonki ummi""" """Raihan, dan Allah idan a kaina ne, kar ka samu matsala da ´an gidanku, ahali sun fi komai daWi, ni daga baya ka sanni, zaka iya canza ni, su kuwa fa, in dai nice babu komai zan fahimceka amma ahalinka na da muhimmanci a" "rayuwar ka, ni tsangwama da kyara na saba da su""" """Amma ba zaki dauwwama a cikin su ba, akwai hatsari mai girman gaske a rabani da ke, ko kin auri wani ba ni ba, ba" "zan iya rabuwa da ke ba, zan tafi bauci wata™ila zan shafe tsayin lokaci, amma zamu din ga waya in sha Allah, take care am going to miss you dear"" yayi maganar yana shafar gefen fuskarta. Ya tashi ya fice." "Haka kurum gabanta ya tsananta faWuwa, a duk lokacin da ya ce ko tayi aure ba zai iya rabuwa da ita ba, sai ita ma ta" "din ga jin irin haka a zuciyarta, kamar itama ba zata iya rabuwa da shi Win ba." "Jikinta duk yayi sanyi, har ta kammala aiki ta tashi, bayan ta koma gida tana ta neman layukansa, amma shiru ba ta" samunsa a wayar. "Sai washegari ya kirata da wata lambar daban, ya ce mata yana bauchi cikin ™oshin lafiya, da wannan lambar za ta" din ga kiransa. "Jin muryarsa wasai ya sanya ta cewa ""To amma yanzu zaka dawo ko?""" """Ko zan dawo ba yanzu ba, kewarki ce kawai take damuna""" """Dan Allah ka dawo ka ji babban mutum, manya ba sa haka, idan laifi muka yi mutanen kano, tuba muke yi kar a" "hora mu da yi mana yaji, ka san menene zan dafa maka abinci mai daWin gaske, na san abun da ya saka bar garin zuwa yanzu ka huce ai ko? Zan yi maka girki""" "Raihan yayi dariya ya ce ""Matar raihan, kirarin nan kawai ya ™ara sanyaya mini zuciya, kar ki saka na Waukko mota na" "taho mana. Ke dai ki yi ta addu'a kamar yadda na ce miki kin ji ko?""" """To shikenan, amma dai ka yi tunani a kan lamarin nan""." "Can gida kuwa Alhaji Tahir ya saka mami a gaba da masifa, tare da cewa duk in da Wan sa yake sai ta fita ta nemo shi," "dan ba a samun sa a waya, baya gida kuma baya office." "Abu kamar wasa, hankalin mami ma ya tashi, ba ta yi zaton raihan zai yi haka ba." "kwana kusan biyar, babu raihan babu dalilinsa." "Dr. Ya samu ummi ya ce mata ta shirya kayanta, washegari za su yi tafiya ta kwanaki uku, ta sanar a wurin aikinta." "Ummi tayi ta mamakin, ina za su je haka afujajan babu cikekken shiri babu komai." "Ba ta matsa masa da tambaya ba, ta shirya kayan kamar yadda ya umarce ta." "Mami kuwa, Anty rakiya ta bata shawarar ta je har gida ta ci mutuncin ummi, kuma ta tursasata ta gaya mata in da" "raihan yake, dan ba zata kasa sani ba." "Alhaji Tahir ya shigo a fusace ya ce ""Kin yi naki role Win, barkana tun da na san in da Wa na yake, amma bari na gaya" "miki wani abu, idan har kin cigaba da dagewa ba za ayi auren nan ba, to ki tabattar da zan kawo yarinyar nan matsayin matata ta uku, dan ba zaki zubar mini da mutunci a idon duniya ba""" "Gabanta ne yayi wata irin mummunar faWuwa, wayarta ta fara ringing, cikin rawar jiki ta Waga. Saboda kura ta san gidan mai babban sanda bijirewa Waga wayar ka iya jefata cikin matsala." """Bilki, ashe baki da mutunci baki da hankali? Ashe wayewar ta ki ta ™arya ce, saboda wula™anci da rashin mutunci ke" "da ba a aure, da zamu bari Tahir ya aureki ne? Ke kin san auren zumunta muke yi, da matarsa ´ar uwassa tana son shi yana son ta, ya auro ki, mu a cikinmu waye ya hanakk zaman lafiya? Saboda rashin kunya yaro ya kawo mace yana so ki ce a'a, saboda wula™anci idan shima ya faWa shaye-shayen ki ce me? Bar ganin ke ki ka haifi raihan, wallahi ba zamu lamunci son zuciya ba, ko tsohuwa ya ce yana so, zamu bashi goyon baya, ba dan Allah ya sa ya taho nan bauchin wurin mu ba, wani wurin yayi ba, to ahir Winki wallahi idan ba haka ba da ni ki ke zancen, kuma bauchi ya zo kenan, ku nemi wanda zai ri™e muku kasuwancin naku, tun da kin hana shi auren""." "Cikin tsuma Mami ta ce ""Dan Allah Hajiya Aisha ki yi ha™uri, in sha Allah hakan ba zata sake faruwa ba""" """Oho miki ta cigaba da faruwar ma, kin ce ya fasa aure, ai ke uwa ce yayi biyayya ya janye, amma ya ce a gaya miki," "shi da aure har abada, sai kuma ki shirya idan ya kawo miki Wan gaba da fatiha ki karSa ki ri™e tun da ba ki da hankali"" ta kaste wayar." "What's app only please, masu so daga farko su yi joining channel Win nan." 08081012143 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu" Abduljalal Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. "Wani irin gumi ne ya dinga gangaro wa mami, duk da yadda sanyin AC ke ratsa ko ina a falon." "Raihan ™ararta ya je ya kai wa wannan masifaffiyar yar uban nasa kenan? tuno maganar Alhaji Tahir, da tuni ya bar" "falon da yayi ya sanya ta jin wata muguwar gudawa, saboda yadda cikinta ya murWa mata." "Afujajan ta fita ta nufi sashinsa, har da tuntuSe." """Wallahi Baka isa ka gaya mini maganar da zata hana ni sukuni ka fice ka bar ni ba, kai yanzu saboda abun kunya" "goWai-goWai da kai sai ka auri yarinyar da Wan ka ya ce yana so?""" "Alhaji Tahir ya ce ""In dai haka shi ne mafita a gareni me zai hana? Ku mata ku kuka san wani abun kunya, mu maza" "abu in dai mu yayi mana ba ruwanmu da abun kunya, kuma ina sake tunatar da ke, bana magana biyu, wallahi da gaske nake, sai dai idan na aureta wanda ba zai iya zama da ni ba ya ™ara gaba, shawara ta rage ga mai shiga shiga rijiya"" ya ™arasa maganar tare da Waukar wayarsa ya fita." "Kamar wadda ta zare, haka ta sake kwasa har da gudu, ta tafi ta kira Anty rakiya a waya." "Rakiya na Wagawa mami ta fashe da kuka, ""Anty rakiya na shiga uku na lalace""" """Wane irin kin shiga uku, meyafaru ba yanzu muka gama waya lafiya ba?""" """Ashe raihan bauchi ya tafi, ya je ya haWo ni da wannan masifaffiyar matar yayar babansa, kin ga yadda ta ci mini" "mutunci kuwa? shi kuma Alhaji wai idan ban bari an yi auren ba, wai shi zai aureta ya kawota gidan nan a matsayin matarsa""" "Anty Rakiya ta ce ""Kai haba, dalla rabu da shi, barazana ce kar ki fasa wallahi, kar ki yadda a kawo miki bazawara a" "matsayin sirika""" """Anty Rakiya waye ya gaya miki Alhaji Tahir yana barazana ne? Magana Waya yake yi ko ta yi maka daWi, ko kuma" "akasin haka, har rantsuwa yayi mini, na shiga uku, kuma wai raihan ya ajiye aikin nan ina na kama?""" "Anty Rakiya ta ce ""TaS, lallai raihan ba shi da hankali, to wallahi idan ki ka zuba masa ido, haka zai aurota ya fi" "™arfinki, tun da har ya san yayi miki yaji, ki kira shi ki ce lallai ya dawo dan ubansa""" "Mami cikin takaici ta ce ""Lamarin fa ya wuce yadda ki ke tunani, kin san taurin kan raihan kuwa? To cewa tayi wai ba" "zai dawo ba, ya bar aikin kenan, ya kuma ce idan aka karSo kuWin auren nan, shi da aure har abada, ga babansa ya ce idan aka fasa zai aureta, na shiga uku ina na kama? Kin ga suna nema su haukata ni, raihan kafiya da taurin kai kamar ubansa, idan ya ™i aure ya lalace yaya zan yi?""" "Anty Rakiya ta ce ""Ai kawai ki dage ki samu ya dawo tukuna, ki kira shi a waya""" """Wayoyin da duk ya kashe su, ina zan yi?""" """To ki koma ki samu babansa ki lallaSa shi, ya dawo da shi kar a rasa wannan damar kuma ta kasuwancin nan """ "Mami tayi ajiyar zuciya ta ce ""Shikenan, zan kira ki mayi magana anjima"" ta katse wayar ta ajiye tana wani irin haki," ita ba mai asma ba. *** "Dr. suna tafe a mota da shi da ummi, ya ce ""Mamana zaki ga zamu yi doguwar tafiya, ba sayar da ke zan yi ba abun alkhairi ne""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Idan sayar da ni Win ma ka yi ai na saidu kawu""" "Yayi murmushi ya ce ""Idan na sayar da uwata ina na kama? Yakamata ace kin yi azumin farinciki kan mu yi tafiyar" "nan""" """To Ubangiji ya tabattar mana da dukkanin alkhairin da yake cikinta""" "Ya amsa mata da ""amin""" "Ummi ta gaji da zaman motar nan sosai da sosai, sai dai tun da taga symbols da sunan borno, jikinta ya fara sanyi," har ta rasa tunanin me ma za ta yi ne?. "Kawu kuma ya mayar da kai sosai a kan tu™insa, sai lokacin salla ya tsaya suka yi salla, ya saya mata abinci." "Ta tuno lokacin da ya Waukkota daga gagarwa a wahale, ba sutura ga ciwo, ko ba komai ta samu alkhairi a dalilin ri™onta da yayi" "A ranta ta ce ""Allah sarki kawuna, baba ya tafi amma ya bar mini Allah, Allah kuma ya bani kai, Allah ya kula da kai" "da zuriyarka""." "Duk da ba ga saba baccin mota ba, gajiya ta sanya wani irin nannauyan bacci yin awon gaba da ita." """Mamana tashi mun zo"" a hankali ummi ta motsa tare da buWe idonta, har suka fito daga cikin motar, ba ta iya cewa" "komai ba, sai bin wurin da kallo." "˜ofar wani gida suka tsaya, dr. Ya ciro wayarsa ya Wan daddana ya kara a kunnensa ya ce ""Gamu mun zo""" Wani matashin saurayi ya le™o ya dur™usa ya gaida dr. Sannan ya ce su shiga. "Suka shiga cikin gidan, ummi ta zubawa dattijon da suka tarar a tsakar ido, yana zaune a kan buzu, da Al™ur'ani" bugun warshi a gabansa. "Dattijon ya mi™e tsaye yana yi musu maraba, tare da bin ummi da kallo, ba ta Waga ni™abin fuskarta ba, sai dai ta" "shagala da kallon sa ta san shi, amma a ina? Ta kasa tunawa." "Yayi musu jagora har wani matsakaicin falo, yana ta yi musu sannu da zuwa." "Suka gaisa da dr. Ummi ta gaishe shi, ya amsa mata cikin kulawa, sai dai bai tambayi wacece ba, kuma ya kasa daina" kallonta. "Dr. Ya ce ""Ina mutuniyar kuwa?""" """Wai sun fita barka a nan bayan layi, jikin ne ma ya Wan motsa, amma Alhamdilillah mun gode Allah, bari azo a Wora" "muku girki, ai bamu san zaku zo ba""" "Dr. Ya ce ""Ai al™awarin da na Wauka na zo cikawa, zuwan babu cikekken shiri, bari mu yi salla kafin su dawo""." "Ya ja dr. Suka fita, bayan nuna wa ummi banWaki, tayi alwala ta yi salla, ta nemi wuri ta kashingiWa tana hutawa," saboda gajiyar da tayi. "Ummi ta Wan jima a zaune, sannan dr. Ya shigo, shigowar ta sa yayi daidai da shigowar matashin da ya yi musu iso, ya" "kawo musu nono mai sanyin gaske, da nama fal malam ya ce a kawo musu da ruwa, dan azo a Wora sanwa." "Ummi dai ta kasa sakewa ta ci, dr. Kuma sai hira suke yi da malam." "Dr. Ya ce ""Malam ba ka ganni da ba™uwa ba ne? Baka tambayeni wacece ba""" "Malam yayi murmushi ya ce ""Tun da baka gaya mini ba, bai kamata na yi shishshigi ba ai, na ma zata ko mai Wakinka" "ce, shiyasa ban yi magana ba, kuma na ganta sanye da ni™abi""" "Dr. Yayi murmushi ya ce ""Aishikenan, mama malam ne fa, baki gane shi ba?""" "Ummi ta ce ""Na sanshi amma na manta a ina?""" """To ki cire ni™abin ko zai gane ki""" "Ummi ta jinjina kai tana ™o™arin cirewa, aka yi sallama." "Bayan matar farko ta biyun ma tayi, a nan take ummi ta daskare, ™irjinta ya buga da ™arfin gaske, ta ji tamkar" "numfashin ta zai bar ™irjinta, wata irin tsuma ta ji ta fara yi, amma ta gaza motsawa." "Malam ya ce ""Daga zuwa barka kun yi zamanku, gashi kun yi ba™i tafiyayyu daga kano""" "Ta ce ""Baban ummi ne?""" "Malam ya ce ""Eh shi ne, tun da shikaWai ki ka sani a kanon ba""" "Shigowa suka yi tare, tana ri™e da mayafinta a hannu, hannunta kamar amarya an yi mata lalle yayi jawur." "Ba ta kalli baban ummi ba, kai tsaye ummi ta zubawa ido, yayin da ummin ma ta zuba mata ido, tana jin yadda" "™irjinta ke lugude. Gaba Waya suka zuba musu ido, kai tsaye ta nufi ummi ta zauna a gabanta, tana cigaba da kallon ummi ta ni™abinta." "Ta mi™a hannu a hankali ta Waga ni™abin ummin, tayi tozali da fuskar ummin da a duniya bata ganin kyan komai," kamar yadda take ganin kyawun wannan fuskar. "A gigice ummi ta yi mata wata irin runguma ta fashe da matsanancin kuka, saroro mariya tayi, ta kasa taSa ummi sai" hawaye da ya fara zuba daga idonta. "Mama ta mi™a hannu tana faWin ""Ki yi mata a hankali ba ta da cikakkiyar lafiya""" "Mariya ta buge hannun maman da ™arfi, ta ru™un™ume ummi, tana wata irin ajiyar zuciya kamar za ta fita daga hayyacinta." "Ta mi™a hannu ta warware mayafinta, ta lulluSe da ummi da shi, ta Waukko mafici kuma tana yi mata fifita tana kuka." "Sai a yanzu suka gane wacece, malam ya sunkuyar da kai yana hawayen tausayin ´ar sa." "Ya zura hannu a aljihunsa ya Waukko wayarsa, ya kira Maryam a waya da kuma yaya Wan lami." """Ummina, kina cin abinci kuwa? Naga duk kin rame, iya tana yi miki wanka? Ko dai zazzaSi ne a jikinki?"" Tayi" maganar tana Wora hannu a goshin ummi. "Wasu irin jijiyoyi suka WaWWaga a goshin ummi, wani irin ri™o take yi wa mariya, tana jin kamar an sanyata a wata" ni'ima. "Sun fi mintuna talatin a haka, sun ™i sakin juna, mariya sai kakkare ummi take yi, kar wani ya taSa mata ita." "Dr. Yayi gyaran murya ya ce ""Yau na cika al™awari ko?""" "Ta jinjina masa kai, tana kuka ta ce ""Wallahi ba zan taSa yafe wa iya ba, Allah ya saka mini zaluncin da ta yi mini, ta" "™wace mini ummi bayan ba son ta take yi ba, ta ce ni na kashe mata Wa, kalli yadda duk ummi ta rame, haka zan kwanta in yi ta mafarkin ummi tana kuka, tana cewa na zo na tafi da ita""" "Ta Wago ummi tana goge mata hawaye ta ce ""Ki daina kuka kin ji ummana, ba zan sake bari a mayar da ke wurin iya" "ba, na san ba ta sonki ba ta ™aunarki, ban san me ki ka yi mata ba, wallahi ba zan yafe mata ba, yaya Wan lami ya™i dagewa ya karSo mini ´a ta, kullum sai na yi kuka saboda ummi, yaya maryam ma ta hantare rannan wai kamar nikaWai ce me ´a, ki daina kuka kin ji ummina, da kaina zan din ga yi miki wanka, ina baki abinci, katifata zata ishemu mu din ga kwana tare, ba zan sake bari a kai ki wurin iya ba kin ji mamana""" "Ummi ta ™ura mata ido, yadda mama ke wannan surutan daga wannan zuwa wancan tare da kasa gane ummi ta" "girma yanzu, ya tabbatar wa da ummi cewar mariya bata da lafiyr ™wa™walwa." "Ta mi™a hannu ta Waukko ledar pure water, ta buWeta ta saka wa ummi a baki tana faWin ""Na san ™ishirwa ki ke ji" "ummi, sha ruwa kin ji""" "Babu wanda tausayin ummi da mariya bai kama a wurin ba, uwa kenan duk da ciwon ya motsa ba ta hayyacinta," "amma hakan bai hanata gane ´ar ta ba, duk da shekarun da suka shafe basu haWu ba." "Dr. Yayi gyaran murya ya ce ""Alhamdilillah ala kulli halin, na gode Allah da ya sanya ummi da mahaifiyar ta suka" "haWu, ba tare da ta Allah ta kasance ba. Ummi na yi miki laifi, kuma na yi muku duk da ina godiya da fahimta ta da ku ka yi." "Ummi ban ™i sada ki da mahaifiyarki dan ba™anta miki ba, a lokacin da na ganota, tana cikin halin larura sosai, ba komai take ganewa ba, na yi fargabar haWuwarku ba za ta yi daWi ba, idan ku ka haWu ta kasa gane ki, abu na gaba kuma ina tsoron halin da ki ke ciki, ya sanya ki ™i zama ki dawo wurinta, alhalin kina tsaka da karatu, dan duk wanda yake ruwa, ko takobi aka mi™a masa zai kama, dan haka a matsin nan da ki ke, duk da kasancewar ki mai biyayya, zaki iya bujirewa ki zaSi dawo wa gaban mahaifiyarki, ba tare da kin yi acheiving wani abu ba." "Wanda a lokacin babban burina da fatana, ki samu nagartaccen ilimi, da zaki iya tsayawa da ™afafuwanki, ina fatan zaki yafe mini daga ke har mahaifiyar ki"" yayi maganar a sanyaye." """Ai dama kai na yafe maka, baka cuceni ba, amma iya iya iya, ban san me na yi mata ba, amma za ta maimaita a" "gaban Allah, amma wallahi ba zan yafe ba, na ji labarin azabtar mini da ummi ta yi, amma yaya Wan lami ka ™i dagewa ka karSo mini ummina""" "Dr. Ya ce ""Haba maman ummi, ki yi ha™uri abun da ya wuce ai ya riga ya wuce, ki yi ha™uri dan Allah"" yayi maganar" yana haWa hannayensa. """Ai kai na ce na yafe maka, tun da ka kawo mini ummi, kuma kana saya mini magani da abun da nake so, har yaya" "Wan lami na yafe muku, amma ban da iya da wanda suka ci zalin ummina, bani da abun da zan gani na tuna da bashir sai ummi, amma ta ™wace mini ita dan ta wula™anta ni""" "Dr. Ya ce ""Ba gani a gabanki kina kallona ba?""" """Yaya Yahaya ne fa ba Bashir ba, na gane ka yau"" yayi murmushi ya fahimci memoryn na ta yana yi yana seizing ne." "Sun sha mamakin yadda ummi ta girma, ummi kuma kallon mamanta take yi, kamar ba ita ta haifeta ba, haryanzu" "shar da ita, gashi gaba Waya ba sa kama, sai kaWan, kamar ya da ™anwa ba uwa da ´a ba." "Dangin mama kamar su cinye ummi, a yamamcin nan suka din ga zaryar ganin ummi, sai dai ta Soye ummi a" "bayanta, kowa ya zo sai dai ya hango ummi daga nesa wai kar a Wauketa a mayar da ita wurin Iya." "Ummi ta ga ™auna da soyayya, mariya ta din ga zuba mata hira, wata tana ganewa, wata ba ta ganewa, ummi space" "take son samu, ta kira raihan a waya ta sanar masa." *** "Raihan yana zaune a falon hajiya Aisha yana kaWa ™afa, yana danna wayarsa cikin damuwa, ya kasa samun ummi a" waya. "Falon ta shigo cikin takunta na ™asaita, ta samu wuri ta zauna ta kalli raihan ta ce ""Kai, babanka ya kasa samunka a" "waya, yana ta ´ar murya a lallaSoka ka koma fa""" "Raihan ya gyara zamansa ya ce ""Wallahi ko dan saboda Alhaji ban so na taho ba, mami ce ta™i tsayawa ta fuskance" "ni, na rasa yadda zan yi da ita wallahi, ta™i fahimta ta kuma anty rakiya ce take zigata""" """Kai dalla can, na kirata mun yi magana da ita, ba abun da za ta sake yi a kan maganar, ita ba a auren aka aureta? Mu" "ba auren zumunci ake a danginmu ba, babanka shi ya fara karya mana wannan ta'adar, ya aurota daga nan kowa ya samu ´ancin yin hakan, sai yanzu ita kuma ta ce ba za a auro wata ba?""" "Raihan ya ce ""Abun kuma har da gori?""" """Eh an yi mata gorin, da ai ba ayi ba, siyama na nemanka wai ka je ta girka maka menene oho mata""" "Yayi murmushi ya ce ""Nifa yanzu abincin kowa ya daina yi mini daWi sai na matata""" """Ka ga fitsararre, amma dai da namun ka ke ci ko? Wai wani matarka ka ga idan ba ka rage rawar kan nan ba a kak" "yarinyar nan, haka zaku yi ta faWa da babarka""" "Raihan ya mi™e ya ce ""Ni kaina na sani, ina ™o™arin ragewa wallahi, amma hannun ummi akwai maggi ta iya girki" "sosai""" "Hajiya Aisha kawai ta yi murmushi ta girgiza kai, tana sake jinjina wautar mami, a irin wannan stage Win, ba a saka" "pressure wurin cewa lallai sai an tan™wara namiji, sai nasiha da rarrashi idan ma so take ta soke auren." "Da daddare mariya da kanta, ta gyara katifarta, ummi ta kwanta, ta kawo abun rufa ta lulluSe ummin, sannan ta" rungumeta. "Sai da ta tabattar da mariya tayi bacci, sannan ta tashi zaune ta kira wayar raihan." "Aikuwa a take ya Waga ya ce ""Ina ki ka shiga ne? Tun safe nake kiran wayarki amma shiru""" "Ummi ta ce ""Albishirinka""" """Goro fari ™al""" """Na haWu da mama""" "Yana kwance ya tashi tsaye, ya ce ""Wace maman?""" """Mamana mahaifiya, ashe kawuna ya san in da take, wai dan kar in gudu in ™i zama na yi karatu ya sanya ya Soye" "mini""" "Adduoi na nuna godiya ga Allah ya din ga jerowa, yana hamdala can kuma ya ce ""Congratulations to both of us" "ummi, dan wallahi da al'amarin nake kwana nake tashi, ina tunanin ta ina zamu fara nemanta, Alhamdilillah Ala mun gode wa Allah""" "Tare suka din ga murna da raihan a waya, suka gama ta ajiye wayar, ta rungume maman tsam a jikinta, tana tuno irin" "rabuwa da suka yi, da irin so da ™aunar da maman nata ta nuna mata." "Bacci suka yi sosai da sosai, babban abun da ya burge ummi, ya ™ara sanyata nutsuwa, duk da rashin lafiyar da" "maman take fama, tana yin salla, sai dai wasu lokutan akwai kura-kurai sosai a sallar ta ta, amma duk da haka tana kamantawa." "A washegari kawu ya ce zai koma Kano, nan da sati biyu zai dawo ya tafi da ummi." "Yaya maryam ta ce ""Dr. Ka tafi da ita kuma, kusan shekara goma sha takwas, ba sa tare kuma ace nan da sati biyu za" "a zo a Wauketa a tausaya mana dan Allah""" "Dr. Ya ce ""Eh ai ban gama maganar bane ba, abu na farko ummi tana aiki, in da take aikin kuma sun jin daWin zama" "da ita, abu na gaba kuma an saka mata rana watanni huWu, kun ga za ta yi shirye-shirye ita da mijinta, daga kano ace ya din ga zuwa maiduguri yayi masa nisa, duk da dole zai zo ya gaisheku""" "Anty maryam ta yashe baki tana faWin ""Masha Allah, Alhamdilillah""" Malam ma ya din ga murmushi yana sanya albarka. """To amma, akwai Wan shirye-shiryenmu da muke yi wa yaranmu na aure, ai da an bar mana ita mun yi mata""" "Dr. Ya ce ""Nan da watanni biyu zuwa uku sai ta dawo nan, ku yi duk shirye-shiryen ku a tsanake""" "Yaya Wan lami ya ce ""Amma ba za a ™ara mana ko wata Waya ko biyu ya zama nan da wata shida ba, mu gama shirinmu mu ma""" """A'a kar ka damu, in sha Allah babu wani abu da zai gagara, manyan mutane ne, idan muka ce a ™ara zasu ga bamu kyauta ba, hakan ma in sha Allah babu abun da zai gagara""" "Suka kammala tattaunawa, suna ta yi wa kawu godiya, ya kama hanya ya koma kano." "Ummi taga gata da ™auna, babu kyara, babu hantara babu cin zarafi, duk ba a rasa wanda sukan yi maganar cewa" "ummi ba ta kama da mariya, mariya ta fita kyau da haske, maryam ce ma a tsaye take faWan kar wanda ya sake yi musu wannan zancen." "Ummi murmushi kawai tayi, dan da ta san abun da tayi going through, da wannan bai Waga mata hankali ba." *** "A ka yi bikon raihan da ™yar ya koma kano, Alhaji sai tsokanarsa yake ""ni zaka yi wa yaji ko? Zamu gauraya da kai ne""." "Hajiya ta ce ""Raihan ba a fushi da iyaye, nan gaba kar sake aikata abu makamancin haka""" "Raihan ya ce ""Hajiya ba fushi na yi ba, na tafi ne dan na je na samu nutsuwar zuciya, amma in sha Allah hakan ba zai" "sake faruwa ba""" "Cikin tsananin fargaba ya tashi ya nufi sashin mami, ba addu'ar da bai karanta ba, saboda ya san dole ne zuwansa ya" tarar da sabon Sacin rai. "A bedroom Win ta ya tarar da ita a zaune, cikin ladabi ya dur™usa ya ce ""Mami barka da gida""" "Maimakon ta amsa sai ta ™ure shi da ido, da har sai da ya fara tsarguwa." """Ai gara in ™are maka kallo, in tabattar da ni na haifeka kuwa? Ba matar ubanka ce kuwa ta haifeka ba ko har" "ubanka? In haifi Wa a cikina ya janyo mini zagi da cin mutunci, raihan kana son gamawa da duniya lafiya kuwa? Ka sani sarai matar nan ba ™aunata take yi ba, ka je ka sameta ka kai ™ara ta ta kira ni ta ci mini mutunci""" """Wallahi mami ba ™ararki na kai ba""" """Yi mini shiru tun kan na fasa maka baki, ka kyauta ba dai wannan mummunar yarinyar ba ce ba, ka je gaka nan" "gata, amma ka sani babu yawuna babu saka hannuna a aurenka raihan, kuma bayan ka aireta sai ka auri safiyya. Kuma ban lamunci ka yi mata kayan lefe ba, tun da bazawara ce, dubu Wari biyar Win ta isa komai da komai""" "Cikin damuwa raihan ke ™o™arin yin magana, amma ta dakatar da shi, tare da bashi umarnin ya bar mata Waki." "Kansa har wani sarawa yake yi, wai ita safiyyan nan dole sai ya aureta kamar wahayi? Baya son ta ba ya ™aunarta" "amma an dage sai ya aureta, ga kuma wata magana, wai ba zai yi wa ummi kayan lefe ba, to iyayenta ne zasu saya mata sutura da kayan kwalliyar da za ta yi masa a gidansa? Kuma a wannan marrar nawa dubu Wari biyar take, da har za ta isa ayi wa ummi kayan lefe, nauyin ai sai ya yi wa iyayenta yawa, shi abun kunya ne ma a gare shi ace bai yi wa ummi kayan lefe ba. Haka yayi ta wasi-wasi yana nazarin abun a ransa." "Farida ba ta damu da in da ummi take ba, sai dai tana tambayar dr. Tana fatan ummi ta tafi kenan, amma yayi mata" banza ya ™yale ta. "Noor kuwa sai bin sa take tana tambayar sa, wai yaushe ummi za ta dawo, ita fa gidan babu daWi idan ummi ba ta nan, ya ce mata zata dawo nan ba da daWewa ba." "Ummi a gabanta aka fara haWa kayan turarukan wutanta, wai akwai turarukan da sun fi shekara a binne a ™asa ana" tsuma su. "Yaya maryam ta kasa zama, kullum tana yawon kasuwa ita da mama, matar malam wurin yi wa ummi sayayyar kayan aure." "Ita babban abun da yafi faranta mata, bai wuce kasancewar ta da babarta ba." "Mami ta ™ara matsanta wa raihan, ga gefe guda kuma, Safiyya sai ta wani kira shi wai za ta gaishe shi, duk rashin son" "wula™anta Wan Adam irin na raihan, ™arshe sai da yayi blocking Win ta, dan ta daina damunsa da kira." "Ya cewa ummi zai zo Maiduguri ya ganta, ya kuma gaida mama, amma gudun matsala ya sanya ta ce masa ya bari ta" kusa dawowa. *** "Sai da ummi tayi sati uku cif, sannan dr. Ya koma Waukar ta, kamar ta ce masa dan Allah ya barta a nan, amma sai ta ji nauyin hakan ta kasa, kayanta ™waya biyu da ta je da su, sai da aka Winka mata kusan kala goma a can, kuma tuni suka haWa kayan gyaran jiki masu haWe da turarrruka, ummi ta fara amfani da shi." "Yaya maryam sai jaddada mata take yi, kar ta yi wasa da kayan gyaran da aka ba ta ta yi, da sabulan da aka haWa" mata. "Mariya ta kalli dr. Ta ce ""Ka yi mini al™awarin ba wurin Iya zaka mayar da ita ba?""" "Yayi murmushi ya ce ""Ai aronta na ce ki bani, ba zan kai miki ita wurin Iya ba""" """To ai zaka dawo da ita ko?""" """In sha Allah""" """To dan Allah ka kula mini da ita sosai da sosai, kar ka bari ta yi kuka""" """In sha Allah zan kula da ita sosai da sosai""" "Ta kalli ummi ta ce ""Kar ki yi musu kuka kin ji ummi, ban da ™yuya da kuka, ba ruwanki da yara, kar ki je su din ga" "dukanki kin ji ko?""" "Ummi ta ri™e hannunta ta ce ""To mamana, me ki ke so na taho miki da shi idan zan dawo?""" "Ta Wan yi jimm sannan ta ce ""Bakomai, ni dai kawai ki dawo, ba dan ina jin kunyar kawu yahaya ba, ba zan bashi ke" "ba""" Ummi ta cigaba da kallon mariya tana jin daWi. Da ™yar suka rabu suka nufo hanyar Kano. "Duk rashin surutun ummi, haka ta sake ta din ga yi wa kawu hira tana bawa kawun labarin mamanta." "Bayan azahar suka sauka a kano, noor kamar ta mayar da ummi cikin ta, dan murnar ta dawo." "Ummi ta shiga har falo, ta ce wa farida sun dawo, ta amsa mata a yatsune, sai dai fuskar inteesar kawai ta kalla ta" san matsala ce ta kawota gida. "Ummi ta koma Wakinta, suka din ga hira ita da noor tana bawa noor labarin mamanta." "Noor ta ce ""Kuma ki ka yadda ki ka dawo, wallaahi idan ni ce ba zan dawo ba, amma na san saboda yaya raihan ki ka" "dawo ko?""" "Ummi ta ce ""Ban sani ba""" "Suka din ga dariya, noor ta ce ""In gaya miki, Inteesar mijinta ya Wauki amaryarsa sun tafi umara, shi ne take kuka wai ba a tafi da ita ba""" """To waye ya tambaye ki?""" Noor tayi shiru tana ™ifta idanu. "Haka nan take murna, ta san yau za ta ga raihan, ta rasa dalilin da ya sanya take murna." Haka nan ta samu kanta da yin shirin haWuwa da shi. "Ta Wauki kayan tsaraba da ta zo da su, har da su kayan turaren wuta ta kai wa farida, ta karSe ba tare da godiya ba." "Bayan sallar magariba ummi ta saka rigar atamfa bubu, tana ta fama ta Waura Wankwali, abu ya gagara saboda ba ta" "saba ba, ™arshe noor ce ta Waura mata da ™yar, shima gashin ya ™i rufuwa, sai da ta saka hula sannan aka Waura Wan kwalin." "Ta yafa mayafi, tana ta rufe-rufe tana tunanin anya za ta iya fita a haka? Kiran wayarsa ta gani, ta tashi ta kalli noor ta" "ce ""Anya in fita a haka kuwa?""" """Wallahi kin yi kyau, kin rufe ko ina kuma""" "Da ™yar ummi ta iya fita, tana ta kare jikinta, ta ™arasa in da yake." """Oyoyo sweetheart, long time""" "Tayi murmushi ta zauna, tana kawar da kanta gefe." """Congratulations once again, ya ki ka baro mini maman?""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Tana lafiya ™alau""" """Kin bata labarina kuwa?""" "Ummi ta ce ""Idan na yi mata babu lallai ta gane ma""" "Ya ce ""Ba ki yi niyya ba dai, zan je da kaina mu gaisa ai""" """Ka gama yajin?""" "Yayi murmushi ya ce ""Ke ma haka zaki ce?""" "Ummi ta ce ""To ba yajin ka yi ba, ko kunya ba ka ji ba?"" Yayi dariya ya ce ""Na samu mafita ai, kin yi kyau sosai da" "sosai wallahi, Allah ya nuna mana ranar nan lafiya babyna"" ummi ta yi shiru tana sunkuyar da kanta." "Kausar ce ta nufo in da suke zaune, dan haka yayi shiru yana kallon ta." "Cikin mamaki take kallon raihan, yanzu wannan ne zai auri ummi? Wannan yaron, amma kuwa tayi asara, ko kuma" shi yayi asarar kyakykyawan matashi kamar wannan ya auri ummi. Ta yi maganar a zuciyarta "Cikin gadara ta ce ""Ke ki zo maama tana kiranki, wa ki ka barwa yin abincin daren da haryanzu baki Wora ba,"" tayi" maganar cike da son wula™anta ummi a gaban raihan. "Raihan ya ce ""Tana magana da mijinta ne, idan kun matsu ku ci, ku dafa, tana bu™atar hutu, tun da yau ta dawo daga" "tafiya, kuma ina bu™atar yin magana da ita""" "Zare ido ummi tayi ta ce ""Na shiga uku, raihan""" """Shhh"" ya Wora yatsansa a kan lips Win sa yana zare mata ido." "Ya sake kallon kausar ya ce ""Ki koma ki ce ba za ta yi ba""" Ayshercool 8081012143. *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 34 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. "Wani irin gumi ne ya dinga gangaro wa mami, duk da yadda sanyin AC ke ratsa ko ina a falon." "Raihan ™ararta ya je ya kai wa wannan masifaffiyar yar uban nasa kenan? tuno maganar Alhaji Tahir, da tuni ya bar" "falon da yayi ya sanya ta jin wata muguwar gudawa, saboda yadda cikinta ya murWa mata." "Afujajan ta fita ta nufi sashinsa, har da tuntuSe." """Wallahi Baka isa ka gaya mini maganar da zata hana ni sukuni ka fice ka bar ni ba, kai yanzu saboda abun kunya" "goWai-goWai da kai sai ka auri yarinyar da Wan ka ya ce yana so?""" "Alhaji Tahir ya ce ""In dai haka shi ne mafita a gareni me zai hana? Ku mata ku kuka san wani abun kunya, mu maza" "abu in dai mu yayi mana ba ruwanmu da abun kunya, kuma ina sake tunatar da ke, bana magana biyu, wallahi da gaske nake, sai dai idan na aureta wanda ba zai iya zama da ni ba ya ™ara gaba, shawara ta rage ga mai shiga shiga rijiya"" ya ™arasa maganar tare da Waukar wayarsa ya fita." "Kamar wadda ta zare, haka ta sake kwasa har da gudu, ta tafi ta kira Anty rakiya a waya." "Rakiya na Wagawa mami ta fashe da kuka, ""Anty rakiya na shiga uku na lalace""" """Wane irin kin shiga uku, meyafaru ba yanzu muka gama waya lafiya ba?""" """Ashe raihan bauchi ya tafi, ya je ya haWo ni da wannan masifaffiyar matar yayar babansa, kin ga yadda ta ci mini" "mutunci kuwa? shi kuma Alhaji wai idan ban bari an yi auren ba, wai shi zai aureta ya kawota gidan nan a matsayin matarsa""" "Anty Rakiya ta ce ""Kai haba, dalla rabu da shi, barazana ce kar ki fasa wallahi, kar ki yadda a kawo miki bazawara a" "matsayin sirika""" """Anty Rakiya waye ya gaya miki Alhaji Tahir yana barazana ne? Magana Waya yake yi ko ta yi maka daWi, ko kuma" "akasin haka, har rantsuwa yayi mini, na shiga uku, kuma wai raihan ya ajiye aikin nan ina na kama?""" "Anty Rakiya ta ce ""TaS, lallai raihan ba shi da hankali, to wallahi idan ki ka zuba masa ido, haka zai aurota ya fi" "™arfinki, tun da har ya san yayi miki yaji, ki kira shi ki ce lallai ya dawo dan ubansa""" "Mami cikin takaici ta ce ""Lamarin fa ya wuce yadda ki ke tunani, kin san taurin kan raihan kuwa? To cewa tayi wai ba" "zai dawo ba, ya bar aikin kenan, ya kuma ce idan aka karSo kuWin auren nan, shi da aure har abada, ga babansa ya ce idan aka fasa zai aureta, na shiga uku ina na kama? Kin ga suna nema su haukata ni, raihan kafiya da taurin kai kamar ubansa, idan ya ™i aure ya lalace yaya zan yi?""" "Anty Rakiya ta ce ""Ai kawai ki dage ki samu ya dawo tukuna, ki kira shi a waya""" """Wayoyin da duk ya kashe su, ina zan yi?""" """To ki koma ki samu babansa ki lallaSa shi, ya dawo da shi kar a rasa wannan damar kuma ta kasuwancin nan """ "Mami tayi ajiyar zuciya ta ce ""Shikenan, zan kira ki mayi magana anjima"" ta katse wayar ta ajiye tana wani irin haki," ita ba mai asma ba. *** "Dr. suna tafe a mota da shi da ummi, ya ce ""Mamana zaki ga zamu yi doguwar tafiya, ba sayar da ke zan yi ba abun alkhairi ne""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Idan sayar da ni Win ma ka yi ai na saidu kawu""" "Yayi murmushi ya ce ""Idan na sayar da uwata ina na kama? Yakamata ace kin yi azumin farinciki kan mu yi tafiyar" "nan""" """To Ubangiji ya tabattar mana da dukkanin alkhairin da yake cikinta""" "Ya amsa mata da ""amin""" "Ummi ta gaji da zaman motar nan sosai da sosai, sai dai tun da taga symbols da sunan borno, jikinta ya fara sanyi," har ta rasa tunanin me ma za ta yi ne?. "Kawu kuma ya mayar da kai sosai a kan tu™insa, sai lokacin salla ya tsaya suka yi salla, ya saya mata abinci." "Ta tuno lokacin da ya Waukkota daga gagarwa a wahale, ba sutura ga ciwo, ko ba komai ta samu alkhairi a dalilin ri™onta da yayi" "A ranta ta ce ""Allah sarki kawuna, baba ya tafi amma ya bar mini Allah, Allah kuma ya bani kai, Allah ya kula da kai" "da zuriyarka""." "Duk da ba ga saba baccin mota ba, gajiya ta sanya wani irin nannauyan bacci yin awon gaba da ita." """Mamana tashi mun zo"" a hankali ummi ta motsa tare da buWe idonta, har suka fito daga cikin motar, ba ta iya cewa" "komai ba, sai bin wurin da kallo." "˜ofar wani gida suka tsaya, dr. Ya ciro wayarsa ya Wan daddana ya kara a kunnensa ya ce ""Gamu mun zo""" Wani matashin saurayi ya le™o ya dur™usa ya gaida dr. Sannan ya ce su shiga. "Suka shiga cikin gidan, ummi ta zubawa dattijon da suka tarar a tsakar ido, yana zaune a kan buzu, da Al™ur'ani" bugun warshi a gabansa. "Dattijon ya mi™e tsaye yana yi musu maraba, tare da bin ummi da kallo, ba ta Waga ni™abin fuskarta ba, sai dai ta" "shagala da kallon sa ta san shi, amma a ina? Ta kasa tunawa." "Yayi musu jagora har wani matsakaicin falo, yana ta yi musu sannu da zuwa." "Suka gaisa da dr. Ummi ta gaishe shi, ya amsa mata cikin kulawa, sai dai bai tambayi wacece ba, kuma ya kasa daina" kallonta. "Dr. Ya ce ""Ina mutuniyar kuwa?""" """Wai sun fita barka a nan bayan layi, jikin ne ma ya Wan motsa, amma Alhamdilillah mun gode Allah, bari azo a Wora" "muku girki, ai bamu san zaku zo ba""" "Dr. Ya ce ""Ai al™awarin da na Wauka na zo cikawa, zuwan babu cikekken shiri, bari mu yi salla kafin su dawo""." "Ya ja dr. Suka fita, bayan nuna wa ummi banWaki, tayi alwala ta yi salla, ta nemi wuri ta kashingiWa tana hutawa," saboda gajiyar da tayi. "Ummi ta Wan jima a zaune, sannan dr. Ya shigo, shigowar ta sa yayi daidai da shigowar matashin da ya yi musu iso, ya kawo musu nono mai sanyin gaske, da nama fal malam ya ce a kawo musu da ruwa, dan azo a Wora sanwa." "Ummi dai ta kasa sakewa ta ci, dr. Kuma sai hira suke yi da malam." "Dr. Ya ce ""Malam ba ka ganni da ba™uwa ba ne? Baka tambayeni wacece ba""" "Malam yayi murmushi ya ce ""Tun da baka gaya mini ba, bai kamata na yi shishshigi ba ai, na ma zata ko mai Wakinka ce, shiyasa ban yi magana ba, kuma na ganta sanye da ni™abi""" "Dr. Yayi murmushi ya ce ""Aishikenan, mama malam ne fa, baki gane shi ba?""" "Ummi ta ce ""Na sanshi amma na manta a ina?""" """To ki cire ni™abin ko zai gane ki""" "Ummi ta jinjina kai tana ™o™arin cirewa, aka yi sallama." "Bayan matar farko ta biyun ma tayi, a nan take ummi ta daskare, ™irjinta ya buga da ™arfin gaske, ta ji tamkar numfashin ta zai bar ™irjinta, wata irin tsuma ta ji ta fara yi, amma ta gaza motsawa." "Malam ya ce ""Daga zuwa barka kun yi zamanku, gashi kun yi ba™i tafiyayyu daga kano""" "Ta ce ""Baban ummi ne?""" "Malam ya ce ""Eh shi ne, tun da shikaWai ki ka sani a kanon ba""" "Shigowa suka yi tare, tana ri™e da mayafinta a hannu, hannunta kamar amarya an yi mata lalle yayi jawur." "Ba ta kalli baban ummi ba, kai tsaye ummi ta zubawa ido, yayin da ummin ma ta zuba mata ido, tana jin yadda" "™irjinta ke lugude. Gaba Waya suka zuba musu ido, kai tsaye ta nufi ummi ta zauna a gabanta, tana cigaba da kallon ummi ta ni™abinta." "Ta mi™a hannu a hankali ta Waga ni™abin ummin, tayi tozali da fuskar ummin da a duniya bata ganin kyan komai," kamar yadda take ganin kyawun wannan fuskar. "A gigice ummi ta yi mata wata irin runguma ta fashe da matsanancin kuka, saroro mariya tayi, ta kasa taSa ummi sai" hawaye da ya fara zuba daga idonta. "Mama ta mi™a hannu tana faWin ""Ki yi mata a hankali ba ta da cikakkiyar lafiya""" "Mariya ta buge hannun maman da ™arfi, ta ru™un™ume ummi, tana wata irin ajiyar zuciya kamar za ta fita daga" hayyacinta. "Ta mi™a hannu ta warware mayafinta, ta lulluSe da ummi da shi, ta Waukko mafici kuma tana yi mata fifita tana kuka." "Sai a yanzu suka gane wacece, malam ya sunkuyar da kai yana hawayen tausayin ´ar sa." "Ya zura hannu a aljihunsa ya Waukko wayarsa, ya kira Maryam a waya da kuma yaya Wan lami." """Ummina, kina cin abinci kuwa? Naga duk kin rame, iya tana yi miki wanka? Ko dai zazzaSi ne a jikinki?"" Tayi maganar tana Wora hannu a goshin ummi." "Wasu irin jijiyoyi suka WaWWaga a goshin ummi, wani irin ri™o take yi wa mariya, tana jin kamar an sanyata a wata" ni'ima. "Sun fi mintuna talatin a haka, sun ™i sakin juna, mariya sai kakkare ummi take yi, kar wani ya taSa mata ita." "Dr. Yayi gyaran murya ya ce ""Yau na cika al™awari ko?""" "Ta jinjina masa kai, tana kuka ta ce ""Wallahi ba zan taSa yafe wa iya ba, Allah ya saka mini zaluncin da ta yi mini, ta" "™wace mini ummi bayan ba son ta take yi ba, ta ce ni na kashe mata Wa, kalli yadda duk ummi ta rame, haka zan kwanta in yi ta mafarkin ummi tana kuka, tana cewa na zo na tafi da ita""" "Ta Wago ummi tana goge mata hawaye ta ce ""Ki daina kuka kin ji ummana, ba zan sake bari a mayar da ke wurin iya" "ba, na san ba ta sonki ba ta ™aunarki, ban san me ki ka yi mata ba, wallahi ba zan yafe mata ba, yaya Wan lami ya™i dagewa ya karSo mini ´a ta, kullum sai na yi kuka saboda ummi, yaya maryam ma ta hantare rannan wai kamar nikaWai ce me ´a, ki daina kuka kin ji ummina, da kaina zan din ga yi miki wanka, ina baki abinci, katifata zata ishemu mu din ga kwana tare, ba zan sake bari a kai ki wurin iya ba kin ji mamana""" "Ummi ta ™ura mata ido, yadda mama ke wannan surutan daga wannan zuwa wancan tare da kasa gane ummi ta" "girma yanzu, ya tabbatar wa da ummi cewar mariya bata da lafiyr ™wa™walwa." "Ta mi™a hannu ta Waukko ledar pure water, ta buWeta ta saka wa ummi a baki tana faWin ""Na san ™ishirwa ki ke ji" "ummi, sha ruwa kin ji""" "Babu wanda tausayin ummi da mariya bai kama a wurin ba, uwa kenan duk da ciwon ya motsa ba ta hayyacinta," "amma hakan bai hanata gane ´ar ta ba, duk da shekarun da suka shafe basu haWu ba." "Dr. Yayi gyaran murya ya ce ""Alhamdilillah ala kulli halin, na gode Allah da ya sanya ummi da mahaifiyar ta suka" "haWu, ba tare da ta Allah ta kasance ba. Ummi na yi miki laifi, kuma na yi muku duk da ina godiya da fahimta ta da ku ka yi." "Ummi ban ™i sada ki da mahaifiyarki dan ba™anta miki ba, a lokacin da na ganota, tana cikin halin larura sosai, ba komai take ganewa ba, na yi fargabar haWuwarku ba za ta yi daWi ba, idan ku ka haWu ta kasa gane ki, abu na gaba kuma ina tsoron halin da ki ke ciki, ya sanya ki ™i zama ki dawo wurinta, alhalin kina tsaka da karatu, dan duk wanda yake ruwa, ko takobi aka mi™a masa zai kama, dan haka a matsin nan da ki ke, duk da kasancewar ki mai biyayya, zaki iya bujirewa ki zaSi dawo wa gaban mahaifiyarki, ba tare da kin yi acheiving wani abu ba." "Wanda a lokacin babban burina da fatana, ki samu nagartaccen ilimi, da zaki iya tsayawa da ™afafuwanki, ina fatan zaki yafe mini daga ke har mahaifiyar ki"" yayi maganar a sanyaye." """Ai dama kai na yafe maka, baka cuceni ba, amma iya iya iya, ban san me na yi mata ba, amma za ta maimaita a" "gaban Allah, amma wallahi ba zan yafe ba, na ji labarin azabtar mini da ummi ta yi, amma yaya Wan lami ka ™i dagewa ka karSo mini ummina""" "Dr. Ya ce ""Haba maman ummi, ki yi ha™uri abun da ya wuce ai ya riga ya wuce, ki yi ha™uri dan Allah"" yayi maganar" yana haWa hannayensa. """Ai kai na ce na yafe maka, tun da ka kawo mini ummi, kuma kana saya mini magani da abun da nake so, har yaya" "Wan lami na yafe muku, amma ban da iya da wanda suka ci zalin ummina, bani da abun da zan gani na tuna da bashir sai ummi, amma ta ™wace mini ita dan ta wula™anta ni""" "Dr. Ya ce ""Ba gani a gabanki kina kallona ba?""" """Yaya Yahaya ne fa ba Bashir ba, na gane ka yau"" yayi murmushi ya fahimci memoryn na ta yana yi yana seizing ne." "Sun sha mamakin yadda ummi ta girma, ummi kuma kallon mamanta take yi, kamar ba ita ta haifeta ba, haryanzu" "shar da ita, gashi gaba Waya ba sa kama, sai kaWan, kamar ya da ™anwa ba uwa da ´a ba." "Dangin mama kamar su cinye ummi, a yamamcin nan suka din ga zaryar ganin ummi, sai dai ta Soye ummi a" "bayanta, kowa ya zo sai dai ya hango ummi daga nesa wai kar a Wauketa a mayar da ita wurin Iya." "Ummi ta ga ™auna da soyayya, mariya ta din ga zuba mata hira, wata tana ganewa, wata ba ta ganewa, ummi space take son samu, ta kira raihan a waya ta sanar masa." *** "Raihan yana zaune a falon hajiya Aisha yana kaWa ™afa, yana danna wayarsa cikin damuwa, ya kasa samun ummi a" waya. "Falon ta shigo cikin takunta na ™asaita, ta samu wuri ta zauna ta kalli raihan ta ce ""Kai, babanka ya kasa samunka a" "waya, yana ta ´ar murya a lallaSoka ka koma fa""" "Raihan ya gyara zamansa ya ce ""Wallahi ko dan saboda Alhaji ban so na taho ba, mami ce ta™i tsayawa ta fuskance ni, na rasa yadda zan yi da ita wallahi, ta™i fahimta ta kuma anty rakiya ce take zigata""" """Kai dalla can, na kirata mun yi magana da ita, ba abun da za ta sake yi a kan maganar, ita ba a auren aka aureta? Mu" "ba auren zumunci ake a danginmu ba, babanka shi ya fara karya mana wannan ta'adar, ya aurota daga nan kowa ya samu ´ancin yin hakan, sai yanzu ita kuma ta ce ba za a auro wata ba?""" "Raihan ya ce ""Abun kuma har da gori?""" """Eh an yi mata gorin, da ai ba ayi ba, siyama na nemanka wai ka je ta girka maka menene oho mata""" "Yayi murmushi ya ce ""Nifa yanzu abincin kowa ya daina yi mini daWi sai na matata""" """Ka ga fitsararre, amma dai da namun ka ke ci ko? Wai wani matarka ka ga idan ba ka rage rawar kan nan ba a kak" "yarinyar nan, haka zaku yi ta faWa da babarka""" "Raihan ya mi™e ya ce ""Ni kaina na sani, ina ™o™arin ragewa wallahi, amma hannun ummi akwai maggi ta iya girki" "sosai""" "Hajiya Aisha kawai ta yi murmushi ta girgiza kai, tana sake jinjina wautar mami, a irin wannan stage Win, ba a saka" "pressure wurin cewa lallai sai an tan™wara namiji, sai nasiha da rarrashi idan ma so take ta soke auren." "Da daddare mariya da kanta, ta gyara katifarta, ummi ta kwanta, ta kawo abun rufa ta lulluSe ummin, sannan ta" rungumeta. "Sai da ta tabattar da mariya tayi bacci, sannan ta tashi zaune ta kira wayar raihan." "Aikuwa a take ya Waga ya ce ""Ina ki ka shiga ne? Tun safe nake kiran wayarki amma shiru""" "Ummi ta ce ""Albishirinka""" """Goro fari ™al""" """Na haWu da mama""" "Yana kwance ya tashi tsaye, ya ce ""Wace maman?""" """Mamana mahaifiya, ashe kawuna ya san in da take, wai dan kar in gudu in ™i zama na yi karatu ya sanya ya Soye" "mini""" "Adduoi na nuna godiya ga Allah ya din ga jerowa, yana hamdala can kuma ya ce ""Congratulations to both of us" "ummi, dan wallahi da al'amarin nake kwana nake tashi, ina tunanin ta ina zamu fara nemanta, Alhamdilillah Ala mun gode wa Allah""" "Tare suka din ga murna da raihan a waya, suka gama ta ajiye wayar, ta rungume maman tsam a jikinta, tana tuno irin" "rabuwa da suka yi, da irin so da ™aunar da maman nata ta nuna mata." "Bacci suka yi sosai da sosai, babban abun da ya burge ummi, ya ™ara sanyata nutsuwa, duk da rashin lafiyar da" "maman take fama, tana yin salla, sai dai wasu lokutan akwai kura-kurai sosai a sallar ta ta, amma duk da haka tana kamantawa." "A washegari kawu ya ce zai koma Kano, nan da sati biyu zai dawo ya tafi da ummi." "Yaya maryam ta ce ""Dr. Ka tafi da ita kuma, kusan shekara goma sha takwas, ba sa tare kuma ace nan da sati biyu za" "a zo a Wauketa a tausaya mana dan Allah""" "Dr. Ya ce ""Eh ai ban gama maganar bane ba, abu na farko ummi tana aiki, in da take aikin kuma sun jin daWin zama" "da ita, abu na gaba kuma an saka mata rana watanni huWu, kun ga za ta yi shirye-shirye ita da mijinta, daga kano ace ya din ga zuwa maiduguri yayi masa nisa, duk da dole zai zo ya gaisheku""" "Anty maryam ta yashe baki tana faWin ""Masha Allah, Alhamdilillah""" Malam ma ya din ga murmushi yana sanya albarka. """To amma, akwai Wan shirye-shiryenmu da muke yi wa yaranmu na aure, ai da an bar mana ita mun yi mata""" "Dr. Ya ce ""Nan da watanni biyu zuwa uku sai ta dawo nan, ku yi duk shirye-shiryen ku a tsanake""" "Yaya Wan lami ya ce ""Amma ba za a ™ara mana ko wata Waya ko biyu ya zama nan da wata shida ba, mu gama" "shirinmu mu ma""" """A'a kar ka damu, in sha Allah babu wani abu da zai gagara, manyan mutane ne, idan muka ce a ™ara zasu ga bamu kyauta ba, hakan ma in sha Allah babu abun da zai gagara""" "Suka kammala tattaunawa, suna ta yi wa kawu godiya, ya kama hanya ya koma kano." "Ummi taga gata da ™auna, babu kyara, babu hantara babu cin zarafi, duk ba a rasa wanda sukan yi maganar cewa" "ummi ba ta kama da mariya, mariya ta fita kyau da haske, maryam ce ma a tsaye take faWan kar wanda ya sake yi musu wannan zancen." "Ummi murmushi kawai tayi, dan da ta san abun da tayi going through, da wannan bai Waga mata hankali ba." *** "A ka yi bikon raihan da ™yar ya koma kano, Alhaji sai tsokanarsa yake ""ni zaka yi wa yaji ko? Zamu gauraya da kai ne""." "Hajiya ta ce ""Raihan ba a fushi da iyaye, nan gaba kar sake aikata abu makamancin haka""" "Raihan ya ce ""Hajiya ba fushi na yi ba, na tafi ne dan na je na samu nutsuwar zuciya, amma in sha Allah hakan ba zai" "sake faruwa ba""" "Cikin tsananin fargaba ya tashi ya nufi sashin mami, ba addu'ar da bai karanta ba, saboda ya san dole ne zuwansa ya" tarar da sabon Sacin rai. "A bedroom Win ta ya tarar da ita a zaune, cikin ladabi ya dur™usa ya ce ""Mami barka da gida""" "Maimakon ta amsa sai ta ™ure shi da ido, da har sai da ya fara tsarguwa." """Ai gara in ™are maka kallo, in tabattar da ni na haifeka kuwa? Ba matar ubanka ce kuwa ta haifeka ba ko har ubanka? In haifi Wa a cikina ya janyo mini zagi da cin mutunci, raihan kana son gamawa da duniya lafiya kuwa? Ka" "sani sarai matar nan ba ™aunata take yi ba, ka je ka sameta ka kai ™ara ta ta kira ni ta ci mini mutunci""" """Wallahi mami ba ™ararki na kai ba""" """Yi mini shiru tun kan na fasa maka baki, ka kyauta ba dai wannan mummunar yarinyar ba ce ba, ka je gaka nan" "gata, amma ka sani babu yawuna babu saka hannuna a aurenka raihan, kuma bayan ka aireta sai ka auri safiyya. Kuma ban lamunci ka yi mata kayan lefe ba, tun da bazawara ce, dubu Wari biyar Win ta isa komai da komai""" "Cikin damuwa raihan ke ™o™arin yin magana, amma ta dakatar da shi, tare da bashi umarnin ya bar mata Waki." "Kansa har wani sarawa yake yi, wai ita safiyyan nan dole sai ya aureta kamar wahayi? Baya son ta ba ya ™aunarta" "amma an dage sai ya aureta, ga kuma wata magana, wai ba zai yi wa ummi kayan lefe ba, to iyayenta ne zasu saya mata sutura da kayan kwalliyar da za ta yi masa a gidansa? Kuma a wannan marrar nawa dubu Wari biyar take, da har za ta isa ayi wa ummi kayan lefe, nauyin ai sai ya yi wa iyayenta yawa, shi abun kunya ne ma a gare shi ace bai yi wa ummi kayan lefe ba. Haka yayi ta wasi-wasi yana nazarin abun a ransa." "Farida ba ta damu da in da ummi take ba, sai dai tana tambayar dr. Tana fatan ummi ta tafi kenan, amma yayi mata" banza ya ™yale ta. "Noor kuwa sai bin sa take tana tambayar sa, wai yaushe ummi za ta dawo, ita fa gidan babu daWi idan ummi ba ta nan, ya ce mata zata dawo nan ba da daWewa ba." "Ummi a gabanta aka fara haWa kayan turarukan wutanta, wai akwai turarukan da sun fi shekara a binne a ™asa ana tsuma su." "Yaya maryam ta kasa zama, kullum tana yawon kasuwa ita da mama, matar malam wurin yi wa ummi sayayyar kayan aure." "Ita babban abun da yafi faranta mata, bai wuce kasancewar ta da babarta ba." "Mami ta ™ara matsanta wa raihan, ga gefe guda kuma, Safiyya sai ta wani kira shi wai za ta gaishe shi, duk rashin son" "wula™anta Wan Adam irin na raihan, ™arshe sai da yayi blocking Win ta, dan ta daina damunsa da kira." "Ya cewa ummi zai zo Maiduguri ya ganta, ya kuma gaida mama, amma gudun matsala ya sanya ta ce masa ya bari ta" kusa dawowa. *** "Sai da ummi tayi sati uku cif, sannan dr. Ya koma Waukar ta, kamar ta ce masa dan Allah ya barta a nan, amma sai ta ji nauyin hakan ta kasa, kayanta ™waya biyu da ta je da su, sai da aka Winka mata kusan kala goma a can, kuma tuni suka haWa kayan gyaran jiki masu haWe da turarrruka, ummi ta fara amfani da shi." "Yaya maryam sai jaddada mata take yi, kar ta yi wasa da kayan gyaran da aka ba ta ta yi, da sabulan da aka haWa" mata. "Mariya ta kalli dr. Ta ce ""Ka yi mini al™awarin ba wurin Iya zaka mayar da ita ba?""" "Yayi murmushi ya ce ""Ai aronta na ce ki bani, ba zan kai miki ita wurin Iya ba""" """To ai zaka dawo da ita ko?""" """In sha Allah""" """To dan Allah ka kula mini da ita sosai da sosai, kar ka bari ta yi kuka""" """In sha Allah zan kula da ita sosai da sosai""" "Ta kalli ummi ta ce ""Kar ki yi musu kuka kin ji ummi, ban da ™yuya da kuka, ba ruwanki da yara, kar ki je su din ga" "dukanki kin ji ko?""" "Ummi ta ri™e hannunta ta ce ""To mamana, me ki ke so na taho miki da shi idan zan dawo?""" "Ta Wan yi jimm sannan ta ce ""Bakomai, ni dai kawai ki dawo, ba dan ina jin kunyar kawu yahaya ba, ba zan bashi ke ba""" Ummi ta cigaba da kallon mariya tana jin daWi. Da ™yar suka rabu suka nufo hanyar Kano. "Duk rashin surutun ummi, haka ta sake ta din ga yi wa kawu hira tana bawa kawun labarin mamanta." "Bayan azahar suka sauka a kano, noor kamar ta mayar da ummi cikin ta, dan murnar ta dawo." "Ummi ta shiga har falo, ta ce wa farida sun dawo, ta amsa mata a yatsune, sai dai fuskar inteesar kawai ta kalla ta" san matsala ce ta kawota gida. "Ummi ta koma Wakinta, suka din ga hira ita da noor tana bawa noor labarin mamanta." "Noor ta ce ""Kuma ki ka yadda ki ka dawo, wallaahi idan ni ce ba zan dawo ba, amma na san saboda yaya raihan ki ka" "dawo ko?""" "Ummi ta ce ""Ban sani ba""" "Suka din ga dariya, noor ta ce ""In gaya miki, Inteesar mijinta ya Wauki amaryarsa sun tafi umara, shi ne take kuka wai" "ba a tafi da ita ba""" """To waye ya tambaye ki?""" Noor tayi shiru tana ™ifta idanu. "Haka nan take murna, ta san yau za ta ga raihan, ta rasa dalilin da ya sanya take murna." Haka nan ta samu kanta da yin shirin haWuwa da shi. "Ta Wauki kayan tsaraba da ta zo da su, har da su kayan turaren wuta ta kai wa farida, ta karSe ba tare da godiya ba." "Bayan sallar magariba ummi ta saka rigar atamfa bubu, tana ta fama ta Waura Wankwali, abu ya gagara saboda ba ta" "saba ba, ™arshe noor ce ta Waura mata da ™yar, shima gashin ya ™i rufuwa, sai da ta saka hula sannan aka Waura Wan kwalin." "Ta yafa mayafi, tana ta rufe-rufe tana tunanin anya za ta iya fita a haka? Kiran wayarsa ta gani, ta tashi ta kalli noor ta" "ce ""Anya in fita a haka kuwa?""" """Wallahi kin yi kyau, kin rufe ko ina kuma""" "Da ™yar ummi ta iya fita, tana ta kare jikinta, ta ™arasa in da yake." """Oyoyo sweetheart, long time""" "Tayi murmushi ta zauna, tana kawar da kanta gefe." """Congratulations once again, ya ki ka baro mini maman?""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Tana lafiya ™alau""" """Kin bata labarina kuwa?""" "Ummi ta ce ""Idan na yi mata babu lallai ta gane ma""" "Ya ce ""Ba ki yi niyya ba dai, zan je da kaina mu gaisa ai""" """Ka gama yajin?""" "Yayi murmushi ya ce ""Ke ma haka zaki ce?""" "Ummi ta ce ""To ba yajin ka yi ba, ko kunya ba ka ji ba?"" Yayi dariya ya ce ""Na samu mafita ai, kin yi kyau sosai da" "sosai wallahi, Allah ya nuna mana ranar nan lafiya babyna"" ummi ta yi shiru tana sunkuyar da kanta." "Kausar ce ta nufo in da suke zaune, dan haka yayi shiru yana kallon ta." "Cikin mamaki take kallon raihan, yanzu wannan ne zai auri ummi? Wannan yaron, amma kuwa tayi asara, ko kuma" shi yayi asarar kyakykyawan matashi kamar wannan ya auri ummi. Ta yi maganar a zuciyarta "Cikin gadara ta ce ""Ke ki zo maama tana kiranki, wa ki ka barwa yin abincin daren da haryanzu baki Wora ba,"" tayi" maganar cike da son wula™anta ummi a gaban raihan. "Raihan ya ce ""Tana magana da mijinta ne, idan kun matsu ku ci, ku dafa, tana bu™atar hutu, tun da yau ta dawo daga tafiya, kuma ina bu™atar yin magana da ita""" "Zare ido ummi tayi ta ce ""Na shiga uku, raihan""" """Shhh"" ya Wora yatsansa a kan lips Win sa yana zare mata ido." "Ya sake kallon kausar ya ce ""Ki koma ki ce ba za ta yi ba""" Ayshercool 8081012143. FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu Abduljalal" Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 35 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH." Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe 35 Galala kausar ta buWe baki tana kallon raihan. """Ko ba ki ji me na ce ba ne?"" Yayi maganar yana kallon kausar." "Ta kalli ummi, ta ce ""eh lallai, zaki shigo zaki haWu da maama""" "Raihan ya ce ""Idan ta shigo kar ku bar ta da rai"" kausar ta juya fuuu ta tafi." "A rikice ummi ta ce ""Raihan, meyasa zaka yi haka? Ka san me zaka jan yo mini ne?""" "Ya ™are mata kallo ya ce ""Idan kin koma gidan, ki tsaya ki zuba musu ido su illata ki, ummi ba fa kowanne lokaci ne" "ha™uri yake maka amfani ba, meyasa da ba a ce sai kin yi girkin ba sai da na zo? Dole ki rage wannan shirun naki, kuma ki shirya tsaf, domin akwai ™alubale a zaman da zamu yi, zaki fuskanci challenge daban-daban dole ki din ga ™o™artawa, a yanzu dai duk abu ba zaki daku ba, dan haka kar ki bari wani abu ya baki tsoro, idan ma dukkan ne ki rama, ki daina zama ana cin kashi a kanki, tun da kin kusa bar musu gidan""" Ummi ta yi shiru tana nazarin matsalar da raihan ya jefa ta a ciki. "Ya basar ya ce ""Baki bani labarin Maiduguri ba, ya ki ka ga garin, ya kuma ki ka ji da ki ga mama?""" "Duk da a tashin hankali take, sai da ta yi murmushi, ta Wan saki jiki, ta bashi labarin yadda ta ga garin, da abubuwan da suka faru." Har ta fara mantawa da matsalar da raihan ya jefata a ciki. "Da zai tafi ya zura hannu a aljihunsa, ya ajiye mata kuWi, ya ce ""Na san ba zaki rasa bu™atunki ba, sannan ranar" "monday zamu je banki a buWe miki account, zan saka miki kuWin kayan lefenki a ciki""" "Ta kalli tudun kuWin da Wan yawa, ta ce ""Ka bar kuWin nan mana, hidima ce a gabanka sosai""" "Ya girgiza kai ya ce ""Kar ki damu, ai ba wani kyautar kuWi nake yi miki ba, kina bu™atar kuWi kuma na san ba tambayata za ki yi ba, abu na gaba kuma shi ne, saura ki shiga cikin gidan nan, su yi miki magana ki zauna kina kuka," "ina da cid na kin sani, idan ki ka bari noor ta ce mini kin zauna kin yi kuka, ni da ke ne, ki kula mini da kan ki amaryata"" Ummi ta yi zuru da ido tana tunanin irin tashin hankalin da zata iya fuskanta." "Kausar kuwa jiki na tsuma ta je ta sanar wa farida abun da raihan ya ce, babu kunya a gaban ´a´anta ta kuza ashar" ta mi™e tsaye jikinta yana tsuma. """Wai wani Wan iska ne ma wanda za ta aura Win? Wani matsiyacine ne, bari in je in ga Wan gidan uban waye na ci" "mutuncin sa daga shi har ita""." "Kausar ta tare ta ta ce ""Wallahi wani Wan yaro ne, dan dai yana da jiki ne, amma wallahi ba ki ganshi ba""" """A'a bari na ™arasa na je na ga wani shegen ne, ita ma ba ta isa ba balle shi""" "Kausar ta ce ""A'a maama, ba mutuncinki bane ba ba girmanki bane, ai kin fi ™arfin haka, dan Allah kar ki je, ki jira ta" "shigo ki ci ubanta""" "Noor ta ™yal™ale da dariya, har da tuntsurawa, ta ce ""Hmm wallahi maama baki san yaya raihan ba, ba fa matsiyaci" "bane da ki ka faWa, ranar da aka kawo kuWin auren anty ummi, kin ga motar babansu kuwa?""" """Rufe mini baki kan na zo na tatsile ki, munafuka kamar na saka da ke"" noor ta tura baki tare da yin shiru." "Sai da ummi ta nufo shigowa cikin gida, ™irjinta ya tsananta bugawa, wani irin tsoro ya shige ta, ta din ga tunanin" yaya za ta yi. "Ganin har ta shiga Wakinta babu wanda ya ganta, ya sanya ta rufe ™ofarta ta ciki, tana fargabar abun da hakan ka iya" haifarwa. "Farida na zaune na jiran shigowar ummi, dan ta san dole za ta shigo ta ce za ta yi girkin, dan haka ta yi niyyar" "wula™anta ummi, sai dai shiru babu ummi babu dalilinta." "A fusace farida ta kasa jurewa, ta tafi harabar gidan, kausar tana ri™eta tana ™o™arin hanata." "Sai dai suka tarar da kujerun babu kowa, ta tambayi mai gadi, ya ce mata tun Wazu suka shiga cikin gida. cikin zafin" "rai da zage-zage ta nufi Wakin ummi, tana wani irin bugun ™ofar kamar za ta hau iskokai." "Noor ta fito ta ce ""Maama ma™wabta fa suna jin ki, kina ta Waga murya""" "Banza ta yi wa noor, ta cigaba da bugun ™ofar Wakin ummi, tana Wura mata ashar kamar bamagujiya." "Ummi kuma wani irin tsoro ya kamata, ta kasa buWewa tsoro take ji, ba ta san me faridan za ta iya yi mata ba idan ta" buWe. "Sai da farida ta ji ™arar motar dr. Sannan ta saurara da bugun tana huci, dr. ya ™araso ya tarar da su a tsaitsaye, ya" "ce ""Lafiya kuwa?""" "Farida ta ce ""Ina fa lafiya? wallahi na gaji, wai ba wurin uwarta ka kaita ba, meye na dawo da ita gidan nan, to" "wallaahi barin gidan nan za ta yi, ko a kan bola uwarta ta take, ta je su ™arata""" "Dr. Ya ce ""Wai meyafaru ne?""" """Sai ka yi magana ta buWe ™ofar Wakin ka tambayeta ka ji, tun da kai ka isa da ita, ni tana ganin sa'arta ce""" "Dr. Ya bubbuga ™ofar Wakin ummi ya ce ""Mamana ni ne buWe ™ofar""" "Cikin tsoro da fargaba ummi ta buWe ™ofar, kallo Waya yayi mata ya san a tsorace take." """Meyake faruwa?"" Ya sake tambaya." """Dole ka ce meyake faruwa tun da ta riga ta raina ni, wallahi ba zan cigaba da zama da yarinyar nan ba, ka mayar da" "ita wurin uwarta wallahi ba zan cigaba da zama da ita ba""" "Cikin zafin rai ya ce ""Dan Allah ki nutsu ki yi mini bayani, ummi ba ta taSa yin haka ba, me ki ka yi mata?""" "Cikin takaici farida ta ce ""Au tambayata ma ka ke yi me na yi mata?""" """Dr. Maama ce fa ta aika anty kausar, wai ace ummi ta zo tayi girki alhalin yaya raihan ya zo, aikuwa ya ce ba za ta zo" "ba, anty kausar ta je ta yi girkin, ko su kwana da yunwa""" "Gaba Waya suka tsaya suna kallon noor, da ke wassafa abun da aka yi." "Ummi ta yi saurin cewa ""Dan Allah anty ki yi ha™uri, wallahi ba ni na faWa ba, kuma tsoron abun da ya faru da rashin" "sanin abun da zan ce miki ya sa na rufe ™ofar, kunya ma nake ji, dan girman Allah ki yi ha™uri""" "Dr. Ya ce ""Ummi wuce ki je ki kwanta, Allah ya yi miki albarka""" "Ya kalli Farida ya ce ""Ai gara da ya nuna miki Wan zamani ne shi, kuma gaskiya ya faWa miki, idan ba zaku girka ba ku" "zauna haka, dan ba baiwar ku ba ce ba, banda zubar da kai da son nunawa duniya rashin sanin ciwon kanki, su ´a´anki haka ki ke yi musu, shikenan yarinyar nan babu damar ta huta, har a gaban mijin da ta aura sai kin yi yin™urin tozarta ta? Meye na wani ta zo ta yi girki, a bari ta dawo mana""" Babu kunyar idon ´a´ansu farida ta din ga zuba wa dr. Rashin mutunci a gaban yaransa. Yayi ™o™arin danne zuciyarsa ya shareta. "Har da i™rarin ummi ba zata sake shigar mata kitchen ba, tun da ya fifita ummi a kan ta, sai ya ware mata kitchen Win ta ya raba musu kwana kuma." "Sosai ummi ta yi kuka, ba kowa ya ja wannan abun ba sai raihan." "Tun daga ranar takun sa™a mai zafin gaske ya shiga tsakanin ummi da farida, idan ta taho kausar ta taho, sai ta" "bangajeta, sabon wula™anci da tozarci iri-iri." "Farida har da i™rarin in dai dan ta samu mijin aure ne, ta fara take-taken iskanci, sai gidan mijin ya zame mata gida" mafi azaba da tashin hankali. "Ummi ta mayar da hankali a kan addu'a, tare da ya™inin ko da raihan zai wula™anta ta bayan, ba zai kai yadda Idris ya ci zarafinta ba, tun da shi mutum me mai ilimi." "Can gida ma raihan Mami ta sake sako shi a gaba, duk ta in da ya motsa idonta na kansa, gashi sai cigaba da tura" "masa safiyya take yi, Sangaren anty rakiya da safiyyan ma sun ri™e wuta sosai da sosai." "Ummi kullum sai sun yi waya da mama da su yaya maryam, maryam tayi ta gaya mata shirye-shiryen biki da suke yi," ummi sai dai ta yi murmushi ba ta iya cewa komai saboda kunya. "Ana tsukin wannan tashin hankalin, jami'ar bayero suka kori kausar daga makaranta, saboda rashin kawo points Win" "da ake bu™ata, ga Inteesar gidan miji ya ™ara yi mata tsanani, saboda abokiyar zamanta ta samu ciki, da mijin da danginsa duk sun juya mata baya ta amarya suke yi." "Hakan ya saka ummi ta Wan samu sassauci, kamar yadda farida ta ce ta daina shigar mata kitchen, abinci sai ta Wan" "sai abu ta ci, da ta ga babu sarki sai Allah idan an yi girki ba ya ciyuwa, sannan ta ce ai ita da yaranta ba bayin ummi ba ne, ita ce yakamata ta zama baiwa, tun da tana cin albarkacin su, dan haka dole ta fito ta yi musu girki su ci." "Duk wannan abun bai damu ummi ba, dan ko a jikinta, farida ta shiga cikin tashin hankalin yadda za su sanar da dr." An kori kausar daga makaranta. "Wani irin kyau da she™i fatar ummi ta din ga yi, tayi kyau sosai da sosai, ga wani irin ™amshi na mussaman da yake" ratsata. "Raihan daga ya dawo daga office, sai mami ta tsiri kirshe shi ta hana shi fita,wai dan kar ya je wurin ummi, abun da" "ba ta sani ba shi ne, yana tsaka da aikin ma idan ya so ganinta sai ya ajiye yayi tafiyarsa wurinta." "Ummi ta dage a kan cewar, raihan ba zai saka mata kuWin lefe a account ba ita tsoro take ji, yayi yayi da ita ta™i" yarda. "Hajiya Aisha ce ta din ga kiransa tana tambayar sa ya batun lefe, ya ce mata sai sun yi aure zai yi mata, yanzu akwai" matsala. "Hajiya Aisha ba ta takura masa a kan sai ta ji matsalar ba, ta san ta mecece dan haka ta ™yale shi." "Amma ta ce masa dole ya yi wa ummi kayan fitar biki na gani na faWa, ya amince da hakan ya ce mata su ba zasu yi" "wasu bidi'oi ba, sai an Waura aure juma'a zai yi reception da abokansa da ´an uwansa, ita kuma su yi taronsu Saturday a kaita." "Lokacin biki ya cigaba da ™aratowa, dr. ShikaWai yake faWi tashin sa, babu mataimaki sai Allah, babu wani wanda zai" "ba shi shawara, shi yake ta ™o™arin playing both roles Win, ya kira raihan ya tambaye shi ya yanayin gidan da zai ajiye ummi, saboda ya san me zai saya, raihan ya ce masa kar ya takura kansa yayi iya abun da zai iya yi." "Ummi ta sanar da dr. Abun da raihan ya ce mata a kan kayan lefe, dr. Ya ce ""Ummi, ba kayan lefen ba, zaman aure" "mai ™arko dan dai kayan da zaki saka, ni zan yi miki kar ki damu""" "Ummi ta ce ""Dama ba damuwa na yi ba, gaya maka dai kawai na yi""" "Ya ce ""Yauwwa mamana, na san ba zaki damu ba dama, Allah ya yi miki albarka""" Ta amsa masa da amin. "Dr. Kallon farida kawai yake yi, dan tuni ya san an kori kausar daga makaranta, amma ta™i gaya masa sai gaba da take" "yi da shi ma, a kan abun da ya faru tsakanin ta da ummi." "Message Win da ummi da tayi tozali da shi a wayarta ne ya girgiza ta, ta duba lambar ba ta maryam ba ce ba, dan ta daina Waga kiran maryam, idan tayi mata message kuma gogewa take yi." Ta duba lambar a Truecaller ta ga an rubuta safiyya. "Shiryayyen zagi ne na cin mutunci da cin zarafi ta shiryowa ummi mai zafin gaske, tare da tabattar wa da ummin" "cewa ita ce matar da aka zaSa masaya aura, dan haka ko ta aure shi tamkar zaman haya za ta yi a gidansa." "Ran ummi yayi mummunan Saci, ta sake duba message Win, sai ga kiran wayar lambar ya shigo wayarta, kamar kar ta" "Waga, sai kuma ta Waga ta saka a kunnenta ta yi sallama." """Na san zuwa yanzu kin ga message Wina ko? To kina magana da safiyya matar da raihan zai aura, tun wuri idan ki na son kanki da arziki, ki fita harkarsa, domin kuwa babarsa ba son ki take yi ba, mummuna da ke har zaki ce zaki aure" "shi kin yi masa asiri dan mugunta, to wallahi raihan nawa ne kuma sai na aure shi, ke ban da mugunta ma kina bazawara ni kuwa budurwa ce, ba zaki haWa kanki da ni ba, mummuna kawai"" gaba Waya kalaman yarinyar ya tabattar wa da ummi yarinya ce." "Ummi ta yi murmushi ta ce ""To meye a ciki safiyya? Namiji ba mijin mace huWu bane ba? Sai ya auremu duka mu yi" "zamanmu, da matar so da matar shige, sai a cika bakin bazawara da budurwa, ai ni bani da damuwa ki tambaye shi ki ji, lafiya ™alau zamu zauna da ke, in dai wannan alfarmar ki ke nema, na yi miki ™anwata Allah ya bamu zaman lafiya""" "Ta katse kiran ™irjinta na bugawa da sauri-sauri, dan ba ta tunanin daga ™uruciyarta zuwa yanzu, ta taSa tsaya wa ta" mayar wa da wani martani ba. "˜asan zuciyarta kuma wani irin tafasa yake yi mata, da tuna yadda take ce mata wai ita ce matar da aka zaSa masa," "lallai akwai aiki a gabanta kamar yadda yake gaya mata, to meyasa bai gaya mini ba?' ta tambayi kanta." "Kiran Safiyya ne ya cigaba da shigowa, amma tayi banza ta ™i kula wayar, har magariba tayi ranta a Sace yake, da ta" tuna maganganun Safiyya sai wani irin haushi ya kama ta. "Tana kallon kiran raihan da ta yi saving lambar da MD, amma ta yi burus da shi, ta™i Waga kiran." "Abun ya bashi mamaki, dan haka da safe ya zo har gidan, ya duba ko bata da lafiya ne." "Amma ya ga ta fito da shirinta na zuwa aiki, har ya fara murmushi, kawai ya ga ta yi gaba, ba ta nufo in da yake ba," "kan ya bita ga shige lunguna, ta Sulla titi ta haye napep ta yi tafiyar ta." "Nan da nan raihan ya kiWime, ya fara tunanin laifin me yayi mata? Da take share shi haka? Ya rigata isa wurin aikin na ta, ya tarar mai gadi ya buWe wurin yayi shara." "Ya shiga ya zauna, yana jiran isowarta, da ta iso Win ma, tana kallonsa ta ajiye jakarta ta shiga hidimomin ta, kallon ta" "kawai yake yi, ya zuba mata ido yana son gano meyake damunta, ko me yayi mata, amma ya kasa gano komai." "Ana ta kirnaa a waya, ana jiransa amma yana zaune yana jiran ummi ta gama jan ajin ta saurare shi." "Shi yadda ta share shin, take abubuwan ta ma, burge shi yayi, da alama fushi take yi." "Ga wani irin kyau da ta yi kamar ya sace ya ya gudu, ta yi kyau sosai da sosai, ta Wan washe sai she™i fatarta take yi." "Ta zo ta zauna, ta kunna computer ta, za ta fara aiki, ya zuba mata ido, duk da a takure take da kallon, amma ta wani" maze. "Dukan teburin yayi da Wan ™arfi, sai da ta razana, ya ce ""Yaushe zaki saurare ni ne?""" """Ba rana ta bashi amsa tana harararsa"" a ransa ya ce ""Wow, ta fara iya tsiwa""" "Ya kwantar da murya ya ce ""Ayi ha™uri dan Allah, laifin me na yi ne? Kina kallona har ki ka share ni ki ka yi tafiyarki?""" """Ai na zata Satan kai ka yi ai, gidansu Safiyya zaka je""" "Wani irin shock ya ji da abun da ta faWa, wani irin shu'umin kallo yayi mata, sannan ya ce ""Wacece Safiyya kuma?""" """Ka fi ni sani ai, idan ka san an haWaka da wata a gidanku, ni me zaka yi mini?""" """Ke a ina ki ka santa?""" "A Wan ™ule ta ce ""Wace irin tambaya ce wannan? Kirana ta yi a waya"" tayi maganar tana tura masa wayarta." "Ya Wauki wayar yana dubawa, kawai ya kwashe da dariya." "Ta zuba masa ido tana kallon sa, ya ce ""Kina da ha™uri da kawaici a kan komai, amma banda kishi kenan? Aishikenan gaskiya ne Safiyya ita ce wadda ake son haWa ni da ita, ni kuma ke nake so, shiyasa na ce miki akwai ™alubale, ko ba" "komai safiyya ta saka na gane in da ki ka dosa, yanzu zaSi ya rage naki sweetheart, ki kula da ni sosai kar Safiyya ta ™wace miki ni, kin san zuciya na son mai kyautata mata, ke kin ce ba kya so na, safiyya kuma tana so na, ki zage damtse kar ki bari a ™wace ni, i so much love you baby""" "Šaga ido tayi ta kalleshi, ya ga kamar hawaye ne yake shirin taruwa a idon ummi, ya tashi tsaye ya ce ""Bari in tafi" "wurin safiyyan, tun da ita take so na, na san zata yi mini, idan kin tashi ki kirani""" """Idan ka je kar ka dawo, a Waura muku aure yau""" "Gwalo yayi mata ya ce ""Ki gama iyayin da tsiwar, raihan Win dai ki ke so""." Ayshercool 08081012143 FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK. https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr iends "Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu Abduljalal" Wata kissar sai mata Wuta a masa™a Cutarwa ˜anwar maza Gaba da gabanta A™idata RuWin ™uruciya Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata. 8081012143. And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link. https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 36 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. AFUWAN BAN YI EDITING BA 36 "Ya fice daga shagon yana murmushi, ta iya Soye fushinta da damuwa, amma ta gaza Soye kishinta." "Yana tu™i yana tuno fuskarta, wai har da yin fushi saboda shi, fushi sosai kishinta ya fito." "Ya shafi gemunsa ya ce ""Ina sonki sosai salma, in sha Allah idan na aureki ba zaki sake yin kukan damuwar rashin" "wani abu ba""" "Ummi kuwa, tayi shiru tana tunani, tare da ganin kamar tayi wauta raihan ya gano tana kishinsa, tayi guntun tsaki za" "ta cigaba da aiki, kawai sai Safiyya ta faWo mata." "Sai gabanta ya faWi, gaskiya ne akwai banbanci tsakanin budurwa da bazawara, amma ita babu abun da ya taSa haWa" "ta da Idiris har suka rabu, a take kuma tunaninta ya sauya da tunanin kar matsalar da ta faru da ita a farko ta sake faruwa da ita." "Tayi shiru tana tunani menene mafita? Ita ba ™awaye ba, mamanta kuma ba lafiya ba su yaya maryam kuma ba" "sabawa suka yi ba, ko da sun saba ma, ba zata iya gaya musu wannan lamarin ba." "Ta din ga sa™e-sa™e a ranta, ta tuna duk da tsanar da Idiris yayi mata, larurar nan ta ™ara taka muhimmiyar rawa," "wurin kashe mata aure, dan da ya samu abun da yake so, da sai ya gama moreta kan ya saketa, ta tuna yadda ya din ga ™o™arin haike mata tana yarinya, take ta kawar da tunanin, dan a duk lokacin da ta tuna har kuka take yi, yadda Idris Win yake lalubeta, ba ta jin a duniya ko zata yafewa kowa za ta iya yafewa Idiris, ba ta ri™e CUTARWA! idan an yi mata amma cutarwa irin ta iya da Idiris ba zasu goge a tarihin rayuwarta ba cikin sau™i." "Ta cigaba da tunani a irin wa'azin da take bibiya, mussman na malamai daban-daban da sauran shirye-shiryen" "gidajen rediyo, domin kasancewar ta ´ar jarida, ya sanya tana yawan sauraren Radio, da bibiyar labarai, ta fuskanci cewa duk soyayyar da namiji yake yi wa mace, idan aka samu na™asu akwai matsala, ™ila ba lallai raihan ya jure ba ya auro safiyya su juya mata baya, kamar yadda aka yi wa inteesar." "Sai kuma kawai ta ga abun banbarakwai, wai ace raihan ya aureta shi ne mijinta, ta haWa shimfiWa da shi, goWai-goWai" "da ita, kawai ta ji wata kunya ta sake kamata." "A ™arshe ta yanke shawarar yin haWin da malamar asibitin nan ta taSa bata, na kanumfari, citta, namijin goro da tafarnuwa, tun da maganin sanyi ne sosai." "Aikin ma dai ta kasa mayar da hankali a kansa sosai, sai sa™e-sa™e, rayuwar aure rayuwa ce da ke bu™atar a zaunar da mace a karanta mata darussa daban-daban, ba kuma wai sai lokacin da aka kawo kuWin aure aka saka mata rana" "ba, yakamata mace ta san wasu abubuwan, amma ummi ba ta da wani da zai zauna da ita ya buWa mata, duk da daga ita har mijin nata ba wani mai yawan shekaru sosai." *** "Yaya maryam ta kira dr. A waya,suna yi masa tunin ya kawo musu ummi, suka cigaba da shirye shiryen su na al'ada, ga mariya ma duk ta ishesu, har da koke-koke a kan a dawo da ummi." "Ya ce mata so yake ™arshen wata, tayi sallama da wurin aiki ya rage saura wata biyun sai ta dawo." "Ya gaya musu yadda aka tsara bikin, ta ce a matsayin su na dangin uwa, zasu gabatar da nasu bukukuwan a nan" "maiduguri, sai su taho da ummin kano, suma su yi nasu." """Amma ina ganin kar Wawainiya tayi muku yawa, ba sai kun yi ba, ku bari duk ayi a kanon""" "Ta ce ""Haba baban ummi, ´ar mariyar ™waya Waya tal mu kasa bajinta a bikinta, a'a ka bari zamu yi mata bikk na gani" "na faWa, sai mu taho da ita, da mu da abun da Allah ya yassare mana""" "Ya ce ""To shikenan, in sha Allah zan kawota da kaina, amma saura sati biyu biki, zan zo na kaita gagarawa, ta je ta yi" "musu sallama, ta kuma basu katin bikinta""" "Yaya maryam ko sunan garin ba ta ™aunar ji, balle wani abu da zai sake haWa su da garin, ta kasa jurewa ta ce ""Amma" "ba a iya aika musu ba, dole sai ta je""" "Dr. Ya ce ""Na san abun da yake cikin zukatanku, amma ba a canzawa tuwo suna, dangin mahaifinta ne dole ku yi" "ha™uri""" "Ta ce ""To shikenan, Allah ya kaimu ™arshen watan, sai kun zo Win""" Ya amsa mata da Amin. "Raihan daga shi sai Hajiya da kuma Hajiya Aisha suke ta shirin bikin, sai Alhajin sa, tausayin Wawainiyar da yake ta yi, ya sanya Salim Wan shiga lamarin, yake taimaka masa da shawarwari, dan shi abokansa duk sun yi aure, raihan kuwa" age mate Win sa wasu ma ba su kammala makaranta ba. "Saura watanni biyu bikin ummi, dr. Ya ce ta haWa kayanta, zata tafi maiduguri kamar yadda ya yi al™awari." "Ummi murna kamar ta taka rawa, dan dama jin ta take yi a matse a gidan nan, farida ta sakata a gaba da masifa iri-" iri. "Ta rubuta takarda ta kai wa manager na barin aiki, manager kamar yayi kuka, saboda sun saba da ummi sosai da" "sosai, kuma suna jin daWin aikinta, ba ™yuya babu ganin ido komai na ta tsakani da Allah, sai dai sun yi mata fatan alkhairi sosai da jin ummi za ta yi aure." "Tana ta shirin tafiya maiduguri, raihan ya kirata a waya, ya ce mata manager yana nemanta, tayi mamakin yadda aka" "yi manager bai kirata ba, ya kira raihan, kai ka ce shi ma ma'aikacin su ne." "Ko da suka je, manager ya ce yayansa ne yake son ganin ummi, su Wan jira shi zai zo. Manager sai cewa yake" """Shikenan tayi aurenta ta huta da nacinka, ko gidan nata zaka din ga bin ta kana takura mata?""" "Raihan yayi wani irin murmushi ya ce akwai wanda ya isa ya raba ni da ummina ne? Kullum ina gidanta, ko kuma ka" "bani ™anwarka na aura a haWa mu biyu""" "Manager ya harare shi ya ce ""Aikuwa da mijinta ya zaneka saboda hayyatarka, in baka ™anwata kai wa zai maka aure yanzu? Raihan da kana ganin ka fi ni girma gani ka ke kai wani babba ne ko? In sake jin ka yi maganar auren nan, sai" "na zaneka""" "Wata irin kunya ta kama ummi, ta san da kunya idan ya bayyana raihan za ta aura, dan manager ya Wauka kawai Wan uwanta ne, irin sako da sakon nan." "Raihan kuwa ya din ga dariya, ya ce ""Zan baka mamaki kwanan nan""" "Shugaban wurin ne ya yi sallama, da yaransa suka amsa masa, ya samu wuri ya zauna suka gaggaisa, ya Wan yi musu raha kasancewar sa mutum mai barkwanci." "Ya ce ""Ummi yanzu haka zaki tafi ki barmu, mijin ba zai bari ki cigaba da zuwar mana ba?"" Ummi ta sunkuyar da kai" "tana wasa da yatsunta. Raihan ya zuba mata ido ya ji me za ta ce, amma tayi shiru." "Ya yi ta yi wa ummi nasiha a kan zaman aure, ba tare da sanin da angon a wurin ba, sai dai raihan ya fara jin haushin" "yadda manager ya tsare ummi da ido, yana yi mata faWan kamar mai rarrashinta." "Bayan sun gama ya ce ya bawa ummi kyautar sabon fridge babba, da kuWi dubu hamsin da certificate na karramawa" "saboda gaskiya da ri™on amana, da kuma ™o™arin da tayi wurin cigaban wurin." "Raihan cikin girmamawa ya ce ""Masha Allah, mun gode sosai da sosai, Ubangiji Allah ya saka da alkhairi, ya sa afi" "haka""" "Ummi ma godiyar take yi masa, ta san kuWin fridge Win nan ba kaWan ba ne ba, ga kuma kuWi da ya bata." "Manager ya ce wa raihan ""Ka gani, ha™uri mai tarar da rabo, da ba ta raina 15k ba, ga rabon da ta tarar nan, ka canza hali raihan. Ko kuma tun da ta tafi kai ka zo mu baka aikin""" "Ya harari manager ya ce ""Ba zan yi ba""" "Har da masu kai fridge Win aka haWa ummi, masinjojin su." "Ummi ta kira dr. Ta gaya masa, ya din ga murnda sanya albarka ya ce zai je yayi musu godiya." "Ana gobe ummi za ta tafi maiduguri, raihan kamar yayi mata kukan ba ya son ta tafi, saboda zai daina ganinta a kai-a" "kai, sai dai yayi mata al™awarin zuwa ya gaida mama." "Haka zalika ya tura mata kuWi a account Win ta, ya ce idan ya tashi zuwa maiduguri zai taho mata da kayan fitar biki." "Suna zane suna hirar, wayar ummi ta fara ringing, ta Waga wayar, sai ya ga ta yi shiru tana kallon sa, amma ba ta ce" komai ba. "Kawai sai ya tsargu, ya karSi wayar ya saka a hansfree." "Muryar Safiyya ya ji, tana ta zazzaga rashin mutunci, da kalaman muzantawa ga ummi." "Jin ummi ba ta ce komai ba ya sanya safiyya cewa ""Malama ba magana nake yi miki ba?""" """Da raihan Win ki ke magana ba ummin ba"" hankali a tashe ta kashe wayar, tana salatin Allah ya rufa mata asiri." "Ya kalli ummi ya ce ""Dama haka take kiranki tana ci miki mutunci ba ki gaya mini ba?""" "Ummi ta ce ""To me zan ce, kullum sai in ™are a kan ™ara, ni ba zan iya ba tun da ka ji yanzu da kanka shikenan, dan Allah idan zaka aureta ka aureta amma ni ta daina zagina""" "Ya jinjina kai ya ce ""Ina fatan dai ba shiru ki ke yi mata ba?""" """Ni mu bar wannan zancen bana so"" tayi maganar tana zumSura baki, ya Wan ™ura mata ido, kishin ne yake" "damunta, dan haka yayi mata shiru kawai." "Daga wurin ummi da niyyarsa ya je gidan su safiyya, sai dai ya fasa ya tafi gida kawai." "Ummi ta tattara muhimman kayanta, ranar tafiya ta je yi wa farida sallama, amma ta ka da baki ta ce mata Allah ya" raka taki gona. "Mami na ta sake maimaitawa raihan idan ya kuskura ya kashe kuWi sosai a harkar auren ummi, sai ta ci masa" mutunci fiye da yadda yake zato. "Kwana biyu da tafiyar ummi maiduguri, Raihan ya je gidan su safiyya, anty rakiya har ta fara yashe baki, tana cewa" """Babban mutum barka da zuwa, yau kai ne a gidan namu?""" "Ya ce ""Eh, safiyya fa""" "Ta ce ""Ahh wurin mutuniyar aka zo kenan, to bari na yi mata magana""" "Kasancewar Safiyya ta san abun da ta aikata, ya sanya gabanta faWuwa ta ce ba zata ba." """Dan ubanki abun da muke neman zaki ce ba zaki ba?""" "Kamar za ta yi kuka ta ce ""Ni fa tsoro nake ji, na gaya miki abun da ya faru""" """To sai ki bari kanki ya kulle, ba mace ba ce ke? Guda nawa raihan Win yake banda ma ya jajibo aure? Tashi ki je" "dalla""" "Har ta shiga falon tv yake kallo, bai ko Waga kai ya kalleta ba, sai da ta zauna ta fara gaishe shi ya amsa, ya tambayeta" "ya makaranta ta ce masa lafiya ™alau, sannan ya kalleta ya ce ""Safiyya na san kin san abun da ki ka aikata, to ki sani, ba zuwa na yi bin ba'asi ba, kuma ba wani ya gaya mini ba, ta gaya mini na farko na kawar da kai, ban zaci irin wannan zagin ki ke yi mata ba, to ba sa'arki ba ce ba, kuma hakan da ki ke yi ba zai canza komai na batun aurena da ummi ba, wallahi idan ki ka sake kira mini mata ki ka ci zarafinta sai na gwada miki waye raihan, ba ruwana da wani zumunci sai na Waureki an ci tarar ki, na gaya miki. Ni ba ™yale-™yale nake bi ba, mutunci, tarbiyya da soyayyar da nake yi mata ya sa zan aureta, kalli jikinki kowa ya gama gani, ba shigar mutunci a tuninki wannan ce wayewa safiyya? Dan an ce miki matar da zan aura kidahuma ce, ni a wurina hakan ne wayewa, kar ki bari abun da ki ka yi ya taSa zumuncinmu, dan bana magana biyu, idan kuma Anty na da kuWin belinki ki cigaba da kiran Salma kina ci mata mutunci tun da baki da kunya"" bai ko tsaya yin sallama da anty rakiya ba, ya tashi yayi tafiyarsa." "Aikuwa kan ya je gida, tuni sun sanarwa da mami, yan zuwa ta dirar masa da masifa tare da kashedi iri-iri, ciki har da" "barazanar sanyawa a fasa auren sa da ummi, tare da jaddada masa cewar aurensa da safiyya ba fashi." "Ummi kuwa yadda su yaya maryam suke kula da ita da gyarata, har gajiya ta fara yi, a murza mata wancan, a shafa" "mata wannan, gashi aka hanata aikin komai, kullum tana kauwwame a wuri Waya, daga ci sai sha, banda kayan magungunan gyaran da ake ta yi mata." "Tulin turarukan wutan da ake ta haWawa kuwa, kai ka ce ci za ayi, ga uban kayan kitchen." "Ummi har hawayen daWi tayi, saboda irin so da ™aunar da dangin mahaifiyarta ke nuna mata, gashi dai ba wani ™arfi" "ne da su ba, amma sai zuciya da ™o™ari." "Ga isasshen lokaci da ta samu tare da mama, ga isasshen abinci mai kyau, komai na ta daban." "Saura wata guda biki, raihan yana ta shirin zuwa maiduguri, yana zaune suna shawara da hajiya, a kan yadda" "abubuwa zasu gudana, ya haWa akwati guda na kayan fitar biki kawai. Salim yana zaune sai dai bai tsoma musu baki ba." "Sai daga baya ya ce ""Wannan akwatin Waya kawai zaka kai sai ka ce tsiya, ba zaka yi lefe ba?""" "Cikin sanyin jiki ya ce ""Mami ta hana, ta ce bazawara ce, wai kuWin auren da aka kai ya isa, shi ne na ce bari na yi" "mata kayan fitar biki, lefen idan ta je gidana na yi mata, amma kalli kayan ka gani masu kyau ne fa"" yayi maganar yana buWe masa akwatin." Tabbas manyan kaya ne sosai da sosai na alfarma. "Salim ya yi ajiyar zuciya ya ce ""Idan ka kai musu sai dai ka yi musu bayani, na ji ka ce maiduguri zaka kai mata, ana yi" "wa iyaye akwati fa su ma, dole ka yi ™o™arin fitar da su kunya, aurensu da tsada sosai""" "Hajiya ta ce ""Kai a ina ka sani?""" "Ya amsa mata da ""Abokina umar Wan can ne ai, kuma ´ar can ya aura, ni da shi muka din ga shirin bikin ai""" "Cikin marairaicewa raihan ya ce ""To ka taimaka mini mana nima""" "Ya girgiza kai ya ce ""Bana son babarku ta zo ta ce ba a kyauta ba""" "Hajiya ta ce ""Ba ™aninka bane ba? Babu abun da za ta ce""" "Haka kuwa aka yi, dan sai da suka sake sayen akwati, aka zuba atamfofi da shadda, wanda ake yi wa iyaye, sannan ya" gaya masa zai bayar da kuWin turaren wuta. "Gwiwar raihan ba ta yi sanyi ba, dan shi a ganinsa komai zai kashe wa ummi bai faWi ba." "Yadda raihan Win ya din ga yi wa salim biyayya, ya sanya da Hajiya ta lallaSa shi ta ce su tafi tare maidugurin bai yi" musu ba. "Can Maidugurin ma da ummi ta ce musu raihan zai zo, aka din ga shirye-shiryen tararsa, dan bai gaya mata da Salim" zai zo ba ma. "Mami ta so hana tafiyar nan, amma Alhaji ya taka mata burki, ya ce babu abun da zai hana raihan zuwa maiduguri," tun da matarsa a can take. "Kasancewar ana idar da sallar asuba suka tafi, ™arfe sha Waya na safe suka sauka." Suka bi adress Win da ummi ta basu har gidan suka je. "Kasancewar sun yi shigar kamala, daga shi har Salim, hakan ya ™ara musu kima a wurin ´an uwan ummi." "Sai rarraba ido kawai yake yi ya ga ummi, aka kawo musu abinci na alfarma." "Sun kai a ™alla awa guda, yaya maryam ta tsare ummi, ta hana ta zuwa, sai daga baya ta shirya cikin lafaya mai kyau, sai ™amshin turare take yi, hujin hancin da suka yi mata, ta saka barimar azurfa, sai ™yalli take yi a kan ba™ar" fuskarta. "Da tayi sallama tare suka Waga kai suka kalli ummi, babu kunya raihan ya kafe ta da ido." "Salim ya jinjina kai a ransa ya ce ""Lallai yaron nan akwai tsaurin ido""" "Ummi ta wani ™ara cika sosai, ga wani irin ™amshi da ya cika Wakin." """Oyoyo sweetheart"" yayi maganar cikin sanyin murya." "Dur™usawa tayi har ™asa ta gaida Salim, ya amsa mata fuskarsa babu yabo ba fallasa." "Ta juya wurin raihan ma ta gaishe shi, ya amsa yana washe baki." "Ya ce ""Tun da ga yaya salim, akwai kuWi a jikina, sai a Waura yanzu kawai"" hararsa tayi ta samu wuri ta zauna." "Salim ya mayar da hankali a kan wayarsa, kamar bai san suna wurin ba, raihan kuwa ya rasa control ya din ga zuba a" "gaban Salim, ummi kuma kunya kamar ta nutse." """Baby me mama take baki ne? Kin ™ara ™iba, kalli skin Winki""" """Ni fa bana son ™ibar nan"" ta faWa a hankali." """Ni kuma ina so, baki ga kyan da ki ka ™ara ba, kin ji ™amshin da ki ke yi kuwa? Anya zan iya jiran lokacin nan, Innalillahi kin ganki kuwa? You look take away, ko dai in yi zamana a nan""" "Dukan da Salim yayi masa a ™eyarsa ne, ya sanya shi yin shiru yana sosa kai." "Ummi ta yi masa gwalo, ta ce ""Bari na je n yi wa mama magana, mu shiga ku gaisa"" ta tashi ta fita." "Tana fita Salim ya ce ""Kai dan ubnka a gidan sirikai fa ka ke? Wannan da bamu zo tare ba me zaka yi?""" "Raihan ya ce ""Bakomai""" "Yayi ™asa da murya ya ce ""Zaka ™ara da kuWin gyaran jikin da ake yi mata, kara fa aka yi maka da duk ba ta" "tambayeka ba, zaka saki bakin aljihu tun da Wiyar ´an maiduguri zaka aura""" "Raihan ya ce ""To ai duk ba ta gaya mini ba""" "Salim ya ce ""Ni yanzu na gaya maka, kuma wannan ginin da ka ke yi, ka je ka ce wa Alhaji ya saya ko ka bashi jingina," "ka samu gida mai kyau ginanne ka saya""" "Raihan ya ce ""To ai ina son gidan sosai """ """To ka ce wa Alhaji ya baka gudunmawar bikin, ka ™arasa""" "Raihan ya yi dariya ya ce ""Haka za ayi yaya""" Ya Waga masa gira. "Ummi ta ce ""Bisimillah ku shigo""" "Suka tashi suka shiga, suka din ga gaisawa da mutanen gidan, ummi tana gabatar musu da kowa." "A Wakin mama suka yi sallama, suka zazzauna, ta din ga murmushi tana amsa musu gaisuwar." "Ta kalli yaya maryam ta ce ""Yaya, wannan suwaye?""" """Sirikanki ne, wannan ne zai auri ummi""" "Sai tayi dariya ta rausayar da kai ta ce ""Ummin za a yi wa aure yanzu? Ai tayi ™arama da yawa""" "Maryam ta ce ""Wai ke ummin haryanzu a kan cinyarki take ne tsawon shekaru ba ta girma ba?""" "Ta kalli raihan ta ce ""To kai ba ka ga munin na ta ba? Iya ta ce mummuna ce babu mai aurenta""" "Raihan ya ce ""Haba mama, ummi ba mummuna ba ce ba, kalleta fa ki gani tubarkallah masha Allah""" "Ta ce ""Yauwwa, da ma na faWa, wani zai ce yana son ummi a haka, amma iya ta din ga yi wa ummi ba'a, har sauran" "yaran gidan, su yi ta ce mata mummuna ko wasa da yara ba ta yi, kuma duk iya ce ta janyo, da ta tsawatar ai ba za su yi mata ba ko?""" "Raihan ya ce ""Gaskiya ne, amma ummi ai mai kyau ce, ga ilimi da tarbiyya, ta cancanci a so ta""" "Yaya maryam ta ce ""Dan Allah ki daina zancen nan da ya wuce""" "Salim ya ce ""Kamar tana jin daWin hirar, ki ™yaleta""" "Mariya ta sake cewa ""Ka san har malaman makarantar su ummi, wai su yi ta ce mata ba™a, na yi ta kuka, ko ace" "idonta irin na mayu, da ta fita yara su yi ta cin zalinta, shiyasa ni da babanta mu yi ta sonta, ba ka ga yadda yake son ta ba""" "Raihan ya ce ""Allah sarki, mu ma muna son ta sosai""" "Ta kalli Salim ta ce ""Ka ga yadda kakarta ba ta son ta ko? Amma bayan mutuwar baban ummi, matar nan ta ™wace mini ummi, ba fa iya kula da ita take yi ba, an ce sun azabtar mini da ummi sosai da sosai"" tayi maganar tana share" hawaye. "Salim ya ce ""Ki yi ha™uri ki daina kuka dan Allah""." "Ta kalli raihan ta ce ""To ka ga dai yarinya ce, dan Allah ka kula da ita sosai, ka din ga ba ta abinci, idan magariba tayi a" "saka mata kayan sanyi, cikin dare ma a tashe ta tayi fitsari""" "Ya ce ""Duk za ayi mama, ai ummi yarinya ce kyakkyawa, duk za a din ga kula da ita""" """Eh, to amma ban bar maka ita ba fa, zaka dawo mini da ita""" "Mama ta din ga zuba, suna hira da raihan da Salim, duk rashin sakin jikin salim, suka din ga hira da mama, wani abun" "idan tana gaya musu, sai tayi kuka, wasu abubuwan ma duk ummi ba ta san sun faru ba." "Har da tambayar maryam, wai anya Salim da raihan ba su ne jaririn da suka haifa ba aka ya ce ya mutu." "Gashi dai ba ta da cikakken hankali, amma a nutse take, malam kakan ummi, ya din ga yi musu nasiha, tare da gaya" musu muhimmancin ri™e addu'a. "Salim suka ba su kayan da suka zo da su, Malam ya ce ai ba su suka ri™e ummi ba, dan haka babu bu™atar kawo" wannan kayan. "Malam akwai kwarjini, ya kasa magana, Salim ne ya tausasa harshe tare da nuna masa cewar ba su takura ba, duk" abun da suka yi wa ummi ta cancanta. "KuWin turaren wuta da na gyaran jiki, suka dan™awa yaya maryam masu kauri." "Mama har bakin mota ta raka su, suna cigaba da hira." "Ummi ta ji daWin karamcin da suka nuna wa mama, mama har da tambayar yaushe zasu kuma zuwa? Su faWi abun" da zata dafa musu. "Yaya Wanlami ya ce ""Ban da larura ma, yaushe mutum zai zauna ya yi ta zuba da sirikai""" "Su raihan suka koma kano, cikin farinciki da tausaya wa mama da irin abubuwan da ta din ga faWa game da rayuwar" ummi. Har suka je gida ummi na kiransu na jin yaya suka je gida? "Mama sai zancen su raihan take yi, ko sunansu ba ta sani ba, tun da Allah ya sa ta haWu da ummi, bakinta ya buWe" "tayi ta surutu amma da ummi take yi, sai kuma su Salim da suka zo." "Da daddare bayan su raihan sun sauka kuwa, ya takurawa ummi da waya, dan duk taka tsantsan Win sa sai da ya" "kusa kauce hanya, sai dai ummi ta yi masa shiru." "Kwana biyu da komawar raihan kano, Salim da kansa ya samu Alhaji ya tsutsiye shi, wai me zai bawa raihan na" gudunmuwa. "Alhaji ya ji daWin kulawar da Salim ya bawa raihan a kan aurensa, kuma ya lura raihan Win ne bai canza masa daga" "biyayyar da yake yi masa ba, duk da yana da wani mu™ami ba." "Alhaji ya ce ""Ni za a yi wa solidarity?""" "Ya ce ""A'a ginin da saura ne, kuma saura wata guda biki, za a kai mahaifinta ya ga gida, kuma da kai da hajiya bamu" "ga gudunmawarku ba""" "Alhaji ya yi murmushi ya ce ""Na tsaya na ga iya gudun ruwan sa ne, kuma yayi ™o™ari sosai da sosai, kuma babban" "abun da ya burgeni, duk faWi tashin da yake yi, bai nemi taimakona ba, bai kuma ci amanar da na bashi ba, ya Waukar mini kuWi babu izinina ba, dan haka za a san abun yi, kar ka damu""" "Ya ce ""Ok, mun gode, dan Allah a bashi da kauri sosai""" """Za a duba, Salim na ji daWin ™o™arin da ka ke yi masa, ka yi playing role Win ka na babban wa, saura kuma kai ma ka nutsu ka yi naka auren""" "Salim ya ce ""Raihan, duk da wasu abubuwan da mahaifiyarsa take yi, ina kallon yadda yake Wawainiya da" "mahaifiyarmu, duk da yadda muke Sata mata rai wasu lokutan, shi sanyin idaniyarta ne, yana ™o™ari a kan mahaifiyarmu sosai, amma a cigaba da yi mana addu'a"" bai jira me Alhaji zai ce ba, ya fita." "Alhaji ya ce ""Tabbas raihan babban mutum ne, amma akwai dattaku kam""" "Da Alhaji ya tashi, a account Win Salim ya tura masa kuWin gudunmuwar auren raihan, kuWi masu kaurin gaske." "Nan da nan aka ™arasa ginin raihan, suka kai Alhaji tare da Dr. Rana Waya suka gani." "Jikin dr. Yayi sanyi, gado biyu ya yi wa ummi, da dining da kujeru saiti Waya." "Sai dai falukan ummi uku, bedroom huWu, sai kitchen da sauransu." "Alhaji ya ja dr. gefe ya ce masa ""kar ka damu, ka saka abun da Allah ya yassare maka, zan ™arasa ba tare da kowa ya" "sanu ba, ai ana ™o™ari sai godiyar Allah""" "Saura sati biyu biki, Raihan ya koma maiduguri ya kai wa ummi katin biki, ya ce ko akwai wanda za ta rabawa a kano" ta ce ita ba wanda za ta bawa. "Raihan ya tafi da kwana Waya, dr. Ya je, ya Wauki ummi zuwa gagarawa, ta kai musu katin bikin da kanta, in da ta ji" "daWi, sai ya tafi da noor." "Kamar kullum, tarbar da ta saba samu ita ta samu, sai dai sai kallon ummi suke yi, ta yi kyau sosai da sosai, a nan dr." "Ya gaya wa iya cewar ya gano garin su mariya, kuma ummi tana can, sai da suka yi faWa sosai da iya a kan hakan." "Ummi suna zaune, wata yarinya ta shigo za ta yi sa'ar noor, kallo Waya ummi tayi mata ta gane ta, saboda kamar da take yi da hindu matar Idris." Iya ce ta hau zagin yarinyar tana tambayarta daga ina take?. "Cikin fitsara yarinyar ta ce ""Tasha na bi sajida sayar da shinkafa da wake na tayata ta san mini""" """Saboda matsiyaciya ce ke, sai kin tona mana asiri?""" """Tun da aka bar ni da yunwa, ba a ™aunata dole na ciyar da kaina""." "Ganin da Yarinyar ta yi ummi na kallonta, ya sanya ta ce wa ummi ""Ina wuni?""" """Lafiya ™alau ya ki ke?""" "Ta ce ""Lafiya ™alau""" "Ummi ta ce ""Zo mana"" ta ™arasa gaban ummi ta dur™usa." "Ummi ta ciro kuWi a jakarta ta ce ""Ungo, yo cefane sai mu yi girki mu ci, amma ki daina zuwa tasha ba mutuncin ´a" "mace bane, kamata yayi ace kina makaranta duk da an yi hutu""" "Yarinyar ta ce ""Ni da bana zuwa makaranta, ko abinci basa bani, sai idan babarmu ce ta bani, kowa ya tsane ni, ni ya" "zan yi ni na ce a haife ni haka?"" Yarinyar tayi maganar tana kuka, duk da ba ta san ummi ba, amma ta ji hankalinta ya nutsu da ita." "Ummi ta fuskanci in da zancen ya dosa, ta ce wa noor ""Rakata ku yi cefanen, sai ayi girki kowa ya ci""" Iya na kallonsu ba ta kula su ba. "Kusan mintuna talatin, ummi ta tayar da salla, ta ji sallamar su noor, sun dawo, sai dai suna shigowa ba daWewa Idris" "ma yayi sallama, kuma bai yi wata-wata ba, ya hau yarinyar ta sa da duka." "Ihu take yi tana neman taimako, ummi ta yanke sallar ta fito da sauri, ya saka itace yana ta jingar yarinyar, har" bakinta ya fara kumfa. "Ummi ta hankaWe shi, ta ri™o ta, bai san wacece ba, ya kuma kawo itacen yana ™o™arin janye yarinyar, a fusace ummi ta tsinka masa mari, da ya sanya shi Waga ido ya ga wacece." """Jahilin ina ne kai? Azzalumi mara imani, ´ar ta ka ma baka ™yale ba, dabban ina ne kai idris?""" Ayshercool 08081012143 *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 37 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. "*Alhamdilillah ala kulli halin, ina amfani da wannan damar, wurin isar da Wimbin godiyata ga ´an uwana marubuta, tarin masoya makaranta, da sauran al'ummar da suka yi mini ta'aziyyar rashin kakata, ina fatan Ubangiji Allah ya" "ji™an magabatanmu baki Waya, ya kuma bar zumunci, yayi mana jagora a rayuwa baki daya, Allah ya sanya kaburburan magabatanmu ya zama dausayi daga aljanna, idan tamu ta zo ya sanya mu cika da imani*" 37 "A razane yake kallon ummi daga sama zuwa ™asa, iya kuma ta mi™e tsaye da sakakken baki ta kasa magana." "Ummi ta dur™usa ta Wago yarinyar da take zubar da wani irin yawu daga bakinta, saboda wahalar duka." "Noor kuwa na gefe tana tsuma, duk da basu saba ba, tare suka yo cefane, har noor ta bata shawarar su sayo taliya" "sai tafi sauri, tun da ummi ba ta gaya musu me zasu sayo ba. Suna tafe a hanyar ta kalli noor ta ce mata ""Ya sunanki?""" """Sunana mariyatul kibWiya, ana ce mini noor""" """Masha Allah, sunanki me daWi""" "Noor ta ce ""To ke ya sunanki?""" """Wai hajara, sunan kakata aka saka mini, ni kuwa na ce wallahi bana so, na canza suna ake ce mini Nana""" """To meyasa ba kya so, ba kakarku ba ce? Au kamar sunan iya ne ai ko?""" "Nana ta ce ""Eh mana, baki ga yadda ta tsane ni ba, ni ma kuwa na tsaneta, yauwwa idan kuWin yayi ragowa muka" "sayi kifi, ba za ta ce komai ba?""" "Noor ta ce ""Ai idan ma kifin ki ka saya da duka kuWin babu abun da za ta ce miki, yaya ummi fa babu ruwanta""" "Nana ta ce ""Na gani, kin san wani abu, wallahi ta burgeni, ga muryarta mai daWi, a nutse take komai, sau Waya na taSa ganinta sun zo da kawu yahaya, ´ar sa ce?""" "Noor ta ce ""Ke, ni ma fa ´ar sa ce, iya duk kakarmu ce kenan? To ya aka yi ban sanki ba""" "Noor ta ce ""Ni ba kakata ba ce ba, kakana ta haifa dan haka babu abun da ya yi mini zafi da ita""" "Wani yaro suka haWu da shi a hanya ya ce ""Nana, ana ta nemanki a gida, wallahi ki je gida baba yana nemanki""" """Ba zani Win ba, in je a jibgi jaka, gidan iya zan je, tayi ba™i za a dafa abinci, sai na ci na dare zan dawo gida""" "Mamaki ya kama noor, jin amsar da ta bayar, da aka ce babanta yana nemanta." "Sai dai sun shiga sashin iya sun yi sallama babu jimawa, Nana ta fara Waukko kwanukan da zasu yi amfani da su su yi girkin, Idris yayi sallama da itacensa a hannu, ya fara jibgar Nana." "Marin da ummi ta yi masa ba a kan sa hankalinsa yake ba, face shaiWan da ya shiga ™awata masa ummi, hijjabi ne a" "jikin na roba, dan haka ya kwanta a jikinta, gaba Waya tamkar ™ibarta ta koma ™irjinta, haka da ta juya baya ma, kamar an aunata an dasa mata ™ugunta." """Ke yanzu lalacewar taki har ta kai haka ummi, Idris Win ki ka mara?""" "Duk da jikin ummi tsuma yake da tashin hankali da tsoro, dan ko a mafarki ita kanta ba ta taSa zaton aikata abu makamancin haka ba." "Amma ta ji zuciyarta ta bushe, ta ce ""Iya yaushe zaki bari kanmu ya haWu a matsayin iyalanki ne? Kalli fa dukan da yake yi mata? Mutum ba dabba ba""" "Cikin ™warin gwiwa, da son Soye halin da ya faWa ya aro jarumta ya ce ""Ni zaki mara? Kin san abun da ta yi ne?""" """Ina ruwana da abun da tayi maka? Barewa za ta yi gudu Wanta yayi rarrafe ne? Abun mamakin daga haWuwata da" "yarinyar yau, har ta fara faWar irin damuwar da take ciki, look at her, just an innocent kid like me before""" "Tayi maganar cikin matu™ar rauni, hawaye na zuba daga idonta, tana share wa yarinyar hawayenta da wannan yawun, da da™al™allen hijjabin da yake wuyan yarinyar, sautin kukan na ta ma ya kasa fita sai sheshshe™a," "santaleleliyar yarinya kai da ganinta ka san fara ce, azabar datti da rashin kula duk ya dafar da ita." "Bilhakki ummi ta rungumeta tana kuka, wanda kukan na ta yana da ala™a da tuna irin ba™ar rayuwar da ta yi a baya." Iya kuwa ba ta taSa zaton ummi ta yi kilewar da zata iya gaura wa Idiris mari har haka ba. "Hashim ne yayi sallama tare da matarsa, ya ji labarin ummi ta zo, ya ce bari ya zo tare da matarsa su gaisa, dan ba su" taSa haWuwa ba. "Amma ya tarar da mutane cirko-cirko, ga Idiris a gefe yana ta huci, ummi a dur™ushe da yarinya tana kuka." "Ya kalli mutanen ya ce ""Lafiya kuwa? Meyafaru ne?""" """Ai magaji ba lafiya ba, ´ar daba ta zo mana gida, ashe bayan lalacewa a birnin ina ga ko dai shaye-shaye ko daba ta" "fara, wai ace ummi ta Waga hannu ta zabge Idris da mari""" "Saroro yayi ya ce ""Wane irin mari kuma ana zaune ™alau?""" "Iya ta ce""Au to ™arya zan yi maka, ba gata nan a zaune ba?""" "Hashim ya ™arasa gaban su ummi, ya ce ""Ummi meyafaru ne?"" Ummi ta kasa magana sai kuka." "Ya ce ""Nana meyafaru?""" "Cikin kuka yarinyar ta ce ""˜awata na raka tasha, na tayata sayar da abinci, da ta gama ta bani na ci, shi ne babanmu" "ya biyoni yana dukana da itace"" tayi maganar tana kuka." "Magaji ya ce ""Tabbas abun da ya baka tausayi, watarana zai iya baka tsoro, Allah ya kyauta, kuma wannan tsayuwar" "da ku ka yi duk ba mafita ba ce ba, dan Allah kowa ya watse "" haka sai hashim ya sallami kowa." "Suka gaisa da matarsa da ummi, ummi cikin kuka take yi wa hashim ™orafin abun da yake faruwa a familynsu, na" "muzanta wanda wata ™addara ta same shi, ko kuma a Worawa mutum tsana babu dalili." "Ya ce ""Ummi, wannan abun da zan iya maganinsa, da tun a kan ki na yi, lamarin yafi ™arfina, kuma har da sakacin" "iyayenmu, da son zuciya irin na iyayenmu. Ba irin nasihar da ban yi masa ba a kan kula da yarinyar nan ba, amma ya™i. ˜arewa ba ya kula da su da uwarsu, aka korota daga makaranta, uwar ta koma Wora mata talla, aka tasamma lalata ta, idan ma an lalata tan ban sani ba, duk in da tayi sai tsangwama, na ce ya bani ´ar ya hanani, idan aka Wora mata tallan sai ta sayar ta kashe kuWin su yi ta rigima, abubuwan dai duk babu daWin ji""" "Ummi ta dafe kai, tare da faWin ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un"" muddin ba a takawa wannan lamarin burki ba, ´a´a" "da yawa za su cigaba da shan wahala a gidan, idan har basu zo a yadda ake so ba." "Ummi ta bata kuWi, ta sayo sabulu ta yi wanka, ta bata kuWin omo ta ce idan ta je gida ta yi wanki, ta ce washegari" "ma kan su tafi, ta zo ta karSi kuWin abinci." "Nana ta din ga yi wa ummi godiya, ummi ta ro™i Hashim a kan dan Allah azo mata da Nana kano lokacin bikinta, yayi" mata al™awarin da yardar Allah za a taho da ita. "Faranti Waya suka ci abinci da ummi, da Nana, nana na ta basu labarin irin azabtarwar da ubanta mahaifi yake yi" "mata. Ummi a ranta ta ce ""Mugunta idan kana yi, ba ka yi wa kanka ba, ai baka iya ba' ta rubuta wa Nana lambar wayarta, ta ce gashi nan ta Soye, idan tana bu™atar wani abu, ta saka wani ya kirata." "Iya ta din ga bugun cikin ummi, sai ta ji yadda suka haWu da raihan, da kuma sana'arsa amma ummi ta ™i gaya mata." "Sai dai da dare yayi, Nana ta ce a wurin Ummi za ta kwana, idan ta je gida babansu zai sake zaneta, buWar bakin Iya sai cewa tayi ba zata kwana da ™azanta a Wakinta ba, sai dai ta tafi gidan ubanta ta kwana." "Cikin tsiwa Nana ta ce ""Sai ka ce wata tsiyar ce a Wakin, ba dan anty ummi ba nima ba zan ce zan kwana a Wakin nan" "ba, kuma in sha Allah sai Wakin nan yayi gobara, kin ™one a cikin sa""" "Iya ta ce ""Laaa, ki gani a kan uwarki, tsinanniya""" "Nana ta ce ""Wanda yayi zagi a kasuwa ya san da wanda yake"" Ummi kasa magana ta yi, jin mummunan alkaba'in da" "´ar ™aramar yarinyar da ba ta fi sa'ar noor ba, ko sha huWu ba su cika ba, take ja wa iya." """Oho, idan ma baki ™one a ciki ba, ko dai Wakin nan ya zama kabarinki, ko kina ji kina gani zaki barshi tun kina raye""" "Noor ta ce ""TaS girma ya faWi""" "Ummi ta ce ""Shut up noor""" """Ai ban ce komai ni""" "Ummi ta ce ""Nana, iyan ki ke gaya wa haka?""" """Kina ji fa yadda take tsine mini, ni me na yi mata take ce mini ™azanta? Ba fa yau ta fara yi mini ba, In sha Allah kina" "raye sai kin ga ™azanta a jikinki kuma ba zaki iya gyarata ba"" Nana ta yi maganar cikin Waga murya tana kuka." "Abun duniya ya ishi ummi, ta yi dana sanin zuwa gagarawa." Idris kuwa marin da ummi tayi masa bai yi masa zafin da abun da ya bijiro masa yake damunsa a kanta ba. "Yana zuwa gida ya tarar da Hindu a zaune tana tankaWe, ta saki nono tana shayar da yaro kamar akuya, duk sun zuSe" "sun suWe, ya ja uban tsaki ya shiga Waki yana zage-zage." "Sai da ya shiga Waki ya tsaya ya yi shiru, wai ummi ce ta mare shi a kan ´ar sa, ummin da ya din ga cin ubanta a baya," wai yau ita ce da ™warin gwiwar tsinka masa mari. "Hindu ba ta kula shi ba, ya hau zage-zage yana ci mata mutunci da ita da Nana." "Da abun ya isheta ta ce ""Kaga ni fa ban yi maka komai ba, ba zaka din ga zagina ba, Nana kuma ka je can ka nemeta," "ni ma ban san gidan uban da ta tafi ba, dan haka ba zaka huce a kaina ba""" """Ai koma menene ke ki ka ja, a can gidan Iya na sameta, ta ja mini mari shegiya watsatsiya""" "Hindu ta ce ""kai ne babban watstste da ka kawota duniya, kuma ko waye ya mareka, Allah ya saka masa da alkhairi""" "suka din ga faWa, ba ganin mutuncin juna, balle kima." "Nana kuwa da ta je gidan, idiris ya kuma yin™urawa zai daketa, ta fita da gudu, ba ta kwana a gidan ba." "Dama dr. Yana garin, cikin gari ya tafi ya samu hotel ya kwana, da niyyar washegari ya mayar da ummi maiduguri" "sannan ya koma kano, a ganinsa haka shi ne ™a'ida duk da abun da ya faru a baya, yakamata ace da kansa ya kai ummi gagarawa su kai musu katin aurenta." "Da sassafe ummi da noor suka shirya, sai ga Nana da farar safiyar nan, dan a gidan iya tayi sallar safiya kamar yadda" take cewa. "Ummi ta yi ta mata nasihar ba a salla da safe, ta ce ""Ai ba a gidanmu na kwana ba, babanmu ne zai sake dukana na" "gudu na tafi ™asan teburin wani mai tireda, na kwana""" "Ummi ta ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un"" tabbas idan ba a tsaya a kan yarinyar nan ba, to zata gagari kowa." "Har ™asan zuciyarta ummi take jin damuwa a kan Nana, kyakywar bafulatanar yarinya kamarta Waya sak da mahaifiyarta, amma ba kula." "Tana kallon iya tana kallonta, amma ko kallo iya ba ta isheta ba." "Ummi ta dafa musu tea har da madara, ga bredi da ™wai, duk da cin mutunci da Iya tayi musu, bai hanata cin abincin" da ummin ta sayo da kuWinta ba. "Gidan babu wanda bai san zancen marin nan ba, aka din ga surutu a kai." "Allah ya taimaki ummi, da wuri kawu ya zo, dan kuwa tuni kawu Ilyasu ya kira shi ya sanar da shi abun da ya faru." "Sai da Iya tayi ta faWe-faWen maganganu, tare da gaya masa ™arya da gaskiya, amma ya basar da zancen, dan shi" "yanzu abun da ya dame shi, yadda zai samu sauran kuWi, ya cika ya ™arawa ummi kujeru." "Suna tafe a hanya, yake bata labarin gidanta da raihan ya kai shi, ummi ta ce ""Kawu kar ka wahalar da kan ka, ka yi" "abun da Allah ya yassare maka kawai""" "Ya ce ""Haka ne, amma dai duk da haka dolena ne na fitar da ke kunya""" """Na gode sosai kawu, ubangiji Allah ya ™ara arziki""" "Ya amsa mata da ""Amin""" "Aka jima ya ce ""Ummina, meya haWaki da idris har ki ka mare shi? Na dai ji zancen ne amma ban yadda ba""" "Ummi ta sunkuyar da kai ta ce ""Wallahi kawu ban yi tsammanin hakan za ta faru ba, ™o™arin ceton yarinyar nake yi," "abun ya taSa mini zuciya sosai da sosai, amma na yi dana sani sosai wallahi""" "Dr. Ya jinjina kai ya ce ""Na fahimce ki ummi, amma ki kula sosai""." """In sha Allah, amma kawu shikenan kowane family suna zamansu gwanin sha'awa, mu kuma shikenan idan ka zo ba" "a yadda ake so ba, sai a tsangwame ka, yarinyar nan zuciyarta a bushe take fa, za ta iya lalacewa"" tayi maganar idonta na tara hawaye, dan sosai take jin abun a ranta." """Ummi, duk al'ummar da zata zauna cikin jahilci, dole a din ga samun irin wannan, bayan jahilci kuma har da son" "zuciya, sai dai fatan ke da nake saka ran Allah ya Waukaka, Allah ya sa ki zama silar gyaruwar komai"" ta jinjina masa kai." "Haka kawu yahaya yayi ta Wawainiya, dan bai koma kano ba sai cikin dare, kuWinsa duk sun ™are, a harkar bikin ummi, iya labulayen da zasu isa gidan ummin, sai da aka yi masa estimating kusan dubu Wari biyar, ya dage baya son" daga Sangaren raihan ace sun ™arasa wani abun. "Da safe yana zaune a falo, bayan ya karya yana waya, zai sayar da wani filinsa ya ™ara wa ummi kujeru, bayan ya gama wayar, Farida ta kalleshi ta ce ""Wasu irin kujeru ne da sai ka sayar da filinka, ga ´a´a kana da su? Ba ka ce ka" "gama komai ba?""" "Dr. Ya ce ""Ke ina ruwanki? Ke ki ka saya mini filin? Falonta uku na riga na yi kujera set Waya, dole zan nemi yadda zan" "™ara mata""" "Waro ido tayi kamar za ta faWi daga kan kujerar ta ce ""Ban gane falo uku ba, Wan wa za ta aura haka? Anya ka yi binciken sana'arsa kuwa?""" "Dariya yayi, yana kallon yadda hassadar ta, ta kasa Suya ta fito fili, ya ce ""Ai ummana, Allah ya gwangwaje ta da miji," "ni na san sana'ar sa kuwa, sai fatan Allah ya sanya alkhairi""" "Can maiduguri kuwa, noor ta sake sosai, tana hidimominta, gashi kasancewar mariya na son yara, kuma ta ji" "sunansu Waya, ya sanya noor da mariya jonewa, komai tare suke yi." "Raihan yana ta turawa da ummi kuWi, a ciki ta yi wa noor Winkuna ita da Nana, da kayan fitar biki, shi ma raihan ya na ta samun gudunmuwar biki, duk da ba wani babban biki ya Waukko ba, amma ya kashe kuWi sosai da sosai." "Ita kanta Ummi ta san ta gyaru, ta sha kulawa da gyara kala-kala daga wurin dangin mahaifiyarta." "Aka shiga satin biki, suka din ga shagulgulansu a maiduguri, har ummi ta gaji, daga wannan sai wancan, aka yi aka" "gama, ana gobe Waurin aure, ranar Alhamis, suka taho kano." "Sai dai dr. Ya aika Abdul, ya ce ya kai su tsohon gidansa, ya saka an gyara, a can za su zauna, su yi nasu taron bikin," saboda sanin halin farida. "A yammacin da suka zo, raihan ya zo, suka kuma gaisawa da su mama, kamar ya sace ummi, tana magana tana" lumshe ido saboda azabar gajiya. "Ya ce ""Madam, tun yanzu har kin gaji har haka?""" "A Wan raunane ta ce ""Ba zaka gane ba MD, a gajiye nake sosai wallahi""" """Kar ki damu, akwai kulawa ta mussaman jibi in Allah ya kaimu da zan baki"" tayi masa shiru." """Babyna am talking fa"" ta™i kula shi." "Ya sake cewa ""Ina fatan da ki ka je gagarawan babu wata damuwa? Kuma ba ku haWu da tsohon mijinki ba?""" "Ta ce ""To meya kawo wannan maganar kuma?""" """Saboda ina kishinki fiye da yadda ki ke tunani, duk da Wan uwanki ne, ba zai sake saka ki a idonsa ba""" """Saboda me?""" """Saboda haka na ce"" yayi maganar cikin isa, tare da tsareta da ido, sai da ta Wan sha jinin jikinta. Ta tura baki ba tare" da ta ce masa komai ba. "Ya Wora da cewa ""Gobe in Allah ya kaimu da wuri mai yi miki kwalliya za ta zo, duk in da huWu tayi, ki kammala" "shirinki, zamu zo Waukar ki""." """Tom Allah ya kaimu""" """Gobe in Allah ya kaimu i yanzu, kin zama matar Muhammad, inyeee babyn ba"" zolayar raihan ta yi yawa, sai da ya" sakata murmushi tana rufe fuska. "Ya ce ""Bari na tafi, ki je ki huta, ki ci abinci sosai da sosai"" ta jinjina masa kai suka yi sallama." "Washegari da sassafe ´an gagarawa suka isa kano, sai dai babu Iya, dan cewa tayi ba zata je ba." "Ranar juma'a tun sassafe, su Yaya maryam suka je kafin kaya, sai dai sun ri™e baki da ganin gidan ummi, gida ya" "haWu sosai da sosai, ya ™awatu kai da gani ka san an kashewa gidan kuWi ba kaWan ba." "Ba ™aramin murna ummi ta yi ba, ganin an zo da Nana, ´an gagarawa a gidan dr. Suka sauka, su mama kuma suna" Waya gidan. "Bayan sallar juma'a, aka Waura auren Ummi da raihan, a kan sadaki naira dubu Wari biyar." "An sha surutu shi ma a kan sadakin nan, mussaman ´an gagarawa, har da cewa dr. Zai aurar da ummi ga Wan yankan" "kai, tana bazawara ana wannan bushashasha haka a aurenta." "Manager yayi mamakin ganin wai raihan ne mijin da ummi za ta aura, dan ko da ya ga katin ma, bai kawo shi ne ba," dan Muhammad Muhammad Tahir aka saka a katin bikin. "Duk in da ummi ta yi, noor da Nana ne ke biye da ita, su ne ™awayen nata, can gidan su raihan Hajiya ce take hidima" da jama'ar da suke ta shiga suna fita. "Wani irin dan™areren leshi da raihan ya saya mata ta saka, Winkin doguwar riga, da mayafi, ba wani make up aka yi" "mata ba, komai dai-dai kalar fatarta." "Idan ba an gaya maka ba zaka ce mama ba ta da lafiya ba, ta sha kwalliya cikin atamfa ita ma, tayi kyau sosai da" sosai. ˜arfe huWu da rabi raihan ya aika motocin da zasu tafi da waWanda zasu je walimar da za ayi. "Daga baya kuma motarsa ta je Waukar ummi, ta yi kyau sosai da sosai, cikin tausaywa da soyayya yake kallon ummi." "Ta shiga cikin motar da sallama, tuni ™amshin turaren ta ya cika motar, ta sunkuyar da kanta ta ce ""Ina wuni?""" """My wife, legally sealed you now belongs to me Salma"" yayi maganar yana ri™e hannunta." "Tayi murmushi ta ce ""Ka rabani da headmaster ko..." "Ba ta gama ba, ya ri™e hannunta da ™arfi ya ce ""Ki sake maganar wani a gabana ki gani, da kin aure shi in ba sai ya" "gaji ya sakar mini ke ba, idan na din ga sintiri a gidan ki har uwar Wakinki"" ™unshe baki tayi tana dariya, haryanzu gani take kamar ba ita ba, wai raihan za ta aura, abun da mamaki." "Babu mutane da yawa a wurin, an ci an sha sosai, sai dai duk da mayafi ne a jikin ummi irin na amare, daga sama" "har ™asa, tana ta rufe jikinta, amma sai da raihan ya ji wani abu a ransa na kishi." "Ana ta hotuna, a nan ´an gagarawa suka ga mariya, tsaf da ita kamar ba ita ta haifi ummi ba, tsaf da ita gashi ta yi" "kyau sosai da sosai, shekara sha takwas rabon da a haWu." "Suka din ga gaisawa da facalolinta, ta kalli sa'adatu ta c ""Ina Alhassan mai yi mini Albishir da mutuwar mijina?"" Tayi" "tsuru-tsuru tana basar da zancen, dan ba su zaci ganinta a haka ba, sun Wauka hauka take yi tuburan." "Ana ™o™arin yin hoto, noor na ta ture Sagir, wai ya koma kusa da raihan shi ne Wan uwansu, su kuma su ne ´an uwan" "ummi, a kusa da ita za su tsaya." "Zuwa sallar isha'i aka tashi daga wurin, noor da Nana suka shige motar Salim, noor ta ce ""Bawan Allah dan Allah ka" "mayar da mu mukaWai gida, kar ka Wauki kowa, motar daWi"" kallonsu yake yi, har gara Nana akwai ™auyanci a tare da ita, amma ya lura da noor, tun a wurin bikin tana da rawar kawai sosai da sosai." "Ya kalli noor ya ce ""Ke bana son surutu, ke ki shiga bayan mota, ke kuma dawo gaba"" yayi maganar yana nuna Nana." """A'a ka barmu mu zauna a baya daukkanmu""" """To ku nemi wani""" "Noor ta ce ""A'a yi ha™uri, Nana ki koma gaban"" suna tafe suna ta surutu ita da Nana." "Nana tana magana tana fulatanci, Noor ta ce ""Nana, Allah ya sa nima na auri irin yaya raihan, mai kyau kamarsa""" "Sai da Salim ya waiwaya ya kalli noor, ba ya tunanin ko fitsarin kwance ta daina take zancen wani miji." "Suka yi ta surutu, ko gajiya ba sa yi, har ya kai su gida." "Washegari aka yi wunin biki, da isha'i aka kawo motocin Waukar ummi, da mariya da yaya maryam da wasu daga ´an uwan su, suka tafi da ummi gidan farida, domin yi mata sallama." "Yaya maryam ta din ga yi wa farida godiya, saboda ri™e ummi da ta yi, sai wani cika take tana batsewa, ta zata za ta" "gan su ´an ™auye, sai dai ta ga sun sha dressing, sun yi kyau, tayi mamakin ganin babar ummi, ta Wauka ita ma ba™a ce wuluk, amma ta ganta da haske kuma shar da ita." "Dressing Win da aka yi wa ummi, ta din ga kallo, ita kanta a ™asan zuciyarta ta san son zuciya ne ke sanya suke ce wa" "ummi mummuna, tana da ba™i ne dai kawai amma ba wani muni." "Dr. Ya yi wa ummi nasiha sosai da sosai, ummi ta yi masa godiya tare da neman yafiyarsa, ya ce shi ba ta yi masa" komai na laifi ba. "˜arfe tara na dare, aka kai ummi gidan raihan, dr. Da kansa ya kaita a motarsa bayan yi mata nasihohi masu ratsa" "jiki, mutane sun yi santin gidan nan sosai da sosai, dr. Sai da ya cika ko ina, kitchen Win ta kuma su yaya maryam sun yi rawar gani, ga uban kayan turaren wuta duk an yi mata, komai nata sai masha Allah." "Dangin mami da ta din ga ce musu ba ta da gata, sun Wauka ba za a zuba mata kayan kirki ba, su samu na gori, amma" suka sha mamakin kayan da dr. Ya zuba mata. "Kowa ya watse, ummi idonta ko kuka ba ta yi ba, saboda ita a wurinta cigaba ta samu, ta bar wa farida gidanta, sai" fatan Ubangiji Allah ya sassauta mata ™alubalen gidan raihan. "Sai sha Waya ya shigo, daga shi sai Salim da wasu mutum uku, da take kyautata zaton ´an uwansa ne, suma suka yi" "musu nasiha, tare da addu'a zaman lafiya, suka watse suka bar su." "Ya dawo ya tarar da ummi a zaune a in da ya bar ta, ya yi gyaran murya ya ce ""Yaya"" ta Wago kai ta kalleshi yayi" "murmushi ya ce ""Kin yi kyau fiye da kullum"" ta sunkuyar da kanta ™asa." "Ya zauna a kusa da ita, ya mi™a mata hannunsa ya ce ""alle mini"" jikinta na rawa ta Salle masa maSallan hannun" "rigarsa, ya cire babbar rigarsa, da ta cikin, ya shiga banWaki yayi alwala, yayi mata umarnin yi ita ma." "Bayan sun yi salla raka'a biyu, raihan ya daWe yana yi musu addu'a, bayan ya kammala kuma, ya din ga yi wa ummi nasiha." """Salma, bayan gwagwarmaya daban-daban, Allah ya cika mini burina a kanki, ina da ya™inin na kawo mace ta gari," "kuma uwa ta gari ga ´a´ana, ummi duk wani aure da nasa ™alubale, amma in sha Allah, daga gareni babu ™alubale, sai abun da ba a rasa ba, amma zaki yi ha™uri da wanda zaki fuskanta daga ´an uwana, mu zama masu ha™uri da ri™e sirrin junanmu, kamar yadda na yi wa mama al™awari, zan ri™e ki amana na kula da ke, in sha Allah zan yi iya yi na, Allah ya bamu zaman lafiya. Na san ba a za a rasa Sacin rai a harkar auratayya ba, kin san halina wasu lokutan ina da zafi, amma ki zama mai yi mini uzuri, Ubangiji Allah ya bamu ikon kula da juna"" ta amsa da Amin, ya tambayeta ko ta na da abun cewa ta ce masa a'a." "Duk yadda yayi da ita ta saki jiki ta ci abinci, ummi fafur ta™i, shi yayi ciye-ciyen sa." "Ita kuwa ummi wata irin fargaba da tsoro ne ya addabwa zuciyarta, abun da ya faru a aurenta na farko ne ya din ga" "ya dawo mata, tana ta fargaba da addu'ar kar ta sake cin karo da matsalar da ta faru a farko." "Ya fita daga Wakin, ya dawo da wasu kaya a hannunsa, ya ce ""˜araso"" yayi maganar yana yi mata nuni da hannunsa." "Ta tashi tana sinnewa ta ™arasa, ya Waga mata wata doguwar rigar bacci, ja mai kyau, nasa kayan ma jajaye, ya ce" """Ungo naki""" "Jikinta na rawa ta karSa, wani irin girma da kwarjini ta ga raihan Win yayi mata." """Ki saka naki, bari na baki wuri"" yayi maganar yana Waukar nasa kayan, ya fice daga Wakin." "Ta lura raihan yana son jar kala, ta din ga jujjuya rigar, a ranta ta ce ""TaS ni zan saka wannan rigar kamar a turai, ba" "kunya kuma in kalle shi?' ta zubawa rigar ido, sam ba ta ji za ta iya sakawa ba, haka ya dawo ya tarar da ita, shi har ya saka nasa, kallo Waya tayi masa ta kawar da kanta, ya cika tasa rigar shirt Win cif, an rubuta i love you, a gaban rigar sai wandon ta ja 3quater." """Ya baki canza ba?"" Yayi tambayar yana kallon ta. Tayi shiru ba ta ce komai ba." "Ya ™arasa gabanta ya ce ""I understand, bari na taimaka miki"" yayi maganar yana janyo mayafinta." """A'a dan Allah, yi ha™uri"" tayi maganar kamar ta yi kuka. ""Oya ki canza ina jiranki, dare yana yi"" Ya juya ya sake" "ficewa, bayan wasu mintuna ya dawo, ta saka rigar amma ta yafa mayafin kayanta." "A ransa ya ce 'Lallai aurenki na fari mijinki yayi fama da taurin kai' rigar iya gwiwar ta, tayi kyau sosai, bai takura" "mata sai ta sauke mayafin ba, ya kama hannunta suka bar Wakin." "Suka ratsa falo suka shiga wani Wakin daban, an yi wa Wakin ado na musamman, duk da a cikin fargaba take, Wakin ya" "yi mata kyau sosai, ya yi wa komai adon jar kala." """Sai ka ce Wakin amaryar indiya"" tayi maganar a hankali." "Yayi dariya ya ce ""Duk wani abu na soyayya ummi, ba sai a wurin wasu ba, mu ma zamu iya idan har bai saSawa" "addininmu ba, bai burge ki ba?""" "Ta ce ""Yayi kyau sosai"" ya yi murmushi, suka ™arasa gaban gadon ya zaunar da ita, ya tashi ya kashe fitilar ya dawo" "da plate ya zauna a kusa da ita ya ce ""Ki na bu™atar isasshen abinci sweetheart, ba zan bari ki kwana da yunwa ba, na kashe fitilar tun da kunyata ki ke ji, dan Allah ki ci""" "Sai a lokacin ummi ta tuna aurenta na fari, ko fara Idris bai shigo mata da ita ba, yau kuwa kazar da ta gani a ™alla ta" "kai biyar, ban da kayan marmari da lemuka." "A hankali yake lallaSata yana ba ta a baki, kai ka ce wani babban mutum ne mai shekaru." "Duk da ba da yawa ta ci ba, ta ji daWin hakan, dan dama tana jin yunwa, hira ya Wan din ga yi mata, kan ya bata damar ta kwanta." "Sai dai ummi tamkar zuciyarta ta tsaga ™irjinta, ta faso saboda tsananin tsoro da fargaba, da zunzurutun tashin" "hankali, duk da kulawar da ™o™arin kwantar mata da hankalin da yake yi. Shi har mamaki ta bashi, kamar wadda ba ta taSa aure ba." "Raihan ya nuna mata banbancin ilimi, da zunzurutun jahilci, banbancin dattaku da tarin wauta, banbancin wayewa" da kuma ™auyanci. "Komai na shi cikin nutsuwa da aji yake gudanarwa, ba kamar yadda Idris ya yin™urin haike mata, tamkar wani jaki ko" mahaukaci ba. "Ya nuna mata ita mutum ce, mai Wauke da zuciya mai rauni a ™irjinta, da ke bu™atar tausasawa da kuma kulawa tare" "da tarin soyayya, ba abar wula™antawa da cin mutunci ba." "Yau ta san meye aure, ba auren Idris ba, dan auren Idris ta bar shi a matsayin wata ™addara da dole sai ta faru da ita." "Raihan Win da take yi wa kallon auren sa abun kunya, haka tana kallo ta zama cikakkiyar mallakinsa." "Babban abun da ya razana ummi, tare da Waga mata hankali bai wuce yadda raihan bai ce mata komai ba, hasali ma" "ya juya mata baya yayi shiru. Hakan ya Waga mata hankali, tare da tabattar mata da an samu matsala a wannan karon ma." Ayshercool 08081012143 PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 38 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. 38 "˜irjin ummi ne ya cigaba da bugawa, tare da sallama cewa, a wannan karon ma an samu matsala, wata™ila shi ma" "raihan ya ci karo da matsalar ta, ta farko." "Ta zubawa bayansa ido, duk da Wakin ba haske, sai dim light na kan side bed." Ko wane hukunci zata karSa a wannan karon a hannun raihan? Allah ne ya bar wa kansa sani. "A hankali ta ga ya motsa yayi mi™a, yana gode wa Allah, ya tashi tsam ya nufi toilet." "Duk Addu'ar da ta zo bakin ummi yi take, saboda ita sam ba ta ga al'amuran sun faru kamar yadda take karantawa" "ko sauraro a littatafan soyayya ba, a zaton ta tun da abun da take tsammani bai faru ba, an sake samun matsala, tun da babu wanda ya zaunar da ita a nasihar da aka yi mata, aka yi mata bayanin menene gundarin auren." "Tana tufaka da warwara, da adduo'i, ya buWe ™ofar ya fito, ba ta iya ganin me yake yi daga in da take, amma ta ji alamar ya buWe wardrobe ya rufe." "Bai Wauki lokaci da yawa ba, ya kunna fitilar Wakin, hakan ya sanya ta sake shigewa cikin bargo tana jiran irin" hukuncin da zata karSa a wannan karon. "A hankali ta Wago kai jin shiru, ta ganshi a tsaye a kan ta, ™ugunsa Waure da towel jikinsa da sauran ruwan wanka, ya" "yi murmushi ya ce ""Ya ki ke sake shigewa cikin bargo, taso mana"" yayi maganar yana mi™a mata hannu yana murmushi." "Jin maganar sa ya saka ta Waga kai ta kalli fuskar sa, ta ga me za ta iya ganowa, amma ba ta ga komai na damuwa ba," ko Sacin rai ba. """My love, ba fa canza miki ni aka yi ba, naga kamar wani abu ki ke son ganewa, yaron nan ne dai ki ke cewa ba zaki" "auri ™aninki ba""" Ta sunkuyar da kai cikin matsananciyar kunya. "Ya ce ""Ok, let me help you"" yayi maganar zai Waga bargon amma ta ri™e ta ce ""Ka bani hijjabi""" """Ai nan babu hijjabi, sai dai na baki towel sai ki yafa mayafinki"" haka kuwa aka yi, ta Waura towel, ta yafa mayafinta," "ya rakata har toilet, ya dawo kan gadon ya sake gyarawa, sai dai abubuwa na ta kai komo a ransa, duk da bai san" "dawan garin ba, amma ya san akwai banbanci tsakanin budurwa da bazawara, to ita ummi mecece? Budurwa ko" bazawara?. "Yana tsaka da wannan tunanin, ta fito ya tashi da sauri ya nufe ta yana jera mata sannu, kamar wadda ta yi hatsari," sai raSe-raSe take tana tafiya a hankali. "Ya rungumota jikinsa ya kai ta bakin gado, ya zaunar da ita, cikin dabara ya zare mayafin, ya shiga tsane mata dogon" gashin ta da yake ji™e da ruwa da shi. """My love, gaskiya yakamata mu tambayi mama, anya asalinku ´an Nigeria ne? Ni fa ban taSa ganin bahaushiya mai irin gashin ki ba""" "Ta ce ""HOD Winmu ma haka ya ce, wai ™wayar idona ba irin ta ´an Nigeria ba ce""" """Shi kuma saboda sa ido, har ya zuba miki ido ya gano ™wayar idonki ba irin ta ´an Nigeria ba ce?""" "Ta tura baki ta ce ""To ai ana ganina ake ganewa ba ba™a ba ce""" "Ya ce ""Idan na tashi dole a nemo hand drier, saboda tsane gashin nan, kar yawan wanke shi ba a busar ba, ya din ga" "saka ki mura ko ciwon kai""" "Ummi ta ce ""Ai ban damu da yawan wanke shi ba ma, saboda wahalar bushewa, na yi ta fama, duk ya dame ni, sai" ... Sai kuma ta yi shiru. "Ya kwashe da dariya ya ce ""Yanzu kuma wanke kai ya ganki, ba dare ba rana daga Waya zuwa sau ba adadi a rana"" yayi maganar yana dariya, ta ja bakinta ta yi masa shiru." "Yadda yake ta tattalin ta, da nuna mata kulawa kawai ya ga hawaye na zubowa daga idonta, tun daga kan auren" "Idiris ba ta taSa zaton zata samu miji da zai nuna mata kulawa ba, hakan ba ™aramin tayar masa da hankali ba." """Sweetheart na yi miki wani abu ne da ba dai-dai ba? Dan Allah ki gaya mini menene me na yi miki? Ko abum da na" "yi ne ya Sata miki rai?""" "Ummi ta share hawayen ta ce ""Bakomai fa, wani abu na tuna ne kawai""" """Dan Allah kar ki sake tuna abun da zai saka mini ke kuka please, kar ki Sata mana farincikin da muke ciki mana, abun da ya wuce ki bar shi a baya, yanzu sabuwar rayuwa zamu gina baby, dan Allah ki daina"" yayi maganar yana" "share mata hawayen fuskarta, ya rungumeta suka kwanta." "Sai yanzu yake yi mata abun novel Win da take tunani, yana ta yi mata magana mai sanyaya zuciya, wasu" "maganganun ma kamar ta toshe kunneta dan kunya, dan a duk rashin jin raihan, ba ta yi zaton jin wasu maganganun daga bakinsa ba." "Can gida kuwa ´an gagarawa na koWa gidan ummi, dan sai da kausar ta je gidan, kuma sai da ta Waukko wa babr su" "videon komai, ta zo ta nuna mata." "Nan Sangaren su mariya ma haka ne, ana ta santin gidan ummi, da irin ma™udan kuWin da mijinta ya kashe a kan aurenta." "Mariya ta ce ""Yaya maryam kin gani ko? Ina da kyakywan ya™inin ummina ba za ta tozarta ba, na yaba sosai da" "nutsuwar mijin nan nata""" "Yaya maryam ta ce ""Shiyasa kullum nake cewa ki din ga yi mata addu'a, yawan damuwar ba shi ne ba, ke dan ma" "baki je kin ga gidan ba, zuwa gobe in Allah ya kaimu kafin mu tafi, sai mu je ki gani""" "Mariya ta yi murmushi ta ce ""Yaya Maryam kenan, mai Waki shi ya san in da yake yi masa yoyo, ba zaku fahimci halin" "da na shiga ba a kan raba ni da ´a ta""" """Eh dama ya za ayi mu gane mara kunya, ´ar farin ki ke wa haka"" mariya ta sunkuyar da kai tana murmushi." "Kiran sallar farko, Raihan ya tashi, da ™yar ya ya™i shaiWan ya saukko daga kan gadon, ya je yayi alwala ya gabatar da nafiloli, sai da aka kira sallar asuba, ya tashi ummi shi kuma ya fita masallaci." "Kafin ya dawo ta yi salla, ta koma kan gado, saboda gajiya da kuma bacci da take ji." Jin motsinsa a kan gadon ne ya sanya ta farka ta buWe idonta da ™yar. """Kin yi sallar ne?"" Ta jinjina masa kai tare da cewa ""Good morning"" cikin kasalalliyar muryar bacci." """Morning honey, duk gajiyar ce ne, ake yi mini shagwaSa"" murmushi ta yi tana ™o™arin juyawa, amma ya ri™e ta ya" "sumbaci goshinta, ya gyara kwanciyarsa shima a gajiyen yake, dan haka bacci duk yayi awon gaba da su." "A hankali ya yi juyi, ya nemi ummi ya rasa, kamar aljana, ya daWe a kwance yana mi™a, sannan ya saukko ya fito, can" "Waya falon ya ganota, tana ta zazzagawa tana kallon ko ina, ta saka dogon hijjabi abun ta." "Fito yayi, hakan ya Wan razanata ta waiwaya." """Me ki ke nema ne?""" "Ta ce ""Bakomai, kawai na gaji da kwanciyar ne na tashi""" "Ya ™araso falon ya ce ""Sai ki ka tashi ki kar bar ni? Ni fa yunwa ce ta taso ni ma, bari na kira hajiya a kawo mana abun" "karyawa kan mutane su fara zuwa""" "Ta ce ""Da in girka mana, kar a wahalar da su"" ya girgiza kai ya ce ""No, kina bu™atar hutu, kuma gidan bakomai na" "masarufi, ban sayo ba tukuna bari na kira ta, akwai sponge da sabulu da toothpaste a drower mudubin Wakin da muka kwana, ki shirya kan mu fara ba™i""." "Ta ce ""To""" "A ™alla ta kai awa guda, sannan ta dawo falon, yana kwance a kan doguwar kujera, yana danna wayarsa, ya Waga kai ya kalleta cikin dogon hijjabinta, ya girgiza kai tare da yin murmushi ya ce ""Wane irin wanka ne haka fiye da awa" "goma?""" "Ta ce ""awa goma tun jiya kenan fa""" """Ai kin daWe ne, ™araso mu gaisa mana amaryata""" "Cikin matsananciyar kunya, ta ™arasa gaban sa, ya tashi ya zauna, tare da zaunar da ita a kusa da shi, ya ce ""Kin tashi" "lafiya?""" """Lafiya ™alau""" """To ya jikin naki? Are you ok now?""" "Ta sunkuyar da kai, tana murza yatsun hannunta, da ya zame mata Wabi'a idan ba ta da amsar bayarwa ga tambaya." "Cikin son ™ureta ya sake cewa ""To ya daren jiyan?""" "Mutsu-mutsu ta hau yi, za ta tashi ta tafi, dan raihan Win ya wuce tunanin ta, kamar an canzo wani." "Ri™eta yayi ya ce ""Ba in da zaki fa, yanzu dai bari in rama dukan da ki ka yi mini jiya, poor me kin kusa karya mini" "™ashi, you even bite my tongue daga kiss""" """Zan je Waki in yi abu"" tayi maganar cikin rauni." "Yana dariya ya ce ""Koma menene yi a nan, amma sai na rama"" wayarsa ce ta fara ringing, ya Waga yayi sallama, daga" "bisani ya ce ""Ok""" "Ya katse wayar ya ce ""Bari na karSo mana abincin, hajiya ta aiko"" ta jinjina masa kai ya tashi ya fita." Tayi ajiyar zuciya tana bin bayansa da kallo. "Shiru ta yi ta tuna irin cin zarafin da idiris yayi mata, ta kwana a waje tsirara cikin ruwan sama, saboda kawai ya" "same ta da larura, ta girgiza kai abun kamar ba zai wuce ba." "Raihan ya yi sallama da ™aton kwando, ta tashi ta karSe shi, suka iso falon suka zauna." "Sai dai ita ta kasa sakewa ta ci abinci, sai cakala take yi, ya ci ya ™oshi, ya hau kan kujera ya kwanta sai bacci." Ummi ta lallaSa ta bar masa falon. "Sai azahar sai ga su yaya maryam da mama, dan a washegari za su koma maiduguri, ummi ta ji daWin zuwansu," kamar ba jiya suka rabu ba. "Suka kawo mata soyayyayiyar miya ta sha kaji, har da kayan gara, sun kai ruwa rana da dr. A kan kayan garar nan, ya" "ce ba addini ba ce ba, idan ma sai an yi su bari a kwana biyu shi zai yi mata da kansa, suka ce sun riga sun zo da ita, sai dai ya yi ha™uri." "A nan wasu daga dangin su raihan ma suka zo, suka tarar da su, wanda ba su samu damar zuwa ganin gida ba, ciki" har da wasu daga ™annen mamin raihan. "Kallonta suke suna zunWen ummi, ganin yadda take tafiya a takure, kamar mara kuzari." """Ji munafuka, kowa fa ya san bazawara ce, amma ji salon kinibibi da iskanci, wai a dole sai ta nuna wa mutane" "budurwa ce"" suka yi ta surutun su, ummi ba ta ma san suna yi ba." "Da za su tafi, mariya ta kama hannun ummi, tayi ™asa da muryarta ta ce ""Mamana, kin shiga sabuwar rayuwa, duk da baki da wayo sosai lokacin da na yi rayuwar nawa auren, amma aure ba soyayya ba ce kawai, kowane aure da" "kalar jarrabawarsa, ni na samu soyayyar miji, ™alubale na danginsa ne." "Ki ri™e Allah ki ji tsoron Allah, babu abun da ya gagari Allah, kar ki bari ki yi nesa da Allah, babu abun da zai yi galaba a kanki, sai abun da Allah ya ™addara. Ki ri™e mijinki domin Allah, banda yaji ko kan ™ara, matar da ta isa a Wakinta take yi wa miji yaji, ayi ha™uri, ayi ha™uri da juna"" sosai mariya ta yi wa ummi nasiha, sai dai a ™arshe ne kuma ta koma shirme." "Da za su tafi ummi ta je ta kira shi, sai dai bai ji daWin garar da suka kawo ba, yaya maryam ta ce masa ai su normal ne al'adar su ce." "Bayan tafiyar su ummi ta dudduba kayan da suka kawo mata, ta je kitchen ta jera wanda za ta jera, kayan miya," "busasshshen kifi, man shanu da sauran su." "Kasancewar raihan ba ya Sangaren da take, kuma duk ba™in sun tafi, ya sanya ta Wan sake, tana ta Wan gyara in da" aka Sata. "Tana ta gyara abun da bai yi mata ba, tana yi wa kawu addu'ar samun buWi da alkhairi mara yankewa a duniya da" "lahira, kamar an ce ta Waga kai, ta hango raihan a tsaye yana kallonta." "Ta mi™e tsaye ta ce ""In zo ne, kana bu™atar wani abu?"" Ya Waga mata gira." "Ta nufi in da yake tana takawa a hankali, cikin tafiyarta da yake cewa yanga ce tayi mata yawa." "Ta ™arasa ta ce ""Gani""" "Ya ri™o hannunta ya ce ""Dama kin tambaye ni ina bu™atar wani abun ne, mu je daga ciki to, sai na gaya miki me nake" "bu™ata"" dan™arewa ta yi a wurin ta™i yin gaba." """Ya haka kuma? Ke fa ki ka tambaye ni""" """A'a to na janye tambayar"" ta yi maganar tana son ™wace hannunta." "Raihan ya yi dariya ya ri™e hijjabin jikinta ya ce ""Ummi nan fa ba muhallin hijjabi bane yanzu, aure muka yi, dan" "Allah ki cire shi na din ga ganin kwalliyar ke ko zafi ba kya ji""" "Ummi ta ce ""To, zan din ga cirewa""" """Ai yanzu nake son ki cire"" yayi maganar yana cire hijjabin daga jikinta." "Doguwar rigar material ta saka, sai ™amshi take yi, ya cire mata ribbon Win kanta, gashin ya sauka a jikinta, ya gyagygyara mata zaman gashin ya ce ""Masha Allah, what a beautiful creature"" yayi maganar yana murmushi." Tura baki tayi tana ™o™arin karSar hijjabinta daga hannunsa. "Ya ri™o ™ugunta yana ™are mata kallo daga sama har ™asa, tabbas ba dan ummi ta kasance ma'abociyar suturta" "jikinta ba, da babu shakka mutanen banza su din ga bin ta, saboda duk in da ake fasalta mace mai diri, Allah ya yi wa ummi dirin jiki mai kyau da Waukar hankali." "Suka koma falon suka zauna, sai dai ya hana ummi sakat da tsokana kala-kala, kuma ya ri™eta a jikinsa." """Komai na ki perfect baby, da headmastern nan ya yi gardama, da na yi masa abun da ban taSa yi ba""" "Ummi ta Waga kanta ta kalleshi ta ce ""Wai dan Allah me ka ce masa ya fasa?""" "Raihan ya yi murmushi ya ce ""Dubu Warin da ya ce zai baki kuWin aure, na bashi uku, na ce aje a mayar da wadda aka" "saka a kula da iyali na gida, ya bar mini ke, jikinsa na rawa ya bar mini ke, dama na gaya miki na fi kowa sonki"" yayi maganar yana haWa fuskar sa da ta ta yana murmushi." """Cin hanci ka bashi dan ya bar maka ni, cin hanci ba kyau""" """A nan ya halarta"" yayi maganar yana dariya." "Raihan na ™o™arin Waukar su zuwa wata duniyar, wayarsa ta fara vibrating, sunan mami ne a kan screen Win wayar, ya" Waga tare da yin sallama. """Raihan har ka fi ™arfin ka zo in da nake ka gaishe ni ko?""" "Ya san a rina, ya kwantar da ummi a jikinsa sannan ya ce ""A'a ba haka bane mami, zan zo ne""" """Zaka zo sai yaushe? Har an yi ™ulle-™ullen da zaka kasa zuwa ka gaisheni?""" """Mami, wallahi a gajiye nake ne sosai da sosai, na kira ki ma da safe baki Waga ba, but an ce mini gida haryanzu da mutane, na ce bari na ™yale ki, sai da daddare, amma in sha Allah a satin nan dole na na zo gaishe ki, na gaji ne" sosai.... """Dalla rufe mini baki, nusari shashasha. Yaushe aka yi daren da gari zai waye? Lallai lallai ka zo gida ina son ganinka," "yarinyar nan safiyya ma na kwance babu lafiya duk saboda kai, kar ka bari ka fusata ni""" "Raihan bai yi mamaki ba, ya san a rina, amma shi bai ga haWin rashin lafiyar safiyya da shi ba, asibiti zai kai ta ko me zai yi mata? Kodayake ba abun mamaki bane ba idan mami na jin rigima." """Shikenan mami, zan zo in sha Allah"" sai dai tun da aka ambaci Safiyya, yana jin yadda bugun zuciyar ummi ya ™aru a" ™irjinsa. "Ya saka hannu ya Wagota, amma ta™i kallonsa." """Sweetheart, an fara kiran sallar magariba, bari na yi alwala na tafi masallaci"" ba ta kula shi ba, ta tashi ta nufi Waki," "ya bi bayanta da kallo, zubin manyan mata sosai." "A hankali ya ce 'Haba mami, is too early for that'." "Bai je kiran mami a ranar ba, dan ya san idan ya je da mutane a gidan, kuma sai ta yi wani abun da zata ci mutuncin" "ummi, a gaban mutane dan haka ya ™i zuwa." "Kwanan ummi uku a gidan raihan, ta fara girkin abinci, sai dai rigimar raihan har mamaki take bata, baya zuwa ko ina" "sai salla, yana ma™ale da ita kamar cingam, ga wani irin mugun kunyarsa da take ji, ta kasa sakewa da shi, kusan kullum cikin ™orafin saka hijjabin nan yake, ta kasa daina yawo da hijjabi." "Kwana na ukun da daddare, Raihan ya je gida, sai da ya je wurin Hajiya yayi mata bangajiya, Alhaji dama baya nan," washegarin Waurin aure ya tafi umara. Sai dai cikin fargaba ya isa sashin mamin. "Ya tarar da ita ta hakimce, gefe ga Nihal a zaune, sai Safiyya da ke kwance a kan doguwar kujera." "Yana shiga suka gaishe shi, ya amsa musu, sannan ya je gaban mami ya risuna yana gaisheta." """Sai yau Allah ya nufe ka da zuwa? Har ka sallami kanka na yi maka waya ka zo raihan amma ka ™i""" """Ba ™i na yi ba mami, wallahi bana iya zuwa ko ina, zirga-zirgar bikin nan na gaji ne wallahi""" """Uwar zirga-zirgar bikin, ka fito fili ka faWi uban abun da ya hanaka fitar, na yi dana sanin cewa zan yi maka aure ina ganin mafita ce, ashe ruwan dafa kaina ne, ka kwaso bazawara da ta tafi ™arfin ka, wallaahi ka shiga hankalinka, ka" "san abun da yake yi maka ciwo""" "Ta din ga yi masa faWa na babu gaira babu dalili, ™arshe ta rufe da cewar, watanni uku ta bashi, yazo ya nemi auren Safiyya." "Ya ji ta da kunne kawai, ta gama ya ce zai tafi, ta ce ba zai tafi a lokacin ba." "Ummi kuwa na gida na ta duba agogo, dan be gaya mata zai je wani wuri ba." "Har ™arfe goma saura shiru bai dawo ba, ta kasa jurewa ta kira wayarsa." "Bai ji nauyin mami da ke zaune tana kaWa ™afa cikin isa ba, ya Waga wayar ya ce ""Hello dear""." """Ina ka tafi tsoro nake ji""" "Yayi murmushi ya ce ""Gani nan, babu dodo a gidan fa""" """Dan Allah ka yi sauri, tsoro nake ji sosai ko falo na kasa fita""." "Mantawa yayi da mami a wurin, yayi dariya ya ce ""To yi ta addu'a kan na dawo? Kin ci abinci ne?""" """A'a""" "Ya ce ""But you are not hungry ko?""" "Ummi ta ce ""Eh""" """Ok ki jirani, in sha Allah yanzu zan taho""" "Muryar mami ta jiyo tana cewa ""Zaka ajiye wayar nan ko sai na ci ubanka mara kunya"" a rikice gaban ummi ya faWi," ta kashe wayar ba ta san gidan ya je ba da ba zata kira shi ba. "Mami ta tashi ta shiga Waki, raihan ya Wau mukullin motarsa ya fice da sauri." "Abun da raihan yayi, ba ™aramin mamaki ya bawa mami ba, dan mugunta ta shirya yi, ta zaunar da shi har sha biyun dare, daga nan ta ce dare yayi ba zai fita ba sai da safe, bisa ga miyagun shawarwarin da Anty rakiya ta bata, sai dai" abun da raihan Win yayi ya bata mamaki. Ta din ga kiran wayarsa amma a kashe. "A bedroom ya tarar da ummi, kai da ganin ummi ka san a tsorace take, ya ajiye kayan hannunsa ya ce ""Sorry dear, yi" "ha™uri""" """Ban ha™ura ba"" ta yi maganar cikin shagwaSa." """Yi ha™uri, ayi mini afuwa"" ba ta nuna masa ta san in da ya je ba." "Ya cika cikinsa da abinci, yana ta yabonta tare da santin abincin." "Ya koma ya hana ummi sukuni, ya gama tara mata gajiya, suna kwance babu tsammani ta ji ya ce ""Salma, me ki ka yi" "wa mijinki na farko ku ka rabu?""" "Gyara kwanciyar ta tayi, ta ce ""Meyasa ka tambayeni?""" "Ya kalli fuskarta ya ce ""Am just curious about it""" "Tayi ajiyar zuciya ta ce ""Labarin babu daWi, auren huce takaici aka yi masa da ni, saura kwana uku aurensa, ba ya so na, ranar da ango ya tare a tsakar gida na kwana cikin ruwan sama, ba ya so na, tuntuni ni mummuna ce kuma ya" "rasa wadda yake so yayi niyyar aure. Auren watanni biyu ne dai bai kai uku ba ma, watanni mafi tashin hankali, marasa daWin tunawa, na tozarta sosai a aurena na fari ko tunawa bana son yi"" tayi maganar tana zubar da hawaye." "Ya rungumota jikinsa yana share mata hawayen, ya ce ""Is ok, you are much more than special, ke ta daban ce, kuma" "ya yi wa kansa, ni kuma ya taimakeni irin sosai Win nan fa"" yayi maganar yana ™o™arin zolayarta." "Da safe da ya kunna wayarsa, da kiran mami ya fara cin karo, ya Waga ta ™are masa zagi tsaf, amma ko a jikinsa, shi" "kasancewar sa da ummi, mantar da shi komai yake yi. Duk da kunyarta har ta yi yawa." "Abu kamar wasa, raihan ya shafe sati biyu cirr a gida, ummi ba ta da aiki sai Worawa da saukewa, abokan aikinsa su" "ka zo ummi ta yi musu girki, har da ´an china." "Raihan ba ya jin duk wanda zai zo gidansa, saboda matarsa ta iya girki." Haka zalika ga rigimarsa da ba ta ™arewa. "Gidan farida kuwa, tun da Allah ya sa ummi ta bar gidan, komai ya taSarSare, kausar mugun sok jiki, ba ta iya aikata" "komai, noor ce ma mai ™o™artawa, ita ma idan ta gaji, sai ta watsar da aikin ta ce ta gaji, idan aka tursasata kuma, tayi abun da ba a so." "Uban wankin da ummi ke yi musu, babu wanda zai yi yanzu, mopping gyaran Waki, da kuma girki duk abubuwan sai a" "hankali, girkin ma ba daWi yake yi ba." "Farida ta ce sai an samo ´ar aiki, dr. Ya ce babu mai kawo masa ´ar aiki, idan aka kawo ta kuwa sai dai ta din ga" "biyanta, babu yadda za ayi ga kausar a gida, ba aure ba karatu, ace an Waukko ´ar aiki." "Dr. Ya kira ummi ya tambaye ta me take so ayi mata da kuWin sadakinta, ta yi tunanin wata sana'ar, ya bata jari sauran ya cika ya saya mata kadara." "Ummi ta tuntuSi raihan, amma ya ce a wannan lokacin, ba ta bu™atar sana'a a saya mata kadara kawai." "Duk yadda mami ta so yin abun da za ta ™ure raihan, ta shiga hakkin ummi, raihan sai ya zille, ta yi masa faWa ta zage" "shi, ko a jikinsa." "Babban abun da ya ba ta takaici, bai wuce tana tsaka da duba sa™onni, ta ga raihan yayi status da special whats app" "Win sa, da ba kowa ne ya san shi da shi ba, galibi family ne kawai ke da lambar." "Hoton Ummi ya saka, tana zaune a kan dining, ta naWe kanta da mayafin doguwar rigar jikinta ""My perfect woman, khairun nisa'i, Allah ya ™ara miki lafiya""" "Ya sake rubuta ""Goodnight ´ar aljannata""" "A fili ta ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, bazawarar wannan mummunar""" "Hankalin Safiyya ne ya koma kan mami, dan kuwa mami ta sanya safiyyan dawowa gidan da zama." """Mami menene?""" "Ta mi™a mata wayar, bayan ta nemo status Win raihan." "Gaban Safiyya ya faWi, duk yadda ake koWa munin ummi bai kai nan ba." "Mami ta din ga zage-zage, tana cewa an asirce mata Wa." "Sai da ta jera kwana biyu tana kiransa ya je tana nemansa, amma ya ce mata ai aiki yayi yawa a office, baya samun" "isasshen lokaci, alhalin rabonsa da office Win tun saura sati biyu bikinsa." "Asabar ce suna baccin safe, kiran Alhaji ya tashe su, raihan ya Wauka cikin jin nauyinsa." """Ango ka sha ™amshi""" """Alhaji ka dawo kenan?""" """Eh na dawo, baka nema na ko?""" "Raihan ya ce ""Haba dai wane ni""" """To yaya ´ar tawa?""" """Gata nan tana jin ka, ta ce a gaisheka kan mu zo""" """To dan Allah ace mata ina ro™on arziki, a taimaka a bar mini kai ka koma office, ana ta kirana a waya ana nemanka""" "Raihan ya ce ""To za a gaya mata, amma na zata saura sati biyu sannan na koma""" "Alhaji ya ce ""A'a babban mutum, a duba mini lamarin nan""" "Raihan ya ce ""Zan shigo in anjima in sha Allah, sannu da zuwa""" "Alhaji ya sauke wayar yana murmushi ya ce ""Lallai babban mutum, ka ci gidanku da sati biyun""" "Mami da ke kusa da shi ta ce ""Kana nufin ba ya zuwa aiki dama?""" """Da sabon auren zai fita aiki? Lallai wato ni ya mayar shashasha, idan na ce ya zo sai ya ce mini wai aiki ya yi yawa""." "Alhaji ya kalleta ya ce ""Ya zo yayi miki me? Ango ne fa""" "A fusace ta ce 'Angon banza, bazawarar?""" """Ba mace ba ce? Ke ina ruwanki ne, Bilkisu ki kiyayi shiga shirgin yaran nan kin ™i ko? Zaki yi ta fama da takaici kuwa""" "Haushi ne ya ishi mami, tare da yi wa kanta alwashin, dole ta san abun yi a kan raihan da ummi, tun da tun ba aje ko" "ina ba, kansa yana rawa." "Ummi sai magiya take yi wa raihan, ya tafi da ita ta gaida Alhaji, ya ce mata sai an kwana biyu." "Ta ja gefe ta kashingiWa a kan kujerar da suke ta ce ""To ka tashi ka je ka yi masa sannu da zuwa""" """Sai anjima"" yayi maganar yana Wora ™afafuwan ta a kan cinyarsa yana matsa mata." "Ta buWe datar ta, taga messages da yawa sun shigo, ta din ga mamaki dan ita wanda take chatting da su ba su da" yawa. "Group ta ganta a ciki, na ´an makarantar islamiyyar su ne, kuma ta ga ana ta tagging Win ta, banda messages da ta" gani ta private. "Voice messages ta fara buWewa, ta din ga jin sa™onnin zagi da ashar, wai saboda ta auri ™anin maryam, ana ta cewa ta yi asara." "Kashewa take ™o™arin yi, ta ajiye wayar, ya karSe wayar, ya cigaba da saurarar abun da suka ce, tare da duba messages Win duk da suka yi." "Tun tana jure jin, har ta karaya ta fara kuka, saboda cin zarafin yayi muni." "Wayarsa ya Waukko, ya danna ya kara a kunnensa." """Zan turo maka wasu lambobi, ayi tracking Win su duk in da suke dan Allah, zan biya ko nawa, zan turo maka wani abu""" "Ya ajiye wayar ya kalleta ya ce ""You don't need to cry anymore, zan yi dealing da duk wanda ya ce zai saka ki kuka ko" "waye shi"" daga haka ya tashi ya fita." "Gaba Waya jikin Ummi yayi sanyi matu™a, zagin da suka yi mata yayi mata zafi, tun da suka bar islamiyyar suka yi" "aure babu wadda ta sake neman ta, sai yanzu da suka sakata a group na makarantar suka ci mata mutunci, da dawo da abubuwan da suka faru a baya, wai tana yawo duk da dauWa ga muni, dan son zuciya ta auri ™anin ™awarsu." "Hankali kwance raihan ya je gida, ya shige wurin Alhaji, Alhaji ya din ga ce masa yayi ™iba ya ™ara kyau." "Nan suka tare a sashen Alhaji, har da Hajiya da Salim." Mami ce ta kira shi hankali a tashe ta na tambayar sa yana ina. Ya bata amsar yana sashin Alhaji. "Ko mintuna uku ba ayi ba sai gata, ba ta damu da su hajiya da suke zaune ba, ta nufi raihan tana neman ta kai masa" duka. "Alhaji ya mi™e ya ce ""Bilki meye haka?""" """Aure hauka ne? A kan me zai sanya ´an sanda su kama matan mutane? Maryam ta kira ni tana kuka, an kama su an" "kira shi a waya ya™i Wagawa, uban me suka yi maka?""" """Matata suka zaga babu dalili, tsakani nake so ayi musu, kar su zagar mini mata, ba tayi abun kunya ba dan ta" "aureni""" """Ni ka ke gaya wa haka raihan?""" """Mami ba da ke nake ba, ba kuma da wata manufa na faWa miki ba, ni na saka ummi ta aureni, idan na zuba ido ana cin zarafin ta, ban yi mata adalci ba""." "Hajiya ta yi murmushi ta ce ""Allah mai ™udura, Wan so ya faWa hannun matar so, ko dai ki bi a hankali ko ki rasa shi" "gaba Waya""" Ayshercool 08081012143 PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 39 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. "*Alhamdilillah ala kulli halin, ina amfani da wannan damar, wurin isar da Wimbin godiyata ga ´an uwana marubuta," "tarin masoya makaranta, da sauran al'ummar da suka yi mini ta'aziyyar rashin kakata, ina fatan Ubangiji Allah ya ji™an magabatanmu baki Waya, ya kuma bar zumunci, yayi mana jagora a rayuwa baki daya, Allah ya sanya kaburburan magabatanmu ya zama dausayi daga aljanna, idan tamu ta zo ya sanya mu cika da imani*" 39 "Alhaji ya ce ""Jidda ya haka ne? Wace irin magana ki ke yi kuma?""" "Hajiya ta ce ""Kaga ™yale ni na faWa, ai a baya ban taSa yi ba, sai mu gani idan dabarar mutum za ta ™wace shi, me aka" "yi da maza ko sati uku ba a rufa ba fa? Baki ga komai ba""" "Mami kuwa kumfar baki ta din ga yi tana cika baki, Salim ya tashi tsam ya fice, dan baya son hayaniya, hajiya ma" ficewa tayi ta bar Wakin. """Ka gani ko ka ga abun da ka janyo mini ko?""" "Kamar raihan zai fashe da kuka ya ce ""Mami me kuma na yi?""" "Alhaji ya ce ""Raihan bai yi miki laifin komai ba, ke ki ke ™o™arin koya masa rashin gaskiya, da kuma raina ki, wuce ka jirani a mota, mu je a kashe wancan case Win da ka Waukko"" Raihan ya fita yana satar kallon mami." "Alhaji ya sake mayar da idonsa kan mami ya ce ""Gaskiya hajiya ta gaya miki, na sha gaya miki mu maza idan muna" "kan wannan gigin da rawar kan, ba a cewa za a tan™waramu ta ™arfin tsiya, ko da kuwa iyayen da suka haifemu ne, ke meye ban yi ba a kanki?" "Ko kin manta yadda na Wauke ki, na bar ™asar sama da wata uku na bar hajiya, na toshe kunnena, na ™i saurara kowa sai yanzu dan abun ya zo kan Wanki ki ce ba ki san zancen ba? Shiyasa a kowane ™adami ake so ka zama mai adalci, ko dan gaba, baki nuna mini illar abun da na din ga yi ba, sai daga baya da na gane kuskurena dan kaina, ka kwanta da mace kawai ba shi ne aure ba, wannan abu ne na lokaci, managarciyar mace mai tsoron Allah, da kuma biyayya ita ake fata. Amma idonki ya rufe dan Wanki ya auri bazawara, sai me qualities ake dubawa ga mutum mai hankali, ba wai abun da ku ke tunani kawai quality na mace ba"" da farko faWa yake yi mata, daga bisani kuma ya koma nasiha, ya gama ya fice daga Wakin ya bi raihan." "Ko kaWan mami ba ta ji nasihar Alhajin ta shige ta ba ma, babban burinta a yanzu kawai, shi ne raba ummi da raihan" tun kan ta kanainaye shi gaba Waya. "Ba dan tare da Alhaji raihan suka je station ba, da sai raihan ya ja case Win, dan kuwa babbar headquarter hukumar" "´an sanda yasa aka kai su, kuma ya tafi da wayar ummi a matsayin shaida." "Alhaji ya ce wa raihan, ya kai shi gidansa, yana son yin magana da shi da ummi gaba Waya." Suna tafe yana yi wa raihan nasiha. """Babban mutum, na son kana son matarka, amma ka yi ™o™ari ka din ga Soyewa saboda mahaifiyarka da bakin" "sauran mutane, ka san kishin mata ba lallai sai tsakanin kishiyoyi ba, su ba sa raina abun yi wa kishi, sannan ka yi ta ha™uri kana cigaba da addu'a komai zai wuce, amma matarka ka ri™e ta sosai ka kula da ita""" "Raihan ya jinjina kai, suka ™arasa gidan sa, tun da raihan ya kirata ya ce mata tare za su zo da Alhaji, ta gama girki," amma ta shiga ™o™arin ™ara wasu abubuwan. "Tun da ya zo kanta a ™asa yake, saboda tsananin kunya, ko sau Waya ba ta yadda sun haWa ido ba, shi duk yadda ake" "zuzuta muninta shi bai gani ba, sai tsantsar tarbiyya da nutsuwa, kuma tubarkallah shi bai ga wani muni ba." "Yayi musu nasiha sosai da sosai, ya ce raihan ya mayar da shi gida." "Ummi ta ce ""Baba na gama abinci, bari na kawo maka""" "Alhaji ya ce ""Kar ki damu ´ar albarka ta, sauri nake kuma a ™oshe nake, Allah ya yi muku albarka, ayi ta ha™uri kun" "san irin auren nan naku, society Winmu sun Wauke shi, kamar wani zunubi, amma tun da bai saSawa addini ba shikenan." "Da ™yar ya sha lemo ya tashi, sai dai lemon yayi masa daWi sosai da sosai, lemon cucumber ne da lemon tsami." "Da ™yar wannan tarzoma ta lafa, sai dai aka saka ´an islamiyyar su ummi ba ta ha™uri, kuma suka rubuta takardar" "ban ha™uri, suka yi signing ba ruwansu da ita ya taho da ita gida." "Bayan ya nuna mata takardar ta jujjuyata ta ce ""You go far MD, da duk ba ka yi musu haka ba""" "Ya ce ""No, abun da na yi dai-dai ne, ba zai yiwu su Warsa miki wani abu mara kyau game da aurenmu ba, alhalin" "halataccen aure muka yi ba, kuma gaba ba za su sake yi wa wani hakan ba""." "Ta ce ""To Allah ya kyauta. Alhaji bai ci abincina ba"" tayi maganar a shagwaSe." """Bani in haWa da nawa da nasa na cinye""" """Wai ba ka gajiya da cin abinci ne, ka daina zuwa gym Win ma, idan ba ka yi wasa ba, sai ka kasa wucewa ta ™ofar" "falo""" """Eh na ji bakomai, hakan ma normal ne""" "Ummi ta ce ""Sai na saita maka cin abincin ka, ba zan je da kai unguwa ka bani kunya ba, ace ba ka ™oshi"" ya kwashe" "da dariya, ya ce ""Yanzu ba zan gane wannan ba, sai cikina ya cika tukuna""." "Ranar litinin kuwa, ummi ta sha fama da raihan kan ya tashi ya tafi aiki, aikuwa da ya je ya sha aiki sosai da sosai." "Tun da raihan ya koma aiki, sai gidan ya yi wa ummi girma, ba ta aikin komai, duk sai kaWaici ya dameta." "Gashi ba™in da sukan shigo, duk sun daina zuwa." *** Anty Rakiya ce a zaune tana kallon fuskar mami me Wauke da zunzurutun damuwa. """Ke yanzu Bilki har matar nan ta samu bakin yi miki rashin mutunci, yaushe ta waye?""" """Anty Rakiya ni ba wannan ne ya dame ni ba, kar bakinta ya tabatta yarinyar nan ta ™wace raihan na shiga uku, ta ji" "daWin yi mini dariya, shi ne babbar damuwata da tashin hankali""" """To wai kin bi shawararin da na baki kuwa?""" """Wallahi na bi, kin san raihan da taurin kai, ban gaya miki ranar da na kirshe shi ba, daga shiga Waki ya gudu ba. Ya ce" "mini ya koma aiki ashe duk ™arya yake yi, yarinyar nan sumi-sumi, kar in je ta ™wace shi, tun da sa'arsa ce kuma bazawara wayo za ta yi masa na shiga uku Anty rakiya""." """Ba ki shiga uku ba, ai wanda ya rigaka kwana sai ya rigaka tashi, dole ki samu hanyoyin muzgunawa yarinyar nan," "kuma ki fara matsa masa a kan auren safiyya""" "Mami ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Shikenan, in sha Allah zan cigaba da ™o™ari""." "Ranar asabar raihan yana ta murna zai wuni a gida tare da ummi, tana kitchen tana shirya musu breakfast, yana Waki yana bacci mami ta kira shi a waya wai ya je." "Tamkar ya fashe da kuka, haka ya ji, ya ajiye wayar, yana tunanin meyasa mami take yi masa haka, lallai sai ta shiga" rayuwar aurensa da ummi. "Ya lumshe idonsa, ransa babu daWi, ummi ta shigo ta kunna turaren wuta a Wakin." "Ta shiga banWaki ta haWa masa ruwan wanka, ta je kan gadon tana Wan dukan filonsa ta ce ""MD, ka tashi ka yi wanka" "mu karya"" juya mata baya ya yi, ya ce ""Wake me up in romantic way""" "Ta ce ""Like how? Ba gashi yanzu ka tashi ba""" "Ya juyo ya kalleta ya janyota jikinsa, yayi kissing Win ta a goshi ya ce ""Wake up sweetheart"" irin haka nake so." "Ta ce ""Ashe ba zaka tashi ba idan haka zan yi maka, yadda nake fama da kai ka tashi, da ™yar ka ke tashi fa""" "Ya ce ""A'a idan ki ka yi mini haka sai na fi saurin tashi ai"" ya ™are mata kallo ya ce ""Ni gaskiya a daina tashina da irin" "wannan kayan, ni dressing zaki din ga yi mini yadda ba za ace ki na jin hausa ba ma""" "Ummi ta ce ""Innalillahi, wai dama haka ka ke, mutum sai tsaurin ido, duk a ina ka san wannan ne?""" "Wata irin dariya ta bashi, ya ce ""Ai tsaurin ido ya riga ya ™are tsakaninmu, tun da ni da ke yanzu kin san waye boss, fita fa zan yi""" "Ta Wan Sata fuska ta ce ""Cewa fa ka yi a gida zaka wuni""" """To ya zan yi fita ta kamani, ki yi ha™uri kin ji baby""" "Ummi ta kalli fuskar sa ta ce ""Yaushe zaka kai ni gida na gaida su mami ne? Kuma ban je na yi wa Kawu da su anty" "bangajiya ba""." "Ya Wan sosa kai ya ce ""Haka ne, amma for now ban ji zan iya bari ki fita ba""" "Ta marairaice ta ce ""Dan Allah""" """Na ji amma da sharaWi""" "Da sauri ta ce ""Menene sharaWin?""" """Sai kin ce mini baby"" tayi turus tana kallon sa." "Ya ce ""Yauwwa ai na san lagonki, and ki ro™e ni in a romantic way, a guje zan barki""." """Dan Allah baby ka bar ni na je na gaida su mami, na je gida na yi wa kawu bangajiya""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ba haka ba, idan kin koyo sai ki tambaye ni, yanzu dai tashi mu je ki tayani wanka"" sai da ta Wan" "matsa daga kusa da shi ta ce ""Wanka kuma?"" Ya Waga mata gira." """A'a zance maka babyn dai"" sauka yayi daga kan gadon ya ce ""Kina da sauran aiki Salma, ina son soyayya sosai ban" "sani ba ko dan ban taSa yi ba sai a kanki, amma ina son gidana ya fi ko ina samar mini farinciki, kar ki saka na fara le™e-le™e"" ya ™arasa maganar yana shigewa toilet, a daidai lokacin da ™irjin ummi ya buga da maganar sa ta ™arshe." "Shi ya ma manta da ya faWi maganar, ummi kuwa duk ta shiga damuwa, ya gama cin abincin sa ya fice." "Ummi ta zauna ta yi shiru tana tunani, abun duniya ya isheta, tana son yin abun da za ta faranta wa raihan rai, sai" "dai haryanzu tana tsananin jin kunyarsa. Ta buWe wayarta ta shiga YouTube, tamkar sun san halin da take ciki, ta ci karo da wani video, malamar tana ta bayani a kan kula da miji." "Malamar take cewa ""ŗan mata nawa ya tsallake bai aure su ba, ke ya auro ki ya kai ki gidansa, ko da ya kasance mai kule-kule ke Win dai ke ya zaSa, dan me zai kai ki gidansa ki din ga yi masa gidadanci, ba ko yaushe kunya take da muhalli a aure ba"" ummi ta shagala tana kallo, malamar har da demonstration na yadda za a yi wa miji kissa." "Ji ta yi ana danna bell Win ™ofar falon, ta ajiye wayar ta tashi ta buWe." "Ta faWaWa murmushinta, ganin wata babbar mace da wata." "Tayi musu maraba zuwa cikin falon, tana ta jera musu sannu da zuwa." "Matar ta kalleta ta ce ""Kin gane ni ne?""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Na gane ki, maman bauchi ce, ai ya nuna mini a hoto""" "Hajiya Aisha tayi murmushi ta ce ""Lallai kin yi kyan kai, ina can ya aike ni bana ™asar, ban samu zuwa bikinku ba, na je umara daga nan na tafi aiken raihan""" "Ummi ta yi murmushi ta kawo musu ruwa, da lemo." "Ta ce ""Daga baucin ku ka taho?""" "Hajiya Aisha ta ce ""Daga can muke, tun safe muka taho ai""" "Ummi ta ce ""Be gaya mini ba, ai da na Wora muku girki tun kan ku ™araso""" """Be san zamu zo ba shi ma, amma yana gida ai ko?""" "Ummi ta ce ""A'a ya fita tun Wazu""" "Ta kawo musu kayan tea, ta shiga kitchen ta Wora tukunya." "Siyama ta kalli Hajiya Aisha ta ce ""Mummy, ga fa kairun nisa'i in ji raihan, ki ga rashin mutuncin da yake yi mini a kan" "matar nan, wai duk matan ™arshen zamani ita suka rako""" "Hajiya Aisha ta yi dariya ta ce ""Raihan ne fa, haka nima yake ce mini duk ranar da na zo gidansa na ci girkin ummi," "wai sai na koma bauci ba yatsu saboda daWi, hannunta akwai maggi""" "Suka yi ta dariya, nan da nan ummi ta din ga yi musu hidima, ta kawo wannan ta kawo wancan." "Duk rashin son sakewa da mutane irin na ummi, ta Wan sake da hajiya Aisha, suna ta hirar duniya." "Hajiya Aisha ta kira raihan a waya tana faWan ina ya tafi weekends, ta zo baya nan." "Ya ce mata yana gida, ta ce ita ba zata kwana a kano ba, ya dawo za ta tafi." "Dama duk a takure yake, kiransa kawai ta yi ta zaunar da shi, Safiyya na ta kaiwa tana komowa tayi kwalliya, sai dai" "ko kallo ba ta ishe shi ba, hankalinsa yana kan wayarsa yana kallon hotunan ummi." "Idan ya kalli safiyya sai ya ganta wani iri, shi dai a wurinsa ya fi ganin kyan ummi nesa ba kusa ba, ita ba™inta ke hana" "a ga kyawunta, kuma yanzu ta washe ta ™ara kyau." "Duk da yana complain da kunyarta ta yi yawa, amma yana jin daWin wuninsa a gida tare da ita, ya ci abinci da ita, ya" "sha™i daddaWan ™amashin turarukan ta, uwa uba lallausar fatarta da ba ya gajiya da taSawa, jikinta tamkar jikin tarwaWa, ko kuma wata fulawa." Shi komai na ta burgeshi yake yi. "Raihan ya kalli mami ya ce ""Maman bauci tazo tana gidanmu tana jirana""" """Saura ka je ka gaya mata wani abu, ta zo ta cika mini kunne da masifa""." Mintuna arba'in sai ga raihan ya dawo. "Aikuwa hajiya Aisha ta din ga masifar weekend ya zauna a gida da matarsa, amma ya fita yawo, idan ya je wurin" mamin shayar da shi take ko kuwa?. "Shi dai bai ce komai ba ya ce ""Ayi ha™uri na daina, amma kar a juya mini baya a koma wurin ummi""" "Ta ce ""A'a ni fa na yi ´a, ga iya girki ga mutunci, kalli yadda ka yi ™iba fa, ummi ta iya kiwo, ya ma sunan da ka ke gaya" "mata""" "Ba kunya raihan ya ce ""Khairun nisa'i""" "Ummi kuwa kamar ta nutse, ta tashi ta tafi kitchen tana wanke kwanuka." "Ya sameta a kitchen ya ce ""Madam sannu da ™o™ari, Mummy na ta yaba miki, ina godiya sosai da sosai""" "Hararsa tayi ta ce ""Ba™ina ne ai ba naka ba""" "Ya ce ""To ai shikenan, zo ku yi sallama""" "Ummi ta ce ""Har tafiya za su yi?""" """Wallahi kuwa, ta ce ko gidanmu ba zata ba bauchi zasu koma, gashi ba su taho da direba ba, kar su yi dare""." "Ta ce ""To yi gaba zan taho""" """Saboda me?""" """To kawai sai kuma a ga mun jero tare?""" "Dan™o hannunta yayi suka yi waje, turus ummi ta yi ganin iyayen akwatuna a falo." "Hajiya Aisha ta ce ""To ga kayanku nan, ku duba abun da bai yi miki ba, sai a canzo, ko kuma ma yi waya kawai, tafiya" "zamu yi""" "Ummi ta ce ""Mummy ki bari ki kwana mana""" "Hajiya Aisha ta ce ""TaS mijina yana gari, wa zai kula mini da shi, sai mun yi waya""" "Cikin sauri ummi ta tafi Waki, ta Webo turaren wuta, na gashi da na jiki, ta din ga haWo kaya a leda, ta bawa Siyama ta" ce musu ba yawa. "Hajiya Aisha ta yi musu nasiha, tare da fatan alkhairi suka tafi." "Nan raihan ya zauna a falon, yana bubbuWe akwatunan, ummi kawai ta zuba masa ido tana kallon uban kayan da ko a mafarki ba ta taSa tunanin mallakar su ba." """Ki saukko ki gani mana sweetheart"" ta saukko ta zauna a kusa da shi tana kallon kayan." "Ganin tayi saroro kamar sokuwa ya sanya ya ce ""Ko kayan ba su yi miki bane ba?""" "Kawai ya ga hawaye na bin idonta, gaba Waya ya rikice ya ce ""Menene kuma? Ko Mummy sun yi miki wani abun da ya Sata miki rai ne?"" Ta girgiza masa kai alamar a'a." """To menene? Bana son kukanki ummi, gaya mini""" "Ta ™ara matsawa kusa da shi, ta rungume shi tana kuka." "Ya saka hannunsa ya tallafo fuskarta, cikin kulawa ya ce ""Gaya mini menene?""" """Na gode"" tayi maganar wasu hawayen na zubo mata." "Raihan ya ce ""Ha™™inki ne fa ummi, meyasa zaki yi kuka?""" "Ta sake kwantar da kanta a jikinsa, ta ce ""You mean a lot to me, na tuna lokacin da na shekara biyu babu kayan kirki," "yau ka gwangwaje ni da wannan uban kayan, ni wallahi ban san ma me zan ce ba, kamar kalmar godiya ta yi kaWan, Allah ya suturta ka duniya da lahira, ya yalwata arzikinka, na gode MD""" "Jikinsa yayi sanyi sosai, duk da bai san cikakken tarihin ummi ba, amma alamu sun nuna ta sha gwagwarmaya da" rayuwa. """To ki daina kukan haka, in sha Allah in dai ina raye, sutura sai dai ki Wauka ki bawa wani, sutura ba zamu yi ta Winka" "ta muna sawa""." """Na gode MD, amma dan Allah kar ka takurawa kanka yi mini abun da ba ka da shi, ni dai na gode sosai""" """To ba zaki kirani da wani suna na soyayya ba, sai MD""" """MD my dear"" ta faWa tana murmushi." """Wow ashe duk tsawon wannan lokacin, am your dear ban sani ba, barakallahu fik baby""" "ŠaWWaga mata kayan ya cigaba da yi, kaya sun haWu masu tsada har da gwal." "Sai da ya zo kan akwatin ™anan kaya, ya din ga WaWWagawa yana cewa ba ™aramin kyau zaki yi a ciki ba." "Ummi ta ce ""Ai kai a nan ka fi kauri, ni bari na je kitchen abincina kar ya kama""." "Idan ummi ta kalli raihan ta kalli kayan nan, sai ta rasa me ma za ta ce masa, ya baje yana ta aiki a system gefen sa ga" biro da takarda. "Dogon matashi cikakke, dai-dai gwargwado raihan kyakkyawa ne, kuma duk kyawawan mata babu wadda ya gani ya" "ce yana so, sai ita kuma yake ta wahala da ita." """Ya dai madam?""" "Ta tashi ta ce ""Bakomai, zan je wancan falon na gyara shi kan magariba""." "Ya ce ""Yauwwa, ni kuwa na ce ko ´ar aiki za a samo miki ne? Ta din ga taya ki aikin nan, yayi miki yawa""." "Ummi ta ce ""Aikin gidan nan guda nawa yake, zan iya abuna""" """FaWi gaskiya dai, ko abun ne ya motsa, dan kar a aure ni""" """To a aurekan mana, duk wadda za ta iya zama da ni ta shigo""" "Ya kwashe da dariya ya ce ""Eh lallai kin yi baki baby""." "Ummi ta Wauki hoton kayan, ta turawa su Yaya maryam, suka din ga murna tare da sanyawa raihan albarka." "Iya ™o™ari ummi take yi, wurin rage kunyar raihan da take ji." Dan haka a yau tayi iya yin ta tayi irin shigar da yake so. "Aikuwa daga kallon da ya din ga yi mata, ta gane ya ji daWin hakan sosai da sosai." "Ya sha mamaki sosai da sosai, dan kuwa tayi masa kyau sosai da sosai, Allah ya taimaki ummi raihan ba shi da" abokan da zai yi zaman majalisa da su. "Duk a kunyacen take, amma ta dake kar sokoncinta ya sanya shi fara kalle-kallen." """Baby zaka kai ni gaida su mamin da su kawu""." "Ya ce ""Wow, shagwaSar nan taki tana burgeni ummi""" "Maganar Iya ta tuna, da take ce mata 'Tana shagwaSa da fuska kamar kashi'" "Ya amince da zuwanta gaida su mami, amma ya ce sai ranar juma'a da daddare. Washegari ranar asabar kuma sai ya" kai ta gidansu. "Ummi ta yi ta murna, raihan ya ce ""Ai in dai zaki din ga abun da nake so, zan zama mijin hajiya Salma." "Wata irin soyayya raihan yake nuna wa ummi, da take fatan ta Wore har abada." "Ranar juma'a tun safe, ummi take aikin yin sinasir da miyar agushi, wanda za ta kai gidan su raihan." "Tun sallar magariba ta shirya take jiran raihan, ya dawo ya ™are mata kallo ya ce ""Gaskiya kin yi kyau da yawa, ba zan" "tafi da ke a haka ba, sai ™amshi kuma ki ke yi, am jealous ki rage kyan nan""" """Daga ni sai kai fa zamu tafi a mota mu dawo, dan Allah ka shirya mu tafi""" "Sai da ummi tayi da gaske, sannan ya shirya suka tafi." Tambayarta ya din ga yi a kan wannan kulolin restaurant za ta buWe ne?. """Eh in dai zaka yi patronizing Wina""" """To Wan buWe ki san mini abun da ki ka dafa Win""" """Aikuwa ba za ka ci ba""" """Suna tafe suna faWansu irin na masoya""." "KarSar da mami tayi mata kawai jikinta yayi sanyi, ko kallo ummi ba ta isheta ba." "Safiyya kuwa tun da ta ga ummi jikinta yayi sanyi, ana ta ummi mummuna ce, amma ta ga ummi dirarriyar mace," "muryarta kawai idan ta yi magana sai ka so ganin waye yake yin maganar, gashi komai na ta a nutse. Duk da dare ne amma duk wanda ya ga ummi ya santa a da, ya san ta canza sosai, fatar nan ta ™ara kwanciya tayi fresh sai ™amshi take yi." Ko gaisuwar ummi ta™i amsawa. "Raihan ya ce ""Mami zuwa muka yi ta gaishe ki, ta yi muku bangajiya""" """Na ce maka ina nemanta ne, tun a farko ban gaya maka babu yawuna a maganar aurenka ba? Ka nema mata wata" "sirikar bani ba. Muguwa kawai, sumi-sumi da ke na zata ta Allah ce, ashe mutuniyar banza ce, kuma da ni ki ke zancen. Ša na ne dai wallahi sai kin bar shi, zan yi masa irin auren da nake so, kuma ina nan dawowa kanki""" "Raihan ya tashi ya ce ""Ummi mu je mu gaida su Alhaji mu tafi kar dare yayi""" "Ta tashi kanta a ™asa, ta Wauki kwandon da suka zo da shi, ta ajiye wa mami na ta food flask Win." "Mami ta ce ""Kwashe tsiyarki, ba abun da zan yi da abincinki""" "Raihan ya dur™usa ya Wauka ya ce ""Bari a ™arawa mami da shi""" Ta buWe baki tana kallon raihan. "Bayan fitarsu Nihal ta ce ""TaS mami dama haka matar yayan take? Gaskiya babu lallai ya saurari safiyya, kin san halin sa ba komai yake burge shi ba, amma idan ya ce yana son abu ya dage, canza shi sai Allah. Kalli dirarriyar mace ga" "iyayi""." """Ke dalla rufe mini baki, tashi ki bar falon nan""" "Can kuwa ummi jikinta yayi sanyi, amma karSar da ta samu a wurin Alhaji da Hajiya, sai ya mantar da ita abun da" mami ta yi mata. "Sai gashi sun shantake, har goma na dare suna gidan, sun sha nasiha da sanya albarka daga bakin Hajiya da kuma" Alhaji. "Alhaji da kansa ya kira Salim da Sagir a waya cewa yana nemansu, bayan sun zo, ya sake gabatar musu da ummi." "Tun ummi na nan suka fara cin abincin su, suna santi ana koWa girkin nata, wanda hakan ya yi wa ummi daWi sosai." "Goma da rabi, sannan suka tafi gida, raihan bai yi mata maganar abun da mami ta yi ba, ita ma ba ta yi masa ba, sai" "dai ta damu da ganin safiyya ya Waga wa ummi hankali, ganinta yarinya kuma kyakykyawa." "Haka ta kwana tana wasi-wasi daban-daban, ta ™uduri aniyar sake zage damtse a kan raihan, yadda ko zai yi wani" "auren, ba za ta rasa soyayyar sa ba." "Ta nemi iznin sa, tana son Waukar wani abu daga lefenta tayi kyauta da shi, ya ce nata ne, babu bu™atar ta tambaye" shi. "Washegari ta yi girke-girken ta, ya kaita gidan dr." "Suna hanya take ce masa ""MD, yakamata ka koya mini mota, sai in din ga kai ka wurin aiki, ina Waukko ka""" "Yayi dariya ya ce ""Matata direbata""" """Eh mana, kaiman ka din ga hutawa""" """Kawai ki ce a saya miki mota""" "Ta waro ido ta ce ""Wace ni? Ba haka nake nufi ba da wasa nake yi maka""." "A ™ofar gidan yayi parking, ya ciro 10k ya mi™a mata ya ce ""Wannan ki bawa dr. Ki ce in ji ki amma, ni idan na zo" "Waukar ki, zamu gaisa da shi""" "Kissing Win raihan ta yi a kumatunsa ta ri™e hannunsa ta ce ""Thank you baby.. ya kalli idonta ta ™arasa babyna." "Dariya yayi yayi kissing Win ta a baya, yana maimaita mata i love you." "Farida kasa Soye mamakinta tayi, ta bi ummi da ido, ummi kuwa ta shagala suna murnar ganin juna ita da noor." "Kallo Waya zaka yi wa ummi, ka san hankalinta ya kwanta, leshin jikin ummi kawai take kallo, da yake wasu kayan a" "Winke a ka kawo mata, ta sha kwalliya duk da mayafinta a ka ta Wora shi." "Dr. Ya fito yana faWin ""Oyoyo mamana, amarya ba kya laifi""" "Ummi ta dur™usa tana gaishe shi, ya amsa mata cikin kulawa." "Ya ce ""Mamana, kin ga yadda ki ka yi kyau kuwa? Lallai aure ya karSe ki, kin ganki kuwa? kunya ta rufe ummi." "Da kausar ba tayi niyyar fitowa ba, amma dai ta fito ganewa idonta ikon Allah, ummi an sha to match, har da wani" agogo mai Wan karen kyau. "Noor ta bubbuWe kwanukan da ummi ta zo da shi, miya ta sha kaji zu™u-zu™u ga snacks, abun da inteesar ba ta taSa" yi ba. Sun yi hira sosai da dr. Har take gaya masa cewar raihan ya yi mata lefe. Dr. Ya din ga sanya masa albarka. "Da azahar da zai fita, ummi ta kawo kuWin nan ta bashi dubu bakwai, ukun kuma ta ™ara biyu ta bawa farida biyar." "Sai dai farida ba ta so yadda ta ga ummi ba, ta kasa Soye hassadarta ba™in ciki ya bayyana ™arara a kan fuskarta," kausar ma sai wani zumSura baki take yi tana hura hanci. "Ummi ta ce wa noor ""Yaushe zaki zo ki ga kayan da MD ya saya mini, ki zo ki Wauki abun da ki ke so""" "Noor ta ce ""rana ita yau, zan diro ko ta katanga ne, zan zo ki haWa mini akwatu guda"" ummi kamar wurin noor ta zo," tare suke ta hirarsu. "Ummi ta mi™e ta hau gyare-gyaren gidan, duk gidan yayi ™azanta saboda ba ta nan." "Tana nan Abdul ya dawo, shi ma ya yi farinciki sosai da sosai da ganin ummi, sabuwar shadda ta bashi yadi goma, ta" ce ya Winka musu shi da dr. "Ana sallar magariba raihan ya zo tafiya da ummi, suka gaisa da dr. Yayi wa dr. Alheri, ya sha sanya albarka sosai daga" wurin dr. Ya Wauki matarsa suka tafi. *** "Watannin ummi huWu a gidan raihan, mami ta matsa lamba a kan lallai sai ya auri safiyya. Sai dai juyin duniya, fafur raihan ya nuna mata ba zai iya auren Safiyya ba." "Ta je ta samu Alhaji da maganar, ya ce ta bari, za su yi maganar da Raihan." "Raihan ya amsa kiran da Alhaji yake yi masa, ba tare da sanin dalilin sa ba." "Bayan Alhaji ya sanar masa da bu™atar mami, sai ya ga ya Sata fuska." """Babban mutum ba ka ce komai ba""" """Alhaji me zan ce? Kwata-kwata yaushe na yi auren da zan ™ara wani? Ni wallahi ummi ta isheni, mami ba za ta iya" "samo mini mace mai qualities Win ummi ba, ni dai dan Allah ka bata ha™uri, ka san plan Wina Alhaji wallahi ina son ummi, yayi wuri in yi mata kishiya, kuma wallahi idan na auri wata ba zan iya adalci ba, na fi son ummi""" "Alhaji ya yi murmushi irin nasu na dattawa ya ce ""Shikenan, jeka ba sai ka je wurinta ba, tafi gida abun ka""." "Sai da daddare da mami ta zo wurin Alhaji, tayi masa maganar ya ake ciki, yaushe za a kai kuWin auren Safiyya""" "Alhaji ya ce ""Bilkisu, ina son ki fuskanci wani abu, ki ™yale yaron nan da matarsa hankalinki da na su su kwanta, kar ki" "saka ´ar mutane a wahala, idan ba ki bi a hankali ba yaron nan zai iya gaya miki abun da zaki gaza haWa ido da shi, ya ce ba zaki iya samo masa mace irin matarsa ba, ko ya auri wata ba zai yi musu adalci ba, idan kin gane shikenan idan kuma sai ranar da yayi miki hansfree shikenan." "Na manta ban gaya miki ba, this coming Friday, za su tafi China tare da matarsa maganar auren nan ki bar ta for now." Ayshercool 08081012143 "*Alhamdilillah, sai kuma Allah ya kaimu salla da rai da lafiya, Ubangiji Allah ya karSi ibadunmu, ya sanya mu cikin" ´antatun bayinsa* *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 40 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. FOLLOW AND SHARE AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g "Follow this link, to join my what's app channel, domin samun sabbi da tsofaffin litattafaina, tare da tattaunawa a kan" abubuwan da suka shafi rayuwa na yau da gobe. 40 "Kamar ya gaya mata ranar mutuwarta, ta ce ""Ban gane ba, da ita zai tafi china, a kan me?""" """A kan matarsa ce, kuma ya isa""" "A fusace ta ce ""Wai meyasa ka ke haka ne? Wallahi ko bangon duniya zai je, sai an yi maganar aurensa da safiyya""." "Alhaji ya yi murmushi yayi shiru, ya ™yaleta ya cigaba da abun da yake gabansa." "Ummi da raihan Kuwa suna zaune a toilet, yana ta murza mata dilka a bayanta, ita kuma tana shafawa a fuskarta." """Salma"" ta Waga kai ta kalleshi ta ce ""Salma kuma?""" """Ba ke ki ka ce in din ga kiranki da sunanki ba?""" "Cikin shagwaSa ta ce ""To ba da ba ne?""" "Yayi murmushi ya ce ""Lokacin ba kya so na ko? Yanzunma ina doubting""" "Shiru ta yi masa ta mintsine shi a gashin ™afarsa, ya janye ™afar yana dariya." """Wai wannan abun ba zafi da nake murza miki kuwa?"" Yayi maganar yana le™a fuskarta." """Ai ba ka murzawa ma sosai fa""" """To ai gani nake zai ji miki ciwo, meye amfaninsa ne?""" """Laushin fata yake ™arawa"" ta bashi amsa." """Ban da wannan laushin wanne ki ke nema kuma, idan ba so ki ke a ji miki ciwo ba?""" "Ta tashi ta ce ""Zauna saura kai, kai ma yi maka zan yi""" """A'a ni ba na so, ba zaki bani wahala ba""" "Ta ri™e hannunsa tana shafa masa a fuskar sa, tana murza masa tana dariya ta ce ""Sonake kai ma ka yi kyau, in ga ka" "na glowing""" """Duk wannan kyan bai yi miki ba"" dariya take yi duk ta shafa masa a jiki." "Ta gama ta Waukko wata roba, an rubuta annur glowing scrub, ya kalleta ya ce ""Wannan fa?""" """Scrub ne, homemade, na saya zan gwada, ka san mutanenmu suna da skills, amma mun fi son sayen na ™asashen" "™etare, amma yana da kyau sosai komai na ciki natural ne""" "(Ga mai bu™atar mallakar scrub Win nan, domin su yi glowing tare da ummi, mijinta ya zame mata kamar raihan GA ANNUR GLOWING SCRUB, kuma ku saya ku jarraba, ba iya nan suka tsaya ba, har da maganin gyaran gashi, wanda" "amosani, karyewar gashi, ko ™arfin gashi ya dama, sun tanadar muku maganin matsalar da ingantattun kayan haWi natural, kuna iya tuntubar su kai tsaye a wannan lambar wayar 0907 820 9905)" "Raihan kallon ummi yake yi, yadda take yi masa bayani, yayi murmushi ya ce ""Ki wanke mini fuskata, wannan abun" "ya dameni, duk ya ma™ale mini a gemu""" "Ta wanke masa fuskar, ya tsaya yana kallon mudubin toilet Win ya ce ""Kamar na fara glowing Win ko?""" "Tayi dariya ta ce ""Daga yi sau Waya, sai ka kwana biyu kana yi sannan zan fara tantance? to ka tafi zan yi wanka," "dilkata ta bushe""" "Yayi mata wani irin kallo ya ce ""Ban gane in fita ba?""" "Ta Wan kwaSe fuska ta ce ""Eh wanka zan yi""" """Ina zamana ki ka ce na zo na shafa miki abu, yanzu kuma ki ke korata?""" "Ummi ta ce ""To ai dama iya shafa mini nake son ka yi, hannuna ba ya kaiwa tsakiyar bayana""." "Raihan ya ce ""Tun da na shafa miki ni zan Wauraye ki, nima kalli yadda ki ka Sata mini jikina da wannan abun, sai na" "sake wanka"" yayi maganar yana cire vest Win jikinsa, da duk tayi yellow." "Raihan a rayuwar sa yana matu™ar son soyayya da kulawa, sai da ya auri ummi ma ja gane hakan, dan shi da duk" "hakan ba ya gabansa, kuma a hankali ummi na rage wannan kunyar ta sa da take ji." "Bayan sun fito daga wankan, ya zaunar da ita a gaban mudubi, yana shafa mata mai, ya jona hand dryer, zai busar" mata da gashi. "Ta cikin mudubi ya kashe mata ido ya ce ""Ya dai? Wanka da miji ya fi lada fa, sai wani Sata rai ki ke yi, kuma kin fi fita fa da na wanke ki?"" Yayi maganar yana murza fatarta yana murmushi." """Au da bana fita?""" """Gaskiya dai, ki din ga biyana ina yi miki wankan, na shafa miki kayan shafe-shafen naki, kuma in yi miki wanka, ki" "din ga biyana, idan ina yi miki sai kin fi fita""" "Ummi ta ce ""Hmm kalli agogo, sai makara ka ke yi, kuma sai na kira Alhaji na gaya masa wasa ka ke yi da aiki, ba ka" "fita da wuri""" "Yayi dariya ya ce ""Sai in ce masa ke ki hana ni fita, ki ka tsare ni da soyayya, na kasa fitowa"" mi™ewa tayi ta ce ""Kai ba" "ka jin kunya fa ko?""" "Kamar ba za su rabu ba, haka ya shirya suka fita falo, ta raka shi har gaban motarsa ya tafi." "Ta koma ciki tayi ta fama da aiki, dan kaf Wakunan gidan nan, kullum sai ta shiga kowanne ta gyara." "Wajen ™arfe sha biyu ta kammala aikinta, ba ta karya ba sai a lokacin ta yi farfesun kifi da dankali, ta koma falo ta" "zauna tana karyawa, ga ™amshin turaren wuta yana tashi, ga Tv tana yi." "Ta ™arewa falon kallo, ta kalli kwanon hannunta, ta yi murmushi ta ce ""Dukkan yabo da godiya da kirari sun tabatta" "gareka, tsarkakken sarkin da babu wani kafinsa kuma babu a bayinsa, Sarkin da ni'imarsa da yalwarsa ba su da iyaka"" ta furta hawaye na taruwa a idonta, ba ta taSa tunanin irin wannan rayuwar ta ´anci ba." "Ta Waga wayarta ta kira maiduguri, sun daWe suna gaisawa, bayan sun gama ta kira raihan." "Sun daWe suna waya, suna hira sai da ya ce mata zai shiga meeting sannan ta katse wayar." "Kasancewar kifin da ta Wiba tayi farfesu da yawa raihan ya kawo, dan haka ta tsiri yin girki da kifin, a cewarta a kai wa" "dr. Wani wani kuma a kai gidan su raihan. Dan raihan ya riga ya bata damar duk lokacin da take son yin alkhairi, ya baga dama ba sai ta tambaye shi ba." "Tun la'asar da raihan ya dawo gida ya ci abinci, take lallaSa shi ya kai abincin nan, amma sai yawo yake yi mata da" hankali. """Dan Allah MD ka kai abincin nan kar yayi sanyi""" "Ya ce ""Zan kai, yauwwa tafiyarmu fa sai next week in Allah ya kaimu""" "Jiki a sanyaye ummi ta ce ""Ka gaya wa mamin zancen tafiyar ne?""" """Meyasa ki ka damu ne? Zan gaya mata in sha Allah, kar ki damu ba wata matsala in sha Allah, zan kai abinci da" "daddare yanzu so nake na kasance da ke, wuni muka yi fa ba ma tare""" "Ta yi shiru ba ta ce komai ba, ya fuskanci ta na tsoron abun da ka iya biyo baya idan ya sanarwa da mami zai tafi da" "ita china, dan ita a so samunta kawai ya ™yaleta shi yayi tafiyar sa." "A booth Win mota ya tafi da abincin sallar magariba, bayan ya idar ya fara zuwa gidan su ummi, sannan ya tafi" gidansu. "Bai san Alhaji ya gaya wa mami zancen tafiyar ba, ya fara shiga sashen hajiya, suka gaisa ya ajiye mata abincin, dan" "ya san idan ya kai wa mami, ba burgeta zai yi ba ™arshe ta ci zarafin Abincin ma." "Bayan sun gama gaisawa, ya shiga sashen mami, sai dai yanayin fuskarta ya nuna masa akwai matsala." """Ina wuni mami?""" """Nemi wuri ka zauna"" tayi maganar ba tare da ta amsa masa ba." Ya zauna yana satar kallonta. """Ni na haifeka ko waccan mummunar yarinyar?""" """Wace irin tambaya ce haka mami, me kuma tayi?""" """Yanzu raihan ka yi ri™ar da zaka tsallake maganata ka ce zaka Wauketa ka tafi china, tawa maganar ka banzantar da" "ita ko?""" "Raihan ya ce ""Wallahi mami Alhaji ne ya shirya tafiyar, ba laif...." """Rufe mini baki ina magana kana magana, na kusa kawo ™arshen auren nan, na fuskanci ba haka suka ™yaleka ba, tun da ka fara bijire mini, kama aure kai da Safiyya babu fashi, umarni nake baka ba shawara ba, na soke tafiyar" "nan"" yayi mata shiru, ta ci masa mutunci daga shi har ummi, tare da aibata ummi yadda take so, tayi ta gama bai tanka mata ba, ya tashi ya bar falon." "Bayan fitarsa Nihal ta fito ta ce ""Mami, dan Allah ki din ga sassauta adawa da auren nan, kina gani fa kin gama" "banbamin ki, ko amsa bai baki ba ya tafi""" "Mami ta ce ""Shi ya isa, ban haifi Wan da zai bijire mini ba a kan mace wallahi""" "Nihal ta kalli mami ta ce ""Idan kuma safiyyan ma yayi mata haka fa, ya so ta kamar yadda yake yi wa wannan? Tun" "da kin ga yanayin halinsa Waya da Alhaji""" "Mami ta ce ""Gara safiyya wannan ai tawa ce, ba wani abu""" "Nihal ta numfasa ta ce ""Mhmm to mu kuma fa? Wasu fa zamu aura, mu ma ayi mana yadda ki ke yi mata kenan?""" "Cikin mamaki ta ce ""Au goyon bayan sa ki ka fara kenan ya wula™anta ni?""" "Nihal ta yi murmushi ta ce ""Ahh haba dai, kawai dai wani hasashe nake yi ne, Allah ya kyauta""" "Ummi kuwa ta sha kwalliyar dare, tana jiran dawowar raihan, amma yanayin yadda ya shigo ya tabattar mata da" "akwai matsala, ko kallon in da take bai yi ba, ya wuce wani bedroom Win." "Jikin ummi yayi sanyi sosai, ta shiga tunanin ko ta yi wa raihan wani laifin, amma ta ga lafiya ™alau suka rabu, hakan ya tabattar mata da ba ita ta yi laifin ba." "Bayan mintuna talatin, ta je ta le™a Wakin da ya shiga, ya kwanta yayi ruf da ciki, ta na son shiga amma idan yayi irin wannan burkicewar tsoronsa take ji, dan haka ta ™yale shi." "Da safe ma ko karyawa bai yi ba, dan tana kitchen ya tayar da motarsa ya fice, sai ta ji gaba Waya duniyar ta yi mata zafi, kamar ta Wora hannu a ka tayi ihu." "Raihan kuwa ga damuwar abun da mami tayi masa, ga tausayin ummi yake ji, har cikin ransa yake jin idan ya auri" "Safiyya ba zai yi mata adalci ba, dan jin ummi yake yi a kowanne sashi na zuciyarsa, haka zalika ma yaushe ya auri ummi, da har za ace ya kawo wata?." "Ya ji ba zai iya cewa ummi ya janye tafiyar su ba, hakan kamar zubar da kimarsa ne tare da kimar ita kanta mamin da" "ta kasa gane hakan, dan haka ya ji bai zai iya cewa ya fasa tafiyar nan ba da ummi, ya san duk abu Alhaji zai tsaya masa." "Sai ™arfe huWu na yamma ya dawo gida, ya kwaso gajiya sosai da sosai, sai dai kamar mai aljanu ya koma normal har yana ce mata gajiyar da ya yi kamar yayi gudun kwana biyar." "Ta biye masa ya gama cin abinci, ya koma falo zai yi kallo, amma ta bar falon ta koma bedroom." Ya bita Wakin ya tarar da ita ta fito da kayan wardrobe tana gyarawa. "A Wan shagwaSe ya ce ""Yanzu fisabilillahi ba ki yi aikin bana nan ba, sai yanzu da na dawo, sonake ki zauna a kusa da ni mu yi hira"" ta Wago da idanunta ta kalleshi, ta kawar da kanta tana tura baki ta cigaba da aikinta." "Ya ™arasa gabanta yana cewa ""Wai madam ya ne? Me na yi miki ne?""" "Cikin rauni ta ce ""Kai zan tambaya me na yi maka? Kawai ka share ni, har da canza Waki kuma ni ban san me na yi" "maka ba, sai yanzu zaka din ga yi mini wasa ba zan yi hirar ba"" tayi maganar har muryarta na rawa saboda shagwaSa." """Ohhh sorry kairun nisa'i, ba ki yi mini laifi ba, ba na son laifin da ba naki ba ya shafe ki ba ne, kin san idan ina fushi" "sai a hankali yanzu ba gashi na saukko da kaina ba, ai idan ke ki ka yi mini laifi ke zan yi wa, bana son in Sata miki rai ne alhalin ba ke ki ka yi laifin ba""." """Ni ba ruwana da kai, har da wani canza Waki, to ka tafi kenan kwaso maka kayanka zan yi na mayar maka Wakin da" "ka kwana, nima na huta""" "Ya kwashe da dariya ya rungumota jikinsa ya ce ""Ke idan wani ya gaya miki wannan tatsuniyar zaki yarda? Raba Waki" "da ke, ke ko a baki ya yi miki ma'ana? Iya wuya muna tare sai dai ki yi ta ha™uri. For now dai a yafe mini laifina""" "Ta Waga kai ta kalleshi ta ce ""Bribe me tukuna""" """Da me?""" "Cikin nutsuwa ta ce ""Ka fasa tafiya da ni, saboda hankalin mami ya kwanta bana son ta yi mini fushi da kai""" "Yayi saroro yana kallonta, ya maze ya ce ""Ba na ce miki zan kula da komai ba? ba zata ™i ba ai""" "Tayi murmushi ta ce ""Na san a kan maganar ne ka yi fushi jiya, idan damuwarka ta wurin aiki ce ina ganewa, haka" "idan da mami ne dan Allah ka yi ha™uri, wallahi ba wani abu ka je ka dawo""." "Raihan ya ce ""Ba yadda ki ke tunani ba ne, za ta amince fa, honeymoon zamu je""" "Ta waro ido ta ce ""Wane honeymoon kuma? Me ya rage kuma wani honeymoon zamu je, ai ka gama honeymoon" "Winka a nan""" """A'a fa, ga aiki ga stress, gara muje mu samu cikakken lokacin cin soyayyarmu ba hayaniya"" yayi maganar yana" sumbatar bakinta. *** "An kai ruwa rana sosai da mami a kan tafiyar nan, Alhaji ne ya tsaya tsayin daka a kan tafiyar, ya ce idan raihan ya dawo ayi zancen auren safiyya." "Duk da farida ta san sirikar ummi ba ta sonta, amma ba ta zaci ummi za ta samu kwanciyar hankali da nutsuwa haka" "ba, Ummi ta je ta yi musu sallama a kan tafiyar su china. Duk wanda ya san ummi a baya ya ganta yanzu ya san a cikin ni'ima take, iya kyan da fatarta tayi ka san tana samun kulawa." "Noor ta din ga murna, jin ummi za ta je china har da cewa ta gaisar mata da su bursuli." "Kwanciyar hankalin ummi ya tsayewa farida a rai, tare da jin cewar kausar ce yakamata ace a cikin wannan" "kwanciyar hankalin, inteesar dai ga ta a cikin daular, amma mijinta ba ya SanSaruwa, gashi ya juya mata baya. Ashe tun kan aure ya kai ta aka yi mata allurar family planning, wai yafi son su gama cin amarci kan su tara yara, babu" "wanda ta gaya wa daga baya kuma abun ya bata matsala ciki ya™i zama, wadda ya auro kuma ta samu ciki sai" wula™anci take fuskanta iri-iri. Ga kausar ba makaranta ba mijin aure duk da ga kyau ga kwalliya. Abdul kuma babu ™wa™™waran aikin yi. "Saura kwana uku tafiyar, Ummi da raihan suka je maiduguri ma, Mariya kamar ta haWiye ummi, suma sun yi farinciki" "ganin ummi, raihan yayi musu alkhairi sosai da sosai." "Suke gaya mata har a lokacin bayan bikinta, dr. Yana zuwa ya kawo musu sha tara ta arziki, tare da duba lafiyar" Mariya. "Hakan ba ™aramin daWi ya yi wa ummi ba, karamcin kawu yahaya ya sanya ba ta taSa mantawa da shi a cikin" "Adduo'inta, kuma a duk lokacin da ta samu abun alkhairi take kai masa da iyalinsa." "Jin mami ta matsa a kan maganar auren raihan, ya sanya jikin ummi yin sanyi, a baya tana ganin babu wani abu idan" "raihan ya ce zai ™ara aure, amma a yanzu fargaba ta shige ta da tsoro." "Dan a gabanta mami ke kiransa ta jaddada masa maganar auren, ko ma safiyyan ta kira shi wai zata gaishe shi, tana iya kokarinta wajen kar ta nuna masa wani abu na Sacin rai, dan tana ganin idan ta yi masa haka ba ta yi masa adalci ba. Ta ji gaba Waya tafiyar ma ta fita daga ranta ba ta so." "Sai dai suna barin ™asar, ta Wan samu nutsuwa, mussman da kullum tana tare da raihan tana shan soyayya da kulawa" kala-kala a wurin matashin mijinta. "Sun samu zuwa wurare masu matu™ar kyau da Waukar hankali, ™ar™ashin jagorancin Waya daga manyan manajojin su" "raihan, da suke kasuwanci tare. Shi yake kula da komai nasu kama daga masauki zuwa abincin su da sauran bu™atu." "Ummi ba ta taSa tunanin ganinta a ko da airport ba, sai gashi ta keta hazo, ta bar ™asa Nigeria." "Babban abun da ya bawa ummi mamaki, bai wuce yadda ba ta ga mutanen ™asar na muzanta halittarta ba, sai ma bayan shirya musu wani cin abinci da managern yayi, da iyalansa da wasu daga abokan kasuwancin su, suke cewa ba" su taSa ganin ba™ar fata mai kyan ummi ba. "Da aka fassara mata da turanci abun da suka ce, saboda galibi ba su iya turanci ba, mamaki abun ya bata, wai idonta" "mai kyau da fatarta, har ta fara tunanin ko ba'a suke yi mata, suka din ga layin hotuna da ummi." "A duk lokacin da suka fita sha™atawa, sai mutane su yi ta kallonta, har wasu su nemi su Wauki hoto da ita, suna yi" "musu tambayoyi mussaman idan ta yi shigar hausawa, duk da ta fi saka rigunan abaya a kan kayan hausawa." "Duk da ummi na ™o™arin kare mutuncin aurenta, da matan su kawai take gaisawa tayi hotuna, sai da kishin raihan ya" kasa Suya. "Sun fita baki wani ruwa da daddare shan iska, take tambayar raihan ""MD dan Allah mutanen nan da gaske suke, ko" "zagina suke yi da suka ce ina da kyau?""" "Ya ja hancinta ya ce ""Idan na faWa ai ba kya yarda, you are beautiful baby""" "Ta saka hannu ta shafi fuskarta ta ce ""An ce fararen fata suna ™yamar ba™a™e, amma ni har ´an uwana ba™a™en" "™yamata suke yi""" "Ya kwantar da muryarsa ya ce ""Mutanen china suna da ™arancin nuna wariyar launin fata, su kuma mutanenmu son" "zuciya ne kawai, da rashin bawa abun da muke da shi muhimmanci""." "Ta sake jan numfashi ta ce ""Ni fa bayan baba da mama, kai ne kawai ka ke cewa ina da kyau, sai noor gani nake duk" "Nigeria na fi kowa muni""" "Ya Sata fuska ya ce ""Ban hanaki faWar irin wannan maganar ba? Me ki ke nema a yanzu da Allah bai yi miki ba?" "Ubangijin da ya yi ki yana sonki, mama na sonki nima ina sonki to me ki ke nema kuma?""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""hmm MD kenan, idan aka ce ina da kyau wallahi sai in ji kamar zagina ake yi, saboda na fi" "sabawa da jin kalmar cin mutunci """ """Ni kuma wallahi a duniya, a yanzu dai ban sani ba ko a gaba, amma wallahi ba ki ga yadda ki ke yi mini kyau ba" "Salma, komai naki son shi nake, wallahi duk macen da na gani, sai in ga ba ta kai ki ba. Ina kaucewa auren Safiyya ne saboda a yanzu dai na ™ara aure ba zan iya adalci ba son da nake yi miki daban ne, a ™asan zuciyata nake jin ki, bana son wani abu na rashin daWi ya raSe ki, ban san ya zan misalta miki ba ki gane ummi, kawai ni dai ki yadd ki saka a zuciyarki ina sonki, kuma wallahi ban taSa ganin muninki ba ko sau Waya. Kawai ji nake duk matar da zan aura ba zan samu biyayya da kulawar da nake samu a wurinki ba, mutane kawai suna ganinmu ne, amma ba za su gane tarin baiwa da Allah ya yi miki kala-kala ba, su muninki suke gani, ni kuma abubuwan da nake gani game da ke ba zasu lissafu ba. Ina sonki kariun nisa'i""" "Sanyin iskar wurin, da daWin kalaman raihan, ya sanya wani irin shau™i ya kama ummi, tare da jin ta a sama, kalaman" "na raihan suka sanya ta ji kamar a duniya babu wadda ta fita sa'ar miji. Abu kamar a mafarki ita da ake cewa ba zata auru ba, sai dai a taimaka a aureta saboda muninta, amma yau gashi Allah ya gwangwaje ta da miji na kere wa sa'a, kalaman na raihan ko ™arya yake yi mata sun yi mata daWi." "Ta rungume shi sosai ta ce ""Allah ya barmu tare har aljanna Zaujul janna, kana cikin mutane masu muhimmancin da" "suka haska fitila a rayuwata mai cike da ™alubale kala-kala, dan Allah kar ka daina sona, ko zaka yi aure a gaba ko ka so wata, dan Allah kar ka daina so na, ko da ka daina sona ka Soye mini dan Allah, kulawarka tayi tasiri a rayuwata idan na rasa soyayyarka da kulawarka komai nawa zai koma farko, kai kaWai ne hope Wina yanzu, an ce wataran ana gajiya da juna dan Allah kar ka gaji da ni"" ta ™arasa maganar kamar mai magiya." "Ya saka hannayensa biyu yana shafa bayanta, yana jin yadda take kuka." """Soyayyar da aka gina da tubalin toka ita ke gushewa, tamu kuma da tubalin dutse muka gina ta, ni da ke har aljanna" "babyna"" ya ™arasa maganar yana Wago fuskarta yana share mata hawaye." "Tausayin ummi ya cigaba da mamaye masa zuciya, tare da jin zai jure kowane ™alubale ummi ta samu farinciki." "Kwanakin su ummi takwas a ™asar, Waya daga cikin waWanda suka ci abinci tare da su ummi, ta nemi iznin ummi a" "kan tana son Wora videonsu da suka yi ita da ummi, a YouTube, babu tunanin komai ummi ta ce mata to, saboda yadda ta san da shigarta ta mutunci a jikinta a ka yi videon." "Sai dai kwana Waya take nunawa ummi adadin views Win da videon ya samu, ya tafi viral da yadda mutanen ™asar har" ma da wasu suke sharhi a kan ummi. "Communication da mutanen yana bawa ummi wahala, dan su ba su iya turanci ba, ita kuma ba ta jin yarensu." "Amma duk da haka mutane ne masu tambaya, wasu lokutan har live videos suke yi da ummi, suna yi mata" "tambayoyi a kan mutanen Afrika, a gaya mata tambayar da turanci, ta basu amsa da turanci a fassara musu." "Raihan sai dai ya kalle su yayi dariya, ya san suna takura ummi, dan ba son mutane take yi ba, gashi kuma kamar" tsoronsu ma take ji. "Sai dai ya ™yalesu ne, saboda wata™ila a dalilin haka ummi ta samu wani cigaba a rayuwarta, da zai tabattarwa da" "duniya musamman masu nuna cewa ita mummuna ce, ba za ta yi acheiving wasu abubuwa a rayuwa ba saboda kalarta." "Har tambayarta suke yi a kan ™abilar hausawa, da Nigeria baki Waya, duk da akwai masu tambaya cike da izgili ga" ™asar sai dai cikin hikima da dabara ta aiki ummi take basu amsa. Sai da ummi ta fara damuwa da yadda adadin masu zuwa ganinta da hotuna da ita ke ™ara yawa kamar wata halitta "ta daban, ga kuma kyaututtuka da ake ba ta." "A daddafe suka yi wata Waya, fatarta ta ™ara kyau, duk da daga ita har raihan abinci ba kowane iri suke iya sakin jiki" su ci ba. "Ummi ta tara kyaututtuka sosai, ranar da zasu tafi ™awarta da suke video ta ba ta kyaututtuka, Wan zaman da suka yi" "sun saba da ita, suka yi ta tambayarsu yaushe za su dawo, raihan ya ce musu sai wani lokacin." "A jirgi ya din ga yi wa ummi mitar daga zuwa ™asar mutane ta zama cele, shi fa haushi yake ji yadda ake sakata a" social media. "Cikin damuwa ta ce ""Meyasa baka gaya mini ba ka so ba? Ka bari muke yi, ni bana son su ga kamar na yi musu" "wula™anci ne""" "Yayi murmushi ya ce ""Sweetheart, komai yana da sila, tsakani da Allah zuciyata kamar ta fashe, ana talla da matata," "amma sai na tuna ke ´ar jarida ce tun ainihinki ma, kuma ban san alkhairin da zaki iya samu a sanadin hakan ba, ina fatan ko iya haka a ranki zaki ji cewa ke ta mussman ce, kalli dubban mutanen da ke bibiyar live Win da ku ke yi, ba kuma wai dan kina wani abu na musamman ba, kalarki da irin halittarki da mutanenmu suke kushewa, su ita ta ja hankalinsu""" "Tayi shiru ba ta ce komai ba, ta cigaba da wasa da yatsun raihan da ke hannunta." "Ko da suka dawo ya hanata gaya wa kowa sun dawo, ya ce sai sun gama hutawa. Ita kuwa ba ta zauna hutun ba," saboda ganin yadda gidan yayi mata ™ura da yawa. """Dan Allah ki zauna ki huta, aikin nan yayi miki yawa, ki yi da kaWan-kaWan, an ce a samo miki ´ar aiki kin ce ba kya so""." "Ta ce ""Bana son in ga wurin da datti ne, dan Allah ka yi ha™uri"" haka ya ™yaleta ta yi ta share-sharenta." "Sai da suka kwana biyu da dawowa, ya je gida, ya gaida su mami. Alhaji ya din ga mitar meyasa bai zo da ummi ba." "Raihan ya ce ""Ta gaji ne sosai, ba ta saba doguwar tafiya ba, kamar ma dai ba ta jin daWi shiyasa na baro ta a gida""." """Allah sarki, with time za ta saba ne in sha Allah"" ya samu kyakkyawar karSa daga Hajiya da Alhaji banda mami, da" ke masa abu kamar agola ba Wanta ba. "Ganin shirun yayi yawa ya sanya ya mi™e zai tafi, da mamaki mami take kallonsa kamar yanayin ko in kular da take yi" masa baya damunsa balle ya saduda. """Ya maganar mu?""" "Ya Wan yi turus ya ce ""Wace maganar?""" "Ta ce ""Tambayata ma ka ke yi?""" """Mami ki dubi girman Allah ki yi ha™uri, wallahi ni bana son yarinyar nan, ummi ba ta yi mini laifin komai ba," "watanmu shida fa da aure har kuma sai na ™ara aure, da ™anan shekaruna in tara mata""" """Raihan ni ka ke gayawa ba ka son safiyya? Kuma da ka ji maganata tun farko ai da haka ba ta faru ba, kuma wallahi" "ka cigaba da bujire mini sai na kashe auren nan a kwanakin nan dan bana ™aunar yarinyar nan""." """Mami, dan Allah ki taimaki rayuwata, ki ka rabani da ummi, ba zaki iya sama mini matar da zata maye mini gurbinta" ba!. Ayshercool 08081012143 *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 40 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH." Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 41 "Galala mami ta buWe baki tana kallon raihan, ba ta taSa zaton wannan kalaman daga bakinsa ba ko a mafarki, ta rasa" "wace amsar ma yakamata ta bashi, ganin ba ta da abun cewa ya sanya jiki a sanyaye ya fice, zuciyarsa na wani irin zafi." "Har ya nufi motarsa ya ji an ri™e hannunsa, ya waiwaya ya ga Salim." "Ya gyara nutsuwarsa cikin girmamawa ya ce ""Yaya ina wuni?""" """Meyafaru ne?""" "Raihan ya kalleshi ya ce ""A ina?""" """Dambe ka yi ne? Ba ka ga yadda ka ke gumi ba, idonka ma yayi ja?""" "Ya girgiza kai ya ce ""Bakomai, dama mun dawo ne na zo gida mu gaisa ban zaci ma kana nan ba""" "Salim ya kama hannun raihan ya wuce da shi Wakinsa, Sagir na kwance a falo yana kallon tv suka shigo, sallamar su" kawai ya amsa ya cigaba da abun da yake yi. "Ya zaunar da raihan a kan kujera, shima ya mayar da hankali a kan kallon ba tare da ya cewa raihan Win komai ba." "Sun shafe a ™alla mintuna talatin a haka, sannan Salim ya numfasa ya kalli raihan ya ce ""Are you ok now?""" "Ya jinjina masa kai ya ce ""Yes, na gode sosai""" "Salim ya sake tattara nutsuwar sa a kan raihan ya ce ""Me yake faruwa? Kar ka Soye mini"" raihan ya yi shiru yana yi" "wa Salim kallon mamaki, dan sam ba mai shiga abun da bai shafe shi ba ne ba." "Kamar ya san me raihan yake tunani a kai ya ce ""Na san zaka yi mamakin tambayarka da nake yi, na samu labarin" "matsin lambar da ake yi maka a kan ™ara aure a wurin Hajiya, kuma daga dawowarka ba zai yiwu ace har wani abun Sacin rai ya faru da za ka shiga cikin tashin hankali ba, in dai ba a kan maganar ba ne ba." "Ka san meyasa na titsuyeka nake tambayar ka?""" Raihan ya girgiza masa kai alamar a'a. """Al™awarin da muka Waukko wa mahaifiyarta da ni da kai, Allah ya sani ina tausayin baiwar Allah nan sosai, kuma kai" "ka bani labarin irin wahalar da take sha a rayuwa, idan har ka rabu da ita, ka yi wa mahaifiyarka biyayya haka ake son Wa na gari amma ka sa a ranka ko da ranka ko bayan ranka sai wani ya auri ´ar ka ya saketa!." "Haka zalika idan ka auri wannan yarinyar ka zalunci ummi, ko ita wadda zaka aura Win, shi ma ka shirya kare kanka a gaban Allah""" "Gaba Waya raihan ya sake rikicewa ya ce ""Wallahi yaya na rasa yadda zan yi, ina son ummi muna zaune lafiya tana" "kyautata mini, me zai saka na saketa ko ace sai na yi wani auren? Ni ba na son safiyya a matsayin matar aure, kuma bana son saSa wa mami""" "Salim ya kaWa ™afa ya ce ""Am sorry to say, iyayenmu mata wasu lokutan na da gajeren tunani, iyayenmu da suke" "aure fa, ba daga sama suka faWo ba, su ma ´a´an wasu ne. Anyway Allah ya kyauta, na kira ka ne dama dan na yi maka tuni a kan amanar da ka Waukko, kayi ™o™arin gyara tsakanin ka da mahaifiyar ka, ba tare da wani ya cutu ba""." "Raihan ya jinjina kai ya ce ""Na gode sosai yaya da tunatarwa, zan yi iya ™o™arina in sha Allah"" yayi musu sallama ya fice." "Sagir ya bi bayansa da kallo, yana wani tunani a ransa na kowa da irin jarrabawar sa, shi da yake mai biyayya babarsa" "ta saka shi a gaba, su da suke sai a hankali su suka saka tasu uwar a gaba, kuma ya san su ta su uwar ba za ta taSa yi musu haka ba, amma tabbas da shi ne a matsayin raihan, ba wanda ya isa ya tursasa shi yin abun da ba ya so." "Mami kuwa hankalinta ya gama tashi, tare da tabattar wa da kanta, ummi da danginta sun haWu sun mallake mata" "Wa, dama ance irin su ba sa zaman aure haka sai sun yi asiri." "Cikin rashin dabara, ta kira yayarta da ke yi mata ba™i jagoranci, ta zayyane mata komai, aikuwa ta ™ara zigata a kan" "ko dai ta raba raihan da ummi, ko kuma maganar Hajiya ta zama gaskiya, Wan so ya auri matar so!." "Raihan ya koma gida, yana ta sa™e-sa™e, amma tunda ya ci ya ™oshi, suka shiga soyayyarsu da ummi sai ya manta, ta" hau bashi labarin aikin da ta sha na gyara gidan jikinta sai ciwo yake. "Ya yamutsa fuska ya ce ""Ki daina gaya mini kin wahalar mini da kanki, tun da dai ba kya jin magana""." "Tayi murmushi ta ce ""Zaujul janna, wata alfarma nake nema dan Allah""" "Ya ce ""Yau Allah ya yi kenan, tun kan mu tafi nake ganin alamar akwai magana a bakinki, kin ™i faWa ne kawai. Ina" "jinki""" "Ta Wan yi jimm tana jujjuya maganar sannan ta ce ""Dan Allah idan ban takura maka ba, dan Allah so nake idan da" "Wan space a taimaka a Wauki yaya Abdul aiki dan Allah, amma idan babu shikenan bakomai""" "Kawai ya zuba mata ido, dama wannan maganar take ta yi wa kwana-kwana." "Ya maze ya ce ""Ki rubuta a rubuce ki kai mini office"" hararsa tayi ta ce ""zaka sake kenan ko?""" "Yayi dariya ya ce ""Ashe baki manta ba?""" """Ya za ayi na manta, waccan ranar sai da na yi kuka""" """Koma me na yi miki ai ke ki ka janyo, handsome guy kamar ni, a wanke hannu a taSa Wan kyakykyawa da ni, wai ki" "ka rufe ido ba zaki aureni ba, wai ni yaro ne ko?"" Ta tura baki tana kawar da kanta gefe." """Kuma yanzu ko kunya ba kya ji, kin kwanta a jikin yaro kina shagwaSa, ko kuma yanzu na girma ne?""" """Wai kai abu ba ya wucewa?""" "Yayi dariya ya ce ""Ina zai wuce, memory ne mai girman gaske da ba zai shafe ba"" yayi maganar yana kai bakinsa na" "ta, ta lumshe idonta ya ce ""To buWe idonki na fasa, ai ni yaro ne, ba ma a yaye ni ba, ki ke wani lumshe ido""" "Ta buWe idonta tana kallon sa, ba ta ce masa komai ba, tayi murmushi, dan ta fuskanci tsokana yake ji, ta shammace" shi ta yi kissing Win sa. """Eh lallai kin waye baby, ke da ko kallon mutane ba kya iya yi""" """Ba zan kula ka yanzu ba, zan rama ne"" ya rungume ta ya ce ""Ai ba zaki iya hukunta ni ba, duk laifin da zan yi, ki tura" "mini CV Abdul ta email Wina, i will find a position that will suit him, ko akwai wani position da ki ke so a bashi ne?""" """A'a kowanne ka bashi yayi, na gode sosai Allah ya saka da alkhairi""" """Never mind sweetheart, ko wa ki ka kawo ki ka ce na yi masa abu zan yi masa, wannan dolena ne kar ki ji komai," "gobe in Allah ya kaimu zan cigaba da koya miki driving, na ga kina da saurin gane abu, motarki ta kusa zuwa in sha Allah, da ke da mami da yaya Salim""" "Ummi ta ce ""A'a ni a naka ka bani Waya, sai ka canza wata kar mami tayi maka faWa"" kamar bai ji ba, ya bar maganar suka shiga wata." "Bayan sallar asuba cikin bacci ya ji ummi na ™wala masa kira a banWaki, yana zuwa ya tarar da ita a tsaye jini yana bin" ™afafuwan ta. "A kiWime ya ce ""Lafiya kuwa?""" "Cikin kuka ta ce ""Kawai marata na ji tana ciwo, sai kuma jini yake ta zuba da yawa, ba haka na saba yin period ba""" "Ya girgiza kai ya ce ""Wannan ai ya fi ™arfin period, asibiti zamu tafi""" Nan da nan ya taimaka mata ta kintsa jikinta suka tafi asibiti. Aka yi wa ummi gwaje-gwaje aka tabattar musu da "cewa Sari ne, kuma sai an yi mata wankin ciki dan da saura bai faWi duka ba." "Hankalin raihan ya tashi sosai, dan daga shi har ita babu wanda ya san da cikin, sai kuma ya ji matsanancin ™aunar cikin, ya aka yi be san da cikin ba?." "Yana nan tsaye yana jira aka fito da ummi daga wurin wankin cikin, fuskarta kawai ya kalla ya san abun babu sau™i." "Aka kaita Wakin da za ta huta, aka Webi jininta dan yin gwaje-gwaje aka saka mata ruwa." "Ya zauna a gaban gadon ya ri™e hannunta yana yi mata sannu. Can ya numfasa ya ce ""Salma ya aka yi ba ki gaya mini" "ki na da ciki ba?""" "Ta Waga ta kalleshi ta ce ""Nima ban san da shi ba""" """Abu a jikinki ki ce ba ki san da shi ba? Ke fa ki na da zurfin ciki, abu har wata uku baki sani ba? Ba ki ga kin daina" "period ba?""" "Ummi ta Wan yi shiru sannan ta ce ""Wasu lokutan ina yin irregular periods, kuma ni ban yi rashin lafiya ba, ban san" "da shi ba""" "Raihan yayi ajiyar zuciya ya ce ""Shikenan, Allah ya mayar mana da alkhairi. Wata™ila ma wannan aikin da ki ka din ga" "yi ne ya zube, kin ™i yarda a samo mai tayaki aiki, gashi kin yi mana asarar baby"" shiru ta yi masa ta™i kula shi." """Ina magana ki ka yi mini banza?""" "Kamar za ta fashe da kuka ta ce ""To me zan ce maka? Kana kallon na sha wahala kuma kana yi mini faWa, ka ga" "™arafunan da aka saka a jikina kan ayi wankin cikin? Gashi wai wata™ila a ™ara mini jini, amma kana yi mini faWa"" tayi maganar har da hawaye." "Ya zuba mata ido yana kallon fuskarta, sarai ya gano ta fake da haka ne dan tayi kukan zubewar cikin." "Yayi ™asa da murya ya ce ""Is ok na yi laifi ba zan sake ba, na daina yi miki faWan, have some rest"" yayi maganar yana" shafa gashin kanta. "Raihan ne kawai a wurinta, ya din ga kaiwa yana komowa duk abun da aka bu™ata shi yake kawowa, sai wurin la'asar" "ummi ta Wan warware, dan jiri ta din ga yi da farko saboda jininta da ya yi ™asa." "Yana cikin ba ta abinci Alhaji ya kira shi a waya, yana son ganinsa, ba Soye-Soye ya gaya wa Alhajin suna asibiti ummi" tayi Sari. "Cikin kulawa da tausayawa Alhaji ya jajanta wa raihan, tare da nanata masa ya rarrashi ummi, sannan su yi fatan" "Allah ya basu mai amfani, zai gaya wa mutanen gidan azo a duba ummi." "Ummi ta dafe kai tayi shiru cikin matsananciyar kunya, sai da ya gama wayar ya kalleta ya ce ""Ya dai?""" """MD dan Allah kai ba ka jin kunya, ka cewa Alhaji Sari na yi""" "Cikin ko in kula ya ce ""To menene?""" """Haba dan Allah, tayaya zan iya haWa ido da Alhaji, kuma sai azo duba ni, da ka yi shiru ba wanda ya sani sai mu biyu" "shikenan""" "Raihan ya yi murmushi ya ce ""Kunya ki ke ji ace kin yi Sarin cikin ™aninki"" yayi maganar yana wani irin miskilin" murmushi. "MurguWa masa baki tayi, shi kuma ya din ga dariya, ganin duk yadda ta damu." "Ko awanni biyu ba ayi ba, sai ga Hajiya tare da Alhaji har da abinci, suka zo duba ummi." "Raihan ko a jikinsa, ita kuwa ummi kamar tayi fuka-fukai ta gudu dan kunya." "Bayan sallar magariba aka sallame su, suka koma gida." "Washegari da safe sai ga Abdul tare da noor, dan raihan ya gaya wa Abdul." "Sai dai duk zuwa dubiyar nan, ko da wasa farida ko a waya ba ta yi wa ummi sannu ba." "Abun ya din ga damun ummi, tare da jinjina irin ™iyayyar da farida take yi mata, da ma ba ta saka ran ganin mami ba" ma. "Dr. Kuwa dama yana uganda, ya je yin wani course a ™o™arin sa na zama professor." "Sai da noor ta kwana uku a gidan ummi, sannan ta koma gida." "Abun da ya ™ara bata kunya da Salim ya zo dubata shi ma, gashi raihan a gabansa yake nuna irin soyayyar da yake yi" wa ummi. Duk wanda ya zo duba ummi ya san tana samun kulawa daga mijinta. "Cikin ikon Allah ummi ta warware, sai dai kullum sai raihan yayi zancen dama cikin nan bai zube ba, kuma sai ya ro™i Allah ya kawo musu wani." "Sai dai a wannan halin mami ba ta Waga wa raihan ™afa ba, wurin cigaba da ™warzabarsa a kan yin aure, tare da" "barazanar raba shi da ummi. Duk da mami mahaifiyarsa ce, ya ji takaicin rashin jajanta wa ummi abun da ya same ta, ko ba komai a sanadin Wanta lafiyarta ta taSu, ko asarar jininta da ta yi ya ci ayi mata sannu, amma mami ba ta nuna hakan ya dameta ba, balle tayi mata sannu." "Kasancewar weekends ne, raihan yana gida, ummi ta sha kwalliyar ™ananan kaya, tana aiki a kitchen tana waya da Abdul tare da sanar masa cewa raihan ya ce ya je main branch Win su na Kano, game da batun bashi aiki." "Abdul ya ce ""Ummi ina fatan ba takura masa ki ka yi ba, kuma kar hakan ya cigaba da haifar miki da matsala" "tsakaninki da sirikarki""" """Kar ka damu yaya, ya ce ba wani abu, ai ban taSa ro™onsa wani abu makamancin haka ba""" """To shikenan ummi, zan je in sha Allah, Allah ya saka miki da alkhairi""" """Haba yaya meye na godiya kuma, ka ce wa noor da an yi hutun makaranta ina jiranta dan Allah ta zo mu zauna""" "Yayi murmushi ya ce ""Zan gaya mata, ina ji tana cewa idan aka cigaba da takura mata za ta bar musu gidan ta dawo" "gidanki, kin san mutuniyar taki""" "Ummi ta yi dariya ta ce ""Zuma ga za™i ga harbi ba"" suka yi dariya sannan suka yi sallama." "Har ta ajiye wayar, ta ji kamar ana kallonta, tana waiwayawa ta ga maryam a tsaye tana yi mata wani irin mugun" "kallo. Ras! Gabanta ya faWi, dan tun da ta auri raihan ba su haWu ba, mijinta a kudu yake aiki, suna can tare." "Cikin dakiya ummi ta ™a™alo murmushi, duk da ba ta ji daWin yadda maryam Win ta ganta ba, yanayin shigar jikinta" mijinta kawai yakamata ya gani. """Babbar ba™uwa ce haka yau ta sauka, ba sanarwa balle in yi shirin karSar ki""" """Dalla rufe mini baki, asararriya tun da ba gidan ubanki bane kin isa na sanar miki da zuwa na gidan ™anina, wadda ta bawa abun kunya gaba ba baya ba""" "Ummi ta ce ""Haba Maryam me yayi zafi?""" "A hasale maryam ta ce ""Ban sani ba, kwaWayyiya mayyar abun duniya, kodayake barewa ba ta gudu Wan ta yayi" "rarrafe, na samu labarin a garin mugun son abun duniyar babarki, babanki ya mutu, ita kuma ta hukace""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""Cin mutuncin har ya kawo kan iyayena, Allah ya baku ha™uri maryam daga ke har mami," "aurena da raihan ba shirina bane, Allah ne...." "Maryam ta Waga mata hannu ta ce ""Yi mini shiru, ba ki da wata magana da zaki kare kanki malama, kalleki dan Allah" "wai raihan ™anin bayanki, shi ki ka aura wai saboda shi ki ka yi wannan shigar ko? Kuma saboda ba™in abun kunya har ki Wau cikin raihan, saboda tsabar abun kunya raihan fa, ni ban ma san yadda aka yi ki ka yi wannan gogewar ba, ko rantsuwa zan yi ba zan kaffara ba, bokaye ki ka bi ki ka aure shi, kuma wallahi tun da na zo garin nan kin shiga uku, sai kin gudu da ™afafuwan ki, mummuna dangin kwaWayi da asiri, kuma ba zaki taSa haihuwa ba ki haifo mana mahaukata da munana ba""" "Ummi ta yi murmushi mai ciwo, ta tattare gashin kanta, ta mayar bayanta, tare da goge hawayen fuskarta, ta din ga" "tuno maganganun raihan na ™warin gwiwa da ™o™arin kare kanta a duk lokacin da wani ya ci zarafin ta, ta kalli maryam ta ce" """Maryam! Da aurena da naki duk sunansu aure, wata™ila nawa ya Wara naki, tun da ke da ki ke kyakywar ma ba a" "baki sadakin da aka bani ba. Kuma cikin raihan yanzu na fara Wauka sai na tarawa raihan zuriya, ko zaki mutu, dama na shiryawa arangamata da ke, idan kin isa maryam ki saka raihan ya sake ni, ki zo ki aure shi. Batun bin bokaye kuma kema da zaki samu irin bokana na tabatta zaki bi, dan wasu sai su shekara suna asirin bai ci ba""" "BuWe baki maryam tayi tana tunanin anya wannan ummin da ta sani ce? Yaushe ta waye tayi baki, ummi ta fice ta" barta a wurin. "Tana shiga Waya falon ta tarar da raihan ya fito da dogon wandon bacci a jikinsa fari, yana ganinta ya rausayar da kai" "ya ce ""Ke na fito nema, baki tashe ni in karya ba""" "Ba tare da ta nuna masa wani abu ba ta ce ""Na fara shirin Wora abincin rana ne, barka da fitowa maigidana na kaina""" "ta nufe shi, ya buWe hannayensa ta shiga jikinsa ta rungume shi." "Ya saka hannunsa Waya ya ri™e ™ugunta, Waya kuma ya shafa kanta ya ce ""You look cute baby"" sai dai bai kai ga aikata abun da yayi niyya ba, maryam ta faWo falon." "Mamaki ne ya kama raihan, dan bai san ta zo ba, ummi ma ta yi pretending da ba ta san da zuwanta ba ta juya da" sauri tana kallon in da maryam take. """Maryam, wannan ai saSa dokar addini ce, ai a main falo yakamata ki tsaya ki nemi izini, kawai sai ki faWo mana haka" "babu ko sallama?""." """Sallama, ni ka ke gaya wa haka raihan, saboda wannan mummunar yarinyar da ka aura, me ka gani a jikin ummi da" "babu a jikin matan garin nan ka aureta dan asara?""" "Raihan ya sosa kai yana murmushi ya Wago ummi daga jikinsa ya ce ""Abubuwa da yawa mana, next time karki sake" "shiga wurin ma'aurata anyhow please, ba girman ki bane""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Sannu da zuwa Maryam, yau ina da babbar ba™uwa""" """She ruin my enjoyment"" yayi maganar a ta™aice." "Maryam kuwa ta Sarke da masifa ta babu gaira babu dalili, tana alwashin sai ta raba auren nan, dan asiri ummi ta yi" wa raihan. "Ummi ta yi shiru, zuciyarta na yi mata zafin cin zarafin da maryam ke yi mata, kuma ta ™i Waga jikin raihan." "A hankali ya ce wa ummi ""Go and get some rest, kin san baki gama warkewa ba"" ta jinjina masa kai, ta nufi Waki." """Dubeta dan Allah, ko kunya ba kya ji"" sai dai abun da Maryam ba ta sani ba, har da hassada ta kamata, gidan da" "raihan ya saka ummi ya fi nata haWuwa, kuma gaba Waya yau ta nemi munin ummi ta rasa, a dire take ba abun da wata ´a mace za ta nuna mata. Ga wani irin ™amshi da take yi, yau ta ga ainihin kyawun surar da Allah ya yi wa ummi. Dan da ta juya baya ma tana tafiya, ga gashin ta ya kwanta a bayanta, kamar ba bahaushiya ba, dole yaro ya rikice ta faWa a ranta." "Ummi na barin wurin ya haWe rai ya kalli Maryam ya ce ""Idan har kin san zaki zo gidana ki ci mutuncin matata kar ki sake zuwar mini gida ki Waga mini hankali, Mami idan tayi ta isa ne, ke kuwa kin yi kaWan duk rashin mutuncin da na" "yi miki ke ki ka saya""." """Ni ka ke cewa kar na sake zuwar maka gida? Kodayake ba laifinka bane ba, an kai sunanka gaban bokaye an" "mallakeka""" """Bakomai, ni bokan ya taimakeni da ya mallake mata ni, kar ki sake zuwar mini gida ki Waga mata hankali, definitely na san sai ta yi kuka cin mutuncin da ki ka yi mata""." "Maryam ta ja numfashi ta jinjina kai ta ce ""Bayan cin mutuncin da ta yi mini, kai ma ka Wora naka, sai na nuna wa" "Salma haryanzu kanta a kwano yake, yarinyar da na taimakawa a baya mara galihu irint..." """Kema ta taimaka miki, dan a irin da™i™ancinki, ba dan taimakon nata ba asarar kuWin tara za ayi a banza, dan haka" "juna ku ka taimaka"" suka yi wa juna kaca-kaca suka yi faWa ta tafi ta bar gidan." "Ummi kuwa ta din ga sa™e-sa™e a ranta, tabbas yanzu tun da har ta riga ta yi aure ta bar gida, raihan ne kawai ya" "rage mata source of happiness, idan ba ta yi da gaske ba, Maryam za ta iya aikata abun da ta ce, dan ba mutunci ta cika ba, dan haka a wannan karon ba ta tunanin za ta iya Waga wa maryam Win ™afa." "Raihan ya bi ta Waki ya din ga rarrashin ta. Sai dai ta kasa daurewa, sai da ta din ga yi masa kuka yana rarrashinta." "Wayarsa ce ta fara ringing, ya duba ya ga sunan Yaya Salim, ya Waga suka gaisa, Salim ya ce ""Ina waje""" "Raihan ya ce ""Yaya ka shigo falo, gani nan"" ya ajiye wayar ya Wauki jallabiyarsa ya ce ""Yaya ne ya zo, ki wank fuskarki" "ki zo""" """Allah ya sa ba laifi na yi masa ba""" "Ya girgiza kai ya ce ""Haba dai, yaya Salim ya ce ke ™anwarsa ce, da ya karSo amanarta a wurin mama, idan ban kula da ke ba, ni da shi ne"" Ummi ta yi murmushin ya™e, ta sanya kaya suka fito." "Sai dai tun da suka fito yake bin su da kallo, suka zauna ummi ta gaishe shi, ya amsa tare da cewa idan ina ganinku" "taren nan, sai na ji kamar nima na yi auren nan." "Da sauri Raihan ya ce ""Yaya da gaske, dan Allah ka yi""" "Salim yayi murmushi ya ce ""Ya ™arfin jikin naki"" raihan ya ce ""Ta ji sau™i sosai""" """Kai na tambaya?""" "Raihan ya ce ""Allah ya baka ha™uri""." """Meyafaru ne? Na ga kamar fuskar ku da damuwa, mussaman ummi""." "Ummi ta ce ""A'a yaya, komai lafiya ™alau""" "Salim ya gyara zamansa ya ce ""Yadda ku ke Win nan gwanin sha'awa yayi wuri ace kun fara samun saSani, duk da ma bana tunanin hakan ne, na san akwai abubuwa marasa daWi a ™asa, amma ku yi ha™uri da juna""." "Raihan ya ce ""In sha Allah babban yaya""" "Ya ce 'Masha Allah, dama zan wuce ne na ce bari na zo na sake dubata, amma Maryam ta zo gidan nan ko?""" Gaba Waya suka kalle shi a tare. "Raihan ya ce ""Eh ta zo""" """Tun da na ganta a gida jiya na san za ta zo, kuma yanayin ta ya nuna mini ba zuwan arziki tayi ba, ta yi miki wani" "abu mara daWi ko?""" "Ummi za ta yi magana raihan ya ce ""Haka ne yaya, amma in sha Allah i can handle it""" "Salim ya mi™e ya ce abun da nake son ji kenan, bai sake ce musu komai ba ya fice." """MD meyasa zaka gaya masa haka?""" """Wai dan kin ga yana shiga sabgar aurenmu? Idan na yi masa ™arya a gabanki zai zageni, ba a ayi masa musu, na" "gaya miki kallon ™anwa yake yi miki,ko na Soye masa idan ya gano na kaWe""" "Ummi ta ce ""Ni dai duk da haka da baka gaya masa ba, ai na san da ta tafi shikenan." "Salim kuwa fitar maryam ya gani a mota, ya samu nihal ya ritsata ya tambayeta ina maryam ta tafi daga zuwanta" jiya? Ba ta Soye masa ba ta gaya masa gidan raihan ta tafi. "Maryam kuwa bayan komawarta gida, ta samu mami ta zayyane mata abun da ya faru da wanda bai faru ba, wanda" "hakan ya ™ara tunzura mami, mussaman da maryam ta gaya mata ba™a™en maganganun da ummi ta faWa wanda suka ba ta mamaki." "Bayan la'asar Salim ya shiga sashin mami, wanda rabonsa da sashin, yayi shekaru. Mami na cin abinci maryam kuma" na kallo yaranta na ta wasa a falon. "Ya tsaya a kan Maryam ya ce ""Zuwa na yi nayi miki gargaWi, idan ki ka sake taka ™afarki a gidan raihan, ki ka ci zarafin" "matarsa wallahi sai na casa ki, ba soja ba ko bindiga ki ke aure tun da ke mahaukaciya ce""" "Mamk ta mi™e tsaye ta ce ""Saurara kai a wa?""." """Ni a wanta, wanda na isa na saka na isa na hana, wallahi ba zan yi kaffara ba, na sake jin labarin kin je masa gida kin" "yi masa hauka, sai na ci Ya Wirka mata ashar mai zafin gaske." """Shaye-shayen ka yi zaka zo ka sauke iskancinka a nan?""" "Salim ya ce ""Ras nake, sai dai da sannu zaki gane manufata, let her make another scene zaku gani"" fuuu ya fice" kamar zai tashi sama. """Yaushe yaron nan ya samu kusanci da raihan, har yake shiga cikin lamarinsa haka?""" "Maryam kamar tayi kuka ta ce ""Mami ™arata suka kai masa kenan? Mami raihan ya fifita matarsa a kaina, mami ki yi" "wani abu a kai tun kafin raihan yafi ™arfin control Winki""." "Babu tunanin komai, ta hau kan maganar ta zauna." "Ummi tana sallar magariba a bedroom Win ta, ta ji yo hayaniya a falo, wanda ko tantama ba ta yi muryar mami ce," mamin da tun da aka yi bikinsu ba ta taSa takowa gidan ba. "Bayan ta idar da sallar, cikin tsananin fargaba da tashin hankali ummi ta fita falon, raihan yana ta ™o™arin shawo" kanta daga masifar da take yi. """Mami sannu da zuwa"" ri™e sannu da zuwanki, idan kin so ma ki kirani da bilki, dan ban haifeki ba, sa™on da ki ka bawa maryam na ji, na zo kuma in nuna miki na isa da Wa na, kai kuma ka aiwatar da abun da na ce""" """Mami dan girman Allah ki yi ha™uri, mai zai sanya na aikata haka babu wani dalili""." """Ni ka ke gaya wa haka? To ka saka a ranka zaka canza wata uwar bani ba, kai ba ka isa ba ma, wallahi sai ka saketa" "raihan na riga na rantse maka, ko in yi maka abun da ba ka zata ba"" tayi maganar tana watsa masa biro da takarda. Tuni jikin ummi ya fara rawa, ta ji numfashin ta kamar zai Wauke, da sauri ta bar falon, ta tafi Waki, lallai tsuguno ba ta ™arewa rayuwarta ba." "Ta Wauki ™aramar akwatin ta, ta zuba kayanta, ta buWe wurin da raihan yake zuba kuWi ta Wiba ta zuba a jakarta ta" "Wauki ATM Win ta ta fito, tana zubar da hawaye." "Ta tarar da raihan a zaune ya dafe kansa, cikin tashin hankali bai yi zaton mami zata aikata masa haka ba." "Tana ganin ummi ta ce ""Ita akwatin ai na san ba daga gidan ubanki ki ka zo da ita ba, dan haka ajiyeta"" ummi ta" dur™usa ta kwashe kayanta ta ajiye akwatin. Raihan ya mi™e yana kiran sunanta. """Wallahi ka taka ka bita ban yafe maka ba!!!. Ummi ko waiwayawa ba ta yi ba ta fita." """Kuma ka san duk yadda zaka yi ka kareni a wurin babanka, wallahi ka kuskura ka gaya masa umarnina ne ka rabu da" "ita sai na saSa maka, ba zan zuba ido ka zama soko ba""" "Zuciyar sa na tafasa ya ce ""Mami kina ganin wannan hukuncin shi ne farincikin ki ko? Ni kuma kin ™untata mini," "shikenan tun da haka ki ka yanke kin isa ne, na gode""" "˜ura masa ido ta yi ta ce ""Raihan kuka zaka yi dan na rabaka da masifa"" ya kalleta hawaye na gangarowa daga" "idonsa, ya san komai zai ce mata ba zata fuskanci irin son da yake yi wa ummi ba." "A falon gida ummi suka yi karo da farida, da ita da kausar da alama ba su daWe da dawowa daga unguwa ba." "Ta ™arewa ummi kallo da kaya a hannu ta ce ""Lafiya?""" """Ya sake ni ne"" ta faWa a hankali." "Kawai farida ta rafsa guWa ta ce ""Har an yi an gama? Soyayyar da Waga hancin ya ™are? To wallahi ba zan ri™e bazawara har karo biyu ba, ki nemi wurin zuwa ba dai nan gidan ba!!!." Ayshercool. PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 42 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 42 "Cikin sanyin jiki ummi ta ce ""Dan Allah anty ko zuwa da safe ne, sai na tafi in sha Allah""" """Wallahi ba ki isa ba, ba zan sake zama inuwa Waya da ke ba, ai ni ba zan manta cin kashin da dr. Ya din ga yi mini saboda ke ba, a samu ki auru da ™yar sannan ki dawo mini, bana maimaita kuskure, haka Allah ya yi ki da ba™in jini," "kamar mai hatimin jaSa duk in da ki ka je sai an tsaneki an kore ki""" "Ummi ta yi shiru ta rasa abun da yake yi mata daWi, ina zata tafi ga duhun magariba." "Kausar ta nufo ummi gadan-gadan da niyyar ta hankaWata ta koreta, ummi ta ja da baya ta kalli kausar ta ce ""Kar ki" "kuskura, akwai banbanci tsakanin da da kuma yanzu, ko da aurena ya mutu da yardar Allah na fi ™arfin komawa baya, ba sai kin hankaWa ni ba, zan tafi"". Duka suka kalli ummi, yaushe bakinta ya buWe har haka da take mayar da martani." "Ta juya ta fita, ta Wan yi nisa kaWan sai ga noor, sanye da uniform Win islamiyya." """Yaya ummi, da tafiya zaki yi ban dawo ba, to Allah ya kama ki"" tayi maganar tana murmushi." "Sai kuma ta yi saroro tana kallon ummi, ganin ummi a saSule." """Ya na ganki a haka? Ina yaya raihan Win?""." """Ya sakeni noor"" ummi ta samu kanta tana gaya wa noor." "Ta dafe ™irji ta ce ""An shiga uku, saki? Me ki ka yi masa? Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ashe da gaske maama take" "idan Abba yayi mata laifi ta ce namiji ba Wan goyo bane ba, ashe da gaske ne me ki ka yi masa?""" "Ummi ta dafa kafaWarta ta ce ""Kul ki ka sake faWar haka, mata mukan yaudari kanmu da Worawa maza kaso mafi" "yawa na zaluntarmu, alhalin a zahiri mu ne azzaluman kanmu, mu yi ta ciwon ´a mace na ´a mace ne, amma a zahiri kowace mace ciwonta na ta ne ita kaWai, noor maza ´an goyo ne, kuma iyaye ne, Sata garin cikin su ba zai sanya ayi musu kuWin goro ba. Mami ce ta saka ya sake ni, ba laifin sa bane ba, ni duka da na san ba™in cikin Wa namiji a rayuwata, amma maza sun tallafi rayuwata fiye da yadda mata suka yi""." "Tuni noor ta fara kuka ta ce ""To ina zaki je? Ba dai gagarawa ba ko? wannan garin da ba sa sonki, me zaki je ki yi" "musu, ki zo mu tafi gida kawai""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a ai ni in da ba a so na da yawa noor, ki yi maza ki tafi, magariba ta yi""" """To ina zaki je?""" """Ke dai kar ki damu, zan dawo maza ki ™arasa gida""." "Noor ta tafi gida da gudu, sai dai ta tarar farida suna sake tattauna abun da ya faru, a nan ta ji korar ummi suka yi," suka ce ba zata zauna a gidan ba. "Duk da ™arancin shekaru na noor, sai da ta jinjina mugunta irin ta mahaifiyarsu." """Maama yanzu idan wani abu ya sami yaya ummi a hanya fa, dare ya fara yi ki ka ce ta tafi gida? Idan Abba ya ji fa?""" """Idan ina magana kina saka baki, sai na murWe miki wuya, tun da ita ta haife ki, duk irin cin kashin da aka yi mini a" "gidan nan saboda ita ke ba kya gani, saboda ita aka saka miki sunan uwarta ban haWa dangi da ita ba, ki cigaba da saka baki a kan irin wannan maganganun ki ga yadda zan yi da ke""." "Noor jikinta a sanyaye ta ce ""Malaminmu ya ce; duk wanda ya shuka alkhairi ana yi wa ´a´ansa ko ´an uwansa, haka" "ma sharri, ni dai tun da ban yi aure yanzu ba, Allah ya sa a rama a kan anty inteesar ko kausar tun da dama ku ne kuke cin zalin yaya ummi"" gaba Waya sai suka kasa magana, wata maganar idan noor ta yanko ta, sai ka kasa ba ta amsa." "Farida ta yi ™arfin halin cewar ""A gidan Ubanki aka zalunceta?"" Tayi shiru ta rungumi jakarta ta shiga ciki." Raihan yana zaune din ga jujjuya takardar a hannunsa. "Mami ta zuba masa ido tana kallon ikon Allah, duk zafin ciwo ko na mutuwa raihan ba ya kuka, amma yau saboda ta" "raba shi da ummi, har da hawaye." Nan ta ™ara tabattarwa da kanta cewa ummi asiri suka yi wa Wan ta. "Ta mi™a hannu za ta karSi takardar hannunsa, ya janye takardar." "Saki nawa ka rubuta a jiki?"" Tayi maganar tana kallonsa." """Dan Allah mami ki yi ha™uri ki ™yale ni, ai na rubuta""" """Kar ma ka rubuta, kuma ka tabattar a yau ba sai gobe ba, ka bi ta da takardar nan, kuma bana bu™atar sake wata" "ala™a a tsakanin ka da ita. Abu na gaba shi ne zan je na nema maka taimako a warware sihirin da suka yi maka, azo ayi maza˛ a yi bikin nan""." "Bai ce mata ™ala ba, ta gama surutun ta tafi, ji take kamar ta yaye wa kanta wata babbar damuwa da ta hanata" sakewa. Tana tafiya raihan ya shiga Waki ya Wauki wayarsa ya tura wa ummi sa™o. """Salma, ki jirani a gida komai ya lafa, zan zo na Wauke ki, dan Allah kar ki gaya wa kowa, ban rubuta komai ba, ban" "sake ki ba, zan dai-daita komai. Ki kwantar da hankalinki da safe in sha Allah zan zo""" "Bayan ya aika mata sa™on, ya ajiye wayar ya shiga yayi alwalar magariba." "Sai dai hankalinsa ya kasa kwanciya, ji yake kamar ya bi ummi, amma da ya tuna gargaWin mami sai ya kasa bin ta." "'Ban kyauta ba salma, am very sorry, baki cancanci haka ba' haka ya din ga sintiri yana surutai." "Kasa jurewa yayi, ya Wauki wayarsa ya kira tata, sai dai ba ta Wagawa, tun yana saka ran za ta Waga har ya fara sarewa" ya sanyawa ransa ummi ta yi fushi da shi. """Haba ummi, meyasa ki ke tunanin zan iya sakinki? Ba zan iya ba wallahi ban sake ki ba"" ya din ga surutai yana kiran" wayarta. "Ummi kuwa ™arfe goma na dare, tana cikin motar haya, ta nufi gagarawa, tana ta lissafi kala-kala a zuciyarta, yanzu" shikenan lissafin rayuwarta ya koma baya?. "Ta san zaman gagarawa ba zai kai ta ba, to sai ta tafi maiduguri daga yin aure ace ya mutu, ga mama ba cikakkiyar" "lafiya ba, suna murnar sun aurar da ita, kuma ta koma ta zaune musu a gida yau da gobe sai Allah." "Ta share hawayen ta a hankali ta furta ""Mami ba ki yi mini adalci ba raba ni da Wakina da mutumin da nake matu™ar" "™auna"" tayi maganar tana ™unshe kanta a hijjabinta tana kuka." "ŗan cikin motar sai ba ta ha™uri suke yi, ba tare da sanin dalilin kukan na ta ba." Sai sha Waya da kusan rabi ta shiga family house Win su na gagarawa. "Duk an rufe wasu ™ofofin wasu duk sun kwanta, jiki a sanyaye cikin tsananin fargaba ta shiga sashin iya da sallama." "Iya ta amsa daga Waki tana tambayar waye, ummi ta shiga tana amsa mata da ni ce." "Kamar sokuwa iya ta kalleta, ta Wau fitila tana haskata. ""Lafiya zaki shigo mana gida a tsakar daren nan kamar wata" "´ar fashi?""." "Ummi ta ce ""Lafiya ™alau""" """Kamar yaya? Ki rasa lokacin da zaki zo sai a wannan tsohon daren, yahaya dai an ce ba ya ™asar nan me ki ka aikata" "ki ka gudo nan, ba zaki kwaso masifa ki yo nan ba, dan na san ba alkhairi ne ya kawo ki ba a daren nan dai""" "Ummi ta yi ajiyar zuciya, ga gajiya ta kwaso kanta har ciwo yake, ga uban kuka ta sha ga tuhumar wula™anci daga iya," "kodayeke ba yau ne farko ba, dan haka ta ce ""Mun rabu ne""" """Da wa?""" """Ya sake ni"" ta faWa a ta™aice." """Kuma da ya sake ki ki rasa ina zaki zo sai gagarawa? Garin da ki ka ce ba zaki sake zuwa ba? Amma ke dai an yi mai" "™ashin tsiya, a yadda ki ke Allah ya rufa miki asiri ki auru da ™yar ki kaso auren? Kodayeke kin gaji tsiya da rashin arzki a wurin uwarki, wallahi sai dai ki koma can wurin yahayan, ko ki koma wurin uwarki ba ki da wuri a gidan nan, ke ko kunya ma ba ki ji ba?""" "Ummi ta ce ""Dan Allah iya ki yi a hankali, ki rufa mini asiri ko sati na yi zan yanke shawara idan bai mayar da ni ba" "shikenan, ba a san ransa ya rabu da ni ba, na san zai neme ni da....." """Dan Allah ki rufe mini baki, kin manta iskancin da ki ka din ga zubawa saboda zaki auri mai kuWi? Wallahi sai kin bar" "gidan nan""" "Kasancewar dare ne, tuni kwaroroton iya ya sanya wasu tasowa, suka taho sashin iya dan jin ba'asi." """A daren nan fa zaki bar gidan nan""" "Babar auwwalu ce ta fara ro™on iya ""Haba Iya, ko korarta zaki yi, ki fara bari gari ya waye mana, a daren nan ina za ta" "je yanzu?""" """Ta koma in da ta fito, irin tsiyar da yarinyar nan ta shuka, idan tana da mutunci ba zata sake waiwayar gidan nan ba," "ta koma in da ta fito, dama ba kowa take gani da gashi ba""." "Ana tsaka da bawa iya ha™uri, ummi ta nufi Wakin da mamanta ta zauna, da kayanta a hannu, ba tare da ta tankawa" kowa ba. "Iya ta biyo ta ta ri™e ta, ""Babu in da zaki je, tun da ba Wakin uwarki bane ba yanzu, amaryar ilyasu ce a ciki yanzu, sai" "fa kin bar gidan nan""." "Ummi ta ™wace hannunta ta ce ""Ban damu ba ko Wakin waye, abun da na sani shi ne akwai gadon ubana a cikin" "gidan nan, dan haka dole a sama mini wurin zama. Tabbas yau tura ta kai bango, na gaji, na gaji Iya shekara ashirin da shida ban yi ´anci daga ™angi da ™uncin da ki ka jefa ni ba, na Wau layin da ki ke son na hau, babu ragowar mutunci ko kimar ki da nake gani a yanzu, tun tuni yakamata na yanke ala™a da ke, saboda tsanar da ki ke yi mini da mahaifiyata, amma kullum ina duba mahaifina ki ka haifa, nake baki girmanki saboda haka. An zo kunyar ™arshe, ba zaki taSa canzawa ba, zan bar gidan nan amma ba a yanzu ba""" "Tayi gaba ta shige Wakin amaryar kawu ilya, ta ajiye kayanta." "Daskarewa iya tayi a wurin, ummin da ko buWe baki ba ta iya yi idan za ta yi magana, amma yau ita ta yaSawa" maganganu haka. """Iya ki rufawa kanki asiri a ™yale yarinyar nan zuwa safiya"" suka yi ta lallaSa iya suna ba ta ha™uri." "Ummi ta yi alwala ta yi salla, ko yunwa ba ta ji saboda ba™in ciki da tashin hankali." "Amaryar kawu Ilyasu ta rasa me za ta ce, haka ta shiga Wakin ta tarar da ummi ta haye mata kan katifa ta kwanta." "Raihan bai gaji ba, ya cigaba da kiran wayar ummi, kawai ya ga wayar a Wakin kwanansu a ™asan pillow." "Hankalinsa ya tashi, ya Wauki wayar ga tarin missed calls Win sa da ya yi mata, ya ajiye wayar ya zauna, kansa yana" wani irin sarawa sosai. "Gidan ya ™ara yin shiru, bayan gama hayaniya a kan ummi." "Ko kusa ko alama, bacci bai yi yin™urin Waukarta ba, ta din ga tunanin ita kuwa meye laifinta haka, da kowa yake gudunta sai ka ce annoba?." "Ta tashi a hankali ta tafi tagar Wakin, ta buWe tagar, wani sanyi ya daki fuskarta, ta Waga kai tana kallon sararin" "samaniya, tana tuna abubuwan da suka wakana a rayuwarta." "Tabbas zamanta a gagarawa ba zai yiwu ba, akwai matsala, sai dai kan ta bar gagarawa sai ta amayar da abun da sai" "dai zumuncin ya watse, ta lura wannan duniyar kowa yayi ta kansa kawai, kar ka ce lallai sai ka dogara da wani, ko sai kowa ya so ka, kamar yadda raihan yake yawan gaya mata." "Ummi ta ™ara ™aryata azancin hausawa, na ciwon ´a mace na ´a mace ne, da ya samu gindin zama a da yawa daga" "bakunan mata, sai dai ita a nata ganin, ciwon ´a mace, na ta ne ita kaWai. Wata™ila ko a cikin ta ta rayuwar ne Allah bai sa ta yi katari da waWanda ciwon ´a macen yake zama nasu ba." "Duk iya ™o™arin da ta yi wurin haWiye yawun bakinta, ta kasa, saboda bushewar da bakinta yayi, wani irin zafi zuciyarta ke yi mata, wanda ya haddasa numfashitna fita cikin huci." "A hankali ta furta ""Me ya rage? Tun da duniya cike take da rikici, da tarin ™alubale, kowa kansa kawai ya sani, kuma" "kuWinka shi ne mutuncinka, tabbas! Tura ta kai bango, na Waura aniyar fito na fito da duk waWanda suka cutar da ni, da masu ba™in cikin ganina cikin walwala. Tun da babu sani babu sabo." "Zan aikata abun da zuciyata ke raya mini, ko da zai yi sanadain tarwatsewar zumunci, idan ya so na gani, ko suma suna iya jure WaWWake dauWar gorar a cikin su, kamar yadda suka yi mini, daga nan na ™ara gaba, na basu wuri tare da gwagwarmayar nemawa kaina mafitar rayuwa." "Raihan, tabbas ina sonka amma dole zan Sacewa duniyarka, tun da zamana da kai barazana ne gareka da mahaifiyar" "ka, duk wanda ba sa bu™ata ta, zan gusa daga rayuwarsu." "Yadda ta ga rana haka ta ga dare, haka Sangaren raihan ma, tun da ta idar da sallar asuba take zaune a wurin da ta yi" "salla, tana tufka da warwara." "Mami tun da ta koma gida kuma ta fara fargaba da addu'a Allah ya sa kar raihan ya tona mata asiri, gashi Alhaji sai" "tambayarta yake yi ya aka yi ya ganta kamar mara gaskiya, ko wani abu na faruwa ta ce masa babu komai." "˜arfe bakwai raihan ya Wauki mota ya tafi gidan su ummi, ya kira Abdul a waya. Mintuna kaWan Abdul ya fito suka gaisa, Abdul ya ce ""Ka zo da kanka, ai mun yi magana da ummi, ta ce ka ce na je, jira nake dama kamar ™arfe takwas" "na zo na sameka""." "Raihan ya ce ""Abdul ba wannan ba tukuna, yanzu ina ummi take? Dama dr. Ba ya ™asa ai ko?""" "Cikin rashin fahimta ya ce ""Ban gane ba, ummi kuma a gidan nan?""" """Eh, jiya ba nan ta zo ba?""" "Abdul ya Wan yi shiru ya ce ""Ai ni ban ga ummi a gidan nan ba""" "Kamar raihan zai yi kuka ya ce ""Dan Allah ka duba mini""" "Abdul ya jinjina kai, ya shiga cikin gidan, noor tana ta shirin makaranta, ya kalleta ya ce ""Noor, wai ummi ta zo gidan" "nan ne? Ga raihan can a waje""" "Noor ta ce ""Jiya ta zo, a waje muka haWu ma, ta ce mini wai yaya raihan ya saketa, ina ga su maama korarta suka yi," "wai ba zata zauna a gidan nan ba""." "Abdul ya ce ""What! Saki kuma, sai kuma a kore ta daga gidan nan? Ina ta tafi to?""" "Noor ta ce ""Nima ba ta gaya mini ba""" "Abdul ya fita da sauri, ya tarar da raihan na ta zagaye motarsa." "Yana ganin Abdul ya ce ""Yauwwa tana ciki ko? Ka ce ta zo mu tafi""" """Me ummi ta yi maka zaka saketa? Ba abu ne da za a iya sasantawa ba? Har ta kai ga saki? Ka bani kunya raihan""" """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ce muku ta yi na saketa? Abdul ban saketa ba""" """Ba ka sake ta ba, me ta zo yi gida?""" """Ba ta fahimci meyafaru bane? Ka tsaya ka ji, wallahi ba laifina bane ba""" "Abdul ya ce ""To, koma laifin waye ummi ba ta gidan nan""" """Ba ta zo ba? Ina ta tafi?""" """Ta zo, amma a jiya ta bar gidan nan ban ma san ta zo ba""" "Raihan ya ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ummi meyasa zaki yi mini haka? To ina ka ke ganin za ta tafi, ko" "gagarawa?""" "Abdul ya ce ""Bana tunanin ummi za ta je gagarawa, tun da ba shiri suke yi ba, sai dai ko maiduguri""" """Maiduguri ta tafi a daren jiya? Meyasa ta bar nan gidan? Wallahi ban sake ta ba. Dan Allah Abdul ka yi mini wani" "taimako mana""." """Ina jinka""" """Dan Allah kar ka gaya wa dr. Halin da ake ciki zan nemo ta, dan Allah kar ka gaya masa""" "Sai tausayin raihan ya kama Abdul, lallai akwai ma™ar™ashiya, sai dai ya san idan dr. Ya ji to ba raihan ba, har maama tana cikin matsala korar ummi da ta yi." """In sha Allah ba zan gaya masa ba, zan saka a bincika gagarawa, amma ka kira wayarta?""" "Raihan ya ce ""Wayar a gida ta bar ta""" "Abdul ya ce ""In sha Allah tana nan lafiya, zan kira gagarawa ka tuntuSa can maidugurin""." "A rikice raihan ya juya ya koma mota, yana salati tare da tunanin in da ummi ta tafi." "A cikin motar ya kira Anty maryam ta can Maiduguri suka gaisa, sai dai yanayin yadda suka gaisa Win ya tabattar masa da ummi ba ta je maiduguri ba." "Abdul kuwa da ya koma cikin gida, ya tarar mami ta fito, ya gaisheta sannan ya ce ""Mami wai jiya da gaske ummi ta" "zo?""" """Eh"" ta amsa a ta™aice." """To tana ina?""" """Na koreta, dan ba zan ri™e bazawara har a karo biyu ba, ta koma gidan ubanta""." "Ya kalli farida ya ce ""Haba maama, da ki ka koreta ina za ta je, ina take da shi da ya wuce nan?""" "Farida ta ce ""Ta koma gidan ubanta, ko wurin uwarta ta barni na huta a gidan mijina na sake, kuma kar sake yi mini" "maganarta, kan ranka ya Saci"" bai sake cewa komai ba, ya fito ya Wau wayarsa ya kira yaya Hashim can gagarawa." Suka gaisa sannan ya tambaye shi ko ummi ta je. """Ai ka san ni yanzu na bar cikin gagarawa, ina dutse ina koyarwa a wata makaranta, har matata muna can, su kuma" "gagarawa ba kowa yake da waya ba, masu wayar ma sai ka yi ta kira ba ta shiga, saboda rashin caji, amma zan yi duk mai yiwuwa na tuntuSa na ji, ina fatan dai lafiya ko?""" "Abdul ya ce ""Eh lafiya ™alau, na gode sai na ji ka"" ya kashe wayar." "Ko da Abdul ya kira raihan ya gaya masa halin da ake ciki hankalinsa ya tashi, ya ce wa Abdul zai je gagarawa da" kansa. "Abdul ya ce ""Muddin ka je idan ba ta can, dr. Zai iya sanin halin da ake ciki duk da ba ya ™asar, ka bari mu ji mu" "tabattar ta je"". Da ™yar ya lallaSa raihan." "Gashi a iya tunanin sa, ummi ba ta da ™awaye ko wasu ´an uwa da za ta je gidan su." "Yana cikin wannan taradaddin, managern su ya sama musu masauki a china, ya kira raihan yake sanar masa, da" "ummi ta samu kuWi saboda wannan videos Win da suka yi, kuWi masu yawa." "Raihan sam ba fahimtarsa yake yi ba, ya kashe wayar. Yana kallon kiran mami a wayarsa ya share, ya cigaba da" tunanin ina zai ga ummi?. """Ai garin Allan ya waye ko, sai ki fito ki kama gabanki"" Iya ta ri™e ™ugu tana huci." "Ummi ta ™arewa iya kallo, ta tsufa sosai sai dai zuciyarta babu Allah sam." """Iya wai me zamana a gidan nan zai rage ki da shi ne?""" """Kar ki sake ki yi mini rashin kunya, ki zo ki fice, ai yanzu kin san in da uwarki take""" "Tana cikin maganar sai ga Idris yayi sallama, dan ya zo ya ganewa idonsa da gaske idan ummi ta dawo, an ce masa" aurenta ya mutu. "Ita Win ce kuwa, kar da ita gwanin sha'awa." "Nana ce ta yi sallama ita ma, tana ganin ummi ta fara murmushi ta ce ""laaa ashe ke ce ki ka zo?""" "Ummi ta ™a™alo murmushi, ga zafin maganganun iya da take ta yaSa mata babu ™a™™autawa." "Tana dawo da abubuwan da suka wuce, tana sake nanata cewar son zuciyar mariya ne ya kashe bashir ta haukace." """Ke a duniya har ki na da bakin da zaki cewa wani yana son abun duniya iya? Duk wannan tsanar da ki ke yi mini ta" "samo asali ne saboda mahaifina ba shi da abun duniya, ki ka ri™e ni da zalunci, ki cutar da ni da dafin harahenki, jikokin ki suka yi mini zalunci kala-kala, ki ka danne ni aka yi mini Wurar dauWar gora da ki ke cewa ciki ka sha ta. Iya kema sai na Wura miki dauWar gorar nan na ga ko zaki iya shanyeta. Na yi miki uzuri a rayuwa, duk da zaluncin da ki ka yi wa uwata da wanda ki ka yi mini." "Banda zaluncin da jikanki yayi mini, duk ba su isheki ba iya, wallahi tura ta kai bango babu Waga ™afa tsakanina da duk wani mahaluki da yake ganin ni abar banza ce, zan bar gidan nan amma zaki ga abun da zan iya, kuma ba zan bar gidan nan ba sai na kammala abun da na yi niyya, tun da akwai gadon ubana a gidan nan, a da na so in mayar da komai ba komai ba amma a yanzu komai ji nake ya dawo sabo, wallahi iya ki rubuta ki ajiye zalunta ta da ki ka yi da ke da Idris wallahi ba zan taSa yafewa ba ha™urina ya ™are mara mutuncin da ki ke so na zama""." "Baban su idris ya ce ""Ke ummi, shaye-shaye ki ka fara ne? iyan ki ke wa Allah ya isa""." """Lokacin da Wanka ya keta mini haddi me ta ce, kai me ka yi a kai? Ina da ™anan shekaru lokacin, abun ya din ga zuwar mini a mafarki na rasa wane irin mafarki nake yi, Iya da bakinta ta goranta mini, ™arewa da ku ka je karSar" "kuWin aurena har wannan maganar ku ka Waukko, kuma dan rashin imani, kun san abun da ya faru bayan na auri Idris ya din ga wula™anta ni, baku gaya masa cewar Wan uwansa Hashim ne ya keta mini haddi ba, duk da yaya magaji yayi iya ™o™arin sa dan ya wanke wancan laifin da ya yi. Kuna ina na kwana a waje tsirara ruwa yana dukana, da duk sauran zaluncin da aka yi mini? Wallahi ba zan yafe ba, kuma na shirya tsaf dan aikata abun da ba kwa tunani, sai na tagayyara ku, ba dai kuWi da son abun duniya ki ka saka a gaba ba, zaki gani""" "Tsit aka yi a wurin, dan da yawa ba su san wasu abubuwan sun faru ba, ta yi wa Iya wankin babban bargo." "Haka Ummi ta zaune wa amarya a Waki, ta™i tafiya, Iya bata fasa cigaba da cin zarafin ummi ba, duk da irin" "abubuwan da ummi ta yi mata, ta cigaba da aibata ummi, da cin mutuncnta." "ranar kwanan amarya ya zagayo, ummi ta bar Waki ta ce ba zata bari ba""." "A kwana na uku, Yaya magaji ya zo gidan, sai dai bai tarar da ummi ba, dan asubar fari aka ce ummin ta bar gidan ba" ta yi wa kowa sallama ba. "Gaba Waya raihan ya fita hayyacinsa, kwanaki huWu ba ummi ba labarinta, ya ™i zuwa gida ya daina zuwa wurin aiki," Alhaji ya kira shi yana tambayarsa ko lafiya ya ce masa ba shi da lafiya ne. "Tun da ummi ta tafi, kullum da ciwon kai yake kwana yake wuni, gashi ba ya iya cin abinci duk ya fita hayyacinsa, kai" da ka ganshi ka san baya cikin nutsuwarsa. "Ummi ba ta yi wa ´an gagarawa sallama ba, sai nemanta suka yi suka rasa." "Kwananta uku da barin gagarawa, wanda yayi dai-dai da kwananta bakwai da barin gidan raihan, aka kaiwa su kawu" "Ilyasu sammaci daga kotu, ummi ta yi ™ararsu a kan raba gadon kakanta a fitar da na babanta, sannan a bata na ta gadon, da tumunin takabar mahaifiyarta!!!" (Tofa! Ummi ta zama boss ) I hit the jackpot with PalmPay! Join PalmPay with my link or my code 'XWPK6722' within 72 hours to help me get my gift! >>https://link.palmpay.com/uwyy6 "Team Ummi wanda ba su taSa cike palmpay ba, dan Allah ga refaral Wina a bi link a cike mini." Ayshercool. 08081012143 PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." CUTARWA! AYSHERCOOL (BRIGHT PENS) MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 43 PAID ADVERT "*Hajiya ina zaki? Saurin me ki ke yi haka? Šan bani aron mintuna biyu kacal, na gaya miki albishir Win da na zo miki" "da shi. Shin ko kin san sirrin she™in fatar ummi, da ya sanya ta kama zuciyar MD raihan ta hana shi sukuni? Kai ba ma skin care ba, har da sirrin gyaran gashi, ina masu fama da amosani, karyewar gashi ko kuma san™o, jan gashi ne da ke? Ko taurin gashi kamar soson ™arfe. Idan matsalar ki budurwar fata, tare da rashin glowing, Annur skin scrub da hair bliss sun shirya tsaf domin magance muku kukanku, me ku ke jira ku tuntuSe su a kan lambar wayar su dan ™arin bayani 07045971194 ko 08140450950*" 43 "Magaji ya sake duba takardar da aka kawo sammacin ya ce ""An ya ummi ce ta kai wannan ™arar?""" "Iya ta ce ""Za ta aikata, dan ba ka ga rashin mutuncin da ta tafka a cikin gidan nan ba""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Yanzu ba wannan ne abun yi ba, kai magaji kai ne ka yi boko, yanzu meye abun yi ta yaya zamu" "shawo kan matsalar nan?""" "Kawu Saminu ya ce ""meye abun yi magaji?""" "Ya numfasa ya ce ""Tun jiya nake kiran wayarta a kashe, kamata yayi a fara ganin ummi, amma me aka yi mata har ta" "kai ga ta aikata haka, ummi da take saliha?""" "Babar auwwalu ta ce ""Ai ummi ta fetsare, dan ba ka ga rashin mutuncin da ta yi ba, har cewa ta yi ka yi mata fyaWe" "iya ta ce ayi shiru da maganar, dauWar gora ciki ka sha ta, da iya da idris da kai duk ba zata yafe muku ba""." "Yayi turus, gabansa yayi mummunar faWuwa ya ce ""Ni kuma? Yaushe na aikata?""" """Oho muku dai, ta ce Iyan ce da kanta ta gaya mata""" "Ya kalli iya ya ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, Iya ni kuma? Yaushe? Ban san zancen ba fa sai da na nuna miki ina" "son auren ummi, ki ka gaya mini cewar ragowa ce, an taSa yi mata fyaWe tana yarinya, na ce ina son ta a haka, tun da tana yarinya ne, ki ka ce ba ki yarda ba. Nayi-Nayi ki gaya mini waye yayi mata ki ka ™i, za ki aura mata idris na ce ki gaya masa abun da ki ka gaya mini, ki ka ce idan na faWa zaki tsine mini, sai da zaki aurawa Idris ita na ce bai kamata ba ki ka ce dama shi yayi mata, amma ki zagaye ki ce mata ni na yi mata fyaWe tana yarinya, duk saboda ki kare wanda yayi? Baki yi mini adalci ba, tsawon shekaru ummi kallon macuci take yi mini kenan?""" "Iya ta ce ""Ni fa ba haka na ce mata ba, na gaya mata hakan ne dan ta yarda da auren Idris a karo na biyu, kar ta auri" "wanda za ta aura amma kuma ta™i, kuma na yi haka ne dan Idris ya samu dama ta biyu a daidaita zumunci""" "Hashim ya ce ""Kuma ki ka ce mata ni na yi mata fyaWe Iya, amma an yi abu ba ta sani ba har ki ka gaya mata? Wace" "ribar ki ka samu a kan hakan? Kawai ki cuce ni ki Sata ni a idon yarinya saboda ki kare Idris? Iya meye dalilinki na fifita wani sashe a kan wani a cikin iyalanki ne?"" Tuni idonsa yayi jawur, ya jefar da takardar sammacin ya ce ""Ku je ku san yadda zaku yi ni ba ruwana""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Idan ka tafi gidan ubanwa zamu koma? Yaya zamu yi da wannan abun? Ta ina za a fara rabon" "gadon shekara talatin da wani abu baya?""" """Wallahi baba ba saka hannuna, ba zan shiga maganar ba"" yayi ficewarsa." """Iya baki yi mini adalci ba, kin rarraba mini kan yarana kamar yadda ki ka rarraba kan naki yaran saboda son rai, ™iri- ™iri babu jituwa tsakanin Idris da magaji saboda ke, ashe wanda ki ke zaluntar da yawa, gashi kin zo kin sake" "damalmala lamari"" cewar babar su Idris." "Kawu Ilyasu ya daka mata tsawa ya ce ""Rufe mana baki, da can baki ga hakan ba sai yanzu? Uwar ta mu zaki ci wa" "mutunci """ """Na faWa Win, tsawon shekaru muna yi mata biyayya ashe cutar mu take yi, ™iri-™iri ta din ga muzgunawa mariya da" "´ar ta muna ganin mu take so da ´a´anmu ashe zumuncinmu take yi wa illa tana kassaramu, ba ayi mini adalci ba"" haka gida ya kacame da hayaniya kamar za a bawa hammata iska." 4YEARS BACK (SHEKARU HUŠU DA SUKA GABATA) "Iya ta kalli ummi ta yatsuna fuska ta ce ""Au ke yanzu a yadda ki ke Win nan, har wani zaSi ne da ke? Kin san dai" "mutum a hayyacinsa ba zai ce zai aureki ba, dan mazan yanzu fararen mata suke so kyawawa""" Ummi da kanta yake sunkuye ta yi shiru ba ta ce komai ba. """Hmm ai duk da Idris ya ce ba abun da ya taSa haWa ku, ai ba a canzawa tuwo suna, kuma Idiris Win da ki ka guda shi" "ne rufin asirin ki, dan yadda ki ke ganin cewa an zalunceki da ki ka aure shi ai shi aka zalunta ya rufa miki asiri, tun da fanko aka kai masa, gaki fanko ga larura, duk namijin da zai aure ki ko dai a bazawara ko wadda ta zubar da mutuncinta tun a waje"" ummi ta Waga kai tana kallon iya." """Eh mana, ai ba ki kai budurci gidan Idris ba, tun kina shekara uku da watanni aka kawar da shi, dan an ™etare ki""" "Gaban ummi yayi mummunar faWuwa, jikinta na tsuma ta ce ""FyaWe kenan?""" """˜warai fa, da ki ka fara tasawa ma ai cigaba da biye-biyenki ki ka yi, Idris shi ne wanda ya rufa miki asiri, amma an" "buWe ki tuni, dan haka wani zaSe˛ ba naki bane, kuma dole a wannan karon ki sake auren Idris""" "Ummi ta kalli iya cikin ™unar zuciya, Idris Win da ya kwatsawa duniya cewar ba budruwa ba ce ita, ga kuma ciwon" "sanyi ya cinye ta, kenan shi tuntuni ya san an yi mata fyaWe. Sai a lokacin ta tabattar da cewa mafarkin da take yawan yi gaskiya ne." "Tana kwance tana bacci a Waki, fitilar ™wai na ci a cikin Wakin, jin motsin wani abu ya sa ta buWe ido, ba ta iya ganin fuskar waye, ya rage hasken fitilar Wakin, daga nan ba ta iya tuna komai sai muryar iya tana cewa dauWar gora ciki ka sha ta, duk wanda ya tona wannan sirrin Allah ya isa ban yafe ba, Wan uwanta idan ba a rufa masa asiri ba, zumunci sai ya lalace." "Ummi cikin wani irin gigitaccen kuka ta ce ""Iya dama a gaske abun ya faru, ba Idris Win ne ba dai, ina ganin abun a" "bacci, kuma na yi biye-biye na bi wa?""" "Iya ta yi mata wani irin mugun kallo ta ce ""Uban waye ya ce miki Idris ne? Shekara uku da rabi ki ke a duniya lokacin," "uban me zaki tuna?""" "Ummi ta yi shiru sannan ta ce ""DauWar gora ciki ka sha ta, duk wanda ya tona wannan sirrin ban yafe masa ba, ba" "haka ki ka ce ba a lokacin? Mama ta din ga kuka a lokacin da daddare, Idris ne mana iya""" "Iya ta dafe ™irji ta ce ""An shiga uku, dama na daWe ina faWar kina da ala™a da maita, tayaya zaki tuna abun da ya faru kina shekara uku da rabi? To ba Idris bane ba magaji ne""" "Ummi ta girgiza kai ta ce ""A'a Iya Idris ne, dan haryanzu ban manta irin barazanar da yake yi mini ba, da ™o™arin sake" "haike mini, yaya magaji ne yake ™watata""" """Sai kuma ki yi, Idris godiya yakamata ki yi masa, dan taimakon ki yayi""" "Ummi ta yi kuka kamar ranta zai fita, ta ji zafi da ba™in cikin mummunan labarin da iya ta gaya mata, daga Idris Win" "har hashim wata irin tsanarsu ta shiga ranta, amma ™asan zuciyarta ya kasa amince mata da yaya magaji zai aikata haka, ta yi ™o™ari ta din tuna alkhairin sa, hakan ya sanya yin ™o™arin Soye masa abun da yake ranta game da shi." "Gashi babu wanda za ta tattauna Maganar da shi, dan haka ita kaWai tayi kukanta ta sha ba™in cikinta, haka zalika" "maganganun iya ba su yi tasiri a zuciyarta ba, ta ji za ta iya yafewa Idiris zaluncin da ya yi mata ba." "Iya ta faWa mata haka ne, saboda zafin rashin amincewa da auren Idris a karo na biyu, da kuma yadda Hashim yake ta son nuna shi yake son ya auri ummi lokacin da suka je saukar." "Sai dai hakan bai yi tasiri a zuciyarta ta ji zata sake iya auren Idris ba, shi ne zuwan da suka yi har dr. Ya ce sai an" nemi iznin ummi. "Ummi ta Sata darare da dama tana kuka, tana tunanin babu wani abu mai kama da farinciki da zata samu a rayuwa." Yana Waya daga cikin dalilin da ya sa ta ™ara tsananta gudun Raihan. CIGABAN LABARI. "Raihan kamar zai zare saboda neman ummi, duk iya tunaninsa yayi amma ya rasa ina ta shiga." "Gagarawa kuwa Abdul suka kira suka sanar masa da halin da ake ciki, wai sun nemi lambar dr. Sun rasa su zo su" "kawo musu Wauki, ummi ta kai ™arar su kotu." "Abun ya bawa Abdul mamaki, Abdul ya tambayi ina ummin take, suka sanar masa ai ta bar gidan ba su san in da ta" "koma ba, ya cigaba da matsawa da bincike, dan ya san ummi ba zata aikata irin wannan Wanyen aikin ba, ya kira Yaya magaji, magaji ya ce an yi haka, amma Iya ce ta kori ummi." "Ya tambaye shi ko ya san in da ummin ta koma, ya ce masa bai sani ba." Abdul ya tabattar da lallai an kai ummi bango da har ta fara da irin wannan hukunci mai girma. "Kawu Saminu ya din ga nanatawa Abdul, lallai ya sanar da dr. Kan ranar da za a fara shari'ar domin, a kashe maganar." "Abdul ya ce ""Kawu ka manta baya ™asar, babu abun da zai iya yi a kai, kuma yanzu a fara mayar da hankali a samo in" "da take tukuna, sai a yi wa tufkar hanci, tun da in dai ba ita ta janye ™arar ba, ba zai yiwu a kashe maganar ba""" """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, amma wannan yarinyar an yi sheWaniyar mara mutunci, maimakon iya mu ta gaya" "mana ta ce a raba gadonta a bata, sai ta kaimu kotu?""" "Ummi kuwa ana gobe za ta bar gidan su Iya, ta karSi aron wayar amaryar kawu Ilyasu, ta aika nana ta sayo mata kati" ta kira yaya magaji. "Suka gaisa ya ce ""Ummi layi ki ka canza ne?""" """A'a yaya, akwai matsala ne, ina so ka taimaka mini ina gagarawa yanzu haka""" """Subhanallah, matsalar me kuma?""" "Ummi ta ce ""Aurena ne ya samu matsala, can gidanmu anty farida ta ce ba zan zauna ba, nan ma Iya ta ce sai na" "tafi""" "Hashim ya ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, mutuwa auren yayi?""" """Eh, mamansa ce ta saka ya sake ni, ba na son zuwa maiduguri in Wora musu nauyi daga yin aurena, ga dr. Ba ya gari""" """Kin san menene, ni yanzu ina dutse ni da matata, ki saurara da kyau, zan yi miki kwatancen gidana, akwai mukulli a" "ma™wabta, zan kira su su baki, ki buWe ki shiga ki zauna, ki bani account number ki in turo miki kuWi, ko zaki bu™aci wani abun, amma Abdul ya kirani ana nemanki, basu san in da ki ke ba, ai ban san kina gagarawa ba""." "Ummi ta ce ""Dan girman Allah ko ya sake kiranka kar ka gaya wa kowa ina gagarawa, kuma ba wanda zan gayawa ina" "gidanka, dan Allah kar ka gayawa kowa idan ku ka dawo zan yi maka bayanin komai""" "Ya ce ""To shikenan, ki turo mini account number""" """Kar ka damu, akwai isashshen kuWi a hannuna""." "Ana idar da sallar asuba, Ummi ta Webi kayanta ta bar gidan iya, sai dai ba ta bar gagarawa ba sai da ta je ta shigar da" "™ara a kotu, sannan ta tafi gidan magaji da ba a cikin gagarawa yake ba." "Ko da magaji ya dawo ummi ta kwashe komai ta gaya masa, sai dai ya ji zafin kora da wula™anci da Iya ta yi mata, sai" "dai ba ta gaya masa batun kai ™ara kotu ba, dan haka da ya je gagarawa bai nuna musu ya san meyafaru ba." "Sai dai tun da ya ji ta'asar da Iya ta aikata, ya kasa komawa gidansa, saboda damuwa da fargaba, ya kasa komawa" "gidansa ya kalli ummi, ashe duk tsawon lokacin nan kallon da take yi masa kenan?." "Ganin ba shi da wani zaSi, ya sanya ya koma gidan, ya tarar da ummi da matarsa suna hira." Kamar ba™on munafiki haka yayi sallama idonsa yayi jawur. "Ummi ta ce ""Yaya menene? Wani abun suka yi maka?""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ashe kin kai ™ara kotu?""" "Ummi ta ce ""Eh, dama ina son zan yi maka bayani, na san zaka fuskance ni""" "Ya ™arasa gaban ummi ya zube a kan gwiwoyinsa, sai ga hawaye ya ce ""Wallahi! wallahi! wallahi ummi ban aikata abun da Iya ta gaya miki ba, bani bane ba ummi, ban taSa sanin abun da ta gaya miki ba kenan, dama da abun ki ke" "kallona? Wallahi ummi Idris ne, nima ban san an yi ba sai lokacin da za ta yi miki auren huce takaici da shi, na nuna mata illar yin hakan, saboda kina da ™ananan shekaru kuma ba ya ™aunar ki, amma ta gaya mini ga abun da ya faru shekarun baya, aurensa shi ne rufin asirin ki, wanda a kan haka sai da ta haWa ni da babanmu kamar zai tsine mini, kuma still bayan auren da ya zo yana faWar maganganu a kan an bashi ragowa na tuna masa koma menene shi ya fara, ya je ya gaya wa Iya ta sake ci mini mutunci da barazanar na sake Waga maganar sai ta tsine mini, ina ji ina gani yayi ta yamaWiWin ragowa aka bashi ke, ga kuma larura kina da ita, ba yadda na iya, amma ko Alqur'ani aka bani zan rantse wallahi ummi bani bane ba""" "Ummi cikin sheshshe™a ta ce ""Ka yi ha™uri yaya magaji, nima zuciyata ta daWe tana yi mini wasi-wasi a kan hakan," "amma ba yadda na iya tura ta kai bango, na gaji da abun da Iya take yi wa rayuwata, shiyasa na zaSi fesar da abun da yake zuciyata ko da kuwa zumuncin zai tarwatse. An cutar da ni da yawa me nayi da na cancanci haka yaya magaji?""" "Yayi ajiyar zuciya ya ce ""Ummi ba zan hana ki ba, ba zan dakatar da ke ba, Iya ita ta rusa duk wani tubalin soyayya da" "™auna da tarwatsa kan iyalanta, ta hanyar fifita wasu a kan wasu saboda zunzurutun tsagwaron son zuciya da abun duniya, ta yi miki CUTARWA ma fi muni wallahi kowane mataki zaki Wauka ba ruwana, ni dai ki yafe mini wallahi bani bane ba""" "Ummi ta share hawaye ta ce ""Ni yakamata na nemi yafiyarka yaya, amma ba zan Soye maka ba har iyayenmu dr. Kawai na cire amma suna kallon yadda rayuwata ta wula™anta cikinsu Waya da mahaifina saboda bai mutu ya bar" "mini komai ba, aka rasa wanda zai kula da rayuwata, aishikenan""" "Cikin sanyin jiki matar magaji ta ce ""Ummi abun da ha™uri bai bayar ba, akasin ba zai bayar ba ki yi ha™uri ki yafe" "musu mana""" "Ummi ta ce ""Ai da fari na yafe musun, sai na ga idan ba rayuwata ce ta ™are ba, ba za a daina cutar da ni ba. Mijina yana yawan gaya mini in tsaya da ™afata a rayuwa in fuskanci kowane irin ™alubale""." "Yayi nisa a zurfin tunani, ya ji ana bugun ™ofar falo kamar za a karyata, babu shiri ya tashi ya je ya buWe a fusace, sai" dai ganin Mami a tsaye ya sanya shi haWiye masifar da ya ™unso ya saukewa mai bugawar. """Raihan, meye haka? Amai da gudawa ka yi ne kayi wannan mummunar ramar?"" Ya girgiza mata kai tare da shigewa" falon. "Ta bi bayansa, tana ™are masa kallo." """Ya aka yi na je office ba ka je ba? Me ka ke yi a gida?""." """Mami ba a san fa in da Ummi take ba""" """Shi ne me? ˜aramar yarinya ce ita? Saboda haka ne nake ta kiranka a waya kashe wayoyinka?""" Yayi shiru bai ce komai ba. """Alhaji yana nemanka, za ku yi magana a kan kai kuWin Safiyya, kuma a yau ba sai gobe ba, ka je ka ji me take bu™ata" "na shirin biki, kuma idan ka kuskura ya san na saka ka saketa sai na yi mummunan Sata maka rai"" bai ko Waga kansa ba, balle ya tanka mata, tayi ta gama ta tafi." Me zai yi da wata safiyya? Ya tuna yadda take yawo da wani Wagaggen mayafi tana gantsare-gantsare kamar an "ban™are kaza, gaba Waya baya ganin kyan kowa idan ba Salmansa ba." Bai san lokacin da ya ja wani guntun tsaki ba. "Gaba Waya gidan yayi ™ura saboda ba ummi, ya tara wanke-wanke a kitchen, da ™yar yake iya yi. Daga baya ma sai dai ya sayo fruita ya ci duk ya zubar a wurin." Yayi wanka ya shirya ya je gida ya samu Alhaji. Shi kansa sai da ya tambayi raihan ko ba shi da lafiya ne? Ya ce masa lafiyarsa ™alau. """To kai babarka ta ce wannan juma'ar kai kuWin aure, ni ban ganka ba. Ka zo ka kawo mini kuWin, da sauran shirye-" "shirye amma ba ka ce komai ba, na san ba so ka ke yi ba amma ka daure ka yi mata biyayya""." "Raihan kamar zai yi kuka ya ce ""Ni fa bani da kuWi""" "Alhaji ya ce ""Kai babban mutum, ba ka da kuWi kuma? A auren Salma ne ka ke da kuWi kenan?"" Yayi shiru." "Alhaji ya kira mami a waya, ta zo ta same su, ya sanar mata raihan ya ce ba shi da kuWin ™ara aure a yanzu." "Mami ta ce ""Duk dan ya kaucewa umarnina ne, ni ina da kuWin zan bashi""" "Alhaji ya ce ""Dakata tukuna, me za a yi wa ´a ta wanda zai kwantar mata da hankali? Ba zai yiwu watanni takwas da" "yin aure, ba dan ta gaza ta ko ina ba ace za a ™ara mata kishiya ba tare da yi mata wani abu da zai kwantar mata da hankali ba""." """Alhaji me kuma za ayi mata? Ta ci nata rabon ai""" "Alhaji ya katse ta da cewa ""Da ki ka hana ayi mata lefen sai ta Sarauniyar hanya ya yi mata? Ke ma da ban bayar da" "kayan faWar kishiya ba, duk da Hajiya na da ha™uri, da ba ki shigo ta daWin rai ba, gara ita ta daWe na aure ki? Wannan fa?. Na gargaWe ki kar ki yi abun da zaki zo ki na dana sani, amma kin ™i. Kar ku jefa yarinya a halaka ™iyayyar Wa namiji masifa ce, kin ™i ai shikenan""" "Ta Sata fuska ta ce ""Ba wata ™iyayya, iskanci ne kawai da kuma asiri da yake Wawainiya da shi""" "Alhaji ya kalli raihan ya yi murmushi ya ce ""Ba wani asiri, ta iya kiwo ne kawai, ke ba abun alfaharinki bane a." "Mallake Wanki ana kula da shi, nan ya zo ana bani labarin hannunta akwai maggi, ta iya girki, nima shaida ne ta iya girki. Dan haka ko dai a samu wadda ta fita ko kai Waya da ita idan ana son zaman lafiya, amma shawara ce na bayar. Babban mutum, me zaka bawa ummi da zaka kwantar mata da hankali?"" Raihan ya ji kamar Alhaji yana shiga zuciyarsa yana karanto damuwarsa ne." """Alhaji ban san kan abun ba, ban san me ake bayarwa ba""." """Eh to, ka ga recently kun fita waje, amma wannan cikin honeymoon Winku ne, kyauta zaka yi mata ta bajinta, ka" gane me nake nufi ai kyauta mai sunan kyauta. "A samu dan™areriyar mota a bata, idan da hali gidan da ke ciki a bata takardunsa, ita amaryar sai a nema mata haya a wani wurin, gidan ya zamana nata ne""" "Cikin tashin hankali mami ta zabura ta ce ""Alhaji wannan kyautar ai sai kai? Idan ya bata gidansa shi shikenan ko" "oho? Wai meyasa kamar goya masa baya ka ke yi ya bujire mini ne?""" """Yanzu ya ce ba shi da kuWin aure kin ce zaki bashi, ita wannan saboda ba ´ar ki ba ce ba, kin hana a bata kyauta, ta" "samu kwanciyar hankali, ba zan so raihan ya rabu da gidansa ba, amma muddin kina so na tsaya yadda yakamata ya" "™ara aure, sai an yi balancing, tun da ba shi da kuWi, ke ki biya masa kuWi yayi aure, ni kuma zan yi mata kyautar da" "zata sanya hankalinta ya Wan kwanta ya rage mata zafin kishi"". Raihan yayi murmushi ya ce ""Alhaji na gode sosai da sosai""" """Wallahi ba zai yiwu ba, ™arya yake yi yana da kuWi, kuma sai ka fito da su""" """To ya rage naku dai, ni dai idan aka yi wa Ummi kishiya, in sha Allah zan yi mata kyautar ban mamaki, sirikata ba ta" "yi laifin komai ba, marainiyar Allah ba zan bari a cutar da ita ba""" "Duk maganar da yake yi, yana observing Win raihan da ita kanta mamin, dan yana sane yake faWar wasu abubuwan." "Ya sake nisawa ya ce ""To duk kun yi shiru, kai babban mutum ka fito da kuWi mana, kuWi fa akwai su""" "Raihan ya karkace kai ya ce ""Dan Allah Alhaji a bar maganar auren nan yanzu, nifa ba ni da lafiya ma""" Gaba Waya suka kalle shi. "Mami ta ce ""Kamar yaya ba ka da lafiya?""." "Ya ce ""Ba zan iya ™ara aure ba, a bari na nemi magani"" ya bata amsa kansa tsaye." "Alhaji ya sunkuyar da kai kamar ya kece da dariya, raihan ba saiti wasu lokutan." "Ya maze ya ce ""me yake damunka?""" "Ya sosa kai ya ce ""Ai kawai muna zaune ne da salman, magani nake nema""" """Amma ba dawowarku aka ce tayi Sari ba?"" Tayi maganar a hasale." "Ya ce ""Eh, amma bani da lafiya, dan Allah idan ba asirina ki ke son ya tonu ba, dan Allah mami ki bar maganar auren" "nan na samu magani""" "Yadda raihan ke tsara maganar kawai Alhaji ya san ™arya yake yi, yayi wani irin ™asaitaccen murmushi na manya ya" "ce ""This is serious, dole a jinkirta maganar nan, dan wannan ba issue ne ™arami ba""" "Ba tare da mami ta ce komai ba, ta hau zancen zuci, da ™o™arin gane ™arya raihan yake yi, ko kuma da gaske? To me za ta cewa su Safiyya? Amma ba shi da lafiya ummi ta yi Sari""." """Kin ga bilki, ki tashi ki je zamu yi magana da shi"" Ummi ta yi wa raihan wani mugun kallo, amma ya™i kallonta." "Bayan ta fita Alhaji ya yi ´ar dariya ya girgiza kai ya ce ""Šan zamani da uwar zamani, tashi ka je Allah ya shiryeka" "babban mutum"" ko a jikinsa ya tashi ya bar falon, dan dama haka yake so, kuma ya ™udirce idan mami ta cigaba da uzzura masa sai ya gaya wa safiyya da Yaya rakiya ba shi da lafiyar da zai auri safiyya ummi ma rufa masa asiri take yi." "Ganin ya kwantar da tarzomar wannan maganar, ya sanya ya sake tatara hankalinsa a kan neman ummi." "Ya Wauki wayarta yana duddubawa, ya tarar da gmail a wayarta, wani babban gidan talabijin na jamus, suna son" "bawa ummi aiki. Idan tana da bu™ata ta tura takardunta ayi interview da ita. Tsaki yayi ya ajiye wayar ya dafe kansa yana tunani, ko a gidan ubanwa ma suka san ummi oho." "Managern su ne ya faWo masa, dan ya gaya masa yadda ummi ta Wauki hankalin mutane." "Ranar da aka fara shari'ar su ummi, ba ta je kotu ba sai lawyernta, kasancewar ATM Win ta na hannunta, kuma raihan" "yana saka kuWi a cikin account Win ta, ya sanya ta saki kuWi." "Al™ali ya bi komai tiryan-tiryan, tare da neman a kawo duk wani abu da aininhin kakan su ummi ya mallaka, da" "yayyensa suka hau suka turmushe, a zama na gaba." "Su kawu Ilyasu suka cigaba da kururwar neman agaji, suna kiran Abdul a waya, ya ce shi ba abun da zai iya yi, tun da" ba a san in da take ba. "Sati Waya aka koma kotu, Aka je da komai na kakansu ummi. Gidan da suke ciki, aka ce ba zai rabu ba, saboda wasu sun rasu sai ´a´ansu, wasu duk sun ja wuri sun yi gini a ciki, sai dai a yi wa gida kuWi, a raba a fitar da gadon ummi," "da tumunin mahaifiyarta, sai su biya su." "Duk wannan abun, ™ar™ashin jagorancin lawyern ummi ake yin sa, dan ko sau Waya ba ta je kotun ba." "Aka shafe wata guda da sati biyu, ba ummi babu labarinta, har Abdul sai da hankalinsa ya tashi, wurin neman ina" ummi take?. "Mami ta ce zata saka raihan a gaba ta nema masa magani, ya ce mata shi yana zuwa wurin likita ana duba shi, dan ta" san komai za ta yi ba zai sha maganin hausa ba. "Amma duk da haka ba ta ha™ura ba, ta cigaba da saka pressure sai da aka kai kuWin nan!" "Raihan duk yayi ba™i ya lalace, gashi kwatsam! Dr. Yayi masa magana a what's app cewar ba ya samun ummi a waya," shi ma tasa wayar ce ta lalace amma kwana biyu ba ta gaishe shi ba. Raihan ya yi masa ™aryar ita ma ta ta wayar ta lalace amma zai haWa su. "Duk wannan abun, Salim bai kuma tsoma baki a kan lamarin raihan da ummi ba, gashi bin ™w™™wafin da Alhaji yake" "yi, yana daf da gano ummi ba ta nan, dan kuwa yana ta cewa raihan kwana biyu fa bai kawo sirikarsa sun gaisa ba" "Gagarawa kuwa, da ummi da mariya aka yi ™iyasin suna da naira miliyan uku da rabi a gidan, dan haka Al™ali ya ce ko su kawo wannan kuWin su fitar da ummi da mahaifiyar ta, ko Al™ali ya saka gida a kasuwa a sayar, a sallame" "su, kuma aka basu wa'adin sati biyu." "Sun san ko giyar wake suka sha, ba su da wannan kuWin, ga kotu ta saka an yi wa sauran gonakin su kuWi, za a cire gadon bashir, sannan a cire na ummi da mariya. Al™ali ya ce su haWa su biya su ummi, sai su ri™e gida da gonaki." "Raihan yana office baya gane komai, wayarsa ta fara ringing, ya Waga a hankali ya kara a kunnensa." """Barka da rana"" tayi maganar cikin sassanyar muryarta. A zabure ya tashi tsaye yana faWin ""Ummi, kina ina? Ina ki ka" "shiga haka?""" """Ina nan cikin ™oshin lafiya"" ta bashi amsa." """Haba Salma, kin san yadda ki ka tayar mini da hankali kuwa? Kina ina ki tsaya na zo na Wauke ki""." "Ummi ta ce ""Ka zo ka kawo mini takarda ta dai. Dan Allah wani abu nake son ka yi mini, family house Winmu na" "gagarawa kotu za ta saka a kasuwa nan da sati biyu, dan Allah da an saka a kasuwa idan kana da hali, ka sai gidan ka basu short notice su tashi, da k yi haka zan gaya maka in da nake a Maiduguri ka zo ka kawo mini takardata, kar kuma kayi tracking Wina, sannan bana gidan mama, naira miliyan goma sha huWu aka yi masa kuWi burina kawai ka sayi gidan ka tashe su!""" "Turus raihan ya yi yana kallon wayar, me zai saka ummi ta yi haka? Lallai akwai wani abu a Soye, amma idan har zai" "ganta kuWi ko na Alhaji ne zai Wiba ya sai gidan kamar yadda ta bu™ata, duk da bai san dalilinta na yin hakan ba!" Ayshercool 8081012143. I hit the jackpot with PalmPay! Join PalmPay with my link or my code 'XWPK6722' within 72 hours to help me get my gift! >>https://link.palmpay.com/uwyy6 "Team Ummi wanda ba su taSa cike palmpay ba, dan Allah ga refaral Wina a bi link a cike mini." Ayshercool. 08081012143 PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR" "WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." *CUTARWA* *BRIGHT PENS* (FREE BATCH) *MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION* 44 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO" IN SHA ALLAH. Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g AYSHERCOOL 08081012143 "MASU BU˜ATA DAGA FARKO WANDA BA SA WATPAD, KU YI FOLLOWING CHANNEL ŠINA, ZAKU SAMU DAGA FARKO IN SHA ALLAH." Follow the COOL HAUSA CHANNEL channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 44 "Yayi ajiyar zuciya ya ce ""Amma meyasa ki ka yanke wannan hukuncin?""" "Cikin nutsuwa ta ce ""Saboda na zama abun da ake so na zama""" """Me kenan?""" """Zaka ji daga baya"" ta bashi amsa." """Zan saya, amma dan Allah ummi kina ina, duk hankalina a tashe, Alhaji na daf da gano gaskiya ba ma tare, idan ya" "gano ina cikin matsala dan girman Allah kina ina?""." "Ummi ta ce ""Kai da zaka yi sabon aure, meye na damuwa da ni? Idan komai ya kammala ka tabatta ka taho mini da" "takardata, da zan nuna wa dr. Shaida, sannan ban ce ka gaya wa kowa mun yi waya ba, ka yi shiru da bakinka""" """Ummi Ta kaste wayar ta sakata a flight mode, dan kar ma ya sake kiranta." "Ta ™urawa wayar ido, tabbas tana kewar raihan Win ta nesa ba kusa ba, ji tayi kamar ta yi kuka wannan abun da ta yi" "masa, gaba Waya zuciyarta babu daWi amma dole ta ™aurace masa dan samun cikakkiyar nutsuwa dan ta san da ya lallaSata shikenan ba zata iya taSuka komai ba." "Raihan yayi ™o™arin bin ummi, amma ta ™i shiga wayar. Ya zubawa wayar ido yana lumshe ido, a hankali ya furta" """Alhamdilillah, tun da kina lafiya""" "Su kawu Ilyasu hankali ya ™i kwanciya, saboda kuWi babu su babu dalilinsu, gashi ba su san in da ummi take ba, balle" "a lallaSata a rarrasheta su bata ha™uri, ba su taSa zaton zata aikata abu makamancin wannan ba, yarinyar da suke wa kallon ko yatsa aka saka mata a baki, ba za ta iya cizawa ba." "Iya kuwa ta tsinewa ummi da mariya babu adadi, ta zageta har ta gaji, ba tare da ta ji alamar ta huce daga takaicin" "da ummin ta sanya su ba, ba ta taSa tunanin ummi za ta aikata haka ba." "Rana ba ta ™arya, sai dai uwar Wiya ta ji kunya, wa'adin da kotu ta Wibarwa su kawu ya cika, ba su da kuWin da za su" "fitar da su ummi, dan haka aka saka gida a kasuwa, kuma Al™ali yayi musu faWa sosai a kan illar jinkirta rabon gado komai ™an™antarsa." "Kamar yadda ummi ta bu™ata, babu tunanin komai ko neman shawarar kowa ba, Raihan ya aika wani yaronsa" "gagarawa, ya ce zai sayi gidan, ba tare da wani Sata lokaci ba, aka koma kotu, aka kai kuWi Al™ali ya rarraba, aka bawa kowa nasa." "Sai dai duk ™o™arin da raihan yayi wurin samun ummi a waya, ya kasa ga gefe mami ta isheshi da ™warzaba a kan" "Safiyya. Ga ayyyka sun yi masa yawa, suna ta ™o™arin buWe katafaren branch Win su na Abuja, hankalinsa ya rarrabu kashi-kashi." Aka bawa su Iya notice na sati uku su tattara su bar gidan nan. "Saboda tsabar tashin hankali, ta yanke jiki ta faWi aka tafi da ita Asibiti, aka yi ta sassaka mata ruwa." "Kowa ya fara tunanin bazama ya kama haya, sai dai aka rasa wanda zai Wauki Iya, dan duk wanda aka ce ya Wauketa," sai iyalinsa su ce su ba zasu iya da jaraba da masifarta ba. "Ana ta wannan bada™alar ummi ta kira waya, kawu Saminu da fari bai Wauki muryarta ba sai daga baya, tana cewa" "ita ce ya hau bala'i ""Ashe ke ba ´ar arziki bace ba? Gidanmu da ubanmu ya mutu ya bar mana, ki saka aka sayar dan ki tagayyara mu?""" "Ummi ta ce ""A'a kawu, wata™ila da kun sama mini matsuguni a gidan, da duk haka ba ta faru ba, na ji iya har" "kwanciya ta yi a asibiti, idan ta warware ina bu™atar gidana, sonake a rushe shi gaba Waya, na daina ganinsa ko zan manta da ba™inciki da bala'in da na gani a gidan""." "Cikin tashin hankali ya ce ""Ki ka sayi gida? A ina ki ka samu kuWin sayan wannan gidan? Yanzu ummi ko kunya ba ki ji" "ba yadda ki ka tozarta mu, gari ko ina ya Wauka?""" """Kuma ba ku ji kunya ba lokacin da ake tozartani, gari ya Wauka ku yi ha™uri kawu nima ba haka na so ba, duk ku ne" "sila""" "Nan fa zance ya sauya, magana ta sake Waukar zafi, saboda yadda ummi ta yi musu mummunar shammata." "Abdul yana gida a falo, aka kira shi daga gagarawa aka sanar masa da abun da ummi ta yi, na ta saye gida ta basu" "kwanaki ™alilan su tashi, a take ya ce ""Anya kawu? Ina ummi ta ga kuWin sayen wannan uban gidan?""" """Abdul zamu yi maka ™arya ne? Kuma wai nan kusa take so mu tashi mu bar gidan, ina zamu saka kanmu ga ´a´a ga" "jikoki mun zuba""" "Abdul ya ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, shikenan zan san abun yi"" ya kaste wayar ya ce ""Gaskiya akwai wanda" "ya tsayawa ummi take wannan abubuwan, kuma na tabattar tura ce ta kai bango, dama mai ha™uri bai iya fushi ba, anya ba zan sanar da Abba halin da ake ciki ba?"" Yayi maganar yana kallon farida." "Farida ta ce ""To ni ina ruwana? Ka daina sakani a sabgar da ba ta shafe ni ba""" "Ya ce ""Maama ta shafe ki, dan ke ki ka Sallo aikin nan? Amma ban sani ba ko kina da abun da zaki gaya wa Abba, da" "ki ka koreta daga gidan nan da aurenta ya mutu, ki ka ce ba zata zauna ba""" "Noor ta ce ""TaS, lallai yaya ummi ta zama jan wuya, wallahi maama tun da ta fara da ´an gagarawa da alama Waukar" "fansa take yi saura ke, Allah kaWai ya san me za ta yi miki""" """Ita ta isa, sai dai dangin uban naku ™auyawa, gidana nawa ne babu mai sake zaun mini, ya takura mini rayuwa, kai" "kuma kar ka kuskura ka gaya masa ka Waga masa hankali su je can su ™arata""" "Shi kansa Abdul ya shiga tsaka mai wuya, bai taSa zaton ummi za ta aikata haka ba, amma dama mai ha™uri bai iya fushi ba, kusan kullum sai an kira shi daga gagarawa." "Babu zato babu tsammani, raihan ya duba wayarsa ya ga ummi ta turo masa adress Win in da take a can Maiduguri," "gashi a washegari zai tafi Abuja, ga tarin ayyuka a office, ba shiri ya soke ayyukan da zai yi ya shirya ya Wauki mota ya tafi Maiduguri." "Tiryan-tiryan ya bi adress Win, babban abun da ya Sata masa rai, bai wuce adress Win hotel bane ba, sai dai yayi iya" "™o™arin sa ya danne fushinsa, har ya ™arasa full address Win." "Ya je har Wakin, yana tura ™ofar ™amshin turaren ta, da sanyin AC suka dake shi, hakan ya rage kaso mafi yawa na" Sacin ran da yake ciki. "Tana zaune a gefen gado, kanta babu Wan kwali, duk da ta rame amma ta yi fresh da ita, gashin kanta ya sha gyara," sai ™yamli yake yi. "Jiki a sanyaye ta tashi tsaye, ya rufe ™ofar ya kalleta ya ce ""Ummi me ki ke yi a hotel da aurena?""" """Kana zargina ne? Ban taSa zuwa ba, wannan shi ne last option Wina, babu yadda na iya, ina fatan ka taho mini da takardar sakin""" "A ™ule ya ce ""Ni na furta na sake ki ne? Ni ban rubuta miki saki ba, na dai karSi takarda na yi rubutu, amma ai ban" "baki ba, kuma ban furta ba, amma ki ka yi tafiyar ki, kalli yadda ki ka din ga wahalar da ni, duk na shiga tashin hankali kowa na tambaya bai san in da ki ke ba saboda ina matu™ar sonki shiyasa ki ka zaSi ki wahalar da ni? Kuma a ™arshe ki rasa a ina zan ganki sai a hotel da aurena kuma a kan ki, kin yi mini adalci kenan?"" Ya hasala matu™a, sosai yake yi mata faWa"" ta ™are masa kallo babu ™arya ya rame sosai da sosai, sai dai ta san fushi ba nata bane ba a wannan yanayin, da ya shiga mood Win da ba ta so da yake ba ta tsoro, duk da ta ji kamar zuciyarta ta yi ™e™ashewar da ba ta jin tsoron, sai dai girman miji mussaman nagartacce kamar raihan, kwarjininsa daban ne a idon iyalinsa." "A hankali ta taka daf da shi, ba tare da ta ce masa komai ba ta kwanta a jikinsa, ta zagaye hannayenta a bayansa ta" "ce ""Da gaske MD ba ka sake ni ba? Ranar kasa jurewa na yi in kalli rabuwata da abun da nake matu™ar ™auna, in ga ka rubuta mini saki, zai shiga jerin abun da ba zai taSa gogewa a rayuwata ba." "Na je gidanmu, Antynmu ta ce ba zata ri™e bazawara har karo biyu ba, na je gagarawa kakata ta ce bani da wurin zama a gidan, tun da na bar gidan na riga na bar shi, ba gidan ubana bane ba." "Dangin mahaifina sun saba yi mini haka, idan na je wurin mama tayaya zan fara yi musu bayanin mutuwar aurena, suna yi maka kallon mutumin kirki, ko baka da laifi sai sun tsaneka. Kwata-kwata yaushe na koma rayuwarsu, da zan fara yi musu sintiri da matsala? Ga mama ba cikakkiyar lafiya, duk da ta fara warkewa, ina tsoron Sacin rai ya sanya ta sake rasa lafiyarta." "Duk wannan lokacin ina gagarawa, gidan yaya magaji, babu wanda ya sani sai shi, yayi iya ™o™arin sa a kan in yadda ya kiraka a tattauna ya sasanta na ™i, saboda bana son ka samu matsala da mami, idan ka mayar da ni zaku cigaba da samun saSani, daga baya na dawo Maiduguri, ina gidan su mama, na yi niyyar gaya musu na kasa, ga zuciyata na ta azabtuwa da rashinka, wallahi yau ne na zo nan, saboda ba na son su mama su sani, bana son soyayyar da suke yi maka, da mutuncinka da suke gani, ya ragu a idonsu. Ban yi haka dan na Sata maka rai ba, rashin gata ne ya sanya" "hakan faruwa. Dan Allah ka yi ha™uri MD na, ka yi ha™uri ka daina fushi da ni, na wahala da yawa Please"" ta ™arasa" maganar tana fashe masa da wani marayan kuka. "Gaba Waya sai jikinsa yayi sanyi, ya ™an™ameta a jikinsa yana shafa gashinta zuwa bayanta." "A hankali ya ce ""Is ok sweetheart, kukan ya isa haka"" ya Wagota yana share mata hawayen fuskarta sannan ya ce ""Duk da kin neme ni da haka ba ta faru ba, amma ki ka ™aurace mini gaba Waya haba Salmana""" """To ka ce baka sake ni ba, kuma na riga na ce ka sake ni""" """Baki da shaida ai, dan haka ni ban sake ki ba, takardun gidan suna mota ta, amma kina ganin babu matsala abun da" "ki ka sa na yi? Ina za su koma su zauna?""" "Ummi ta ce ""Cewa aka yi bani da masauki a gidan, ba gidan ubana bane ba, tun da bana ubana bane ba, yanzu na" "mijina ne, sonake a rushe gidan ma ya zama tarihi na daina ganinsa saboda na manta mummunar rayuwar da na yi a cikinsa""." "Ya ce ""Mu bar wannan maganar for now, i so much miss you sweetheart, abinci babu daWi, ko san tunkarar gida" "bana yi, saboda babu ke a cikinsa""" "Ta kwaSe baki ta ce ""Ba amarya zaka yi ba? Meye na damuwa da ni""" """Salma kin fa san komai, kuma waye ya ce miki zan yi aure? Kema kin san ba so nake yi ba""." "Ta harare shi ta ce ""Ni zaka yi wa daWin baki, duk wadda take ganin za ta iya kishi da mummunar mace kamar ni, bisimillah""" "Raihan ya ce ""Innalillahi, wai ummi anya ba canza mini ke aka yi ba? Dan Allah mu bar wannan zancen i so much" "miss you kairun nisa'i"" yayi maganar yana ™ara ™an™ameta." """Na kusa gama idda, kar ka Sata mini iddata""" """A'a takaba ki ke yi ba idda ba"" Nan suka shiririce, suka manta da duk wata damuwa da suka shiga a ´an kwanakin." Tare da nuna wa juna tsantsar soyayya da yadda suka yi missing Win juna. """My""" """Na'am sweetheart""" """Meye abun yi yanzu?""" """A ina?""" """Ban gayawa kawu abun da ya faru ba, ban sani ba ko ya sani, ina ga dai wurin mama zan koma na zauna dole""" "Raihan ya ce ""Ke a tunaninki zan bari ki sake kufce mini ne? Gobe in Allah ya kaimu da sassafe zamu tafi Abuja""" """Amma mami fa? Kuma ga aure zaka yi, kar ka kuma samun saSani da ita""" """Ke ina ruwanki da aurena ne? Kin san wani abu?""" "Ta ce ""A'a""" """Har cewa su Alhaji na yi, bani da lafiya ba zan iya ™ara aure ba, kema ha™uri ki ke yi da ni"" A zabure ummi ta" "kalleshi ta ce ""Amma da wasa ka ke yi ko?""" """Wallahi da gaske nake""" """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, wai kai ba ka jin kunya ne?""" """In dai a kan ki ne bana jin kunya, a wurinki ne kawai nake da lafiya"" haka suka manta da damuwa da matsalolin da" suke ciki. "Washegari da sassafe, suka shirya suka tafi Abuja da shi da ummi." Ya dan™awa ummi takardun gidan gagarawa ba tare da ya cigaba da takura mata a kan me za ta yi da gidan ba. Sai dai ta ce masa ya ajiye mata. "Raihan Win da sai da Alhaji yayi ta fama da shi a kan tafiya Abuja, amma daga baya ya ji raihan shiru, ya tafi babu ko" sallama. "Ummi har mamakin irin son da raihan yake yi mata take yi, kullum fatanta da Addu'arta Allah ya sa kar ya daina" sonta. "Ummi ji take za ta iya Waukar kowace kasada dan ta cigaba da rayuwa da mijinta, dan sai dai ta bar gidansa ta ™ara" "tabattar da Wakinta shi ne rufin asirin ta, dan sai da ta yi wa maryam Allah ya isa." "A gidan su wani abokin raihan suka sauka, gidan babu kowa a ciki, kuma kafin su je an gyara gidan komai akwai a" cikin gidan. "Cikin dare suna bacci, raihan ya farka ummi na jikinsa, sai dai jikinta ya Wau zafi sosai." "Ya haskata ya ga baccinta take yi hankali kwance, washegari da safe da ta tashi, idonta ya Wan yi wani iri." "Ta dube shi ta ce ""Good morning""" """Sweetheart, wai ba ki da lafiya ne? Jiya da daddare na ji jikinki ya yi zafi?""" "Tayi murmushi ta ce ""Duk cikin murnar ganinka ne, amma lafiyata ™alau""" "Ya rungumeta a jikinsa ya ce ""Anya kuwa, idonki kamar wadda ba ta da lafiya"" wayarsa ce ta fara ringing, ya kai" hannu ya Waga yayi sallama. "Muryar Safiyya ya ji ta ce ""Yaya ina kwana?""" """Lafiya lau""" """Dama mami ce ta ce na kiraka, maganar kuWin party, sannan kuma kayan da zan yi fitar biki""." "Raihan ya ce ""Ai dama auren na mami ne, dan haka ita zaki tambaya bani ba""" "Ya katse kiran, ya kalli ummi da take ta sauke numfashi." """Salma ya dai?"" ˜o™arin tashi take yi daga jikinsa, ya ri™e ta ya ce ""Meyafaru ne?""." """Dan Allah idan kana sonta, kar ka yi pretending dan ka kwantar mini hankali, dan Allah ka yi aurenka""." """Haba ummi tun yanzu? Kin fara karaya ni ya zan yi to? Dan Allah kar ki ce zaki daina kulawa da ni, wallahi banda" "tursasawar mami, ni babu agender ™ara aure a gabana, wannan Win ma da yaya aka yi ana cewa na yi ™an™anta?"" Ummi ta yi masa shiru, dan wani irin zafi ™irjinta yake yi mata." "Ya tashi zaune ya ce ""Me zan yi mana order mu karya, zan fita da wuri ne""" Ta juya masa baya ta yi shiru. "Sai a lokacin ta ji ashe ™arya take yi, da take cewa ba zata Waga masa hankali idan zai ™ara aure ba." Ya le™a fuskarta ya ga yadda ta haWe rai. "Bai ce mata komai ba, ya tashi ya shiga banWaki, har ya gama shirinsa ya fita ba ta sake kula shi ba. Sai dai fitarsa ke" "da wuya ta fashe da kuka, yayi wuri ace za ayi mata kishiya tana tsaka da karSar kulawa da soyayya daga wurin mijinta, an hanata samun cikakkiyar nutsuwa tare da shi." "Ya dawo da takeaway, nan ma ta ce ya ci nasa ba yanzu za ta karya ba." "Haka ´an kwanakin yayi ta fama da ummi, ita kanta ba ta san tana da azabar kishi har haka ba, sai yanzu dan ta fara" zancen ita maiduguri za ta koma. "Ta addabi kanta da zuciyarta ko abincin kirki ba ta iya ci, idan baya nan sai ta zauna ta sha kuka kamar ™aramar" "yarinya, idan ya dawo babu ruwanta da shi, ko shimfiWarsu ya je, sai ransa ya Saci. Ga kiran waya da mami take babu" ™a™™autawa a kan maganar auren sa. "Yau da ya kai ™arshen ™ulewa da halinta, ya hau zazzaga mata bala'i. Tayi masa shiru abun da ya fi komai Sata masa" rai. """Ai gara na yi auren, tun da kin gaji dani kin daina tausayi na, ina ta taki kina wahalar da ni""." "Kai tsaye ta ce ""Da ka huta dama kana son abun ka a ranka""" Sai da ya sake Waga kai dan ganin ko ba ummi ce ta yi maganar ba. "Janyota yayi da ™arfi yana fuskantar ta, zai sake balbale ta da faWa, ya ji tana sheshshe™ar kuka, sai kuma jikinsa yayi" sanyi. """Ummi wai meye haka? Gaba Waya kin canza""." """Dan Allah ka bari na koma maiduguri na zauna, ka je ka yi aurenka""" """Ummi ni Win ne ba kya so kuma yanzu?""" "Cikin kuka ta girgiza kai ta ce ""Ba fa abu ne mai sau™i ba, wallahi ba zan iya jurewa ba, kishi zai kashe ni, ba zan iya" "pretending ba Wan aljannata, i so much love you sweetheart, ba zan iya pretending ba, kullum zuciyata da sauri take bugawa idan na tuna zaka zama namu ni da wata, ka yi ha™uri ba dan in Sata maka rai nake yi ba, ban san haka kishin yake ba, na Wauka ba shi da wahala"" ta ™arasa tana ™an™ame hannunsa tana kuka mai ratsa zuciya." Tausasan kalamanta sai suka sanya tausayinta ™ara shigarsa. """Na san babu sau™i, amma ki jure dan Allah na samu na yi wa mami biyayya ko na gama da duniya lafiya, idan ina" "ganinki a haka zan iya bujirewa, ki daure Salmana ki yi ha™uri na san da ciwo"" ya din ga rarrashinta tana wata irin ajiyar zuciya, da sai da ta din ga bashi tsoro kar wani abu ya sameta." "Cikin dare jikinta ya™i daWi, dama tana zazzaSinta a tsatstsaye, idan ta ci abinci tayi ta amai, ba abun da yake zama a" "cikin ta, sai dai na yau ya tsananta, da har sai da raihan ya gane, tun tana iya zuwa banWaki yin aman har ta kasa." "Ranga-ranga ya tafi da ita asibiti, a karon farko gwaje-gwaje suka tabattar da ciki ne da ita. Raihan kamar yayi tsalle" dan murna. Tun da tayi Sarin nan ba ta ™ara yin period ba. "Aka din ga saka mata ruwa, sai dai zazzaSi ba ya sauka, kuma ko ta ci abinci ko ba ta ci ba sai tayi amai." "Tausayinta ya cika raihan, ga zafin laulayi ga kishi, sai da likita ya zo dubata ne ma take gaya masa ta fi wata tana" zazzaSi a kaWan-kaWan. "Raihan yana saka ran a sallame su, amma likita ya ce sai sun ri™e ta, saboda low bp, ga jininta ma yayi ™asa, sai an ba" ta kulawa ta musamman. "Kwananta biyu a asibiti, da sassafe ya dafa tea zai kai mata, ya fito daga motar sa, sai ga kiran wayar Alhaji." Ya Waga yana gaida Alhaji sai dai yanayin muryarsa ya tabattar masa ba lafiya ba. """Kana ina?""" """Ina Abuja Alhaji lafiya?""" """Ban sani ba, ina ummi take?""" "Gaban raihan ya faWi ya ce ""Tana gida?""" """Ni zaka yi wa ™arya? Ashe baka da hankali ba ka da mutunci raihan? Jiya da daddare babanta ya kirani cikin" "damuwa ashe sakar masa ´a ka yi, kuma an nemi in da take an rasa, ga wani case can a familynsu ma ana ta nemanta, ka gaya mini ka sakar masa ´a? A baka yarinya cikin girma da mutunci amma ka wula™anta ta, yarinya mai tarbiyya da nutsuwa, bilki ce ta saka ka saketa ko?""" "Raihan ya girgiza kai ya ce ""A'a ba ita ba ce ba""." """Koma waye ya saka ka, ka cuci kanka, kana ina? Kuma ina ´ar mutane""" "Raihan ya ce ""Muna tare a nan Abuja""" """Uban me ka Wauketa ka yi mata a abujan bayan ka saketa?""" """Alhaji ba sakinta na yi ba, rashin fahimta ne""" "A fusace ya ce ""Kai ka sani, baka ma da kunya, in anjima zan shigo garin Abujan, ka bani ´ar mutane da takardarta" "na dan™awa mahaifinta ita, kai kuma tun da mutumin banza ne ka je ka ™arata, am so disappointed on you!." 08081012143 PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" CUTARWA! AYSHERCOOL (BRIGHT PENS) MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 45 PAID ADVERT "*Hajiya ina zaki? Saurin me ki ke yi haka? Šan bani aron mintuna biyu kacal, na gaya miki albishir Win da na zo miki da shi. Shin ko kin san sirrin she™in fatar ummi, da ya sanya ta kama zuciyar MD raihan ta hana shi sukuni? Kai ba ma" "skin care ba, har da sirrin gyaran gashi, ina masu fama da amosani, karyewar gashi ko kuma san™o, jan gashi ne da ke? Ko taurin gashi kamar soson ™arfe. Idan matsalar ki budurwar fata, tare da rashin glowing, Annur skin scrub da hair bliss sun shirya tsaf domin magance muku kukanku, me ku ke jira ku tuntuSe su a kan lambar wayar su dan ™arin bayani 07045971194 ko 08140450950*" 45 "Raihan ya rasa ta ina zai fara kare kansa ma, haka yayi shiru Alhaji ya gama faWan ya kashe wayarsa." "Kamar wanda aka gayawa sa™on mutuwa, haka ya ™arasa cikin asibitin, ya taimakawa ummi ta wanke baki, ya haWa" "mata tea da dankali yana bata. Cikin Wari-Wari take ci, dan ta san ™arshen abun ta amayar da abun da ta ci, ga yunwa tana ji sosai." """MD ka ga wancan cikin ban san ma da shi ba, ban yi laulayi ba wannan kuwa sai wahala nake sha""" "Yayi murmushi da ™yar ya ce ""Wancan kin ci bonus""" """Wai ya na ganka duk wani iri ne? Na san zaman asibiti da gajiya, ba daWi shiyasa gara ka mayar da ni maiduguri""" "Raihan ya ce ""No, ba gajiya na yi ba, da ke da babyna kuna bu™atar kulawata. Ai gazawa ce in ce ki koma gida dan" "baki da lafiya, ni zan yi abun da ya dace na kula da ku""" "Tayi murmushi ta ce ""To aikin fa?""" """Shima duk zan iya""" """Šan Aljannana, Allah ya saka maka da mafificin alkhairi, ya barmu tare har aljanna""" "Ya amsa mata da Amin, ™asan zuciyarsa yana fargabar hukuncin Alhaji, dan daga ji ya Wau zafi sosai." "Yadda ta gama cin dankalin nan, sai da ta amayar da shi gaba Waya, abun har tsoro yake bawa raihan, duk ta rame saboda laulayi." "Yana nan zaune tare da ita, har ta samu bacci, bayan wasu awanni ta din ga jin hayaniya kamar a mafarki. Ta buWe idonta, ta ga Alhaji a Wakin tare da Salim, ga raihan a gefe ransa a haWe sai kuma likita a tsaye da file." "A hankali ta tashi zaune, tana mamakin zuwansu ta ce ""Alhaji sannu da zuwa""" "Ya dubi Ummi ya ce ""Sannu ya jikin? Dan Allah kalli yadda duk ta bi ta ™are ta rame, meke damunta ne? Ko kuma" "duk tsiyataku da rashin mutuncinka ne ya sanya ta rame"" Yayi maganar yana kallon raihan." "Likita ya ce ""Ahh ba wani abun damuwa bane, laulayi ne na mata, ba ta iya cin komai shiyasa muka ajiyeta mu ke ta" "saka mata ruwa""" "Alhaji ya ce ""Ka rubuta mata sallama, gida kano zamu tafi, za a cigaba da kula da ita a can""" "Ya mayar da idonsa kan ummi ya ce ""Banda abunki ummi, gani menene amfanina? Ko dr. Ba ya nan wani abu ya" "haWaku sai ki zo ki gaya mini, ni ´a ta ce ke ba sirika ba, kawai sai ki biye masa ki tafi wani wurin ace ba a san ma in da ki ke ba? Kuma dan baka da kunya ka lallaSa ka mayar da ita ka taho da ita nan ba wanda ya sani, hankalin mahaifinta na can a tashe bai san ina take ba, ka bani kunya"" daga ummi har raihan aka rasa mai magana, ummi ba ta taSa zaton Alhaji ya iya faWa haka ba, saboda kullum fuskarsa cikin murmushi yake." "Haka aka sallami ummi, suka nufo kano, raihan ya sha faWa a wurin Alhaji,kuma yayi shiru bai ce komai ba ummi gaba Waya ta ji babu daWi." "Asibiti suka zarce da ummi, aka cigaba da ba ta kulawa ta musamman, saboda suna tafe a hanya ma tana amai." "Alhaji ya kira dr. A waya ya sanar masa ya gano ummi, tana tare da raihan a maiduguri." "Dr. Ya ce ya haWa shi da ummin a waya, Alhaji ya ce masa ba ta da lafiya, ba za ta iya amsa waya ba." "Dr. Ya ce a cikin satin zai shigo Nigeria, dan hakan yayi dai-dai da lokacin zuwansa hutu. Ya karSi kwatancen asibitin," "ya kira Abdul a waya, ya ce su je asibiti da shi da noor, su duba masa jikin ummi." "Ko da suka je, sai da Abdul ya yi wa raihan ™orafin, meyasa bai gaya masa ba ya ga ummi." "Babban abun da ya bawa ummi mamaki, bai wuce yadda Salim da noor suke yi wa juna murmushi ba, kamar sun" saba. Kuma a iya sanin ummi ba shi da fara'a ko kaWan. Noor ta ™arasa gaban gadon ummi ta na yi mata sannu. """Yaya ummi shi ne ki ka tafi aka neme ki aka rasa ko? To ´an gagarawa ne suka samo wani abokin Abba, suka saka ya" "kira musu shi, aka gaya masa abun da ki ka yi, ya bi ba'asi ban san dai me suka ce masa ba, ya kira waya yana faWa ya cewa yaya Abdul ya je gidanki ya duba masa ke dama ba ya samunki a waya, aikuwa dai ya gaya masa gaskiya, amma fa mun sha faWa saura ke idan ya dawo dan ransa ya Saci""" "Salim ya ce ""Ba ki ga bata da lafiya bane?""" "Ta ce ""Au, haka ne fa, zumuWi nake na ganta, ba ka san yadda na shiga tashin hankali ba da aka ce ta Sata""." "Yayi murmushi ya ce ""I see""" "Alhaji ya ce ""Ai daga ita har shi, sun yi laifi, kuma ba zan matsa da bincike ba, sai dr. Ya dawo, amma fushi dole ayi" "fushi da su""" "shi dai raihan ya rasa menene yake yi masa daWi, ga rashin lafiyar ummi, ga faWan Alhaji da ya™i saurarensa." "Salim ya Wauki Alhaji suka tafi gida, tun da yaje gida yake cigaba da faWa a kan abun da ya faru, hankalin mami yayi mugun tashi, dan yadda ransa ya yi mummunan Sacin nan, zai iya aikata komai dan kamar ´ar cikinsa aka yi wa haka" Wauki lamarin da zafin gaske. "Ta din ga kiran raihan tana jaddada masa, kar ya kuskura ya gaya wa Alhaji ita ce ta saka ya saki ummi." """Mami na ji, ni ba zan faWa ba, amma ummi fa?""" """Au kai sai ka bari ta faWa Win?""" """Mami ya zan yi, tayaya? Zan yi mata dole ne, tana kwance muna fama ba ta da lafiya, ba zama ta fahimci me nake" "nufi ba"" mursisi raihan ya nuna wa mami ba zai tursasa ummi ba. Bayan ya kashe wayar ya kalli wayar ya ce ""Mami ina fatan zaki fahimci cewa, Wan adam duk ™in da ki ke yi masa wataran zai iya yi miki rana, ko ki nemi alfarma a wurinsa." "Kwana biyu ummi ta Wan warware, ranar dr. Ya dawo, Alhaji dai tare da Salim suke zuwa asibiti, haka Hajiya ma take" sintiri. "Tun da raihan yayi aure, Alhaji da Salim suke Wasawa saboda Alhaji ya jinjinawa Salim yadda yayi playing role Win sa na babban yaya ga raihan ba tare da wata adawa ba. Kuma a hankali ya lura da ya rage fitina sosai da sosai, dan ko fita baya son yi suna tare da Alhaji." "Alhaji ya kasa shiru, sai da ya tambaye shi, dalilin canzawarsa lokaci Waya yayi murmushi ya ce ""Alhaji kenan, ai ko" "dabba idan kana mutunta uwata zata so ka, balle Wan Adam ni dama wasu lokutan babarsa ke sanyawa nake ja baya da shi, duk abun da yake faruwa ina sane da yadda mutunta da girmama mahaifiyarmu. Da na raka shi maiduguri ma, yadda dangin matarsa suka din ga yaba kamalarmu na ji daWin hakan sosai, na ™ara yadda da zama mutumin banza ba shi da wata fa'ida. kuma ™anina zai yi aure very soon zai fara tara zuriya, kuma yaransa namu ne, abun kunya ne a garemu yaranmu su taso su ganmu a irin wannan yanayin. Ina ta addu'a kuma ina jan hankalin Sagir ma. Abu na gaba rayuwar raihan da matarsa ta burgeni, da har na ji nima ina son yin aure, amma na san za a iya hanani" "aure saboda halina, duk ruWin abokai ne dama, amma yanzu Alhamdilillah ina ta ™o™arin gyara kuskure na na baya, a" "cigaba da yi mana addu'a""." "Alhaji ya ji daWin kalaman Salim ya din ga saka masa albarka, tare da alwashin duk yarinyar da yake so ya sanar" "masa, zai nema masa aurenta, tun da matar na tuba ba ta rasa miji." "Daga haka ya ™ara janyo shi a jikinsa, da cigaba da rarrashin sa da yi masa nasiha." "Murna ta saka sai da ya bawa Hajiya labari, Hajiya ta din ga murna ta ce ""Aini auro ummi cikin familyn nan ya zame" "mini alkhairi mai tarin yawa, ba abun da zan cewa Allah sai godiya, Allah ya ™ara musu zaman lafiya da kwanciyar hankali, ya ™ara haWa kan zuriyarmu""." "Yadda ummi ke ™ara girmama shi, yaya sama yaya ™asa, mutuntawa ta kowane fanni, ga yadda ita ma ta Wora da" "kyautatwa mahaifiyarsu, dama can kuma kan a aurota, ya san yadda take mutunta kowa a gidan, hakan ya sanya shi ma yake girmamata da jin nauyinta." "Dan wasu lokutan ta kan tsokane shi, da shi ne Wan uwanta da mama ta faWa, lokacin da suka je maiduguri, babu wasan ™anin miji tsakaninsu sai girmamawa da mutunta juna." "A falon gidan dr. Kuwa, ga raihan, ga ummi, ga dr. Da Alhaji, sai Abdul da Salim." "Alhaji ya kalli raihan ya ce ""To ayi ta ™e™e da ™e™e a gaban mahaifinta ka faWi saki nawa ka yi mata? Tun da dama abu" "kan ya faru ake magance shi, da ka sanar akwai matsala ne sai a sasanta ku, kan a kawo nan amma tun da aka zo nan, sai ayi ta ta ™are." Raihan ya yi shiru bai ce komai ba. """Ba magana nake yi maka ba?""" "Kamar zai yi kuka ya ce ""Alhaji wallahi ban saki matata ba, idan ma na saketa a na mayar da ita""" """Rufe mini baki, abun da na ce shi zaka yi tun da har ka yi ™warin sakin mace, tun da ka ke ko tafi gidanku ka ga na" "taSa cewa wata a matana?""" "Ganin Alhaji zai sake rufe raihan da faWa ya sanya ta ce ""Alhaji ka yi ha™uri, ba laifinsa bane ba laifina ne, rashin" "fahimta ne na zata sakina zai yi shi ne na tafi""" """A'a ban yadda ba, ™o™arin kare shi ki ke yi, babu yadda za ayi ki tafi ba tare da izininsa ba""" "Dr. Ya ce ""Ni bama haka ba, banda abunki ummi, da lamarin ya faru maimakon ki taho gida, sai ki yi wani wurin, ayi" "ta nemanki ba a san in da ki ke ba, haka ake yi? Ba ki taSa Sata mini rai kamar a wannan karon ba, ummi kuma saboda rashin neman albarka gidanmu na gado na iyaye da kakanni, ki ka sayar da shi haryanzu ina tantama idan ke ki ka aikata haka, kin bani kunya kuma fushi nake yi da ke""" "Alhaji ya ce ""A'a dr. Ban tari numfashinka ba, a fara jin ta bakinta""" """Haba Alhaji Tahir, ai komenene hanzarinta abun da ta aikata yayi muni, iyayenta ne fa a ciki har da babarmu, wane" "irin abu ne wannan? An ce mini ma ke ki ka yi sayi gidan, a ina ki ka samo kuWin sayen gidan?""" "Ummi ta fashe da kuka, sai kuma nadamar abun da ta yi ya ziyarci zuciyarta, ta ga lallai ta yanke mummunan" hukunci cikin fushi. "Raihan ya ce ""Dan Allah kawu ka yi ha™uri, ka yi mana afuwa mun yi kuskure, ba laifin ummi bane ba, ni ne na sayi" "gidan, saboda ta dawo, dan Allah ku yi ha™uri ku yafe mana mu koma gida ba ta da lafiya""" "Salim ya girgiza kai, ana ™o™arin gyara abu, shi ta a koma gida yake yi, kuma sai ™umbiya-™umbiya suke yi, sun ™i" magana sai kare juna. "Ummi ta ™arasa gaban dr., Tana kuka ta ri™e ™afarsa ta ce ""Dan Allah kawu ka yi ha™uri, fushinka a gareni fitina ne," "na yi laifi na yanke hukunci cikin fushi, na yi haka ne dan rage raWaWin da yake zuciyata, wallahi dr. Wanda ku ke so na a duniyar nan ba afi a ™irga ku ba, shikenan ranar da babu ku haka zan tagayyara?." "Na zo gidan nan, Anty ta ce ba zan zauna ba, ba zan sake zaunar mata a gida ba, na je gagarawa iya ta kore ni, wai bani da mutunci babu gadon ubana a gidan, tayaya zan koma maiduguri daga yin aurena ace ya mutu, ai sai su tsane ni, na rasa yadda zan yi na kasa tunanin komai, zuciya ta Webe ni na yi abun da na aikata dan Allah ka yi ha™uri kawu""" "Cikin takaici ya ce ""Faridan ce ta kore ki daga gidan nan?x ummi ta jinjina kai alamar eh." "Raihan ya ce ""Dan Allah kawu ka yi ha™uri, mun yi laifi ""." """Rufewa mutane baki, duk da baka saketa ba ya za ayi haka ta faru, kuma kema ummi waye ya gaya miki dr. ne kawai" "babanki, ni meyasa baki zo wurina ba? Ina da masaukin da zan ajiyeki ko da ba kwa tare da raihan, tun da ba shi da kirki bai san halacci ba""." "Salim ya yi gyaran murya ya ce ""Raihan ka yi ha™uri da abun da zan faWa, Alhaji da raihan da ummi, duk ™annena ne," "kuma stll ina da ´an uwa mata, da ba zan so su tozarta a gidan aure ba. Ummi da raihan suna zaune lafiya da junansu, mami ce ta saka ya saki ummi"" gaba Waya suka kalli Salim. Bai damu ba ya cigaba da cewa ""Na je gidan Raihan maigafi ya ce mini kwananta biyu ba ta gidan, kawai na ji jikina bai bani ba, mussaman tun da na ga maryam ta zo gida, da kuma saSanin da suka samu." "Na zo nan gidan, na yi sa'a na haWu da noor, ita ta gaya mini raihan ya saki ummi, kuma mami ce ta saka shi, nan gidan kuma matar gidan ta ce ba zata zauna ba." "Na koma gida na ritsa Nihal ta sake tabattar mini da hakan. Na je garinsu can gagarawa, na haWu da ummi kan ta bar gidan, ta gaya mini abun da ya faru, da yadda ta koma gidan yayanta ta zauna. Na yi ta zuba ido in ji ko raihan zai faWi abun da ya faru amma shiru bai yi magana ba""" "Tsit falon yayi, raihan ya Waga kai yana kallon Salim, kenan duk wannan wahalar ya san in da ummi take, amma bai" gaya masa ba?. "Dr. Ya ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un""" "Alhajin ma Innalillahi wa Innalillahi raji'un Win yake maimaitawa ""Wai mata wane irin tunani ne da su haka? Har ki saka ya saki yarinya saboda wula™anci me tayi mata?""" "Raihan ya yi farat ya ce ""Wallahi ban saketa ba Alhaji, ban ba ta takarda ba, ban faWa mata da baki ba kawai tafiya ta yi""" """Rufe mini baki, tun da nake banbamina ka gaya mini abun da ya faru?"" Raihan ya sunkuyar da kai." """Kema kuma ummi baki faWa ba duk ku ka yi shiru ko?""" "Salim ya ce ""Alhaji, dan Allah duk ku yi ha™uri aikin gama ya riga ya gama, tun da dai ya ce bai saketa ba, ayi ha™uri" "su koma gidansu""" "Raihan ya ce ""Eh Alhaji, ayi ha™uri dan Allah, kawu dan Allah ayi ha™uri dan girman Allah""" "Dr. Ya ce ""Shikenan, Wauki matarka ku tafi, Allah ya kiyaye gaba""" "Alhaji ya ce ""Da dai ka bari an hukunta shi daga shi har ita""" Raihan cikin zumuWi ya cewa ummi ta tashi su tafi. "Daga dr. Har kawu sun ji takaicin abun da ya faru, sun daWe suna tattaunawa sannan suka yi sallama." Sai dai Alhaji ma ya yi wa Salim faWa sosai na Soye masa abun da ya faru. "Sai dai danne fushinsa yayi, dan ba ™aramin takaici da kunya ya sha ba, da aka ce wai Bilki ce ta saka raihan ya saki" ummi. "Dr. Bai cewa Farida komai ba, dan haka ba ta kawo zai ce mata wani abu ba." "Daga ™auye sagir ya kira dr. A waya, kamar zai fashe da kuka yana yi masa magiya a kan ya dubi Allah ya yi wani abu" "a kan lamarin nan, sun rasa yadda za su yi ba za su iya haya ba." "Dr. Ya ce ""Sagir ai aikin gama ya riga ya gama, sun riga sun sai gida, sai ku yi magana da su, ko ku din ga biyanta haya" "ko kuma ku bar mata ni ban san yadda zan daidaita wannan al'amarin ba""" """Yanzu haka zamu tagayyara da mu da mahaifiyarmu?""" """To Sagir ya zan yi? Ku kuka nuna wa yarinyar nan ™iyayya, kuna ina iya ta koreta daga gidan waye yayi magana a" "cikinku? Ko kana tunanin za ta manta wahalar da ta sha tana yarinya babu wanda ya iya jiSantar lamarinta? Nima da fari na Wau zafi amma daga baya na fahimce ta, kuma yanzu ummi ba a hannuna take ba, mijinta zaku tuntuSa shi ne ke da alhaki da ita yanzu""" "Haka dr. Ya yi ta artabu da ´an gagarawa, fafur ya ce ba ruwansa." "Alhaji yana zuwa gida, kai tsaye ya wuce sashin mami, tana zaune tana waya da Anty rakiya, a kan shirin auren" "Safiyya, yadda Alhaji ya shigo ya sanya ta Wan tsorata ta ajiye wayar ta ce ""Alhaji lafiya?""" """Ban sani ba, biliki wace irin mace ce ke ne? Ina iliminki da tunaninki suke? Saboda tsabar wula™anci da rashin" "mutunci, ki je ki saka raihan ya saki matarsa? Ki zubarwa da kanki kima ki zubar mini? Na zo miki da zancen ya saketa ba a san in da ta tafi ba, ki ka nuna mini baki san zancen ba, ashe ke ce kanwa uwar gami ki ka raina mini hankali? Lokacin da na aureki bilki sa'an aurenki ne ni? Ban taSa yi miki gori ba amma yau zan yi ke kin san idan nasabar dukiya ce ke ba sa'ar aurena ba ce, idan kyau ne na fiki ta ko ina, soyayya ce ta saka na aureki ke ba auren na aure ki, na zauna da ke nake kyautata miki? Ke ba a auren aka auri naki ´a´an? Kin tsiro da zancen yayi aure yana ta ™o™arin kaucewa, kina ta wasu abubuwa ashe ke kin je kin saka ya saketa. Wallahi bilki idan ba ki shiga hankalinki ba, idan baki bar yaron nan ya zauna lafiya da matarsa ba, kema zaki koma naku gidan, tun da ke ba mutuniyar kirki ba ce""" "A razane ta kalleshi ta ce ""Alhaji ni ce zan koma gidanmu, da girmana da komai?""" """Eh ke Win, zama dake ai ba dole bane ba, tun da ba ki da girma kema"" yayi mata ta tas ya fice a fusace." """Lallai yarinyar nan, wato sai da ta faWa kenan? To wallahi da ni take zancen, Wa na ne sai ta rabu da shi in dai ina" "raye""." "Raihan kuwa cigaba da tattalin matarsa yayi, yana rarrashinta." "Kwanan ummi uku da komawa gidan raihan, dr. Ya saka noor ta koma gidan ummi ta Wan zauna da ita saboda rashin" lafiya. "˜arshe Alhaji ne ya sake tafiya Abuja, wurin sabon kamfaninsu, saboda gaba Waya raihan hankalinsa ba ya jikinsa," "saboda ummi kamar ba za ta yi rai ba, saboda wahalar laulayi." "Sai dai mami ba ta daddara ba, sai da ta je har gidan raihan, ta sake yi wa ummi wankin babban bargo, ta zageta tsaf" "raihan baya nan, noor kuma ta tafi makaranta." "Har ta yi ta gama cin mutuncin ta, ummi ba ta tanka mata ba, dan ita ciwon da take fama ya isheta." "Sai dai maganganun da ta gaya mata na cin mutunci sun yi mata zafi, amma ta shanye." Share˛ da girki duk noor ce take yi wa ummi. "Da azahar raihan yake cewa ummi, dr. Ya ce zai zo, dan haka da kanta ta lallaSa ta shiga kitchen ta taya noor suka yi girki." "Bayan la'asar sai ga dr. Da ´an uwan babanta na gagarawa, har da yaya magaji." "Suka gaisa, ´an mazan nan da ba su taSa zuwa gidan ummi ba, suka din ga mamaki ganin uban gidan da ummi take" ciki. "Suka fake da yi wa ummi ya jiki, sannan kawu Ilyasu ya ce ""Ummi, dama zuwa muka yi mu nemi afuwarki a kan" "abubuwan da suka faru a baya, dan Allah ki yi ha™uri, iya ma ta ce a baki ha™uri, sannan dan Allah ki taimaka mana da batun gidan nan, wallahi idan muka tashi bamu san in da muka dosa ba""." "Dr. Ya ce ""Neman yafiyarta ku ka zo ko kuma neman alfarma?""" """Duka, dan Allah yaron kirki ka saka baki, dan Allah a dube mu mun yi ´a´a da jikoki, bamu san ina zamu je ba, a" "taimaka mana dan girman Allah""" "Hashim ya yi murmushi ya sunkuyar da kai, ya tuna lokacin da mariya idan iya ta guma mata tayi kuka, ta ce in Allah" ya yarda sai sun nemi alfarmar ummi. "Raihan ya ce ""To ai ni bani da ta cewa, ni da na sai gida, ummi na sayawa ba kaina ba, dan haka gida nata ne ba" "nawa ba, kuma ni ban san me ku ka yi mata ba, ba zan tursasa mata ba""" """Ummana, ki yi magana mana"" dr. Yayi maganar yana kallon ta." "Hawaye ya ™wace mata ta ce ""Kawuna duk abun da ka yanke shikenan""" """A'a Ummi, ba zan takura miki ba, ki samu lokaci ki yanke hukuncin da ki ke ganin ya dace sai ki tuntuSe ni, alfarma" "Waya zan nema musu, a bar su a gidan kan ki yanke hukuncin""" "Ta jinjina masa kai, tana share hawaye." """Ke mai ha™uri ce da juriya, kuma ha™urin ne ya kawo ki wannan matakin, ni shaida ne an zalunce ki ummi, kin" "fuskanci ™alubale a rayuwar ki mai tarin yawa, amma ki yi ha™uri, ba a canza tuwo suna, ko ba kya so dangin mahaifinki ne, ki yi ha™uri ko kin Wauki fansa ba zaki huce ba"" ta jinjinawa dr. Kai cike da borin kunya, suma suka cigaba da ba wa ummi ha™uri." "Sun raka su za su tafi, dr. Ya ja ummi gefe, ya ™ara yi mata nasiha sannan ya ce ""Mamana zaki iya tuna wata magana da ki ka gaya mini shekarun baya, da zamu tashi daga tsohon gidanmu?""" "Ummi ta Wan yi shiru ta ce ""Wace maganar kawu?""" """Da ki ka ce ina ma na gyara tsohon gidan, in an ga in da mamanki take ku zauna tare a ciki""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Kawu lokacin ai har da ™uruciya""" "Yayi murmushi ya ce ""Yanzu fa?""" """An girma"" tayi maganar da ´ar dariya." """What if, hakan ta kasance?""" "Ummi ta Wan rausayar da kai ta ce ""Da na yi murna mara misaltuwa, ni kaina da zai yiwu da na dawo da ita gidana," "amma ga yanayin yadda nake zaune da uwar mijina kar na janyo mana gori""." """No ba wannan ba, auren mamanki nake son yi, zan gyara mata tsohon gidana na sakata a ciki""" Ummi ta waro ido tana kallon dr. """Ya dai mamana, ko baki ji daWi ba?""" """Kawu, amma...Anty fa?""" """Babu ruwanki da ita, abun ne ya faWo mini na ce bari na Wan tuntuSe ki""" "Ummi ta faWaWa murmushinta ta zube a kan gwiwoyinta ta ce ""Kawu da ka gama yi mini komai, dawo da mama kusa da ni, Na amince Wari bisa Wari, Allah ya sanya alkhairi """ "Ya ce ""Tashi maza, bana son wani ya san me ake ciki, ai lokacin da na ganota ma, na yi niyyar hakan iya ta hana," "amma a wannan karon abun da farida tayi miki, ya sanya na ™ara ganin muhimmancin hakan. Na fara magana da baba ma, da kuWin aure da sadaki da komai rana Waya za a kai a Waura, ina ga da ita zan tafi Uganda, in ™arasa karatun tana tare da ni""" "Idan ummi ta fahimta dai-dai, kamar da haka dr. Yake son hukunta farida." """Allah ya ba da iko kawu, Allah ya biya maka bu™atunka na alkhairi, na gode sosai da sosai""" "Dr. Ya ce ""Menene na godiyar kuma? Duk abun da ya dace za a yi wa gidan, zan turo miki kuWi ki yi sayayya a zuba a ciki kan mu dawo, a sati biyun nan da suka rage mini, za'ayi komai da yardar Allah""" "Ummi ta din ga murna, take duk wata damuwarta ta ji babu ita, saboda tsabar zumuWi ta iske raihan a bedroom ta" rungume shi tana murna. """Ikon Allah, daga kuka zuwa farinciki bani labari, meyafaru?""" "Nan ta kwashe komai ta gaya masa, ya taya ummi murna sosai da sosai." "Yadda Alhaji ya Wauki zafi, yayi fushi da mami, har tsoron tunkararsa take yi, da maganar auren raihan, ya daina" "kulata ya daina cin abincinta, kuma ya hanata zuwa Wakinsa." "Tana kitchen tana tsiyayar tea, ta rasa abun da yake yi mata daWi, kawai ta ga Salim a kitchen Win. Sai da ta razana" dan bai taSa yi ba. """Na ji kin je har gida, kin sake cin mutuncin matar raihan, kina zaton ita ta gaya wa Alhaji kin saka an saketa, to ba ita" "ba ce ba, ni na gaya masa, dan tun bayan lamarin ya faru na sani." "A yanzun ma ba ita ta gaya mini ba, ina da CID na da ke gaya mini komai, kin san wani abu kuwa, duk kasancewata makakke kamar yadda ki ke faWa duk wanda yake mutunta uwata mutum ne mai kima a idona." "Dan haka ba zan bari Wan uwana ya cutu ba dan kina babarsa, kuma ba zan bari yarinyar da ba ta ji ba ba ta gani ba ta cutu." "Kin san wani abu, ina amfani da raihan, wurin rama cin mutuncin da ki ke yi wa uwata, na fuskanci a duniya masoyinki ba ya gaban raihan, kamar yadda yake ji da wanda yake ™aunar matarsa, dan haka zan taya Wan uwana" "son abun da yake so, idan kuma ki ka cigaba da matsawa zaki yi biyu babu, gargaWi nake yi ba shawara ba"" sakin baki" "mami ta yi tana kallon Salim, me yake nufi da biyu babu." "Kamar ya san me yake zuciyarta ya ce ""Zaki rasa soyayyar Wanki, dan a yanzu yana yi miki kallon wadda ba ta son" "farincikin sa, kujerar da yake kai ma zaki yi masa dalilinta, dan na san yadda ki ka ™allafa rai a kanta, raihan ya Wauki kuWin Alhaji ya sayawa matarsa gida, idan ki ka cigaba da takura yarinyar nan, za ta yi abun da ba kya zato"" ya juya ya fice daga kitchen Win." "Jikinta har rawa yake yi, ta fara tunanin da gaske raihan ya Wauki kuWi ya sai wa ummi gida ba tare da izinin Alhaji" ba?. "Bazama ta yi sashin Alhaji, yana tare da Hajiya ta shiga babu ko sallama ta ce ""Alhaji, da gaske raihan ya Wauki kuWi" "babu izininka ya sai wa matarsa gida?""." "Alhaji ya kalleta ya ce ""Eh""" """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ka ga abun da nake gaya maka ko? Shiyasa na ce fa ya rabu da ita""" """Rufe mini baki, ba ke ki ka sanya ya saketa ba, ke ai gashi kin ce ya ™ara aure ya ce ba shi da kuWi ya sai wa matarsa" "gida, kuma kuWi nawa suka Wauka ba ruwanki da wannan, kuma ban ce ki saka baki a kan maganar ba, tun da ni mai kuWin ban yi magana a kai ba""" Kawai Hajiya ta kwashe da dariya. "Farida tana ta murna, dr. Bai ce mata komai ba tsawon kwanaki, ya sanya ta saki jiki ta cigaba da sabgoginta, noor" kanta ta san zancen auren dr. Amma ta yi shiru ba ta gaya wa farida ba. "Da daddare ta shirya tana jiran dawowarsa, tun safe tana kiran wayarsa shiru bai Waga ba, tun da ya fita da safe bai dawo ba." "Shigowa yayi cikin manyan kaya, da gani ka san a gajiye yake, ta bishi Waki tana tambayar sa ko lafiya." "Ya zube mata goro da alawa, ya ce ""lafiya ™alau ga wannan an Waura mini aure yau a Maiduguri""" Ayshercool 08081012143 PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini," masu daWi da ™amshi. "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I. CUTARWA!" AYSHERCOOL (BRIGHT PENS) MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 46 PAID ADVERT "*Hajiya ina zaki? Saurin me ki ke yi haka? Šan bani aron mintuna biyu kacal, na gaya miki albishir Win da na zo miki" "da shi. Shin ko kin san sirrin she™in fatar ummi, da ya sanya ta kama zuciyar MD raihan ta hana shi sukuni? Kai ba ma skin care ba, har da sirrin gyaran gashi, ina masu fama da amosani, karyewar gashi ko kuma san™o, jan gashi ne da ke? Ko taurin gashi kamar soson ™arfe. Idan matsalar ki budurwar fata, tare da rashin glowing, Annur skin scrub da hair bliss sun shirya tsaf domin magance muku kukanku, me ku ke jira ku tuntuSe su a kan lambar wayar su dan ™arin bayani 07045971194 ko 08140450950*" 46 "Wata irin zabura farida ta yi, ta fizgo babbar rigar dr. Ta ce ""Ni! Ni yahaya wai da gaske ka ke ko wasa?""" """Na taSa yi miki irin wannan wasan ne? Na yi aure kamar yadda na gaya miki""" "Girgiza kai ta yi ta ce ""Ni zaka ci wa mutunci, wallahi idan bacci ka ke gara ka farka, dan baka isa ba, da can da" "™uruciyata ba ka yi mini kishiya ba sai yanzu? Wallahi ba zai yiwu ba ba a gidana ba""" "Ya fizge hannunta ya ce ""Ni nake aurenki ba ke ki ke aurena ba, farida rashin mutuncinki da wula™ancin da ki ke yi" "mini, ya sanya na yi miki koma menene. Aikin gama ya riga ya gama, zan gyara tsohon gidana na sakata a ciki, nan da sati Waya zuwa sama idan visarta ta zama ready zan tafi da ita uganda. Zan saka miki dubu Wari biyu da hamsin a account Winki, kya sayi wani abun""" """Dubu Wari biyu da hamsin Winka ta banza da ta wofi, wallahi ba zai yiwu ba""" "Ya girgiza kai ya ce ""Ya riga ya yiwu ma, ba wata ba ce na aura a waje, mariya ce mahaifiyar ummi, abun da yakamata" "na yi ne tun a baya, ban samu dama ba, sai a yanzu""" "Farida ta ce ""Ka rasa wadda zaka auro a matsayin kishiyata sai mahaukaciya, wallahi yahaya kai butulu ne azzalumi" "wallahi ba zan zauna da mahaukaciya ta kashe ni a banza ba, kai ba zai taSa yiwuwa ba ma wallahi ni zaka tozarta?""" "Ya tsaya ya ™are mata kallo ya ce ""Farida, duk abubuwan da suke faruwa a baya, kallonki kawai nake yi, tsantsar zaluncin da ki ka yi wa yarinyar nan a zamanta da ke, ina kallonki, saboda ba ki da mutunci kin mayar da ni Wan iska" "da son nuna wa duniya ban isa da gidana ba, auren ummi ya samu matsala ta zo gidan ki koreta ga dare, saboda baki da hankali kin san yadda nake jin yarinyar nan a raina kuwa? Ita kaWai take babu wa ba ™ani, ki yi mini alfarma ki ri™eta da mutunci ki ka gaza, bayan ni na ri™e taki ´ar uwar babu cuta babu cutarwa? Wannan dalilin ne ya sanya na ga lallai yakamata ummi ta ™ara shigowa cikin iyalina in sama mata farinciki ta hanyar auren mahaifiyarta, na san kome zai sameta a rayuwa ba zata taSa korarta ba""" "Tayi wata irin shewa mai cike da takaici ta ce ""To ayi mu gani? Wannan dai ba abun da zata tsinana maka, ba uban" "da zaka tsinta a tare da ita, ka ce auren na ramuwar gayya ne? To ka yi mu gani, wallahi sai ka yi bankwana da farinciki da kwanciyar hankali har abada""." "Ya nufi gadonsa yana faWin ""Allah ba zai gwada mini rashin kwanciyar hankali ba, in sha Allah auren nan alkhairi ne a" "gareni""" *** "Cikin mamaki da takaici mami take kallon hajiya, da take yi mata dariya cike da son tura mata takaici." "Ta ce ""Wato Alhaji a duniya mace ta samu nagartaccen miji irin raihan, to ta Waga hannu ta godewa Allah ta haye, yaron kirki Allah dai ya ja zamanin babban mutum""" """Hauwwa babu ruwanki da ni, da sabgar iyalina ban saka da ke ba, ashe shiyasa ki ka turo makakken Wanki ya ci mini mutunci yana gaya mini maganar banza, wallahi ki shiga hankalinki babu ruwanki da ni""" "Hajiya ta ce ""Ko ba makakke ba, ai gara makakken ™waya, idan ™wayar ta sake shi zai iya dawowa daidai, wanda yake" "cikin mayen soyayya kuwa ko za a shekara dubu ba zai farfaWo ba, dan haka akwai banbanci ko dai ki nutsu ki yi playing role Winki na uwa, ko kuma idan yarinyar nan ta waiwayeki, ki ka cigaba da saka mata ™iyayyar ki, sai ganin Wan naki ma ya gagare ki, Wan Waya tilo da ki ke alfahari da shi shiryayyye ta rabaki da shi""." "Alhaji ya ce ""Hajiya wai kwanan nan meyake damunki ne? Ban sanki da irin wannan abubuwan ba, idan tana yi a" "baya ba kya mayar mata da martani, amma yanzu duk kin canza""" "Ta ce ""Duka yau duka gobe shi yake sanya ba™in ba'auzine tawaye, kuma komai girman gona akwai kunyar ™arshe, sai a wannan karon Allah ya kawo ni lokacin ramawa da mayar da martani, ko kun manta Wigimin da ku ka din ga yi" "da ka aureta, sai da na ji kamar mu rabu na huta, Hajiya Aisha tayi ta bani ha™uri, matar nan ta din ga yi mini gorin zafin kishi zan kashe aurena ita tafi ™arfin goga kishi da ni, ka din ga yi mini halinku na maza? To Alhamdilillah koma" "menene abun kunyan da na yi, bai kai naki ba da ki ke kishi da matar Wanki, duk da zafin abun da ki ke ji, bai kai" wanda na ji ba da ki ka auri mijina. "Anyway, Alhajin Allah zan shiga in yi wa sirikata Wan abun da zan tafi mata da shi na dubiya, ka san mace mai ciki bakomai take iya ci ba, idan ana ™inta ni ina yinta tun ba yau ba, dan gara munin fuska da munin hali, duk da Alhamdilillah ba ta da muni""" "Alhaji kuwa sakin baki yayi yana kallon Hajiya, ta gama cashe musu ta fice." """Ciki kuma? Ba cewa yayi ba shi da lafiya ba? A ina ta samu ciki kuma?""" "A ™ule Alhaji ya ce ""Kin ga dan Allah jeki ki bani wuri, kar saka mini ciwon kai"" kamar ta fashe da kuka yau ita Alhaji" "yake kora, tamkar mahaukaciya ta fice daga sashin nasa tana tuntuSe, tana tafe tana tambayar kanta ciki a jikin ummi, ™arya yake yi kenan lafiyarsa ™alau?." "Raihan yana ta shirin fita aiki, ummi ta lallaSa ta dafa masa tea, ta dawo ta kwanta a falo, aka ™wan™wasa ™ofar" falon. "Raihan ya tashi ya buWe sai ga noor, ya kalleta ya ce ""A'a kin gama gudun namu kin dawo?""" "Noor ta ce ""Ai na ga zamana a nan ya fi alkhairi, gidanmu kamawa da wuta yake neman yi""" Ta shigo falon tana yi wa ummi sannu. "Ummi ta ce ""Noor wace irin wuta kuma? Meyake faruwa a gidan?""" """Wai Abba ne yayi aure, ya kawo mata alewa da dabino take ta masifa da bala'i da tashin hankali, daga na ce in ci" "dabinon kin ji zagin da tayi mini? Ni kuwa na Webo na haWo kayana na dawo, dama sai da ku ka ce kar na tafi na ce sai na tafi. Gidanmu yana nan yadda ki ka san rasha da ukrain""" "Ummi ta harari noor, saboda yadda take ta zuba, a gaban raihan." "Amma cikin mamaki Ummi ta ce ""Amma aure kuma?""" "Noor ta ce ""Eh mana, ashe jiya maiduguri ya je mamanku ya aura, dama na daWe ina ce masa dama ya ™aro mana" "anty""" "Ummi ta ce ""To baba suda na ji ya isa haka""" "Noor ta sake cewa ""Kin san Allah anty ummi, na daWe ina tausayin Abba, dan ba kya gidan ba kya ganin yanzu" "abubuwan da suke faruwa, tayi ta Waga masa murya, amma kin ga takwarata ai saliha ce a hankali ma take magana""" "Raihan ya ce ""Lallai dr. Ya shamamce mu, Ubangiji Allah ya sanya alkhairi, tun da gaki kin zo, bari na tafi aiki""" "Bayan tafiyar sa aiki, ummi ta din ga yi wa noor mitar yadda ta saki baki a gaban raihan." "Noor ita ba ta ga abun laifi ba, dan a ganinta yanzu ai sun zama Waya da raihan." "Sannan ta kira can gida maiduguri, suka tabattar mata da hakan." "Cikin mamki ummi ta ce ""Amma anty maryam, mama ta gama warware ne?""" "Anty maryam ta ce ""Jikinta fa da sau™i sosai da sosai, ai kuna waya ki ji, ya ce wai can wurin da yake karatu zai tafi da" "ita, amma ni matarsa nake ji ye mata tsoro""" "Ummi ta duba taga noor ta tafi kitchen, sannan ta ce ""Babu abun da zai faru sai ikon Allah anty Maryam, kuma in" "sha Allah mama ta shigo gidan nan kenan, dr. Mutum ne managarci, kuma zan tsaya iya yi na hakan ya tabatta, babu wanda zai cutar mini da uwa, kuma da ba a aure ita ma da ba a aureta ba""" """To ki dai ta yi musu Addu'a""" """In sha Allah""" "Noor ta dawo falo da plate, da ™aramar wayar ummi a hannunta ta ce ""Yaya ummi, ga mutuniyarki indomie mai yaji" "da kifi, Yaya salim ne za su zo""" "Ummi ta kalleta ta ce ""Wane Salim Win?""" """Yayan MD mana""" "Cikin mamaki ta ce ""Ya aka yi ki ka sani""" "Sai kuma ta Wan diririce ta ce ""Yaya raihan ne ya gaya mini""" "Ummi ta ce ""Allah ya kawo su lafiya, me zamu girka musu?""" "Noor ta ce ""Zan yi musu abinci, amma ki koma Waki ki kwanta, kar ki ce warin girkin zai saka ki amai""" "Ummi ta tashi tana murmushi ta ce ""Yauwwa ta wajena, shiyasa nake son ki ummana, bari na je na yi wanka na" "kintsa kan su zo, kar su zo su same ni a haka, kalli kaina ko taza babu na fi kwana uku ban taje ba, MD jiya har ya jona hand dryer zai taje mini na ce bana so da zafi, ya ™yale ni""" "Noor ta ce ""Ohh, yaya ummi soyayya da daWi ko? Ke ban da wannan abun da ya faru na ga yana sonki ba kwa faWa, amma anty intee da wayona fa lokacin da mijinta Salim yake zuwa suke shan soyayya amma yanzu kullum cikin faWa" "kamar abokiyar gabarsa""" "Ummi ta ce ""Waye ya ce miki bama faWa? Babu wata soyayya da za ayi zaman aure ace babu saSani, sai dai danganta da yadda aka gina soyayyar, idan har ta gaskiya ce kuma an fahimci juna, ko saSani yazo za a warware cikin sau™i. Ni" "kaina MD ba dan yana sona ba, kuma mutum ne mai fahimta ba da laifukan da na yi masa a kwanakin nan wani zancen ake yi ba wannan ba, shiyasa ko mun samu saSani nake duba alkhairnsa bana taSa yi masa hukunci da laifin da ya yi mini""." "Noor ta ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ni wallahi soyayyar da ba a faWa nake so, idan muka yi faWa kuka zan yi""" "Ummi tayi dariya ta ce ""Sai ki tafi littafi ko film, ko kuma tatsuniya, a nan zaki samu wadda ba a faWan. Bari na shiga" "daga ciki""" "Noor ta yi shiru tana ta zancen zuci, ita har ga Allah ta fi son ayi ta soyayya babu faWa." "Ummi daga yin wanka ta ji sanyin Ac, ta kwanta ta hau bacci a Wakinta. Noor ta zage tana ta gyara gidan, ta iya aiki" sosai da sosai saboda zama da ummi. "Ta gama aikin ta shiga ta yi wanka ta saka wata ´ar doguwar riga da Wan kwali, ta dawo falo tana shan lemo mai" sanyi. Ba ta daWe da zama ba a ka buga ™ofar falon. "Ta tashi ba tare da tambayar waye ba, ta buWe ™ofar, kallonsa ta tsaya tana yi tana murmushi, hannunsa Wauke da" "manyan kulolin abinci, ta ce ""Sai yanzu ko? To koma mun yafe"" alama yayi mata da ido, ya tura ™ofar hajiya ta gani a bayansa." "Da sauri noor ta nutsu, ta dur™usa tana gaishe ta, saboda ta shaidata, ta karSi kayan hannunta suka ™arasa cikin" falon. "Hajiya ta ce wa noor ""Kamar na so na gane ki""" "Salim ya ce ""˜anwar ummi ce"" ya kalli ummi ya ce ""Ga hajiya, in faWa mata me ki ka ce a kan ta?""" "Noor ta kalleshi da sauri tana zare ido, ta girgiza masa kai." "Hajiya ta kalleshi ta kalleta, ta ce ""Laifi na yi mata?""" "Yayi murmushi ya ce ""Hotonki ta gani a wayata, ta ce na sanki, na ce eh ´ar uwammu ce ke, wai ranar bikin su raihan" "tana ta kallonki, wai kwalliyar ki tayi kyau, gashi kin iya turanci, kina magana kina turanci, har gwada maganarta ki ka yi ko ba ayi ba?""" "Noor tamkar ta nutse a wurin nan, ta sunkuyar da kai tana hararsa ta ™asan ido." "Hajiya ta yi dariya ta ce ""To ai da sau™i tun da ba laifi na yi mata ba, ina ummin ne?"" Duk da noor ta san ummi bacci" "take yi, ta tashi da sauri ta ce ""bari na kirawo ta"" har noor ta bar falon kallonta yake yi yana dariya." "Hajiya ta ce ""Wai ya aka yi har ku ka saba haka ne?""" "Ya gyara zamansa ya ce ""Ina ganinta a nan gidan, sai kuma lokacin da aka samu matsalar nan na su raihan, da na je" gidansu ita ta gaya mini. Ta wurinta na din ga samun information Win da na samu ummi a can garinsu. She's very funny ne kawai tana bani dariya. "Hajiya ma ta yi murmushi, noor ta dawo falon amma ta laSe ta bayan labule ta ce ""Na duba bacci take yi""" "Ta gudu ta koma kitchen, ta haWa musu ruwa da fruit, amma ta kasa fitowa tana jin kunya, sai a yanzu ta fuskanci" "hajiya mahaifiyar Salim ce dan suna kama sosai, saSanin da ya ce mata ´ar uwarsu ce." Da ™yar ta dawo falon tana sunkuyar da kai. "Hajiya ta ce ""Ya sunanki ne?""" """Mariya, amma ana ce mini noor, maman ummi aka yi wa takwara aka saka mini sunanta""" "Hajiya ta ce ""Masha Allah noor, kar ki damu da abun da ya faWa rabu da shi, bari mu tafi ga abinci muka zo wa da" "ummi, na zo na ™ara duba jikinta""" "Noor ta ce ""Dan Allah kar ku tafi, bari na tashe ta""" "Hajiya ta ce ""A'a ba sai kin taso ta ba""" "Muryar ummi suka ji tana cewa ""Hajiya sannunku da zuwa, wallahi bacci ne ya kwashe ni""" "Hajiya suna can suna hira da ummi, Salim ya fita, noor ta bi bayansa." "Yana tsaye yana waya ya ji muryarta ta ce ""Allah ya kama ka""" "Ya waiwayo ya ce ""Da na yi me?""" """Ashe mamanku ce""" "Ya ce ""A'a ™anwar Alhaji ce""" "Noor ta ce ""To wallahi mamanku ce, shi ne ka gaya mata abun da na ce, duk na ji kunya""." "Salim ya yi dariya ya ce ""Last born""" "Ta ce ""Ba wata last born, wallahi ka bani kunya sosai""" "Yayi dariya yana kallonta, ´ar ™arama da ita sai baki." """Ka san me? Babanmu yayi aure fa, ya auri babar su yaya ummi, mamanmu sai fitina take yi a gida, ni kuwa na yi" "tahowata nan""" "Ya ce ""Kin kyauta, ba kyau kallon manya idan sun samu saSani""" "Kawai ta saka hannu a aljihun rigarsa, sai ga kwalin sigari." "Ta ce ""Ba ka daina ba ko? Ka ce mini fa ka daina""" "Ya haWe rai ya ce ""Meyasa ba ki da kunya ne? Dan kin ga ina yi miki dariya har ki ka saka hannu a aljihuna?""" "Noor ta ce ""To ai ba kuWi na Waukko ba, kuma ka ce mini ka daina""" "Hannu ya kai ya karSa, ya mayar da kayarsa cikin aljihunsa, ya juya ya tafi." 3 MONTHS BACK "Salim ya je gidan raihan, amma maigadi ya sanar masa raihan ya ce duk wanda ya zo ace masa baya nan." "Ya tambayi maigadin dalili, ya ce bai sani ba, amma tun da hajiya bilki ta je, ummi ta tafi tana kuka da kayanta a" "hannu, amma bai san meyafaru ba." "Tun daga nan jikinsa ya bashi akwai wani abu, da safe neehal za ta fita suka haWu, ya tambayeta meyafaru a gidan" "raihan da mami ta je, ta ce masa ba komai, sai da ya zageta sannan ta gaya masa abun da ya faru." "Da azahar ya wuce gidan su ummi dan jin meyafaru, ya haWu da noor a hanya za ta je makarantar islmaiyya . ""Ke!"" Yayi maganar yana sauke glass." "Ta tsaya ta ce ""Sunana mariya wato noor"" tsyaawa yayi yana kallon ta ya ce ""Kin gane ni?""" """Eh, na ganeka Wan uwan su yaya raihan""" """Yauwwa, ummi na gida ne?""" "Ta ce ""A'a tana gidanta""" "Ya buWe motar ya ce ""Ba ta can ki gaya mini gaskiya """ "Ta ce ""Eh ta zo gida, mamanmu ta ce wai ba zata zauna ba, ba a san fa in da take ba, yaya raihan ya zo ana ta" "nemanta, sakinta fa yayi""." "Salim ya ce ""Ina ta tafi yanzu?""" """Gaskiya ba zan gaya maka ba, islamiyya fa zan tafi, kar na makara""." "Salim ya ce ""Shigo mu tafi na kai ki islamiyyar """ """A'a ni ba zan hau motar wanda ban sani ba""" "Ya ce ""A'a ai ni kin sanni, yayan raihan ne ni""" "Ta ce ""Bari na gaya maka dai, duk da ta ce kar na sake na gaya wa kowa, gagarwa ta tafi, can garinmu a jigawa," "amma kar ka gayawa yaya raihan, ta ce kar na faWa, jiya kan ta tafi ta gaya mini""." "Salim ya ce ""Na gode sosai da ki ka gaya mini, daga gagarwan ina za a yi aje gidan""" "Ta wassafa masa komai, kwatancen gidan tun daga tasha, da yake ba Soyayye bane ba, ya yi wa noor godiya ya tafi." "A yammacin ya tafi gagarawa, bai jira sai washegari ba, yayi sa'a ya tarar da ummi, kuma ta sanar masa duk abun da" "ya faru, da shawarar da ta yanke, ta kuma ro™e shi a kan dan Allah kar ya gayawa kowa in da take." "Bayan wata guda, ya haWu da noor ta je gidan yayar farida, a sharaWa, shi kuma ya je wurin wani abokinsa." "Suka gaisa, yake bugun cikinta ko an ga ummi, ta ce masa ba a ganta ba, ta nuna masa yadda take cikin damuwa," rashin sanin in da ummi take. "Ta saki baki tayi ta bashi labarin zaman da ummi ta yi a gidansu, da yadda ake yi wa ummi gorin ta auri yaro ™aninta." "Ta ce ""Yauwwa ka ce kai yayan yaya raihan ne, amma ba mamanku Waya ba ko?""" "Ya ce ""Eh""" """To wallahi in gaya maka mamansa ce ta saka ya saketa, ba ta sonta wai mummuna ce ta auri yaro, dan Allah ai" "auren yaro ba haramun bane ko? Kuma ai yaya raihan babba ne yana da gemu fa""" "Ya ce ""Eh gaskiya ba laifi ba ne, in dai mutum yayi gemu ba yaro bane""" "Message ya shigo wayarsa, ta kalli lock screen Win sa, da hoton hajiya ne a kai, ta ce ""Laa ka san wannan matar?""" "Ya amsa da ""Eh, ´ar uwanmu ce""" """Innalillahi, ta burgeni lokacin bikinsu yaya ummi, ta iya wanka, gashi ta iya turanci""" "Yayi dariya ya ce ""Gaskiya ne""" "Noor ta ce ""Wallahi duk ™arfin hali nake yi, rashin yaya ummi har kuka nake yi, rayuwarsu tayi ta bani sha'awa da" "MD ba sa faWa, amma kawai ya saketa na zata auren saurayi ya fi daWi, amma na fasa""" """Tsoho zaki aura kenan? Ai shi ma yana sonta ba laifinsa ba ne""" "Ta ce ""A'a ba tsoho nake so ba, me dai gemu kamar naka, wai dan Allah da ka je gagarawa ba ka ga yaya ummi ba?""" "Abun da ta faWa na farko ya bashi dariya, ya ce ""Da na ganta ai da na gaya miki, amma me zaki bani na nemo miki" "ita?""" "Noor ta ce ""To ai bani da kuWi""" "Ya ce ""Ba kuWi zaki bani ba, zan gaya miki amma sai na nemo miki ita""" "Tun daga ranar suka saba da Salim, lokaci-lokaci ya kan bi unguwarsu, dan ya ganta, saboda yana son surutunta." "A haka ta gane yana shan sigari, tayi ta masa mita, ya ce idan ya nemo mata ummi, zai daina sha." Haka nan yake jin daWin mu'amalarsa da ´ar yarinyar da da yayi auren wurin zai haifeta. CIGABAN LABARI. "Hajiya sun daWe tare da ummi, kuma ummi ta samu ta ci abincin da hajiya ta kawo mata sosai ta ™oshi, kuma Allah" ya taimaketa ba ta yi amansa ba. "Bayan tafiyar Hajiya, Dr. Ya kira ummi a waya, bayan sun gaisa ya ce ""Noor tana gidanki ko?""" "Ta ce ""Eh kawu""" """Na san ta riga ta gaya miki komai ma, bayan mun zo gidanki mun yi wannan maganar, na yanke shawarar yin abun" "cikin gaggawa, saboda kar wani abun ya kutso ya hana." "Na kira baban maiduguri, muka yi magana da shi, da na tabattar da ya amince, kawai da muka je jiya, na tafi da" "sadaki aka Waura, dan hatta ´an gagarawa ba su sani ba, sai da aka Waura na san za a iya samun matsala ko daga gare su ko wani Sangaren." "Nan da sati Waya idan komai na ta ya zama ready, zan Waukkota ta yi miki kwana Waya ko biyu sai mu wuce""." "Ummi bakinta ya kasa rufuwa, ta ce ""Alhamdilillah ala kulli halin, Allah ya cigaba da faranta maka kamar yadda ka ke" "yi mana kawu, Allah ya saka da alkhairi na gode sosai da sosai""" "Dr. Ya ce ""Ba komai ummi, yi wa kai ne""." "Can Maiduguri kuwa, mariya na zaune ta yi shiru tayi zurfi a tunani, mama ta ce ""Mariya, wai menene? Ko abincinki" "fa baki taSa ba""" "Ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Wallahi mama tunani nake kawai""" """Tunanin me?""" """Auren nan mana, ni fa banda baba ya matsa ba zan yi wani aure ba, ido ya mutu kwalli ba zai farfaWo da shi ba, kuma idan ina tuna wahalar da na sha a hannun iya, ko a mafarki bana fatan sake yin aure""" """Ashsha, mariya ba a fitar da rai da rahamar Ubangiji, kuma ke ba tsohuwa ba, haryanzu da sauranki, babu wanda" "zai ce kin haifi ummi, gashi albarkaci auren har jirgi zaki hau"" ta ™arasa maganar cikin zolaya." "Mariya dai ta rausayar da kai ta ce ""Wallahi mama ba na ™aunar abun da zai sake haWa ni da iya, auren nan ya sake" "mayar da ni jikin su""" "Mama ta girgiza mata kai ta ce ""Akwai banbanci, tsakanin Bashir da Yahaya, Kuma ai ba wuri Waya zaku zauna ba""" mama tayi ta lallaSata tana kwantar mata da hankali. "Can gidan dr. Kuwa Farida kamar za ta kama dr. Ta daka, saboda azabar kishi da bala'i, sai dai fafur ya mayar da ita" kamar mahaukaciya ya ™i saurarenta. "Yanzu da safe Abdul ya kawo kai zai shigo falo, ya ji yo muryarta tana ta SaSatu, tare da amfani da kausasan malamai" wurin ci masa mutunci. "Dr. Ya fito ya fice, ba tare da ya ce mata uffan ba, Kausar na ta ba ta ha™uri, Abdul ya shigo rai a Sace ya kalli farida" "ya ce ""Maama wannan abun da ki ke yi ba mutuncinki bane ba, duk ma™wabta na jinki, wannan zubar mana da mutunci ki ke yi""" """Haba yaya Abdul, ka san menene kishiya kuwa? Kuma kishiya da mahaukaciya ku baku san komai a kan wannan" "lamarin ba""" "Farida ta ce ""Rabu da shi, ba™in ciki ya kasheni, sai su ci duniya da tsinke da ubansa, bands butulci da zalunci irin na" "Wan Adam, duk halaccin da na yi masa ya rasa da mai zai saka mini sai wannan rashin mutuncin, maimakon ya auro cikakkiyar mace da zan yi kishin na gaske da ita, sai ya ™are a mahaukaciya, ai da ´ar tata ya aura shi ne ™arshen soyayya""" "Abdul ya ce ""Koma wa ya auro, hakan dai zaki yi maama, wallahi Abba ba ma bin sa bashi, shi ne yake bin mu," "menene bai yi mana ba na kulawa a rayuwar nan, shekara sama da ashirin yana ™arar da ™arfin sa saboda mu, kuma lokaci Waya duk sai mu haWu mu goya miki baya mu rabu da shi? Bamu yi masa adalci ba, kuma wata™ila da baki kori ummi ba, da bai ce zai ™ara auren ba""." "Muguwar ashariyar da ta lulu™a masa ya sanya shi waro ido, ba shiri ya fice ya bar su da kausar." "Ta kalli kausari ta ce ""Ki shirya ki je gidan ta, ki dawo mini da ´a ta, idan ta ™i ki ci uban noor Win, tun da ba" "mahaukaciyar uwarta ce ta haifeta ba, sannan ki tabattar kin ci mata mutunci da sai ta zubar da hawaye""" "Kausar ta ce ""Zan yi, amma dan Allah ki kwantar da hankalinki, kin ga fa yadda ki ke haki"" gaba Waya farida sai ta fi" kama da mahaukaciyar tuburan. "Noor kuwa ta mi™e abun ta a gidan ummi, ummi ta fara samun sau™in wasu abubuwan saboda noor, ita take bata" kuWin motar zuwa makaranta boko da islamiyya. "Ummi ta ce mata yakamata ta biya gida, su gaisa da su farida, amma ta ce ita ba ta son ta je gidan ta tarar da su Abba suna faWa." "angaren mami ma abubuwa sun yi mata zafi sosai, dan haryanzu Alhaji fushi yake yi da ita, ga Sangaren su safiyya" "sun hura mata wuta, dan zuba ido suke yi, a dan™aro musu kayan lefe." "Sai dai zancen nema yake yi ya shiririce, dan Alhaji ma ya ce kar ta sake yi masa maganar auren raihan, shi na fari da" "ya yi masa, shi ne hurumin sa." "Kuma sanin halinta ya sanya yayi mata gargaWi na gaske, a kan gidan da raihan ya saya wa ummi." "Kausar kuwa da ta je gidan ummi, hankali kwance ta tarar da su har da raihan suna kallo, babu abun da ya dame su." "Sai duk ta kasa sakewa ta yi rashin mutuncin da ta ™ullo, duba da yadda raihan yake muzurai." "Hankali kwance ummi ta karSeta, ta karrama ta." "Ta ce ""Dama maama ce ta ce noor ta koma gida""" "Raihan ya ce ""Saboda me?""" """Haka dai ta ce""" "Raihan ya ce ""To ai ni mun yi magana da dr. Ya ce tayi zamanta, ta din ga zuwa makaranta daga nan, amma noor kin" "ji abun da mamanki ta ce""" "Noor ta tura baki ta ce ""Ni na tambayi Abba ya ce na zauna, zan koma amma ba yau ba"" juyin duniya, noor ta ce ba" "in da za ta je, ita fa maama ba son ta take yi ba, dan kullum cikin yi mata faWa take da zaginta." GAGARWA. """Kai auwalu, daga kai har Alhassan kun kashe zuciyarku, kalli yadda rana ta take, sai baccin asara ka ke yi ba zaka" "tashi ba?"" Tayi maganar tana dukan ™ofar Wakinsa." "Amma ya ™i tashi, ta gama SaSatunta yayi burus da ita, ta ™yale shi, ta koma sashinta, ta Webi ruwa tana alwala." "Ta Wago za ta tashi, ta ji an yi ball da ita gaba, ta dungura." "Cikin tangaWi da maye, ya ce ""Ke banzar tsohuwa, ban gaya miki babu ruwanki da ni ba? Ko in tashi ko kar in tashi" "ban hana ki shiga harkata ba""" "Iya da ™yar ta motsa, wani irin jiri ya din ga Wibar ta, taga gari yana jujjuya mata." "Kan ta ankara, ya sake surarta yayi jifa da ita kamar tsummokara." "Ta kurma uban ihu, amma ba kowa, ya din ga jifa da ita, tun tana ihu, ta koma kakari, jini ya fara zuba daga hancinta." Ya sake surarta yana tangaWi ya nufi wawakekiyar rijiyar da ke tsakar gidan. Ayshercool PAID ADVERT!. "Ina uwargida, amare, har ma da ´an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da ™amshi." "Mafaka gidan ™amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku" Oll types of Turaran wuta Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra Kulakcha Dilke da kalta Kayan Garan jiki Muna turara Kaya Kujerar garan jiki Kannada Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921 *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" "BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAU˜I." CUTARWA! AYSHERCOOL (BRIGHT PENS) MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 47 PAID ADVERT "*Hajiya ina zaki? Saurin me ki ke yi haka? Šan bani aron mintuna biyu kacal, na gaya miki albishir Win da na zo miki" "da shi. Shin ko kin san sirrin she™in fatar ummi, da ya sanya ta kama zuciyar MD raihan ta hana shi sukuni? Kai ba ma skin care ba, har da sirrin gyaran gashi, ina masu fama da amosani, karyewar gashi ko kuma san™o, jan gashi ne da ke? Ko taurin gashi kamar soson ™arfe. Idan matsalar ki budurwar fata, tare da rashin glowing, Annur skin scrub da hair bliss sun shirya tsaf domin magance muku kukanku, me ku ke jira ku tuntuSe su a kan lambar wayar su dan ™arin bayani 07045971194 ko 08140450950*" 47 Gadan-gadan ya nufi rijiyar yana tangaWi. "Amaryar kawu Ilyasu ta ™wala ihu da salati, bayan ta shigo daga cefane." "Bai kai ga rijiyar ba, ya sake yin jifa da ita. Ta tafi da gudu tana kiran sunan iya, sai dai jini sai zuba yake daga" hancinta. "Auwwalu kuwa cikin maye yake ta masifa ""Sai da na gaya mata ba ruwanta da ni, amma ta™i ji, dama a ™ule nake da" "ita ta zagi babarmu jiya, duk ta tsane ni saboda bana ba ta kuWi, ina kallo har kazata ta mara dan tana jin haushina, wallahi wiwina ta fiye mini wannan tsohuwar banzar"" yana gama maganar ya juya yana tangaWi ya fice." "Da gudu amarya ta fita tana kururwar neman agaji, mutanen gidan suka fara shigowa, Iya na kwance ko motsi ba ta" iya yi. "Da ™yar aka samo abun hawa, aka tafi da ita asibiti, daga can asibitin suka ce sai dai su je babban asibiti, ba zasu iya" dubata ba. *** "Can garin kanon dabo kuwa, ummi kamar ta taka rawa, saboda ranar dr. Zai Waukko mata mama daga Maiduguri, ita da noor sai aiki suke yi, ummi cikinta ya fito sosai ganin tudunsa a rigarta." "Dr. Kuwa tun sassafe ya tafi maiduguri, domin Waukko mariya, da shi da abokinsa." "Can Maidugurin ma, an shirya musu kayan abinci, an yi wa mariya lalle, ta sha gyaran jiki kai ba ka ce ta haifi ummi" "ba, ana gobe dr. Zai je suka Wan gayyaci mutane da ´an uwa aka yi walima a can maidugurin." "Anty maryam ta kalli mariya ta ce ""Wai duk murnar ganin angon ce haka? Bakinki ya ™i rufuwa""" "Ta ce ""Haba Anty Maryam, kin saka na ji kunya, kawai zan ga ummina ne, nake ta jin daWi""" """Kai mariya, ke sam ba ki da alkunya, ´ar fari ce fa""" "Ta Wan rausayar da kai ta ce ""Shekarar mu nawa ba ma tare, sai in din ga jin tamkar ta koma ´ar karamarta, ´ar" "ba™ar ´a ta mai kyau, na gyara duk wasu abubuwa marasa kyau da suka faru da rayuwar ´a ta, wallahi anty maryam haryanzu ina jin tausayin ummi, rayuwar da ta yi ya kasa zama tarihi a wurina, kuma zuwan da ta yi na ™arshen nan, kamar akwai wata damuwa da take Soyewa, fatana Allah ya sa ba wata matsalar ce a gidan auren nata ba, Allah ya sa ta daina shan wahala"" kan ta kai maganar gaba Waya hawaye ya wanke mata fuska." "Mama ta ce ""Mariya, ba zaki daina Worawa ranki damuwar abun da ya wuce ba ko? Ga bawan Allahn nam sun zo, ai sai su zata ko son shi ne ba kya yi""" "Sallama dr. Yayi tare da abokinsa, suka amsa suna yi masa sannu da zuwa." "Suka shiga Wakin da aka saba saukarsu, ya kalli maman ummi, ya tuna maganar Farida, ta yi shar da ita, sai dai yayi" mamaki ganin tana kuka. "Ya kalli mama ya ce ""Mama lafiya kuwa take kuka?""" "Anty maryam ta ce ""Daga yin zancen ummi, ta hau kuka ta ™i ta bar abu ya wuce, kullum ta tuna rayuwar ummi sai" "ta yi kuka, abu ya riga ya zama tarihi""" "Mariya ta ce ""Anty Maryam, tun tana kan cinya fa, aka ™wace mini ita, kuma fa itakaWai ce da ni""" "Mama ta ce ""To da mutuwa ta yi ya zaki yi?""" "Da sauri ta ce ""A'a ummi ba zata mutu ba, babanta ya mutu, ™aninta ya mutu, idan ta mutu ya zan yi?""" "Dr. Ya fuskanci jikinta haryanzu da saura, kuma tuna rayuwar ummi, ke saka jikin ya motsa mafi akasari, dan haka ya" "ce ""Shikenan ya isa haka, ke da zaki koma kano ma, duk lokacin da ki ke so zaki ganta, ku koma kusa da juna""" "Kamar ™aramar yarinya take goge hawayenta ta ce ""Ni sonake ta koma ´ar ™arama kamar lokacin da iya ta ™wace mini ita, in din ga goyata, idan na yi mata wanka na yi mata kwalliya, amma kawai iya ta ™wace mini ita, ga zafin" "mutuwar mijina""" "Ya Wan ™ura mata ido, ba a ™asa ummi ta Waukko shagwaSa ba, duk da ummi ta ninka mariya shagwaSa nesa ba kusa" ba. Ya kalli su Anty Maryam ya ce su Wan basu wuri. "Bayan sun fita ya matsa gabanta ya ce ""Haba maman ummi, idan mijinki ya mutu yanzu ba gani ba""." "Ta kalleshi ta ce ""Kai ba bashir bane, yaya yahaya ne, ba na so kai ma iya ta ce na kashe ka, wai iya ta ce ni na kashe" "baban ummi, ya za ayi na kashe shi?"" Tayi maganar hawaye na cigaba da zuba." """Ki manta da maganar iya, yakamata ace memorynki, yana tuna abubuwa masu daWi, idan baby ki ke so ki yi addu'a" "Allah ya kawo miki ™annen ummi, ki yi ta goyawa ita yanzu ummi tana da mai goyata""" "Ta Wan yi shiru kamar wadda ta farka daga bacci ta ce ""Kai, ummi fa ta yi aure, kuma nima sai na haihu?""" "Yayi murmushi, ganin kamar tunaninta ya dawo." "Ya ce ""Idan ki ka cigaba da kuka, da tuna abun da ya wuce, ba zan tafi da ke ki ganta ba""." "Haka yayi ta rarrashin ta, dama tuni su mama sun haWa mata kayanta, suka raka su har mota, suka kama hanyar" kano. "Gidan ummi, bayan sun gama aiki, noor ta Wauki wayar ummi ta tafi Waki tana game." "Ummi kuma na falo tana kallo, sai ga Farida ta zo gidan, gidan da tun da ummi tayi aure, kusan shekara ba ta taSa takowa ba." "Sai dai duk yadda ake kwatanta mata haWuwar gidan ummi, sai yanzu ta tabattar da idonta ya gane mata." "Kamar babu komai ummi ta tashi cikin fara'a, kamar babu wani abu a ™asa tana ""Oyoyo, yau na yi babbar ba™uwa, sannu da zuwa anty"" wani irin mugun kallo take yi wa ummi, da mamakin iskanci ne ko rainin hankali ya sa take" wannan washe mata bakin. """Ke saurara bana son karuwanci da iskanci, ni zaki yi wa bariki kina wani washe baki kamar bakin buhu?""" "Ummi ta shafa bakinta, a iya saninta dai ba ta da ™aton baki, ji ta yi kamar ta yi dariya amma ta maze ta ce ""Ai" "ba™onka annabinka anty, kuma akwai hadisin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam, da yake cewa wanda yayi imani da Allah da ranar lahira, ya girmama ba™onsa. Ki zauna bari na kawo miki ruwa""." """Ki yi mini shiru ko na Sarar da ke, ba ki da abun da zaki bani, ke da aka kawo mini ke cikin dauWa da ™azanta babu ko" "suturar kirki, har ke ki ke da abin bani, dan kin auri mai kuWin da uwarsa ba ™aunarki take yi ba, auren abun kunya, auren yaro ™arami? Butulallaiya mara mutunci, wato abun da ki ka yi wa wancan ´an ™auyen shi ne nima ya biyo ta kaina, ki ka saka dr. Ya auri babarki, mahaukaciya da ba ta san ciwon kanta ba?""" "Ummi ta ce ""A'a fa, ni ban bayar da shawarar hakan ba, dr. Ya zo mini da maganar na goyi bayansa Wari bisa Wari, ko" "ba komai na yi ramuwar gayya, kuma ba fata ba ko aurena ne ya mutu, ko wani abu ya faru ina da wurin zuwa." "Da ki ke i™irarin an kawo ni cikin dauWa da ™azanta, ai ba ke ki ka kula da ni ba, wan ubana ne, dan haka ke bai kamata a ji wannan gorin daga bakinki ba, ba ki isa ki yi mini gori ba a kan wannan, ko kin manta irin ri™on da ki ka yi mini?"" Ummi ta Waga rigarta, gefen cibiyarta ya Wan yi shati, ta ce ""Na san wata™ila ke kin manta, kuma an yi sa'a jikina ba ya ri™e tabo, wannan ne kawai yayi saura kuma da shi zan koma ga Allah, har azaba da wuta ku ka yi mini ke da ™anwar ki, wallahi da ramuwar gayya zan yi a kan ki, sai kin bar gidan dr. Kuma Alhamdilillah a yanzu dai Allah ya yi mini sutura da rufin asirin da ba kwa so, kuma wallahi ni Salma ina da abun da zan baki." "Amma ba wannan ba, na zata bayan na yi aure komai zai wuce, na yafe komai ya wuce, amma na fuskanci hali zanen duste ne, ba zaki canza ba, tun bayan da ki ka yi mini korar kare da na je gida aurena ya samu matsala, dan haka mun saka ™afar wando Waya da ke, za ki ga mahaukaciya ganin idonki, yadda na ke shimfiWa mulkina ba boka ba malam a gidan mijina, sai uwata mahaukaciya ta shimfiWa na ta mulkin ba yadda ki ka iya, zaSi ya rage naki, ko ki kwantar da hankalinki ku zauna lafiya, ko kuma ki shirya yin fito na fito da ni, tsakanina da ke babu Waga ™afa, kuma ki gaya wa rahama, idan har muna raye sai Allah ya jarabceta da wuta, kamar yadda ku ka yi mini azaba da iata, dan wallahi ban yafe ba! Ko zan yafe muku komai, banda wannan""" "Tir™ashi! Ummi ta shayar da farida ruwan mamaki, gani take kamar daga wani wurin maganar ke fitowa ba bakin" ummi ba. "Cikin dakiya farida ta ce ""Yaushe aka yi daren, da har gari zai waye, ki ke i™irarin shimfiWa mulki a gidan miji? Ša" "namiji ne fa da bashi da tabbas""." "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Anty farida, ai daren yayi tsayi, ke ce ba ki farga ba, sai da garin ya waye. Duk da kina" "i™irarin uwata ba ta da hankali, amma a hakan ta din ga yi mini nasihar, jin tsoron Allah, ri™e addu'a da biyayya a aure, idan har tsoron Allah, addu'a da yi wa miji biyayya na saka a ci ribar aure, da yardar Allah ni da uwata mun fi ™arfin masu bin ´an tsubbu, kuma zamu zauna dai-dai a gidan miji, namiji ba shi da tabbas, ya danganta da yadda ki ka Wauke shi ne, nawa yana da tabbas, haka babana dr., Ke ce baki iya tattalinsa ba ki ke ganin ´an tsubbu sun mallake miki shi, shiyasa ki ka ga bashi da tabbas""." "Farida ta saki baki, hangal tana kallon ummi, ba ta gama mamakin ba ummi ta ce ""Yauwwa tun da bani da abun" "baki, zaki iya tafiya, na ga kin yi mini aike noor ta koma, in dai noor ce, sai dr. Ya Wauke ta ya ba wa mamana, saboda kin raini ´ar ki da ™iyayyarki, saboda banzan dalilinki, na an saka mata sunan mahaifiyata, duk sha™uwar Wa da uwa, ta fi son babanta a kanki, cikin sau™i zan sanya ya karSe ta ya bawa mama ita, ba zan so ta tashi da rashin imani irin naki da su kausar ba, masu ba™ar zuciya ba, tayi aure tana hali irin naki ba, idan kin fita ki rufe mini ™ofar falo, kar ™uda ya shigo mini bana son ™uda"" ko jiran amsar farida ba ta jira ba, ta bar falon ta bi wata hanyar, ta tafi can bedroom Win da noor take, wadda ba ta san ma farida ta zo ba." "˜arfe huWun yamma, dr. Ya sauka, basu tsaya ko ina ba sai gidan raihan, ta rungume ummi suka din ga murna," kamar sun shekara ba su ga juna ba. "Sam farida ba ta san ranar ma maiduguri ya je ba, yana komawa gida, ta dira masa bala'i tana gaya masa abun da" ummi ta yi mata. "Kai tsaye ya ce ™arya take yi wa ummi, sharrinta ne kawai ummi ba zata aikata haka ba, tsabar kishi ne kawai, idam" ma hakan ne meyasa da ba ta je gidan ummi ba sai yanzu da wannan lamarin ya zo. "Abun duniya duk ya ishi farida, asirin tayi har ta gaji, ya shammaceta, da kan ayi ne da ta yi ya™inin asirin zai kama shi, maganar ta rushe." "Raihan ma ba ™aramin daWin zuwan mariya ya ji ba, tayi ™alau da ita." "Noor kuwa tun bikin ummi da suka je maiduguri, suka saba da mama, tun da dr. Ya gaya mata takwararta ce." "Kuma aka yi sa'a ba ta manta ta ba, a ranar da daddare, sai ga Salim ya zo har da Sagir." "Mariya ta din ga murna, duk idan tana magana wasu lokutan ta kan haWa da shirme, amma a hakan take yi musu" "nasiha, tare da ™ara musu haske a kan rayuwa." "Sagir ya din ga mamaki da aka ce ita ce maman ummi, ita da haskenta ma, ummi ce dai ba™a, sai dai idan tayi wani" abun kamar ummin. "Ta tsiro da batun cewa lallai, a kai ta su gaisa da babar raihan, da babansa sun gaisa da Alhaji, babar raihan ce ba su" taSa haWuwa ba. "Gaban raihan ya faWi, amma ya basar ya ce zai kaita su gaisa." "Su Salim sun daWe sosai, duk da a zahiri bayan mama, noor ce ta ri™e shi, dan chatting suke a wayar ummi ba ta sani" "ba, idan suka gama sai ta goge." "Ummi ta yi iya ™o™arinta, ta mantar da mariya, batun haWuwa da babar raihan." "Allah ya taimaki Iya, ba ta samu mumunan rauni ba, sai dai ta fasa kai, fuskarta duk ta ™uje, sannan ta targaWe" "™ashin ™afarta, da hannunta, gashi kuma kanta sai da aka yi mata Winki, kan ayi Winkin nan kuwa sai da aka sauke gashin kan gaba Waya, ga bakinta ya kumbura saboda wahala." "Da ™yar suka yi karo-karon haWa kuWin magani, likita ya rubuta hoton ™wa™walwa, saboda kai da take ta kuka da shi," "amma babu kuWin yi, maganin ma ba duka suka saya ba." "Suna tsaka da wannan gaganiyar, ana ™o™arin kiran dr. Suka samu labarin yayi aure, ya auri mariya." "Gaba Waya sai suka manta da halin da iya take ciki, suka shiga salallami." "Iya na daga kwance ta tuna yadda tun bayan ya gano in da mariya take, ya ce zai aureta, amma ta ce ba ta lamunta" "ba, tun da ya ri™e ummi shikenan, ba zai sake kwasota ya kawo musu dangi ba, saboda a cewarta mariya annoba ce, mugun abun ta ne ya sanya ta haukace." "Su ummi suna airport, tare da dr., Ta wani Sangaren ransa a Sace, saboda tijarar da ya sha a wurin farida daren jiya," "da ya ce yau zai koma uganda, tare da babar ummi." "Har da zaginsa ta ™are masa cin mutunci, abubuwa da dama yana duba yaransu ne ya sanya yake Waga mata ™afa, kuma tun ainihi, shi mutum ne mai sanyi ba shi da hayaniya, shiyasa take yi masa duk abun da ta ga dama." "Suna airport sun rako su dr. Mariya sai kalle-kalle take yi, da alama a tsorace take." "Sai ga wayar kawu Sagir, dr. Ya Waga tare da amsa masa sallamar." """Yanzu yahaya tsakaninmu da kai abun har ya kai haka? Muna ´an uwanka amma sai dai mu ji a gari ka yi aure?" "Abokanka sun fi mu kenan?""" "Dr. Ya ce ""Ba abun Waga hankali bane ba, abun ne ya zo ba shiri, na ga akwai bu™atar tun ina raye ya zamana ummi" "tana da madogara ko bayan raina, dan yadda ba a kula da ita bayan ran mahaifinta ba, bayan raina ma ba za ta sauya zani ba, dan na san kun san wadda na aura, kuma da na neme ku, ba zaku bari ba, da kaina zan zo har gida na yi muku bayanu""" """Aishikenan, ni ba ma wannan ba, ka ganmu fa a asibiti da iya""" """Subhanallah me ya same ta?""" """Wallahi dai tsautsayi ne, Auwwalu ne ya sha ta gaya masa ™arya, ta yi masa faWan rashin sana'a sai bacci, ya din ga tamaula da ita, saura ™iris ya jefa ta a rijiya. Yanzu dai gamu a asibiti, magunguna an sayi wasu, wasu kuma ba a saya" "ba, ga hoton kai an rubuta shi ma ba kuWin""" "Dr. Ya ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ka ga illar rashin mayar da hankali a kan tarbiyyar yara da iliminsu ko? Ina Auwwalun yake?""" """Ya gudu ba a san in da yake ba""." """To ka ga ni yanzu ina filin jirgin sama, zan koma makaranta, zan turawa Abdul kuWi ya zo ya dubata ya baku, Ubangiji Allah ya sauwwa™e""" """Amin, amma dan Allah yayi sauri ana bu™atar kuWin""" "Dr. Ya ce ""Sai ya tura muku, idan ya so daga baya sai ya zo ya dubata""" "Kawu Sagir ya ce ""To hakan ma yayi, bari na ga Idris yana da lambar banki, sai a turo ya saka kuWin, an gode"" bayan" "dr. Ya gama wayar suka din ga jajantawa, mariya kuwa ko Allah ya kyauta ba ta ce ba." "Ummi har da hawayen murna, ganin mama tare da dr. Za su keta hazo tare, ko ba komai tana sanyawa mama ran" samun kulawa daga dr. Kasancewarsa jajirtaccen mutum. "A ranta ta ce ""So so ne, amma son kai ya fi, in sha Allah a kujerun hajji da umaran da Alhaji yake rabawa sai kun" "samu, ko ban je ba ku je a tare hakan nan, ku yi mini Addu'a." "Bayan jirginsu ya Waga, suka koma gida." "A cikin jirgin ™an™ame dr. Ta yi, saboda gani take kamar za su faWo daga cikin jirgin." "Dariya ya din ga yi mata, ganin yadda take a rikice gaba Waya, hakan ya bashi damar rungumeta a jikinsa, sai wani" irin daddaWan ™amshi take yi. "A hankali take tambayar sa ""Baban ummi ba zamu faWo ba kuwa? Tsoro nake ji sosai""" """In sha Allah ba zamu faWo ba, lafiya zamu sauka""." "Dr. Dubu hamsin ya turawa Abdul, ya ce masa ya tura wa su iya idan sun turo account number, shima ya ™ara dubu talatin ya tura musu dubu tamanin." "Ummi bayan sun koma gida, raihan ne ya sakata a gaba, yana mammatsa mata jikinta a hankali cikin tsantsar" "soyayya da kulawa yake ce mata ""Am sorry sweetheart, kwanan nan am very busy, kamar bana kula da ke sosai, kuma na san kina bu™atata""" "Tayi murmushi ta ce ""Saboda jin daWi yayi mini yawa ko? A cikin mata hamsin nawa ne suke samun kulawar da nake samu, idan suna da juna biyu, kana iya yinka aiki ne yayi maka yawa""." "Ya numfasa ya ce ""Duk da haka dai, wallahi ummi wasu lokutan kaina kamar ya fashe, ina jinjinawa Alhaji yayi" "™o™ari, kin ga yakamata ace Yaya salim yana cikin system Win nan, tun da bamu muka tara dukiyar ba, mu kula mu tattalata ta haSaka, ga branch Win mu na Abuja, ina ga a watan da zaki haihu za a buWe shi, ban san ma ya zan yi ba, wa za a mayar can Abujan, atleast yakamata ace da wani daga cikin mu""" "Ummi ta ce ""Mhmm ka lura zuwan yaya Salim gidan nan ya ™aru sosai?""" "Ya jinjina kai ya ce ""Magana ce kawai ban yi ba""" """Anya nan gaba magana ba zata taso tsakanin sa da noor ba, sha™uwarsu ta yi yawa""" "Cikin murna raihan ya ce ""Wallahi sam ban kula ba, tun da ya ce ke ™anwarsa ce na zata saboda ke ne, yana cigaba" "da bibiyata ne kar na yi miki wani abu. Amma kina ganin dr. Zai bashi ita? Kamar yayi mata tsufa kuma ga yanayin sa""" "Ummi ta ce 'Aikuwa yaya Salim ya shiryu, a kan lokacin da na san shi, ba abun da zai hana ya bashi ita, nima haka" "aka yi mini surtu da na aureka, in dai suna son juna ba shikenan ba""" "Ya jinjina kai ya ce ""To Allah ya tabattar mana da alkhairi, Kairun nisa'i, wannan cikin naki kamar ya fi ™arfin" "watanninsa, kafin mu koma awo, sai mu je ayi miki scanic kawai mu tafi da shi""" "Ummi ta shafa cikin ta ce ""Nima na gani, kamar girman yayi yawa a wata biyar, amma sai a sake hoton""" "Sun jima suna hirarsu cikin nishadi, har ta nemi izininsa a kan zuwa duba Iya, an kai ruwa rana kan ya amince, ta ce" idan Abdul zai tafi sai ta bishi ita da noor. "Ummi tun bayan dawowarta, ta du™ufa Addu'a, da ro™on Allah ya sassauta mata mugun kishin da yake damunta." "Babu dare ba rana, ta mi™e da yawan tasbihi da bayar da sadaka, tare da tawasalli da ayyukan alkhairin ta, tana ro™on Allah idan auren Raihan da alkhairi Allah ya tabattar ya rage mata kishi, idan babu kuma, Allah ya rusa abun," "ya musanya da mafi alkhairi, yayi mata maganin duk wani abu da zai tayar mata da hankali, ko kawo cikas ga rayuwar aurenta." "Sannan ta tsananta addu'a, a kan Allah ya ™ara qa raihan son ta, da ™aunarta ita kuma Allah ya bata ikon yi masa biyayya." "A hankali ta ji zafin kishin yana raguwa, bayan auren mamanta da dr. Ta din ga istigfari a kan Wagawa raihan hankali a" "kan maganar auren sa, wata™ila da ta cigaba da matsawa, da ba ayi na mamanta ba." "Lokaci Waya mami ta daina kira tana Wagawa raihan hankali a kan auren nan a gabanta, kuma ta daina zuwa ci mata" "mutunci, dama tuni ta saka lambar maryam a blacklist." "Gidansu raihan kuwa, rana tsaka babu notice, Hajiya Aisha ta dira a gidan Alhaji Tahir." "Sai da yayi mamkin ganinta, ya ce ""Ke hajjaju, zuwa ba sanarwa matan gidan babu wanda ya sanar mini zaki zo ai""." """Ina na ga ta tsayawa jiran notice, ashe raihan zai ™ara aure, kuma daga Sangaren uwarsa, haba Tahir, kuma kana" "kallo, yaushe yayi auren farin zaku Wora masa Wawainiyar auren matan biyu?""" "Alhaji ya ce ""Ke daWina da ke, ba kya Waukar abu da sau™i a kan raihan, babarsa ce take son ya ™ara""" """A'a ban lamunta ba, yanzun ma ba dan Salim ya gaya mini ba, ba zan sani ba kenan? Kuma a rasa wa zai aura sai" "wannan dangin masifa da bala'in, ashe har ™arya yayi muku bashi da lafiya dan ku ™yale shi, amma abu kamar bala'i, kuma saboda tumasanci irin na bilki har da sakawa ya saki ´ar mutane, to mu ba haka muke ba, ko da muka yi bore da ka aure ta, ka juyawa ´ar mu baya, bamu ce ka saketa ba, dan haka da kaina na zo na yi wa tufkar hanci, ba zai auri ´ar rakiyar ba""." "Alhaji ya ce ""Ke ki daina yi mini faWa kamar wani Wanki mana, har kuWi fa an kai""." """Amma ai ya ce ba ya so, dole na yi maka faWa, ba fa kowane lokaci yakamata ka din ga biye wa matanka da yaranka suna abun da suke so ba. Wallahi muddin ta ce sai yayi auren nan, sai dai ta nema masa wata sana'ar ta kafa shi, ya" "bar shugabancin kasuwancin ka, dan na san da shi take ta™ama, idan ba zaka iya cewa an fasa ba, zan je na yi wa ita rakiyar magana, dama ni da ita kar ta san kar ne ai." "Su ri™e kuWin an bar musu, amma ™ara aure ba yanzu ba"". Tana tsaka da masifar, Hajiya ta kawo mata abinci, ita ma ta rufeta da faWa a kan, meyasa ba a gaya mata abun da yake faruwa ba, dan haka ta je ta kirawo mata bilki, kuma a kirawo mata Salim, dan ta tabattar mata shi ya gaya mata ba Raihan ba." "Aikuwa ranar mami ta ga ta kanta, dan cin mutuncin da hajiya Aisha ta yi mata sai da ta yi kuka, sannan ta Wora da" "cewa ""Ke ma ki ji idan da daWi abun da ki ke yi wa taki sirikar, saura maryam dan ubanta, zan iya wanke ™afa na je har fatakol Win, ba a barikin soja ba, idan a cikin bindiga take na je na ci ubanta a kan matar raihan. Raihan Win sai ka ce wani Wan gwal da ake ta wannan tsiyar a kansa, ita ba uwa ce tayi na™uda ta haifeta ba? Da ki ke mata i™rarin munin ke halitta ki ke yi, da hancinki kamar pipe Win ruwa. Mu danginmu bamu sabawa yi wa sirikai rashin daraja ba, dan haka ba zaki fara ba. Tun wuri ki samu rakiyar ki yi mata bayani, idan kuma ki ka bari na yi mata abun ba zai yi muku daWi ba""." "Duk da haka sai da suka yi faWa da Alhaji, yayi mata ™orafin za ta mayar da su ™anan mutane." "Bayan su hajiya sun tafi ta ce masa ""Yarinyar nake yi wa gata, na lura matar raihan irin matan nan ne da ba kowace" "irin mace za ta iya gogayya da su ba a kishi, ai ko ba ™arara ba yana faWa, kai ka sani, idan aka yi masa auren dole" "matar wahala kawai za ta sha, shi wannan dai da ake yi wa kallon mummuna ita ce tayi masa, da azo ya auri ´ar" "mutane ta wahala a banza ai gara ba ayi ba""." "Ya ce ""Na nuna wa bilkin haka, amma ta™i ganewa, kuma uwar yarinyar ce take zigata, amma tun da ke tana" "tsoranki, ™ila ta ji." *** "Dr. Kuwa kwanansu uku a uganda, dama akwai abokinsa da yake zaune a can yake lecturing, kasancewar babban gida ne sosai da gwamnatin ™asar ta bashi, a wani sashe na gidan dr. Yake zaune." "Kamar wanda ya auri yarinya ™arama, haka yake jin kansa, ya tuna abun da farida ta ce na ba uwar da za ta tsinana" "masa, amma ya ga abun da bai yi tsammani ba." "Tun ranar da suka je, take mugun jin kunyarsa, ko kallonsa ba ta iya yi, da safe idan ta gaishe shi, komai zai ce mata" "sai dai ta bashi amsa da ka, amma ba zata yi magana ba, kamar ya auri budurwar ™auye." "Shi gaba Waya ma dariya take bashi, jin sa yake hankalinsa a kwance ya samu nutsuwa da kwanciyar hankali, saSanin idan yana tare da farida, da wani lokacin rashin mutuncinta ba ya motsawa, sai yana bu™atar ta, sai ta tsiro da na ta" "bu™atun, sai ya yadda zai yi, koma ya yi mata sannan ta yadda da shi, kamar masu zaman dadiro ba aure ba." "Ya zuba mata ido, ta koma gefen kujera tana ta sinne kai, ya Waukko wayarsa ya duba ummi na online, ya kirata voice call." "Mariya na jin muryar ummi, ta tattara hankalinta a kansa." "Suka gaisa da dr., Yake tambayar ta ko sun je duba Iya, ta ce masa a'a sai cikin satin." "Mariya ta ™ura masa ido, ya ce ""Ko in baki ku gaisa?"" Ta jinjina masa kai da sauri." "Ta matsa kusa da shi ta karSi wayar, ta saka a kunnenta ta ce ""ŗar ba™a kyakykyawa""" "Ummi ta yi dariya ta ce ""Mama Amarya""" "Ta Wan tsuke fuska ta ce ""Zan ci gidanku""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""To ya ugandan? Kin fara jin yaren su""" "Ta ce ""A'a ni ban taSa fita ba ma, amma daga nan gidanki ba nisa ko? Ai zan iya zuwa""" "Ummi ta ce ""Haba mama, ba fa Nigeria ba ce ba, ba ki ga sai da ku ka hau jirgi ba""" "Ta ce ""Eh to haka ne, to ya cikin naki ashe kin kusa haihuwa""" "Ummi ta yi sauri ta kashe wayar dan kunya, tun da mama tazo manyan riguna take sakawa da hijjabi, dan kar ta ga" "cikin, kuma har ta gama kwanakinta ba ta nuna mata ta ga cikin ba sai yanzu." "Ta kalli dr. Ta ce ""Ka ga na daina jin ta, Wan dubo mini ita""" "Yayi dariya ya ce ""Kunya ki ka bata ta kashe wayar, ina ruwanki da cikinta"" yayi maganar yana matsawa daf da ita." """Ni mamaki ma nake yi, har ummi ce da ciki, ohh kwanci tashi asarar mai rai. Aka yi ta cewa ba zata yi aure ba, gashi" "ma har za ta haihu""" "Dr. Ya ce ""Eh haka lamarin Allah yake, amma dai dan Allah ki daina guduna, ni ba dodo bane ba, yanzu saboda" "maganar ummi ce shi ne ki ka kula ni, bayan tun safe kin ™i kulani""" Ta sunkuyar da kai kamar ta yi layar zana ta Sace. "Ya Wago haSarta, amma ta ™i kallonsa." "Yayi murmushi ya ce ""Zo mu tattaka, mu je kasuwa ki ga garin"" ya ri™e hannunta ta tashi tsaye, suka nufi bedroom." "Kusan kwana huWu, da Abdul ya tura kuWi, kawu Ilyasu ya kira Abdul yana tambayar sa, wai shiru fa ba su ga kuWi ba, jikin Iya yana tsamari, za a sallame su ma saboda rashin kuWin." "Abdul ya ce ""Ai tun a ranar na tura dubu tamanin, dr. Bai hau jirgi ba sai da ya tura mini kuWin, ni kuma na ™ara na" "tura""." """To ya haka? Idris ya ce ba su shigo ba""." "Abdul ya ce ""A'a dai, ya sake bincikawa, dan ta application na tura kuWin""" "Ya din ga mamaki, ya duba wayarsa har da receipt kuWi sun fita." "Washegari tun da safe suka shirya, raihan ya je Abuja, noor da Abdul sai ummi suka tafi Jigawa duba Iya." "Sai dai da suka je asibitin, sai da ummu ta Wan tsorata, Iyan duk ta zama abun tsoro, fatarta ta yamushe, gashi an" "aske gashi, duk an li™e kan da bandeji, hannunta da ™afrta ma haka, idonta yayi ja saboda azabar ciwon kai, ba ayi hoton ™wa™walwa ba, balle a san menene yake faruwa." "Noor ta ce ""Kai na ga iya ta koma kamar simigul""" "Abdul ya galla mata harara, ummi ta ce ""Sannu iya ya jiki?"" Iya ba baki sai kallon ummi da take yi." "Ta kalli amaryar kawu Ilyasu ta ce ""Ga abinci mun zo da shi a bata, amma kunu ai ba zai ri™e ta ba""." "Suna nan zaune su kawu Sagir suka zo, aka gaggaisa, ake sake mayar da yadda aka yi, kuma ummi ta yi musu" "kwarjinin da suka kasa yi mata zancen auren dr., Sai magana suke yi mata da girmamawa." "Ummi ta ce ""To shi Auwwalun an kama shi an hukunta shi, ko kuwa?""" "Amarya ta ce ""A'a ya gudu""" "Ummi ta ce ""Kodayeke ba hurumina bane ba, tun da dauWar gora ciki ka sha ta, da na saka an nemo shi, wannan" "dauWar yakamata iya ta shanye ta, a rufa masa asiri ai Wan so ne """ "Aka rasa wanda zai yi magana, Idris yayi sallama, suka amsa, sai dai hankalinsa ya tashi ganin su ummi." "Ummi ma zaune har da ciki, kayan jikinta ya isa ya saye nasu gaba Waya har da canji." Sai gashi ya risuna yana gaida ummi. "Abdul ya ce ""Malam Idris, na turo kuWi aka ce ba ka gani ba""" "Cikin kame-kame ya ce ""Eh wallahi, ba su shigo ba""" "Abdul ya ce ""Kawo wayar ta ka in duba balance"" ga waya a hannunsa babu damar yin ™arya, ya mi™awa Abdul." "Yana duba messages, ya ga alerts, yadda Idris ya din ga cire kuWi, ga tsohuwa a kwance a asibiti ciwo zai kashe ta!!!" Ayshercool 08081012143 "Masu neman daga farko, dan Allah ku yi ha™uri ku duba a watpad, ko ku tambaya a groups whats app Wina ne yayi" "expire, bani da shi a what's app " "Masu son a tallata musu hajar su a what's app channel Wina, should contact me, ina godiya sosai da jimirin bibiyata." *TALLA!TALLA!TALLA!* "*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA ŗAN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ˜ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON ˜AWATA GIDAJENSU DA HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAŠAŠŠUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*." "*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAŠAŠŠUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*" "*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ˜ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUŠI GIDA*" CUTARWA! AYSHERCOOL (BRIGHT PENS) MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 48 "Cikin tsananin takaici, Abdul yake kallon Idris da yake ta rarraba ido, kamar an kwashe wa karya ´a´a." """Amma ga alert Win da banki suka yi maka, na kuWin, kuma sannan ga wanda suka yo maka kana ta cirar kuWi, ga" "sunana da komai da sunan bankina""." "Nan ´an Wakin suka hau salati da salallami, iya ta Wago idanunta da suka yi ja, saboda azabar ciwo da wahala, ta kalli Idris kawai ta sunkuyar da kai." "Wata ™anwar iya ta fara masifa ta ce ""Amma Idris an yi mutumin banza, kana kallon yadda matar nan take kwana tana wayyo ciwo, an rasa kuWin yi mata abun da yakamata, saboda kai azzalumi ne ka cinye kuWi ka ce ba a turo" "maka ba, yanzu duk soyayyar da iya take nuna maka wannan ne sakamakon abun da zaka yi mata?""" "Yaya magaji ne yayi sallama, suka amsa masa, ya kalli yadda suka yi jugun-jugun ga dai iya a zaune, balle ya ce" mutuwa ta yi suka jimami. "Suka gaisa da kowa, suka gaisa da ummi cikin girmamawa, sai dai bai ko kalli in da Idris yake ba, dan tuni ya daina yi" masa magana ba ya shiga harkarsa. """Wai lafiya na ga kowa ya yi shiru?""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Šan uwanka ne ya cinye kuWin da aka turo masa ayi wa Iya magani, yayi magana ma ya ™i yayi shiru""" "Hashim ya Wan kwaSe baki ko a jikinsa, dan gaba Waya yana danasanin kasancewarsa a tsatson iya. Da ™yar matarsa" take tursasa shi ya zo dubata. "Ya ce ""To Allah ya kyauta, ai da sau™i tun da shi ya ci ba wani ba, balle a tsine masa na hannun daman ta ne""" "Kawu sagir ha haWe fuska ya ce ""Wane irin iskanci ne wannan? Uwarmu na kwance ba lafiya kuna faWar abun da ku" "ka ga dama""" "Ummi ta ce ""A'a kawu, Allah ne ya kawo wa iya lokacin shan dauWar gora, dan duk wanda zai sha barinta ne, ita da take yawan faWa, kuma da sau™i tun da shi ya ci ba wani ba, sai ta fi jin daWin shanyewa""" "Abdul ya kalli ummi yana girgiza mata kai, amma tayi burus da shi, dan lokaci yayi da yakamata ta amayar da" "damuwarta, ayi mata fyaWe amma iya ta ce a rufa dauWar gora ciki ka sha ta. Duk wani abu in dai a kan Idris ne ko son zuciyarta, sai ta ce dauWar gora ciki ka sha ta. Ita ma gashi Allah ya kawo nata lokacin." "Kowa ya din ga tofa albarkacin bakinsa a kan Idris, yayi shiru ya kasa magana." "Wata ma™wabciyar su idris, mai suna Wahara ta zo duba iya, sai dai matar kamar ba ta da saiti, kamar wadda ta taSa" "hauka, saboda yadda take magana take sakinta yadda ta ga dama." "Cikin tsantsar ™auyanci da rashin iya magana ta ce ""Kai Innalillahi wa... me ye ma ™arashen na manta, Iya haka ki ka" "koma? Wannan naWai da aka yi miki a ka, kamar shugabar bokayen gagarawa? Rayuwa kenan, ai baban Nana, gidanka da na higa kan na taho, na ce wa Shindatu ta zo ta rakoni na duba gyatumar nan Iya, amma ta ce mini wallahi ba za ta zo duba tsohuwar banza da ba ™aunarta take yi ba." "Nana ta ce Allah ya sa daga Asibitin nan ba za a maidota gida ba, na ce ke Shindu ki ji tsoron Allah, da gyatumar ki ce a ba kya ce haka ba"". Ta yi maganar tana dariya, kamar abun da ta faWa Win ba wani abu bane a wurinta." "Ta sake cewa ""To dai jin abun da suka faWa, ya sa jikina yin sanyi na taho, to Allah dai ya bata lafiya, ni dai idan ta" "warke to, idan ba ta warke ba dai dan Allah ina bin ta jaka Waya da muttala biyu kuWin surfe na, gara a fara sauke mata nauyi tun tana raye""." "Hashim ya saka hannu a aljihunsa, ya Waukko Wari biyar ya bata ya sallameta." """Amma dai ka kyauta, wallahi gara ku bincika, Iya akwai shegen cin bashi, kuma ba ta biya, sai dai wani ka yi mata" "Allah ya isa ka ga hakan kuma ai bai yi ba""" "Kawu Ilyasu ya ce ""Ke dan Allah ki tafi ki bawa mutane wuri, mahaukaciya kawai""" "Ta soke Wari biyar Win ta, ta fita tana dariya." "Babansu ya kalli Idris ya ce ""Ka ga illar bujirewa iyaye ko? Matar da aka aura maka, ka wula™anta ta bayan ka yi abun" "kunya, ga wadda ka ke so Win abun da take faWa a kan kakarka, mun gode amma in Allah ya yarda zaka gani, kuWin nan da ka cinye sai sun hanaka kwanciyar hankali "" aka din ga bashi ha™uri, a kan kar ya yi wa Idris baki." "Ummi ta ™ara tsorata da lamarin rayuwa, da yadda take tsoron Iya da Idris, abun ba a cewa komai, amma kallesu" "yanzu abun tausayi, da gari banza ne da iya tana nan tana ta zagin jikokinta tana tsine musu da sun motsa, ga tsinuwar nan tana ta tasiri a tsakanin su yanzu." "Ummi ta tashi ta fita tana amsa wayar raihan, a ™alla ta kai mintuna arba'in, sai ga ta dawo da receipts a hannunta." "Ta mi™awa ™anwar iya ta ce ""Gasu nan, na biya duk abun da yakamata ayi mata, za su yi mata""." "Ta waiwaya ta kalli Idris ta ce ""Kai kuma, daga nan zan je in kai ™ararka wurin ´an sanda, duk in da kuWin nan suke ka" "dawo da su, dan ba wanda za a ™ara tursasawa shan wata dauWar gora, da ake shanye ta wasu a ™i shan ta wasu, shi ma auwwalun duk in da yake sai an nemo shi""" "Kamar su shige cikin ummi, suka din ga zambaWa mata godiya, Iya kuwa ta ™ure ummi da ido." "Ummi ta zauna a kusa da ita, ta ciro kuWi, ta saka mata a cikin hannunta ta ce ""Na san da magana a bakinki iya," "amma ki sani ban yi miki wannan abun, dan na burgeki ba, ko ki so ni, bana fatan ko da ™iftawar ido na yi abun da zai saka ki so ni ko na burgeki, tun da wanda na yi a baya ma babu riba." "Na yi miki ne kawai saboda zatin Allah, kuma saboda kin haifi mahafina, mutumin da ki ka azabtar kamar ba ke ki ka haife shi ba, saboda abun duniya, saboda waWan nan"" tayi maganar tana nunawa Iya kuWin hannunta." """Yanzu dai ba ya duniyar, mummunar ´ar sa da baki tabattar ko daga tsatsonki take ba, cikin hukuncin Allah ya rufa mata asiri. In sha Allah ba zan bari ki yi wula™antcciyar jinya ba, saboda babana bai wula™anta mini uwa ba, ke ma" "ba zan wula™anta ki ba, amma ki sani hakkin zuriyarki da ki ka raba kansu da kanki ne, ki ka gama tsine musu yake bibiyar ki." "Allah ya baki lafiya, duk abun da Allah ya yassare mini, zan din ga turawa yaya magaji""" "Kamar munafukai haka duk suka du™ar da kai, ta gama maganganun ta, ta tashi ta ce wa su Abdul su tafi." "Idiris hankalinsa ya tashi da ya ji ta ce ´an sanda, dan ya tsorata da lamarin ummi, tun da ta saye gidansu na gado." "Abdul suna tafe a hanya, suna tattaunawa a kan yadda familynsu yake ™ara rushewa, saboda jahilci da rashin" background mai kyau. "Can uganda dr. Ya cigba da karatunsa, idan baya nan yaran abokinsa suna shiga su taya mariya zama. Duniyarsa" "kawai yake ci da tsinke, yana samun duk abun da yake so daga gareta, ba tare da fargabar tashin hankali ko abun da za a bu™ata daga gare shi ba." "Sai dai ™asan zuciyarsa babu daWi, yadda kausar da inteesar suka haWe kai da babarsu, suka daina shiga sabgarsa, ko" "gaishe shi da suke yi a waya suka daina, daga noor sai Abdul sune suke ta tasa, sai kuma ummi." Dan ™arewa ma farida blocking Win sa ta yi a what's app. "Tun abun yana damunsa har ya watsar, ya cigaba da addu'a tare da rungumar amaryarsa hannu bibbiyu, ya ji hakam" kamar samun salama ne daga rashin mutuncin farida. "Ga mariya da tsantsar ladabi, dan haryanzu wasu lokutan abubuwan ta irin na da take yin su." "Bayan tafiyar ummi, a ka yi wa Iya hoton ™wa™walwa, cikin kanta lafiya ™alau, sai dai tsananin damuwar abubuwan" suke faruwa ya sanya jininta yin mummunan hawa. "Likitoci suka yi iya bakin ™o™arin su, aka sallamota a kan magunguna." "Bayan sun koma gida, aka kwantar da ita aka shiga jinya, saboda ba ta iya yi wa kanta komai, ita ma jinyar tun da aka" "yi mata ta marmari, aka fara ™osawa." "Idris kuwa ya din ga bin ™annen babansa yana ro™onsu a kira ummi, a bata ha™uri kar ta kai shi wurin ´an sanda." "A ranar da ya koma gida daga asibiti, ya samu hindu ya din ga zaginta da ci mata mutunci, a kan maganganun da" Wahara ta ce ta faWa a kan Iya. "Hindu ta ce ""Duk tsohon dai bai ji kunyar hawa jaki ba, jaki ba zai ji kunyar kayar da shi ba, tun da ba uwata ba ce ta" "je ta mutu ba abun da yayi mini zafi, matar da ba ta da mutunci. Wai kai har ka na da bakin magana ma, tun kan ka dawo har gida aka zo aka bani labarin ka cinye kuWin maganinta, kai ba ka ga laifinta ba sai nawa, sai ka fara yi wa kan ka masifar ai""" "Kamar yadda suka saba, haka suka yi ta faWa su na cece ku ce." *** "Anty rakiya kuwa, ta samu mami ta din ga surfa mata bala'i, ta in da ta shiga ba ta nan take fita ba, wai ta biyewa tsoron dangin miji, za a raba musu zumunci." "Ta Wauki gaba da ita, gaba Waya ta rasa abun da yake yi mata daWi, ta na ji tana gani raihan yanzu ya koma mata" "kamar wani ba™o, sam ba ya sakewa da ita, saboda kar ta yi wata magana a kan ummi, kusan abun da take gudu shi yake shirin faruwa, ummi ta mallake mata Wa." "Dan labari yana isheta cewar, kullum raihan status Win sa, yabon ummi ne tare da koWata, dan ita ya riga ya rufeta" daga gani. "Ta fuskanci sam fushinta da shi ba ya tasiri a kan sa yanzu, dan ya fi zuwa wurin hajiya ma yayi al'amuransa, ga wata" irin muguwar sha™uwa tsakaninsa da Salim yanzu har ma da Sagir. "Hakan ya ™ara mata tsananin tsanar ummi, da duk da abun da take yi wa ummin, ta kan kira waya ta gaisheta, tayi girki ko ta bayar da abu ta ce a bata, ta wula™anta amma tun da abun nan ya faru, ummi ba ta ™ara shishshigin raSar" in da take ba. "Aka gama gyaran gidan dr. Da idan sun dawo za su tare da mariya, daga can ™asar ya turowa ummi kuWi, a kan ta yi mata sayayya ta haWa da kuWaWen hannunta, ta din ga yi mata sayayya." "Dan ba ™arya hannun raihan a sake yake, kuma yana sakar mata yadda yakamata, kuma ita ma na ta hannun a sake yake." "Tun da aka yi scanic aka tabattar wa su ummi, yara biyu ne a cikinta, raihan yake murna, kuma ya gargaWe ta a kan" kar ta kuskura ta gaya wa kowa. "Suka yi ta shiri, tare da sayen kayan jarirai." "Sai dai cikin yana wata bakwai, kamar ummi za ta dur™usa ta haihu, saboda girma, kullum cikin lissafin kwanakin da" "suka rage take yi, saboda yadda nauyin cikin yake damunta, idan ta zauna sai an Wagota saboda girman cikin." "Gefe guda kamar yadda ta yi al™awari, tana tura wa yaya magaji kuWi lokaci zuwa lokaci, saboda kula da Iya." "Farida ba ta ha™ura ba, wurin bin bokaye da malamai, a kan lallai sai an raba auren dr. Da mariya, kuma a sake mallake mata shi ta juya shi fiye da yadda take yi a baya." "Sai dai abun da ba ta sani ba shi ne, duk da kallon mahaukaciya tuburan take yi wa mariya, a hakan ba ta wasa da" "addu'a, mace mai son addini sosai da sosai, dan yana Waya daga abun da ya sanya ta ™ara shiga ran dr. Sosai da sosai." "Hajiya ita ta maye wa ummi gurbin sirika, dan kusan har role Win uwa take yi mata playing, kusan kullum tana tafe" "zuwa duba ummi, ko yi mata aike take, tana tausayin ummi sosai da sosai, saboda abu ne na fari ba ta san ya yake ba, tana yawan cewa ummi ""Anya ummi ba zaki likitoci su ™ara caje cikin nan ba, girmansa yayi yawa tubarkallah"" sai dai tayi murmushi, ba tare da gaya mata ha™i™anin abun da yake cikin ba." "Ummi ta daina fita ko ina, gashi ta ™ara zama mafaWaciya, saboda damuwar ciki. Kasancewar Hajiya na gaya wa raihan sai yayi ha™uri da ummi, a wannan stage Win mata masu ciki na fuskantar saurin fushi, dan haka sam baya" "damunsa, shi tausayi ma take bashi." "Duk tsaftar ummi, sai da zamana dogon gashin nan sai ya kwana uku babu taza, kusan kullum sai dai ta saka kaya" "masu sau™in nauyi yadda iska za ta wadace ta, takalmi kuma idan ba over size ba duk haushin takalman take ji." "Da safe ta fito, tana ta mita noor ba ta Wumamata shinkafa ba, wai ita ba ta cin abun da ta dafa." "Noor ta ce ""Ke fa ki ka ce ba kya son warin shinkafa""" "Kamar tayi kuka ta ce ""Haba noor, amma tun jiya na ce miki zan ci, yunwa nake ji, ina magana kina kallo kin yi mini" "banza""" "Noor ta ce ""Ai Yaya ummi ban san yaya zan yi miki na burgeki ba, MD ne kawai yake iya miki, ni ba ni na Wora miki" "nauyin cikin nan ba, amma ki yi ta yi mini faWa. Kuma sai na koma gida tun da faWa ki ke yi mini""" "Ummi ta marairaice ta ce ""Haba noor, to ki yi ha™uri dan Allah kar ki tafi, wai ni ya ku ke so in yi?""" "Raihan da yake bayanta ba ta sani ba, ya kama dariya, ba wuya ta bayar da ha™uri, ba wuya kuma ta fara kuka." "Ciki duk ya mayar da ita wata iri, sai dai bai sanya ta daina kyau a idonsa ba." "Yayi gyaran murya ya ce ""Ya aka yi ne yau ke da noor Win taki ku ke faWa""" "A shagwaSe ta ce ""Wai tafiya za ta yi""" "Ya ce ""Haba nooriya, uwa guda ki tafi ki bar ´ar ta ki?""" "Noor ta tura baki ta ce ""FaWa take yi mini, kai ma fa shaida ne ta ce ba ta son shinkafa, wai yau kuma shinkafa za ta ci, wai ta gaya mini jiya da daddare, ni ina na ganta jiya da daddaren?""" "Ummi ta ce ""Ni duk kun tsane ni, baku san me nake ji ba, ko tausayina ba kwa ji""" "Raihan ya ce ""Mu mun isa, mu kuwa muke ™aunar ki, jeki ki yi wanka ki shirya, har noor tare zamu tafi office yau," "kya ji daWin jikinki""" "Ta juya tana hararar noor, noor ta kama dariya ta ce ""Na fasa tafiyar yaya ummi""" """Ki yi ta tafiyar ma, ina ruwana"" suna lallaSata suna yi mata dariya." Aka ba ta Wunamen shinkafa ta ci hankalinta ya kwanta. "Tare suka tafi wurin aiki, fitowar ta yi mata daWi tana kallon titi." "A can wurin aikin, suna zuwa a parking space noor ta ga motar Salim." "Sun shiga take tuna masa wula™ancin da ya yi mata, ta zo ganinsa." "Yau bai biye mata ba, ya ce ""Allah ya baki ha™uri, kar na tanka cibi ya zama ™ari""" "Ma'aikata na ta gaishe shi, yana amsa musu cikin mutuntawa." "Wani mutum ya taso, ya tare su ya dur™usa a gaban raihan yana dan Allah maigida ka taimaka mini da aikin sharar" "nan ko masinja, nafi wata ina zuwa an hana ni ganinka, ina cikin mummunan yanayi na babu da fama da rayuwa, dan Allah ka taimaka mini." "Ummi ta zubawa mutumin ido, raihan ya kalli ummi ya ce ""ya dai? Kin san shi ne?""" """Ishaq Abdulkarim magashi"" ta faWa jiki a sanyaye, mutumin ya Waga kai yana kallonta." "A rikice cikin tashin hankali mutumin ya ce ""Salma Muhammad Bashir, ke ce da ma ke ce? Kina nan dama"" ya fara" maganar cikin kame-kame. """A ina ki ka san shi?""" "Ummi ta ce ""Šan ajinmu ne a University""" "Raihan ya ce ""Šan ajinku? Amma yake neman shara?""" """Wallahi yallaSai korata aka yi daga makaranta, dan Allah ka taimaka mini""" "Raihan ya ™are masa kallo ya ce ""Kana cikin wanda ku ka din ga muzanta mini mata kuna makaranta ko?""" """Dan Allah ka yi mini rai yallaSai, lamarin Allah kenan, gashi yau ina neman alfarma a wurinta, na yi nadama dan" "Allah ki yi ha™uri ki yafe mini""" "Gwiwoyi a ™asa yake yi musu magiya, ummi ta ce ""Kar ka damu, ba ni nake Waukar aiki ba, ni abun da ya faru ya wuce a wurina, wannan wurin kuma ba ni da hurumin Waukar ka aiki, idan ya baka haka nake fata, idan bai ba ka ba" "ka yi masa uzuri wata™ila babu vacancy ne"" daga haka ta ja jikinta ta yi gaba zuwa office Win raihan." "Ba ta san yadda suka ™are ba, shima da ya zo office Win bai gaya mata yadda suka yi ba, noor ta ce ""MD a ina yaya Abdul yake?""" "Raihan ya ce ""Ai ba a nan branch Win yake ba, yana sharaWa shi""." """To ina first born?""" "Ya kalleta ya ce ""Wa kenan?""" """Yaya Salim mana, ba ka san last born yake ce mini ba, shi kuma first born?""" "Raihan ya yi dariya ya ce ""Ni ina zan sani, baya nan""" "Noor ta ce ""Na ga motarsa fa""" "Ummi ta ce ""Kai noor, me zaki yi masa an ce miki baya nan""" "Raihan ya ce ""Da gaske kin ga motarsa?""" """Wallahi na ganta""" "Raihan yayi murmushi ya ce ""Yaya hukuma sai da rarrashi, office fa na bashi, nake ta bin sa ina yi masa magiya," "ofishin kula da ma'aikata da ladabtar da au na bashi, ya ce ba ya so ba zai yi ba wai wata sana'ar zai yi. Na ce Alhaji ya saka baki, amma ya ™i shi ne yau ya zo ban sani ba, ko ma ya neme ni, bari na je office Win nasa na duba""" "Noor ta bi raihan har office Win da Salim yake, sai haWe rai yake yi." "Ya kalli raihan zai yi mita, sai ya ga noor a bayansa, sai kuma ya saki fuska." "Raihan ya ce ""Yaya ashe ka zo Win ban sani ba""." """Eh da ka je ka haWa ni da hajiyan Bauchi ko?""" "Raihan ya sosa kai ya ce ""Tuba nake babban yaya, with due respect kuma kai ne mataimaki na zan Webo sauran" "ayyukan da nake gabatarwa, na kawo maka zuwa next few months kuma, i will step down ka yi taking over""" "Salim ya yi masa wani mugun kallo ya ce ""Raihan ba ka da hankali ko? Tayaya makakke zai jagoranci wannan abun," "kai da ka ke a nutse ma kana fama""" "Noor ta ce ""Ahh ba ka daina ba? Ka ce mini ka rage sosai ai"" Raihan yana ja da baya yana dariya ya ce ""Yauwwa noor" "gaya masa dai""" "Kwanaki suka cigaba da tafiya, wasu rayuwarsu na daidaituwa, wasu kuma suna girbar abun da suka shuka." "Ummi ta shiga watan haihuwa, dr. Suka dawo ya kammala karatun da zai ba shi damar zama professor." "Duk wanda ya kalli mariya ya san ta samu kwanciyar hankali, shi kamaa dr. Ya canza." "Bai sauka a ko ina ba sai tsohon gidansa, in da za su zauna da mariya, gida yayi kyau ummi ta gyara komai." "Abdul ne ya Waukko su daga airport ma, farida sam ba ta san ma sun dawo ba." "Ummi ta yi wa Allah godiya, ganin mama cikin ™oshin lafiya da kwanciyar hankali." "Dr. Ya ce noor ta kwana tare da mariya, duk da jikinta yayi sau™i sosai da sosai, shi kuma ya tafi can gidansa, sai dai ko kallon kirki bai samu daga farida ba, balle karSa mai kyau." "Tana saka ran asirin da ta yi ya ci shi, ya biyo ta yana lallaSata, amma ta ga ko ta kanta bai bi ba shi ma, yayi wanka ya shiga Wakinsa ya hau bacci." "Tsananin takaici da ba™in ciki ya sanya ta je ta tashe shi da masifa, har da i™irarin sai ta kashe mariya, bayan ta gama" ci mata mutunci da kiranta mahaukaciya. """Wallahi farida ban taSa gaya miki ba, amma yau zan faWa na yi dana sanin aurenki farida, baki da tarbiyya ko kaWan." "Suffar da ki ka mu'amalance ni daban kan na aureki, wadda ki ka nuna mini bayan auren daban. Wallahi na yi dana sanin rashin auren mahaukaciyar da ki ke faWa tuntuni ta fiki sanin darajata." "Wallahi ki ka kuskura ki ka yi mata wani abu, a shirye nake da kowa ya kama gabansa da ni da ke, ba zaki kashe ni ba wallahi"" ta dafe ™irji tana zazzaro ido ""Da can ba ka san bani da tarbiyya ba sai da ka auri mahaukaciya?""" """Na sani mana, kara nake yi miki ina yi miki kawaici, ke kuma ba kya gani, gara na fito miki a mutum, ina kuma" "jaddada miki, idan ki ka kuskura ki ka taSa mariya kin taSa igiyar aurenki, dan ba zaki cutar da abun da nake samun farinciki daga gare shi ba""." """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, na shiga uku wallahi yahaya kai butulu ne, azzalumi ni ka ke gaya wa haka?""" "Dr. Ya ce ""Ke ki ka so, ai ni ban san tuntuni kamar a kurku nake ba, sai yanzu na yi ´anci ai. Ke ki ka janyo duk abun da na yi miki, ke ma kin san na yi ha™uri da ke, kuma bani da niyyar cutar da ke, amma halinki ya fara kaini bango""" "Gaba Waya farida ta ji duniyar tayi mata zafi, komai ne naman ™wace mata." "Washegari dr. Ya shirya ya tafi gagarawa duba iya, babu yadda bai yi da mariya ba, ta ce masa ita fa ko rasuwa iya ta" "yi ba za ta je ba. Sam mariya ba ta da zafi, amma tun da ta faWi haka ya san abubuwan da iya tayi mata suna cigaba da ™ona mata zuciya ne, dan haka ya ™yaleta." "Ya je ya tarar an mayar da iya asibiti, babu wata kulawar kirki, babu jinya mai kyau tana iya magana amma ba sosai" "ba, sai ta yi zawo har ya fara bushewa a jikinta ba a Wagata an gyara ta ba." A wannan karon mariya ta matsa sosai a kan lallai sai ta je sun gaisa da maman raihan. "Raihan ya sanar da Alhaji, Alhaji ya ja wa mami kunne sosai a kan kar ta kuskura ta wula™antawa ummi uwa." "Mai hali baya fasa halinsa, dan sai da tayi abun da mariya ta fuskanci akwai wani abu a ™asa, Hajiya kuwa ta" karramata sosai da sosai. "Sai dai mami ta yi mamakin ganin maman ummi, sam ba ba™a ba ce ba ga dogon hanci har baka." "Sati biyu da dawowar su dr., ŗan maiduguri suka zo ganin gidan mariya, suka din ga murna ganin yadda ta yi ™alau" da ita. "Bayan ummi ta koma gida daga gidan mariya, cikin dare na™uda ta tayar mata." "A cikin daren ita da raihan suka tafi asibiti, dan noor ta gudu wurin mariya, wia sai ummi ta haihu za ta dawo, yanzu" ta zama masifaffiya. "Da safe raihan ya kira waya ya sanar suna asibiti, sai dai haihuwa ta gagari ummi, ga ciwo amma labor baya gaba," "duk ta galabaita, likita ya ce sai dai ayi mata aiki." "Alhaji ya ce lallai sai mami ta je asibiti ita ma, ayi komai da ita ai matar Wanta ce." "Ummi ta tayat da hankalinta, ta din ga kuka tana cewa tsoro take ji, duk aka kewayeta ana rarrashinta." Noor kuma tana gefen ta tana tayata kukan. "Ummi ta kalli mariya, ga mama matar kakanta, ga Anty maryam, ga hajiyar su raihan, ga Abdul ga raihan kansa har" "da Salim, ga Nihal ™anwar raihan, ana rarrashinta. Duk da mami ita sai yatsuna fuska take yi." "A ranta ta ce ""Allah sarki, haka family suke dama? Kowa ya damu da kai"" wani irin farinciki ya cika mata zuciya." "Ta ce sai dai a shiga aikin har da raihan, idan mutuwa za ta yi ya ri™e hannunta." "Mami ta ja wani uban tsaki, raihan kuwa ya ri™e hannunta yana ta kwantar mata da hankali." "Raihan ya kasa zaune ya kasa tsaye, aka shiga da ummi, awa guda da wani abu, aka fara fito da jarirai, mace da" namiji. "Sai dai hankalinsa ba a kansu yake ba, Ummi yake jira a fito da ita." "Yana nan tsaye aka turo ta a kan gado idonta a rufe, an rufeta da green Win yadi." """Salma"" ya kira sunanta da Wan ™arfi." "Ta buWe ido tare da ri™e hannunsa ta ce ""Ka yi magana a hankali mana, ban mutu ba"" yayi dariya ya dur™usa ya" "sumbaci goshinta ya ce ""Thank you very much sweetheart, Allah ya baki lafiya""" "Can waje kuwa ana ta murna an fito da jarirai, mami ta kallesu ta ce ""TaS, wannan wane irin yara ne, mu kaf" "danginmu babu wannan kalar, meye wannan?""" Ayshercool 8081012143. CUTARWA! AYSHERCOOL (BRIGHT PENS) MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 49 PAID ADVERT "*Hajiya ina zaki? Saurin me ki ke yi haka? Šan bani aron mintuna biyu kacal, na gaya miki albishir Win da na zo miki da shi. Shin ko kin san sirrin she™in fatar ummi, da ya sanya ta kama zuciyar MD raihan ta hana shi sukuni? Kai ba ma" "skin care ba, har da sirrin gyaran gashi, ina masu fama da amosani, karyewar gashi ko kuma san™o, jan gashi ne da ke? Ko taurin gashi kamar soson ™arfe. Idan matsalar ki budurwar fata, tare da rashin glowing, Annur skin scrub da hair bliss sun shirya tsaf domin magance muku kukanku, me ku ke jira ku tuntuSe su a kan lambar wayar su dan ™arin bayani 07045971194 ko 08140450950*" 49 "Tsit kowa ya yi ya zuba wa mami ido, tana wani yatsune fuska." "Hajiya ta ce ""Amma meyasa zaki ce haka? Wannan ai ba magana ba ce ba""" """Eh na faWa, ko a dangina kin taSa ganin irin wannan?, kalli kalar uwarsu ki kalli raihan ki kalli yaran""." "Jajawur yaran, haskensu ya wuce ace hasken raihan kawai suka Waukko, gasu manya sosai, kuma kansu ™wal babu gashi, kuma ba su da gashin gira ko kaWan sai alamarta." "Mariya cikin jin kunya ta ce wa Hajiya ""Bari na gansu""" "Aka mi™a mata yaran, ta zuba musu ido tana murmushi sannan ta kalli mami ta ce ""Hajiya, ai yaran nan da babansu" "su ke kama, haka na haifi ummi, Iya ta din ga ce mata aljana, sai dai kwana biyu kanta ya cika da gashi ko anty maryam, sai dai ummi tun tana jaririya ba™a ce""." "Wani mugun kallo ta yi wa mariya ta ce ""To ni danginmu babu irin wannan abubuwan, ni ban taSa ganin jarirai a" "haka ba, danginmu dai kaf babu mai wannan farin""" "Nan da nan Maryam ta harzu™a ta ce ""To mu namu akwai, duk tsiya dai ai na Wanki ne ba wani ba""" """Ba ni da tabbas, ni Wa na ma ba shi da cikakkiyar lafiya""" "Hajiya da ta fara fusata ta ce ""Ke dai ya rainawa hankali, dan ya tsallake son zuciyarki""" Mariya ce ta din ga basu ha™uri. "Raihan kuwa yana can Wakin da aka kai ummi, sai zuba yake yi yana yi mata kalamai masu kwantar da hankali da" ™warin gwiwa. "Likitan da yake yi mata allura ya ce ""Maman twins ai ba Kya bu™atar maganinmu, wannan kalaman sun ishe ki" "warkewa"" suka din ga dariya, sai da bacci ya Wauke ta sannan ya tafi Wakin da su Hajiya suke." "Noor ji take kamar ta kwaWawa mamin raihan mari, ko karar ganin idon mariya bai saka ta yi alkunya ba." "Abdul da yake Wakin ya tashi ya fita, Salim ma surutun ya ishe shi, ransa ya fara Saci." "Mariya ta kalli Salim ta ce ""Salim, dan Allah jariran nan ba da babansu suke kama ba, dan Allah kar ki saka zargi a" "kansu tun suna jarirai, su sha wahala kamar ummi, idan ta tashi ta ji, ba za ta ji daWi ba""." "Salim ya ce ""Mama, muna murna muna fatan Allah ya bawa ummi lafiya, mun gode wa Allah kyautar da ya bamu""" ya ™arasa maganar yana yi wa mami mugun kallo. "Kamar daga sama raihan ya shigo ya ce ""Hajiya ba ni su na gansu""" "Hajiya ta maze kamar babu abun da yake faruwa ta ce ""Tun yanzu ka fara nuna wariya, ka tafi wurin matarka ko" "Waukar su ba ka yi ba"" cikin washe baki ya ce ""Tuba nake, dole in fara zuwa kanta, saboda su an yanka mini mata"" yayi maganar ko a jikinsa yana Waukar su, wanda hakan ya sake ™ular da mami." "Ya ce ""Tubarkallah, Hajiya irin idon ummi ne da su, brown masu kyau masha Allah, yaya ka ga namijin kallesu duk" "farare. Alhamdilillah"" yayi maganar yana kallon Salim." "Farincikin da mariya ta gani a fuskar raihan, sai ya mantar da ita takaicin abun da mami ta yi musu." "Sauran mutanen maiduguri da suka zo ganin gidan mariya, suka cika asibitin. Ana jimawa ma sai ga dr. Ga Alhaji." Raihan ya din ga sanar da ´an uwa batun haihuwar. "Tsabar takaicin yadda raihan yake rawar ™afa, ya sanya ta tashi ta bar asibitin." "Sai da ummi ta yi awa shida tana bacci, sannan nurses suka tasheta, suka Wagata aka wanke ta, sannan aka bata" abinci. "Ta saka kaya tayi kyau, kamar ba ita ba, sannan aka turo ta a kan gado aka mayar da ita main Wakin da take." Suka din ga murna ganin an fito da ummi ras da ita. "Sai jerawa ummi sannu ake yi, aka mi™o mata yaran dan ta shayar da su, amma ta kasa saboda yadda ido ya yi yawa." "Hajiya tare da Salim suka koma gida, ta yi wanka ta yo girki, suka dawo da Alhaji." "Shi ma Alhaji baki buWe yake ta murna, yana yi wa jariran addu'a, duk da babu wanda ya gaya masa abun da matarsa" ta yi. "Sai dai noor ta gaya wa ummi, abun da mamin ta ce, wanda ba ™aramin ciwo yayi mata ba, sai dai ta basar saboda" tana cikin murnar kyautar da Allah ya bata. "Ummi ta ce ""Mama, jikin yaran nan kamar jariran mage, basu da gashi kwata-kwata""." """Me ki ke ci na baka na zuba? Zai fito in sha Allah""" "Dr. Ma da daddare ya zo ganin jariran, tare da yi mata sannu." "Kusan kwanaki uku, ana ta shigowa ana fita duba ummi, a kwanaki ukun nan gashi ya cika kan yaran nan fal." "Kwanan ummi biyar, aka sallame su daga asibiti, raihan ya ce bai yadda a Wauki hoton yaransa ba a saka a waya." "Saboda masha Allah kai ba zaka ce ummi ce ta haife su ba, dan sun fi kama da larabawa sosai." "Su Hajiya Aishan bauchi, da sauran jama'arta, duk suna kano, sai da ummi ta yi kwana goma da haihuwa, sannan aka" shirya gagarumin taron suna a wani katafaren event center. "Sai ranar suna ´an gagarawa suka zo, aka ci aka sha, ummi sun samu kyaututtuka sosai da sosai ita da yaran," "manyan mutane abokan hulWar Alhaji Tahir, da abokan aikin Raihan, ban da ´an uwa da abokan arziki." "Sai dai kan ranar sunan nan, yaran nan sun juye kalar larabawa sosai da sosai, gashi ya cika kansu da girarsu, kuma" "dukkansu brown eyes ne da su, namijin mai ba™in gashi, macen kuma irin na ummi." "Sai dai sunan da aka sakawa yaran ya yamutsa hazo, dan kuwa raihan sunan ummi ya saka wa macen Salma, namijin" "ya saka masa Muhammad, wai ya yi wa kansa takwara, ya yi wa Alhajin su, kuma ya yi wa mahaifin Ummi, tun da duk sunansu Muhammad la™anin ne daban-daban, aka yi musu la™ani da Iman da kuma Ayman." "Ba yadda ummi ba ta yi da raihan ba, a kan ya canzawa macen suna, kar ya janyo mata magana a cikin dangi." "Amma ya ce ""Kome mutum zai ce ya ce, son da nake yi miki, dole na yi miki takwara dole duniya ta shaida ina son" "matata""." "Noor ta sha kwalliya, kamar amarya." "Ta je ta saka salim a gaba, sai ya yi mata hotuna da iphone Win sa." "Ya gama yi mata hotunan yana nuna mata, sai murmushi take yi, ya kalleta ya ce ""Kin yi kyau kamar ranar bikinmu"" a" "razane ta kalleshi ta ce ""Bikinmu kuma?""" """Eh mana, ko ba kya so na?""" "Ta Wan sosa kai ta ce ""Yarinya ce fa ni""" """Ba kya son tsoho ko?""" "Ta girgiza kai ta ce ""A'a kai ba tsoho ba ne""" "Ya ce ""Tsoho ne mana a kan ki, am 37 you are just 15, dama so nake bayan suna in yi wa Alhajinmu magana, amma" "tun da kin ce haka shikenan, idan kin gama hotunan ki kawo mini wayar""sai kuma ta ji babu daWi." "Mami kuwa a ranar sunan sai da ta kira raihan, ta ™are masa zagi da cin mutunci, wai ya ™are a gidin mace, saboda" "asara har da saka wa ´ar sa sunanta, bayan uban kuWin da ya kashe mata ita da yaranta." "Shi dai yayi shiru bai ce komai ba, dan ya san duk abun da ya yi wa ummi bai faWi ba, kuma ba zai yi hidimar da" Alhajinsu yake yi wa iyalinsa ba. "Da daddare ummi ta yi wanka ta saka kaya, Anty maryam ma ta wanke jariran, an samu sun yi bacci saboda sun gaji," sun sha kuka da jagwalgwalon ´an suna. Raihan ya shigo yana yi wa ummi murmushi. """My MD, murmushin me ka ke yi ne?""" """Kallonki kawai yana sani murmushi, amma murmushin na yau na musamman ne, guess what?""" "Ta girgiza masa kai ta ce ""I have no idea""" "Ya kamo hannunta ya dan™a mata mukullin mota ya ce ""Gashi in ji Alhaji, ya ce a baki ya riga ni""" "Ummi ta waro ido ta ce ""MD mota Alhaji ya bani"" ta rungume raihan tana murna, ta din ga zuba masa addu'a da shi" da Alhaji. "Da gudu ta fita falo, tana nuna wa su mama da ba su riga sun bar gidan ba, aka din ga yi mata murna." "Noor ta ce ""Yaya ummi baki ji zuciyata ba, na taya ki murna, amma ina son mu yi magana""" "Suka keSe da noor, ta gaya wa ummi abun da ya faru tsakaninta da Salim." """Noor meyasa baki da wayo ne? To meye aibun yayan?""" "Noor ta ce ""To ai ni yarinya ce, kuma ni bana son ayi ta yi mini surutu kamar yadda aka yi miki""" """To sai me? Wata™ila da ina nan a gida ban yi auren ba, ai yanzu ki samu mai sonki tsakani da Allah shi ne. Shi da ake" "son ya yi auren ma, kin san da manyan ´an mata nawa aka haWa shi, duk ya ce ba ya so dan ya ce yana sonki zaki wula™anta mini yaya, to kin yi wa kanki""" "Noor ta ce ""Dan Allah ki yi ha™uri""" """Kin fi son ki koma gida kina jerawa da kausar kuna faWa kenan? Ke ba kya son ki ganki kema a gidanki?""" """To ai yanzu ba a gida nake ba, gidan mama zan koma, ni ba zan koma gidanmu ba, maama haushina take ji kamar" "ba ta son ganina ma""" """A'a ba sonki ne ba ta yi ba, amma dai yaya Salim dai kin yi wa kanki""" """Na shiga uku, yanzu ya zan yi?""" """Ki Wauki waya ki bashi ha™uri""" "Noor ta tura baki ta ta ce ""Salon ajina ya zube"" ummi ta ™are mata kallo kawai tayi tsaki ta bar Wakin." "Ummi na komawa Waki ta kira Salim, suka gaisa sannan ta ce ""Yaya ka ji Alhaji ya bani mota?""" "Yayi murmushi ya ce ""Na riga ki sani ai, ina taya ki murna ™anwata""" """Na gode sosai yaya salim, Allah ya saka muku da mafificin alkhairi""" """Amin ™anwata, Allah ya raya mana su Iman""" """Amin yaya. Yauwwa noor ta gaya mini shirmen da ta yi maka, abun duk ya dame ta, dan Allah ka rabu da ita, Alhaji" "ya samu dr. Da maganar""." "Yayi murmushi ya ce ""Kin je kin takura mata ko? Bana son takura ta, daga baya nake ganin kamar na yi wauta nayi" "mata tsufa""" """Dan Allah ka bar wannan maganar, tana sonka, duk ta damu fa""" """Amma, kina ganin dr. Zai bani noor kuwa? Kin san ni ina da case""" """A'a yaya me zai hana? Kuma dan kana da case sai a ™yamace ka? Ai yanzu ka shiryu a kan yadda na sanka a da, dan" "Allah ka ™yale shirmen noor yaya""" "Yayi murmushi ya ce ""Auta danger, shikenan zan yi tunani, a bata lokaci""" """Dan Allah yaya ka ™yaleta, mun yi magana da ita fa""" """To shikenan, sai da safe""" """Yauwwa yaya, a yi wa su hajiya bangajiya""" "Suka yi sallama, ta din ga addu'a, Allah ya tabattar da alkhairi, dan tana fatan noor ta yi aure da wuri, tun kan farida" "ta ™wace ta, ta siffantu da miyagun halayenta." "Har dr. Ummi ta kira, ta sanar masa da abun alkhairin da Alhaji ya yi mata." "ŗan gagarawa sai da suka kwana uku a gidan ummi, da zasu tafi ta haWa kayan suna ta basu suka tafi da shi." "Ummi ta saka noor a gaba, ta bata waya ta kira Salim." "Sai dai da ya Waga wayar ya ji murayarta, bai kashe ba suka gaisa." """First born""" """Mmmm auta""" """Fushi ka ke da ni ko?""" """Me ki ka yi mini zan yi fushi da ke?""" "Ta Wan sosa kai ta ce ""Maganar da muka yi ranar suna""." """Ai ta wuce auta""" """Ba ka so na yanzu?""" "Yayi murmushi ya ce ""Ke dai ba kya so na, an bar maganar bana son takura miki""" """To yanzu na canza shawara ka yi ha™uri""" """To"" ta Sata rai saboda yadda yake bata amsa a ta™aice da izza." "Ummi ta girgiza mata kai, alamar kar ta yi fushi." """Yaya Salim""" """Noor""" """Idan muka yi auren zaka bar ni in yi makaranta, ka ga yaya inteesar mijinta hanata yayi daga baya""." """Zan barki in sha Allah""" """A'a rantse da Allah, kar ka canza shawara"" yayi mata shiru, ummi ta dafe kai, saboda wautar da noor Win ke yi." "Bayan sun gama wayar, ummi ta ce ""Eh lallai akwai jan aiki a gabana, noor babban mutum yayi magana ki ce ya" "rantse? Ke fa baki da kai""" """To ba ki ji yadda yake yi mini magana da gadara ba, da fa ba haka yake yi mini ba""" """Ba aurenki zai yi ba yanzu? Dole yayi miki izza. Ke fa miji ba abun wasa bane ba"" ta din ga yi mata faWa." "Ummi ta ™ara Waura aniyar, raba noor da Farida har zuwa lokacin da za a saka auren noor Win, saboda kar ta Worata a" kan mummunar Wabi'arta na raina miji da yin asiri. "Ummi ta kira Alhaji a waya, ta din ga yi masa godiya, tare da yi masa adduo'i masu daWi." "Ummi ta tara kuWi da suturu, da sauran abubuwa." "Farida kuwa tayi watsi da dr., Shi ma yayi watsi da ita ya daina shiga sabgarta kausar ma ta biye mata ba sa kula shi." "Yau yana gidanta, tana ta cika tana batsewa, ta same shi a fall ta tsaya a kansa ta ce ""Malam yaushe za ka dawo mini" "da ´a ta ne?""" "Ya Waga kai ya kalleta ya ce ""Ke da noor, sai lokacin aurenta, ta bar gidan nan kenan na bawa mariya ita""" """Wallahi ba ka isa ba, ai ba ita ta haifa mini ita ba, da zaka bayar mini da ´a""" """Ni ban isa na ™wace miki ´a ba, halinki da ki ke nuna mata ne, ya sanya ta guje ki ita ma"" za ta yi magana wayarta ta fara ringing." Ta Waga wayar ta yi sallama. """Farida kina ina, ki yi maza ki zo asibitin murtala emergency, Rahama mijinta ya ™onata da ruwan zafi da ita da ´ar" "da take goyo""" "Farida ta dafe ™irji ta ce ""Ruwan zafi me tayi masa?""" """Wai faWa suka yi, ta tafi tsakar gida tana girki, ya zageta ta rama, ya fito yayi balla da kurfotin gabanta da" "tafasasshen ruwa a kai, da garwashin duk ya watse musu a jiki ita da ´ar""" """Innalillahi na shiga uku"" tayi jifa da wayar tayi Waki tana salati." "Kiran sallar la'asar ake yi dama, dr. Ya fice sallar isha'i, dan bai san me aka ce mata a wayar ba." "Daga sallar isha'i, ya tafi gidan mariya." Ya tarar ta idar da salla tana zaune ta yi shiru. """Ya dai, na ganki sai a hankali, ina noor ne?""" """Tana gidan ummi, ai noor ta gujeni saboda sun yi jarirai""" "Yayi murmushi ya ce ""Noor an kusa girma, Alhaji Tahir ne yayi mini magana, wai su na ri™o Salim yana so, na ce zai sha shiririta""" "Mariya ta ce ""A'a kar ka ce haka, abu namu ´a ta wa Wa na wa, za ta yi hankali in sha Allah kan lokacin""" """Wane lokaci kuma, shekara Waya ne kawai fa, tana gama secondary school ne suke so""" "Mariya ta yi dariya ta ce ""Allah ya sa zamu gani""" "Ya Wan kalleta ya ce ""Kamar akwai magana ko?"" Ta jinjina masa kai alamar eh." """To ya aka yi?""" """Dr. Tun muna waccan ™asar kamar ban kuma al'ada ba fa""" "Yayi dariya ya ce ""To me ki ke so in ce?""" """Koma meye ka ce mana""" "Dr. Yayi dariya ya ce ""Maman ummi rigima, kin fi ni sanin meyake faruwa ai""" """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, wai ciki ne da ni?""" "Dr. Ya kashingiWa yana dariya, gaba Waya ta ruWe ""Haba dr. Ummi na jego nima a ganni da ciki, na shige su""" """To laifina ne? Ni dai ina so ina murna Allah ya raba lafiya, kowa ya kalle ki fa zai gane kin ™ara haske sosai"" gaba" "Waya ta rikice, wai abun kunya ne, shi kuma ya din ga yi mata dariya. Gaba Waya ya manta da a gidan farida." "Ummi na Waki tana ta yi wa noor nasiha, a kan maganar salim, ta ce mata ita tana son sa amma tsoron auren take yi," "ummi tana ta lallaSata, dan sun yi magana da dr. Kuma ta san zai kira noor Win ya tambaye ta." "Anty Maryam ta shigo Wakin ta ce ""Ummi, kin yi ba™uwa, sai wani harare-harare take yi, ban san me aka yi mata ba," "amma da alama ´ar uwar mai gidan ce, suna kama da shi""" "Ummi ta yi murmushi ta ce ""Anty ki ce ta shigo""." Mintuna kaWan sai ga Maryam ta shigo. "Ummi ta ce ""Sannu da zuwa, yanzu ki ke tafe?""" Ta ja tsaki ta zauna. "Noor ta ce ""To, ikon Allah""" """Noor kawo mata ruwa da yaran ta gansu""" """Ai fa, an samu abun da ake so, an samu daular da ake kwaWayi tashin farko an zubo yara biyu, yaran da aka ce babu" "kalarsu a danginmu""" "Ummi ta yi dariya ta ce ""Ai abun alfaharinku ne, kun samu iri a dangi. Kuma ´a´a biyu sai matar so ba kwaWayayyi" "ba, abun alfaharinku ne, ™aninki akwai himma, ko kuma maybe daga ni ce""" """Ummi ni ki ke gaya wa haka?""" """Ke fa ki ka fara, wai kwaWayi? Ke in kwaWayi ne kawai ya kawo ni gidan nan, da ban kai haka a cikinsa ba""" "Noor tayi sallama, ummi ta amsa, ta mi™awa maryam yaran, maimakon ta karSa ta ce ""Ba shakka, dole mami ta ce" "akwai lauje cikin naWi a wannan yaran, ba zata taSa karSar su a matsayin jikokinta ba""" "Ummi ta ce ""Noor mayar mini da ´a´ana wurin Anty""Noor na fita ummi ta ce ""Kar Allah ya sa ku karSe su a" "matsayin jikokin, ku mayar da su in da suka fito, tun da ubansu ya san nasa ne shikenan." "Dama ni ban ce ta ™aunace ni dole ba, tun da ba ku ku ka halicce ni ba. Ni yanzu a duniyar nan da a so ni da a ™i ni duk uwar ubansu Waya." "Babu yadda ban yi ba wurin yi wa mami biyayya, da girmamata amma ba ta gani, a gaban uwata saboda rashin ta ido, take cewa wai yara ba na Wan ta bane, da yake uwata ba zuciya ce a ™irjinta ba ko? Maryam da zan baki shawara da kun daina jayayya da ikon Allah, ni da raihan ajiyar Allah ne mutu ka raba. Idan ku ka cigaba da takurawa aurena ko kun raba aurena da raihan, zan cigbaa da rayuwar aure da shi ina haihuwa ko da aure ko babu, dan a yanzu ba wani ™alubale ko abun kunya da ba zan iya fuskanta ba." "Zaman gidan raihan, da zazzago ´a´a yanzu na fara, idan kin ga dama daga nan ki je wurin mami ki yi mini wani sharrin ke ta shafa da ke da ita""" "Maryam ta mi™e ta ce ""Ummi, mamin ki ke gaya wa haka?""" """Idan tsoho bai ji kunyar hawa jaki ba, jaki ba zai ji kunyar kayar da shi ba. Na yi iya yi na, na gaji, ba zan cigaba da" "cusa kaina in da ba a ganin kima ta ba. Kuma wallahi idan kuka cigaba da uzzura mini, hakkina zai fara bibiyarku ai ke ma mace ce, kuma a gidan wani ki ke aure, a sannu kema zaki haWu da dai-dai ke""." Ta fice ta bar ta a Wakin a tsaye. "Farida kuwa hankalinta ya tashi, saboda yadda ta je ta tarar da rahama, a asibiti, jikin yarinyar duk ya saSule, haka" "na rahama cikinta, fuskarta da ™afafuwan ta duk sun ™one ´an sanda sun kama mijin nata." Ta din ga kuka tamkar za ta zare. "Ummi kuwa duk da furucin da Maryam tayi mata, ko a jikinta ta mi™e ™afa ta cigaba da sabgoginta a gidanta." "Hausawa suka ci idan kana da kyau, ka ™ara da wanka, ummi ta san in dai Sangaren kula da mijinta ne, to tana da" kyau ba a magana a Sangaren kula da raihan. "Amma duk da haka, maganar hausawa gaskiya ce, dan haka ba ta yi ™asa a gwiwa ba, wurin lalubo lambar Amina Gachi, CEO beenad herbal center, mussaman ita da taSa fama da ciwon sanyi, kuma galibi ciki ya kan tayar da ciwon, dan haka nemi Amina gachi, domin shiryawa koma wa Wakin mijinta." "(Bari na baku bayani, beenad herbal center, ba iya maganin sanyi suka ™ware ba, suna bayar da magunguna daban-" "daban dai-dai da matsalolin ku, damun kawo daidaito a gidajen auren ku. Suna da kaya kamar haka;" Shedaniyar gumba Gumba mai saying Garin mai kabbara Mai dalalan miyau Wayyo dadi Zumar kwakwa Zumar ridi Zumar dabino Zuma mai ma'ul ijaba Farin jini Gumba kalla kalla da dai sauran su A BEENAD HERBAL suna da turarukan wuta da humrah kalla daban daban sai Wanda kuka zaba Ga kuma maganin slimming Gyaran nono Maganin hips Maganin Kara kiba Da dai sauran su. Kayan mu tested and trusted ne Suna maraba da masu siyan Daya ko sari Suna Nan cikin garin kaduna Kuma suna tura Kaya duk inda kike da yardar Allah AMINA GACHI 07034404975 CEO BEENAD HERBAL MEDICINE &INCENCE KADUNA Phone no 07034404975. "Da labarin abun da ya faru da rahama ya zo kunnen ummi, hankalinta ya yi mummunar tashi, dan sai da ta yi kuka," "dan yadda Abdul ya gaya mata abun babu daWin ji, ummi ta ce raihan ya bar ta je ta dubata, ya ce ba zata fita ba sai tayi arba'in." "Yaran raihan kamar ana hura su, dan baya wasa wurin kula da su, ummi na cin abinci mai gina jiki, da zai samar mata" "da ruwan nono, kunu masu kyau da kayan marmari, su kuma yaran ga isashshiyar madara yana saya, kan su yi arba'in suka cika Sul-Sul gwanin sha'awa." "Can gagarawa, aka samu wani irin maimakon ruwan sama, kamar da bakin ™warya, ga ™arfi ga kuma iska hakan ya" sanya rufin Wakin iya kwashewa. "Dama dr. Ne ya bayar da kuWi, a gyara mata Wakin ta saka aka yi rufi ta karSe sauran kuWinta ta cinye, sai ledar Waki da ta saka." "Iska ta yaye kwanon, ruwa ya din ga zuba a kanta, ruwa ya ji™a tsohuwar ™asar da aka yi ginin Wakin da ita, ita ma ta zube wani ya danneta, ban da katakon rufi da ya din ga ™walo mata a ka." "Gashi itakaWai take kwana babu kowa a wurinta, dan haka babu wanda ya san abun da ya faru sai washegari." "Babu wanda yayi zaton za a ciro iya da rai, haka aka kwashe ta aka yi asibiti da ita, tamkar an ji™a kaza a ruwa, ga" "jikinta duk ™azantar zawon wahala da tayi, kan nan kamar an suWe ™wallon giginya, duk ta zama abun tsoro." "Su farida kuwa an kai ruwa rana, da su da mijin rahama a wurin ´an sanda, dan kuwa ´ar kwananta goma sha Waya ta mutu, kasancewar uwarsa tana da kuWi, sai kaiwa ta ke tana komowa a kan lallai sai an sake shi." "Ana wannan ™adamin, su Alhaji Tahir suka kai kuWin auren noor, aka saka watanni tara watan da za ta kammala karatun sakandare, za a yi bikinta da Salim." "Tun da aka saka auren nan, ummi ta dage wa noor da addu'a, tare da yi mata nasiha sosai a kan zamantakewa." """Noor, bani da burin rabaki da anty farida mahaifiyarki ce, kuma komai ta yi miki, mahaifiyar ki ce. Abun da nake so" "ki sani shi ne, kar ki yadda wani ya Wauki wani abu na tsafi ya ce miki ki yi wa mijinki. Daga zarar abun ya karye, za ki ji kunya, kuma sai mushen kare ya fi ki daraja a wurinsa." "Noor Allah bai halicci namiji dan ya bi mace ba, mace ita ce a ™ar™ashin namiji, gwargwadon biyayyarki, gwargwadon mallakarki. Idan ki ka kwantar da kai, ki ka yi addu'a ki ka mi™a lamarinki ga Allah ki nemi aljannar ki da gaske, zaki juya namiji yadda ki ke so. Wasu abubuwan sai lokacin auren yayi zan gaya miki, babu ruwanki da Waukar shirmen ™awaye su gaya miki abun da ba zai amfane ki ba." "Babu ke babu yi wa miji asiri noor, asiri ba ya tasiri, ko yayi na lokaci kaWan ne." "Namiji kullum shi ne a gaba, dan haka ban da Waga masa murya, kuma ki fara yi muku addu'a samun zaman lafiya tun yanzu""." Noor ta jinjinawa ummi kai. "Hajiya kamar ta taka rawa, ganin a wannan karon Salim ya yadda zai yi aure. Kuma ta ji daWin zaSar noor da yayi, ko" "ba komai ta ga misali a kan ummi, ahalin gidan dr. Suna da tarbiyya." "Dr. Ya je gagarawa, ya duba Iya, sai dai aka tabattar masa da spinal code Win ta ya taSu, ba zata ™ara takawa ba, komai sai dai ayi mata." Dr. Ya tsorata da yanayin da ya ga Iya a ciki sosai da sosai. Gashi babu wata cikakkiyar kulawa ta a zo a gani. "Bayan ya koma gida, ya tarar an dawo da rahama gidansa, a nan za ta yi jinya, da kamar ya ce bai yadda ba, kawai ya" ™yale su. "Ummi ta na ta Alla-Alla tayi arba'in, tana son ta je ta duba rahama, kuma ta duba jikin iya." "Sai dai shi YallaSai MD, lissafinsa kawai tayi ta koma turaka." "Da dr. Ya gaya wa Farida batun karSar kuWin noor, bala'i ta hau bala'i ta™i nutsuwa yayi mata bayani balle ta ji waye." "Hankalin kausar yayi mummunan tashi, jin an karSi kuWin auren noor, ita kuma ba ta ga tsuntsu ba ta ga tarko." "Ummi tana jikin raihan, tana ta zuba shagwaSa, ta kalli fuskar sa tana ™o™arin tashi ta ce ""Malam cikani na tashi," "yarana jarirai ne, ba zaka haWa ni da ™ajaga ba ban gama warkewa ba, ka sakani konika""" "Yayi dariya ya ce ""Ke matar so ita ce ke konika, ki yi wa duniya proving Win ke Win matar so ce ga raihan""" """Ni zaka yi wa wayo? Ai na riga na gama yi wa duniya proving ni Win Waya ce a zuciyar mijina""" """Wallahi faWi ki ™ara faWa, ni kyautar da Alhaji yayi miki ni na so yi miki ita, wata gigitacciyar kyauta nake son yi miki""." """Ni ba na son kowace kyauta, wuri nake son ka ™ara gyara mini a zuciyarka na mi™e ™afata""" "Raihan ya ce ""Kin samu, ba kowa a ciki sai ke Salmana, Allah ya ™ara miki lafiya da nisan kwana, ya ™aro miki lafiya," "ki yi ta haifo mini ´a´a""" "Ri™e hannunsa tayi tana dariya ta ce ""Ni zaka yi wa wayo, wai ba zuwa ka yi kana cewa ba ka da lafiya ba?""" "Ya kwashe da dariya ya ce ""Duk cikin neman hanyar tsira ne, bani da lafiya idan har ba tare da ke nake tare ba, ni a" "idona duk wata mace idan ba Salmana ba ba zata taSa zama Waya da ke ba. Ke daban ce a kowane fanni""." "Kalaman jinjina da girmamawae da yake yi mata, ya sanyata jin kamar ta fi kowace mace sa'a a rayuwarta." *** "Idris da sasassafe yana ta shirin fita zuwa karSar wani kuWi, sai faWa suke yi da hindu suna zage-zage kamar ´an tasha a kan kuWin cefane." "Sallama aka yi a waje ya fita, ya tarar da ´ansanda a tsaye, ba su yi wata-wata ba suka cafke shi suka tafi da shi. Babu wanda ya san in da yake, dan babu wanda ya san kama shi." "Sai da aka je wurin ´an sanda, wai ana tuhumarsa da yi wa wata yarinya fyaWe, an tsinci yarinyar a hanyar" "makarantar islamiyyar su, an yi mata fyaWe an kasheta, wai shi ake zargi saboda hanyar wucewarsa ce, kuma an san halinsa na biye-biye yaran mutane." "Farida na tsaka da jinyar rahama, Wakin da take ™onuwa sai wari take yi, duk da yadda ake kula da ita sosai." "Inteesar ta shigo falon gidan, fuska duk a kumbure, idanunta sun yi jawur." """Ke inteesar lafiya meyafaru?"" Ta mi™a wa farida takarda, tana kuka ta ce ""Hajiyar sa ta saka ya sakeni, wai sun gaji da ciyar da ni sai dai na yi kashi babu haihuwa, alhalin Wanta ne silar komai!""" "*Ina baku ha™uri, na san ina laifi rashin posting, ayyuka da bukukuwa ne suka yi yawa, ayi ha™uri dan Allah ina" godiya da kulawa jama'ata ko in ce na ummi * Ayshercool 08081012143 CUTARWA! AISHA ADAM (AYSHERCOOL) (BRIGHT PENS) MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION https://whatsapp.com/channel/0029VaPywxs8kyyIhWtuvh3g 50 "Jikin farida na tsuma, ta karSi takardar ta duba, ga saki nan rangaWa-rangaWa guda biyu." """Innalillahi wa Innalillahi raji'un, wai meyasa duk maza halinsu Waya ne? Butulci kawai suka sani? Ita ma uwar ta sa shegiya mummuna mai ba™in hali. Šaukko mini wayata maza na kira babanku, na shiga uku ni farida wannan masifa" "hawa-hawa"" ta kira wayar dr. Amma bai Waga ba." "Ta dungurar da wayar ta ce ""Ai na sani, ba zai Waga ba yana tare da wannan mahaukaciyar, na shiga uku ni farida""." "Dr. Kuwa sallama yayi ya dawo daga salla, mariya ta shirya masa abinci, ya lumshe ido ya ce ""™amshin abincin kawai" "ya sa na ji na ™oshi"" tayi murmushi ta ce ""Ka dai fara ci tukuna""" "Ta zuba masa faten wake doya, yana ci ya ce ""Yauwwa, noor ta dawo ta zo ki fara koya mata irin abincin nan, kar tayi" "aure ba ta iya girki ba""" """Waye ya ce maka ba ta iya girki ba? Idan ta zo gidan nan tana yi ai, noor Wina ta iya girki sosai ta ce a wurin ummi ta" "koya""" "Dr. Ya ce ""Ai tun da ummi tayi aure, na yi kewar abinci mai daWi""" """Son kai, saboda ´ar ka ce ko?"" Yayi dariya yana kashe mata ido Waya." """Yauwwa ga wayarka, an kira ban Waga ba""" "Ba tare da ya karSa ba ya ce ""Ki na tsoron kar ki Waga ki ji budurwa ta ce ko?""" "Tayi dariya ta ce ""Haba dai, ko ma budurwar ce na san ba za ta wuce maman ummi ba, maybe ko tana bu™atar wani" "abun ne, idan ka gama kar ka manta ka kira ta"" ya Wan ™ura mata ido. Ita har cikin zuciyarta tsakani da Allah take son su zauna lafiya da farida, wai ko ba komai ta ri™e mata ummi, daga baya ta ha™ura ganin faridan ba haka ne abun a wurinta." "Ya gama cin abincin, ta kawar da kwanukan, ta zauna tana matsa masa ™afa ya lumshe idonsa." "Ta ce ""Baban ummi, ba ka ce mini komai ba a kan zuwa maiduguri""" """A'a"" ya faWa a ta™aice." Ta sunkuyar da kai ta cigaba da abun da take yi masa. "Ya Wago haSarta ya ce ""Kin yi fushi ne?""" """A'a, amma in anjima ma zan kuma tambayar ka, dan Allah baban ummi, ka san menene?""" "Ya ce ""A'a sai kin faWa""" """Taron family aka shirya mana, wai an binciko tun farkon asalinmu, an gayyato mutane da dama da muke da ala™a," "ba tare da mun san mu ´an uwa ba ne, dan Allah baban ummi""" "Ya Wan yi murmushi ya ce ""Na ji, amma ni kin ga bani da lokacin kai ki, bana son kuma ki hau motar haya, kin ga kina" "da juna biyu kar ki wahala""" """Ai zan gaya wa ummi, idan ya barta sai mu tafi da Abdul da noor, dan Allah kar ka ce a'a"" yanayin yadda ta kwantar" "da kai take lallaSa shi ya sanya shi jin daWi a ransa tare da jin kansa eh shi ne maigida. SaSanin yadda farida ke yi masa magana gatse-gatse, wani lokacin ma sai ta yi abun da take so yake sani." """Shikenan, Allah ya kaimu lokacin, za ki je in sha Allah""" FaWaWa murmushinta ta yi tana yi masa godiya. "Sai magariba ya je gidan farida, dan duba su." "Sai dai ta fara da yi masa ™orafi, da zazzaga masa masifa, sannan ta mi™a masa takardar da inteesar ta zo da ita." "Ya karSa ya karanta, sannan ya kalleta ya ce ""Na gani, me zan ce?""" """Kamar yaya me zaka ce? Ba zaka kira shi ba a kan abun da ya aikata, ya wulakanta ´ar ka""" "Dr. Ya ce ""ŗar ki dai, ki nema mata wani uban da zai tsaya mata, ni da ban isheku kallo ba ke da su, ai na yi zaton" "wani uban ki ka canza musu, kuma ba wani abu da zan kira mijinta na ce masa, tun da ya riga ya saketa, in dai irin halin da ki ke yi, ta je tana yi dole a korota, yayi ha™uri ma. Idan baki ri™e tawa ´ar bazawara karo biyu ba, ga zaurawa biyu nan har da ™arin budurwa Allah ya haWa miki, kuma dolenki ki ri™e"" ya fice ya bar mata gidan." "Inteesar ta Wora hannu a ka ta din ga rusa kuka, can gefe ma rahama kuka take yi, dan an saki mijinta, ya ™wace mata" "sauran yaran, bayan aiko mata da tata takardar sakinta." "Farida ta koma kamar mahaukaciya, ta rasa in da zata saka ranta." "Kwanan ummi arba'in da biyar, ita da raihan da noor suka tafi yawon arba'in, a motar da Alhaji ya bata." "Suka fara da zuwa gidansu raihan, da suka je gwiwa a ™asa ummi ta dur™usa ta din ga yi wa Alhaji godiyar mota da" ya bata. "Yara sun cika hannu, sun ™ara kyau sosai, babu yadda za ayi ace yaran hausawa ne a yadda." "Alhaji ya ce ""Su wannan larabawan ba su fara dariya ba ne? Ko ni Win ne ba su gane ba"" yayi maganar yana yi musu" wasa. "Har wurin mami suka je, sai dai Nihal ce kawai ta Wauki yaran, tana hangen yaran abun ka da jini, zuciyarta na son" "Waukarsu, amma sharrin zuciya da ™iyayyar ummi ta saka ta share su." "Ana ta shirin bikin Nihal, saboda an kusa kawo kayan lefe, da an kawo kuma ba za a saka da yawa ba, za ayi bikin." "Daga nan kuma ta ce su tafi can gidan farida, daga nan ma ta duba jikin rahama, tun da an ce a gidan take jinya." "Raihan ya ajiye su, ya ce awa uku ya basu, zai dawo ya Wauke su, su tafi gidan mama." "A falo suka tarar da inteesar, kamar aljana ta rame, hasken nan babu shi, duk ta fita hayyacinta." "Ummi ta zauna tana faWin ""Anty intee kwana da yawa, ya ki ke ya gida?""" """Lafiya lau"" ta amsa jiki a sanyaye, tana ™arewa ummi kallo, da shigowarsu kawai ™amshin kabbasar kayanta, ta" "gauraye Wakin. Wata irin dan™areriyar lafaya ce a jikinta mai tsada, hannunta yatsu uku duk gold ne, haka kunnenta, har da chain na gwal a ™afarta. Kai ba sai an gaya maka ba ka san ummi a hutu take." "Noor ta ce ""Anty intee baki da lafiya ne? Duk kin rame"" inteesar ta girgiza kai." """Ina su Antyn su ke da rahama?"" Da hannu kawai ta nuna musu Waki." "Ummi ta kwantar da iman, a kan kujera noor ta ajiye aiman suka shiga Wakin da sallama." "Šakin sai warin gyambo yake, sai Wan zani aka yafawa rahama, duk ta ™one." "A gigice ummi ta ce ""Innalillahi wa Innalillahi raji'un, Anty rahama sannu ya jiki"" rahama ta sunkuyar da kai sannan" ta amsa. "Ta kalli farida ta ce ""Anty ina wuni, ya mai jiki?""." """Dalla rufe mini baki, kin zo munafunci ki ga a wani hali nake ciki, ko na haukace na fara bin bola kamar babarki, to" ina nan daram. Dangin maita bakin da ki ka yi mata ya kama ta. "Jiki a sanyaye ta ce ""Astagfirullah, ™addara ce daga Allah, kuma ke ki ka hasala ni, Sacin rai ya sanya na yi wannan" "furucin. Sannu Anty rahama, yadda Allah ya jarabce ki da wuta a duniya, Allah ya haramta mata namanki a lahira, Allah ya baki lafiya da akwai wani abu a raina ba zan zo duba ki ba, Allah ya baki lafiya""" "Rahama ta ri™o hannun ummi ta ce ""Ummi ba zan musa ba, idan aka ce alhakinki ne ya kamani, na san mun azabtar" "da ke, wallahi tun da na yi aure ko amarci ban gama ci ba, na fara shan wahala har yau ban samu kwanciyar hankali a gidan aure ba. Dan Allah ki yafe mini""" "Ummi ta shafa hannun rahama ta ce ""Na yafe miki wallahi, Allah ya yafe mana baki Waya, Allah ya baki lafiya bari na" "je falon na ji kamar kukan aiman"" ta mi™e ta fita." "Farida ta kalli noor ta ce ""Sannu sallalamammiya, ashe kin canza uwa ko?""" "Noor ta ce ""Idan na yi miki laifi fa ce wa ki ke yi na nemi wata uwar, dama ke ba uwata ba ce, ki yi ta hantarata da" "zagina, ni kuma bana jin daWi ni ki ka tsana ban san me na yi miki ba"" sai jikin Farida yayi sanyi, ta tuna maganar ummi, ba ta taSa zaton abun da tayi zai yi tasiri a zuciyar noor ba." "Ta basar ta ce ""Da uban wa aka saka miki rana ban sani ba?""" """Yayan yaya raihan ne, yaya salim""" "Kausar da ke gefe tana danna waya ta ce ""kutt wannan gandamemen mutumin, me yayi miki zafi?""" """Ni kar ki yi mini hassada, haka kurum in tsufa a gida, ke da ki ke kyau ma baki yi aure ba, balle ni ba zaki zigani ba""" suka hau faWa kasancewar kwana biyu ba su haWu ba. "Farida ta tsawatar musu, sannan ta koma kan rahama da masifar, uban me suka yi wa ummi da take neman" yafiyarta. """Ashsha! Yaya ki farga kema kan lokaci ya ™ure. Kin san mun azabtar da ita, ke ki ka gaya mini halin da Iya take ciki, ni" "dube ni wallahi hakki ne""" """A'a ni ban Wauki hakkin kowa ba, dan haka ba wata yafiya da zan nema, ta daWe ba ta yafe ba""." "Ummi kuwa na komawa falo, ta tarar da inteesar tana zaune ta zuba wa yaran ido, ta saka hannu ta Wauki aiman da" ya tashi ya fara kuka. "Tana Waga kai ta ga ummi ta ajiye shi, tana basarwa. Ummi ta yi murmushi, ta ™arasa ta Wauke shi, ta ajiye mata shi a" "cinyarta ta ce ""Haba Wan gidan babban mutum, mamanka ce da ba ka santa ba, ka buWe ido ka kalleta"" Inteesar ta saka hannu ta rungume shi, ta fashe da kuka." "Ummi ta san kukan me take yi, ta dafa ta ta ce ""Haba Anty intee, Allah ya baki rai da lafiya, kar ki yi masa butulci," "rashin haihuwa jarabta ce, ki gode masa ki yi addu'a idan ki na da rabo, Allah ya baki naki kema. Zan taya ki Addu'a in sha Allah zaki ga Wanki, Allah ya baki rabo a satin nan, ni na yi biyu ke ki yi uku, mu tarawa kawu abokan wasa""" "Cikin kuka ta ce ""Aurena ya mutu ummi, uwar mijina ta saka ya sakeni, wai bana haihuwa sai ci da kashi. Sun" "wula™anta ni, sun tozarta ni, Abba ya ce babu ruwansa na ™arata na nemi wani uban. Zuciyata za ta fashe ummi, gashi tun da na dawo kausar ta mayar da ni kamar ma™iyiyarta sai raini da wula™anci ita kanta maama tayi ta hantarata, wallahi ji nake kamar na sha guba na mutu""" "Da sauri ummi ta toshe mata baki, fuskar ummi Wauke da hawaye ta ce ""Haba anty inteesar, mutuwar aure ba kan ki aka fara ba, ba kuma yana nufin ™arshen rayuwarki bane ba. Abba kuma kun yi masa laifi yana gaya mini, kun tafka" "kuskure da kuka daina kula shi, ko gaishe shi ku ka daina yi, dan ya auri mamana. Ku ka manta da duk Wawainiya da hidima da ya yi mana a rayuwa." "Ki kwantar da hankalinki, ki nemi afuwarsa nima zan taya ki ro™onsa, na san zai yafe miki. Abu na gaba kuma, ki yi ta" "addu'a da mi™a wa Allah lamuranki, idan ki ka gama idda, ki ro™i Abba ya bar ki, ki koma karatu, ko ki fita ki koyi wata sana'ar hakan zai rage miki lokacin da ki ke spending a cikin gida da su Anty farida, amma dan Allah kar ki sake cewa zaki kashe kanki""" "Inteesar ta kwanta a jikin ummi ta ce ""Ba ki san me nake ji ba""" """Na WanWani fiye da abun da ki ka WanWana, da ko ma™iyina bana fatan ya WanWana. Sai da ta kai a duniya ina jin" "kamar nikaWai aka tsana, na sha jin nima kamar na kashe kaina, a lokacin da bani da kafaWar kashingiWa na yi kuka, noor ce kawai take tayani kuka, sai zuwan Baban su iman rayuwata, ya nuna mini ita rayuwa yadda ka Wauke ta, haka take zuwar maka. Dan Allah ki daina wannan kukan""." "Ummi ta yi ta rarrashin inteesar, Farida ta fito tana faWin ""Ke Inteesar kukan me ki ka yi mata?""" "Inteesar ta share hawayen ta, ta ce ""Babu abun da tayi mini, mi™o mini macen na ganta""" "Ummi ta mi™a wa inteesar iman, ta haWa su ta rungume, tana cigaba da zubar da hawaye." "Duk yadda farida ta bugi cikin noor, a kan ta gaya mata shirye-shiryen da ake ciki a kan aurenta, amma tayi mursisi" tayi shiru. "Sai da suka yi faWa, ta ce noor ba za ta bi ummi su tafi ba." "Sai ga inteesar ta sake da ummi, tana ta bata labarin irin zaman da ta yi a gidan aurenta." "Ummi ta ce ""Babu auren da ba shi da ™alubale"" nan ita ma ta din ga ba ta labarin irin ™alubalen da take fuskanta." "Ummi ta din ga jaddada mata, ta nemi yafiyar dr." Raihan ya kira wayar ummi ya ce yana waje. "Noor ta kwashi takalmanta da gudu, ta yi waje saboda farida ta ce ba zata bar gidan ba." "Ummi ta je ta ajiye wa rahama kuWi, suka yi waje." "Inteesar ta raka ummi da jariran nan, kamar kar ta bawa ummi su, har ta yi wa ummi al™awarin zuwa har gida ta yi mata barka." "Daga nan suka wuce gidan mariya, tayi murna sosai da sosai da zuwansu, aka yi sa'a dr. Yana nan, ummi ta yi masa" maganar inteesar. "Ya ce ""Inteesar tsakanina da su ai sai ido, ni da ban ishe su kallo ba""" "Ummi ta ce ""Mun yi magana da ita kawu, dan Allah ka yi ha™uri, za ta baka ha™uri ma. Ta fara i™irarin shan guba ta" "kashe kanta, dan Allah ka yi ha™uri ka ja ta a jiki dan Allah. Mun yi hira da ita sosai, ta fuskanci ™alubale sosai a gidan aure, sai dai anty farida ba ta din ga ba ta shawara ta kirki ba""" "Ummi ta cigbaa da lallaSa shi, har ya amince." "Noor tun da aka saka ranar aure, take wani irin jin nauyin Salim, idan ya zo duk surutun ba ta iya yi masa." "Kausar kuma hankalinta ya tashi, noor za ta yi aure ta bar ta, duk samarin nata babu na aure sai ´an sharholiya." "Mariya kuwa, Abdul ne zai kai ta maiduguri, ummi kuma da ita da noor, raihan ya tafi da su bauchi, daga can idan" suka kwana biyu su tafi maiduguri. "Hajiya Aisha ta din ga murna, dan dama raihan bai taSa kai mata ummi ba." "Ranar da suka sauka da magariba, Hajiya Aisha ta kira wata a waya, ta ce ta shigo yau ga matar raihan su gaisa." "Ummi na zaune a kan sallaya tana lazumi, ta ji muryar da ko a mafarki ba zata manta mai ita ba." """Ina amaryar tamu, yau Allah ya yi zamu haWu, na ji kunya ni ban je ba su gasu a garinmu""" "Raihan da yake bawa yaransa madara ya ce ""Aikuwa dai kin ji kunya yasin, kuma na daina uwar Wakin da ke""" """Amma dai ka san uzurina, bama gari amma tuba nake, dolena na je Kano, Mummy ki taya ni bayar da ha™uri""" "Hajiya Aisha ta ce ""Kun fi kusa ni babu ruwana""." """Anty Na'ima"" ummi ta yi maganar cikin rawar murya." "Na'ima ta waro ido ta ce ""Ummi, ummi ke ce"" da gudu ummi ta ™arasa jikin na'ima suka rungume juna, ummi na" "kuka""" "Na'ima ta Wago ta ce ""Ummi, dama zan sake ganinki? Kan rasuwar mama duk lokacin da na je gagarawa sai na" "tambayeki, ace mini ki na kano, bayan rasuwar mama na daina zuwa, ummi me ki ka zo yi nan, zan sake ganinki dama""." "Mummy ta ce ""Ikon Allah, ai ita ce matar babban mutum""" "Na'ima ta waro ido ta ce ""Alhamdilillah ala kulli halin, Allah kai ne abun godiya, ummi na san ba zaki wula™anta ba a" "rayuwa, raihan ummi ™anwata ce, dan Allah ka ™ara ri™e mini ita da kyau, ta sha wahala a rayuwa""" "Raihan dai ya din ga bin su da ido, da ™yar suka bar kukan. Na'ima yaron mijin Hajiya Aisha take aure, shi ne, shi ne babban yaronsa, dan shi ne babban manager, kuma lokacin da raihan ya zauna a bauchi, gidanta yake zuwa yawon" "cin Wan wake, suna zaman mutunci sosai." "Ummi ta fara basu labarin, gudunmawar da take iya tunawa, da Na'ima ta yi mata a gagarawa." "Raihan ya ce ""Salma, ku daina tuna abun da ya wuce, anty na'ima in dai ummi ce, ba zan sake barin tayi kukan" "wahalar rayuwa ba""." "Na'ima ta ce ""Ummi ina Anty mariya?""" "Nan ummi ta bata labarin suna tare, da yadda gagarawa ta koma." "Ai har kusan sha biyun dare, Naima suna tare da ummi, kuma ta yi wa ummi al™awarin zuwa kano." "Kwanansu biyu a bauchi, suka tafi Maiduguri." "Mariya sai Soye-Soye take yi, dan kar a ga cikinta, ita kuwa ummi tuni ta gano ta." "Gagarumin taron family aka shirya, ™aton hall na gaske, da ya haWa da manyan mutane daga sassan ™asar nan," "wanda suke duk ´an uwa ne, ba tare da sun san ´an uwa bane ba." "Riahan ma yana wurin, noor ta ce ""Yaya ummi, kin ga har da larabawa a ´an uwanku""." "Aka rarraba musu sovenir, wanda a ciki yake Wauke da littafi da ya bayar da asalin su." "Asalin mahaifin kakan su mariya ta Sangaren uba, balaraben ™asar tunus ne. A yawon fatauci ya auri wata ´ar" "somalia, ya taho da ita Nigeria, yawon fatauci, jin daWin zamansa a Nigeria, ya sanya ya cigaba da zamansa a Nigeria, ya auri wasu matan ya hayayyafa." "Bayan rasuwarsa, galibi duk suka kama gabansu, ita ta somalia ta koma ™asarsu, manyan ´a´anta da suka riga suka girma a Nigeria, basu bi ta ba suka yi auratayya a Nigeria, duk suna jin turanci, larabci da wasu yarukan na Nigeria." "A taron har da ire-iren dangin su na tunusiyya, da wasu daga cikin dangin matar nan ta somalia." "Kuma Sangaren su ummi, suka faWo a Sangaren matar nan ta somalia." "Ta ™aton allon majigin da yake Wakin taron, aka din ga nuna hotunansu, wanda da ka kalla ka san na da ne, sai dai da" "aka zo kan matar nan ta somalia, duk da tsohon hoto ne mai black and white, sai da na kusa da ummi suka juyo suna kallonta." "Kamarta Waya da matar, sai dai shi mutumin, brown Win gashi ne da shi, haka zalika yaron hannun raihan aiman" kamarsa Waya sak da mutumin. "Raihan ya ce ""Allahu Akbar, sweetheart ashe can ki ka tafi ™arshen dangi, ki ka kwaso mana kamannin larabawa. Su Aiman ma haka""" "Ummi na zaune ta ga an fara zagayeta ana kallonta, sai larabci ake yi mata a ka." "Aka kamo hannun ummi, aka fita da ita kan stage, tare da sake nuna hoton matar nan, a ™alla kakarta ta huWu" kamanninta ta Waukko. "Sai da mariya ta yi kukan daWi, mussman idan ta tuna yadda aka din ga wula™anta mata ´a, da i™irarin cewa ba ´ar" su ba ce ba. "Galibin wanda suka zo taron daga somalia, duk brown eyes ne da su, irin na ummi." "Sai taro da kallo ya koma kan ummi, aka din ga Waukar hotunanta, duk yadda raihan yake kaffa-kaffa da yaran nan da" "matarsa, haka ya zuba ido yau, dan sosai yaran suke kama da wannan mutumin na tunusiyya." "Gaba Waya taro ya koma kan ummi, aka din ga basu kyaututtuka da ita da yaran, aka ce har gidanta za a bayar da" "wakilci, aje a ga in da take zaune, kuma za a bata mu™ami a shugabancin jagorancin haWa kai da tattaro kan sauran iyalan." "Ba ummi ba har raihan da mariya sai da aka gabatar da su a wurin, aka gabatar da shi a matsayin MD na Tahir and" son's. Ummi ta ga manyan mutanen da ba ta taSa tunanin ganinsu ba. "A matu™ar gajiye ummi suka koma gida, da a ranar raihan ya ce su koma kano, amma gajiyar da suka yi sai da suka" bari su kwana. "Labari har a gidajen jaridu da radiyo, aka haWa hotunan ummi da na matar mai suna Alina, da kuma su Aiman da" "balaraben tunus, yadda yara suka Waukko kamanin kakansu na biyar." "KuWi kuwa ummi ta same su, Alhaji Tahir suna kano ya kira raihan, yana gaya masa suna gida suka ga taron su ummi." "Ummi dai a satin sai da ta zama cele, ko ina zancenta ake yi." "Kamar yadda ummi ta bu™ata, dr. Ya yafewa inteesar kuma ya ce ta cire tunanin tsohon mijinta daga ranta, ta gama" "idda, zai yi ™o™arin ganin ta koma makaranta." "Raihan da kansa ya je gidan su, ya samu mami ya ce ""Mami, ina fatan zuciyarki ta wanke daga zargin da ki ke yi, na" "cewar su aiman ba yarana bane ba""" """Na ji, ni matarka ce ba na ™auna, kuma ba zan taSa ™aunarta ba""" "Ya ce ""Na sani, ita ma ta gaya mini na daina wahalar da kaina ba zaki taSa ™aunarta ba, amma ina ro™on kar hakan ya shafi yarana""." Tayi masa banza ba ta kula shi ba. "Na'ima sai da ta zo Kano, gidan ummi, har wurin mama suka je." Mariya ta ji daWin haWuwa da Na'ima sosai da sosai. "An kawo lefen nihal, sai dai wasu abubuwan duk babu, tun da kuWi ya bata ta haWa abun ta da kanta, ya zo ya Wauka" ya kai gidansu aka kawo. "Sai dai babarsa da yayyensa duk suka ciccire wasu abubuwan, ita kuwa ta ce masa ko dai a dawo da abubuwan da" "aka cire, ko kuma ta fasa." "Ya je gida yana masifa, uwar sa ta ce idan ba sa so, ya je ya karSo kayan, tun da ba ´ar gold ba ce ba." "Aka din ga kai ruwa rana, Mami ta ce su zo su kwashi tsiyarsu." "Alhaji ya ce ba za a mayar da shi ™aramin mutum ba, neman auren ´ar sa a hannunsa yake ba hannunta ba, dan haka ba za a mayar da lefen ba, shi zai sayi abun da babu a saka." "Hajiya kuwa suna ta shirin bikin Salim, Sangaren ummi ma, ita da mariya ke ta shirin bikin noor, farida ta zama ´ar" kallo. "Rahama ta warke, sai dai ga zawarci, ga inteesar ga kausar duk a gabanta." "Ummi da ta je ta ga Iya, ta tsorata. Gaba Waya kamaninta sun sauya, jikinta har saSa yake yi saboda tsabar kwanciya, ba a Waga ta a gyara mata jikinta. Ga Wakinta duk ya rushe, ga kuma abun da aka ce Idris yayi, ´ar sa nana ma ta" "gudu, babu wanda ya san in da take." "Watan ´an biyu shida, mariya ta haifi Wanta namiji, murna a wurin dr. Ba a magana, aka saka masa sunan baban" ummi. "Ummi na ta shirin auren ™anwa, kuma ´ar da ta raina, sai haWeta ta take yi da kayan gyaran jiki kala-kala, tare da yi mata nasiha da addu'a." "Noor da sassafe bayan raihan ya fita, ta samu ummi ta ce ""Yaya ummi, kin san meyafaru?""" """A'a""" """Muna waya da shi da asubar nan, yake gaya mini wai yayar raihan, jiya da daddare ta dawo gida""" "Ummi ta ce ""Maybe zuwa ta yi ganin gida""" "Noor ta ce ""Akwai magana, gaya mini ne ba zai yi ba, ba ganin gida ta zo ba, ban tambaye shi ba ya fara gaya mini," "bai kai ™arshen labarin ba ya wani maze ya canza labarin. Ni ya fara bani tsoro ma""" "Ummi ta ce ""Tafi can, ba wani tsoro kar ki yadda mijinki ya baki tsoro, abokin rayuwa ne, kuma aure tausasawa ce a" "ciki. Nima fa kan na yi aure sai da ya fara bani tsoro, yadda ya canza mini, amma daga baya komai normal""" "Sai dai da azahar bayan raihan ya dawo, yake gaya wa ummi cewar, Maryam ta kama mijinta da wata a gidanta, tayi" "magana ya kamata yayi mata dukan tsiya, jikinta duk jini ta Waukko mota ta taho gida." Ummi kuwa ta jajanta ta ce Allah ya kyauta. "An kai ruwa rana sosai da sosai, maryam ta ce ba zata koma gidansa ba, ta daWe tana zarginsa ba ta tabattar ba, sai da ta kama shi red handed." "Ana tsaka da case Win maryam, aka yi auren nihal, sai dai a yanayin yadda aka yi bikin, zaka san iyayen mijin ba su da" kirki. "Aka jinkirta buWe kamfanin su raihan na Abuja, sai an yi auren Salim." "Alhaji ya yanke raihan ya koma Abuja, Salim ya ri™e Kano." "Raihan ya ji daWin hakan, saboda Ummi ta samu chance na reapplying aikin gidan jaridar, da suka taSa gayyatar ta ya" hana. "Lokaci-lokaci inteesar na zuwa gidan ummi, ummi kamar babu abun da ya faru, haka za su yi hira su ci abinci, ta" kawo alkhairi ta yi mata. "Ta kan yi amfani da damar, wurin nemawa farida afuwar ummi." "Ba yadda ´an gagarawa ba su yi da ummi ba, da dr. Akan su taimakawa Idris, a fitar da shi sharri aka yi masa, ummi ta ce babu ruwanta. Dr. Ya ce kar wanda ya sake kiran ummi, ya ce tayi masa wani abu, ba zaman kanta take yi ba, a" ™ar™ashin wani take. "Tun ana ™o™ari a kan case Win nasa, har aka Satar da file Win shari'arsa." "Ummi da za ta bar kano, gaba Waya furniture's Winta, raihan ya canza mata." "Ta Wauki nata ta bawa mama, na mariya kuma masu kyau, ta bawa matar yaya magaji." "Bikin noor ne kawai ya zaunar da ita, aka yi gagarumin biki, aka din ga taya Hajiya murna, an samu Salim yayi aure." "Duk irin tarin miskilancinsa, da rashin son wargi, sai da yaba wa noor, dan ummi ba ™aramin ™o™ari ta yi a kanta ba." "Farida tana ji tana gani, ga ta amma Abdul, inteesar, ko noor idan suka tashi neman shawara sai dai su nema a wurin" "ummi. Kuma su ka koma suna girmama mahaifiyarta, dan har gidanta suke zuwa." "A danginsu da aka yi taron family, sai da suka cika al™awarin zuwa gidan ummi, bayan ta koma Abuja." "Ta samu aiki, a sashen hausa da turanci na gidan talabijin na Chinese da yake Abuja." "Iya ta sha ba™ar wahalar jinya, kafin Allah ya karSi rayuwarta." "Duk girman kan farida, sai da ta koma ta kwantar da kai, tana bin ummi, saboda rufin asiri da arziki da Allah ya yi wa" ummin. Dan sai da Mariya ta je aikin Hajji ta kai dr. ta kai farida umara. "Ta saka raihan ya mayar da Abdul Abuja, yayi aure a can." "Maryam ta samu ta sake aure na biyu, babu kwanciyar hankali. Nihal ma haka ta din ga fama da nata dangin mijin." "Barin ummi kano, har mantawa take yi da matsalar mami." "Noor kuwa lafiya ta zauna da salim, ya nutsu kamar bashi ba,hajiya ma ta ri™i noor kamar ´a." "Ummi ta cigaba da hayyafa da raihan, shima kuWi ya zauna. Mariya ma yara maza uku ta haifa wa dr." "Ummi ta cigaba da rayuwarta hankali kwance, kamar babu wani abu mara daWi da ya taSa faruwa a rayuwar ta." Tammat bi hamdillah "*DUKKAN YABO DA GODIYA, DA JINJINA DA KIRARI SU TABATTA GAREKA TSARKAKKEN SARKI, UBANGIJIN TALIKAI*" "*INA MI˜A TARIN GODIYA, DA JIMIRIN BIBIYATA DA KU KA YI A WANNAN TAFIYAR, INA FATAN DARUSSAN DA KE CIKI, ZA AYI AMFANI DA SU, AKASIN HAKA KUMA UBANGIJI ALLAH YA YAFE MANA BAKI ŠAYA, KUMA INA FATAN ZAKU YI WATSI DA SHI*" "*JAMA'AR DA SUKA BANI TALLACE-TALLACE INA GODIYA, MASU ADDU'A DA FATAN ALKHAIRI, KUMA INA GODIYA*" "*A MADADIN BRIGHT PENS, INA SAKE MI˜A GODIYATA GA AL'UMMAR DA SUKA BIBIYE MU, A LITATTAFAN CUTARWA! MUNAFUKIN MIJI DA KUMA YI WA KAI. INA FATAN ZAKU BIBIYE MU A SECOND BATCH, DOMIN JIN, ME ZAMU ZO MUKU DA SHI*" "*˜ofata a buWe take, dan jin darussan da ku ka Wauka, in da littafin ya samu na™asu da sauransu ina godiya sosai," taku har kullum Aishatu Adam (Ayshercool)* Ayshercool 08081012143 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels